[7/24, 9:40 PM] Kawata: *ƊANƊANO! ƊANƊANO!! ƊANƊANO!!!! ƊANƊANO DAGA LITTAFIN 🌹AL-AJABIN SO🌹, KUYI SAURI KU SIYA DOMIN MOREWA KARATUN WANNAN HAƊAƊƊEN KUMA KASAITTACEN LITTAFIN, DAGA TASKAR RAHMAKOISE 😘.* *ZAKU IYA FARA PAYMENTS DINKU, YANZU DOMIN KARKU BARI A BAKU LABARI*. *ZAKU IYA TURO DA KUƊINKU TA WANNAN ACCOUNT DIN👇* *2378505923RAHAMA BABAGANA BUKAR ZENITH BANK* *KO KU TUROMIN KATI WANNAN NUMBER👇* *08033297383 MTN*. *KAFIN KU TURO KUƊINKU KU TABBATAR DA KUNYIMIN MAGANA*. *SANNAN KUYIMIN SCREENSHOT IDAN KUN TURA NAGODE* *MANAZARTA WRITER'S ASSOCIATION* """"""""""""""""""""Zaune suke suna Hira matasa uku ne wanda bazasu wuce kimanin shekara 27 ba a duniya... Sai ga wasu yan mata guda biyu sunzo wucewa suma de Baza su wuce shekara 18 ba... tafiya suke suna dan hiran su kasa kasa.... suka wuce samarin dake zaune a saman gada. daya daga cikin samarin ne yake fad'in "Maryam Maryam ya Fada". yana isowa kusa da yan matan wacce ake Kira da Maryam kuwa ko juyawa batayi ba da Alamade kamar ta sanshi tohmmmm Wayasani ... Gaban yan matan ya tsaya yana dan ajeyar xuciya yana fad'in "Maryam please ki tsaya ki saurareni manah". dauke kai tayi tana kallon gefe kaman ba da ita yake magana ba. Abokanan nashi ne suka karaso suna fad'in "Umar wai mai yake damunka ne".? Ko kallonsu baiyi ba balle ya Basu amsa Zaunawa yayi a gabanta yana cewa "please Maryam help me i can't live without you, accept me as your husband I will make you proud and you will be the most queen in this world I will make sure that All the happiness you need I can try All my best to keep you happliy forever".. Yana fada wani dan siririn hawayene ya zubomishi a dan madaidecin fuskan shi Ba laifi ....bade kyau ba gashi fari ga hanci dan siriri ga karamin baki tohhh nide kam basan mai dalilin da yasa Maryam taki amincewa da soyayyar shi ba, Toh Mude muje xuwa dan jin yarda xata kaya. Wani irin kallon raini da harara ta watsa Masa tace "kai wai wani irin mayene wai nace bana sonka Amma kaki sai wani nanikemin kake kaman wani gum"..... Maganar Abdul abokin Umar ne ya dawo dashi daga tunanin da yashiga Abdul ya fada yana cewa "haba abokina kasani fah karatune ya kawo ka garin damaturu (yobe state) ya Kamata ka maida hankali ka kammala karatunka".! shi ba maganan Abdul bane ya dameshi maida kallonshi yayi izuwa Maryam ya fada yana cewa "please Maryam".. dakatar dashi tayi da hannu tace "karka batamin lokaci malam". wani irin kallo Usman yayiwa Maryam dake tsaye a gefen Abdul ya karaso yana cewa "haba ke wai wani irin Imani ne da ke maisa kike so ki wahalar da zuciyar abokin mu".? wani irin harara Maryam tayiwa Usman ta Fara tafiya da sauri umar yabita Yasha gabanta ya sugunna a gabanta yana cewa "Maryam why do you hate me or they is anything else you don't like from me".? yana zubar da hawaye mai tsuma xuciyar mutane zaro ido Maryam tayi tace "wai kai a tunaninka ina sonka ne? nace bana sonka Amma kaki fahimta". Hauwa ce kawar Maryam dake gefe tayi saurin kasemata magana tace "haba Maryam Maisa bazaki amsa soyayyarshi ba".? wani dan kallon tausayi Hauwa tayiwa Umar Usman ne ya karaso yana cewa "aii ina taga Imani bale ta san hakan". ya fada yana daka mata wani irin harara Umar kazo mu tafi fisge hannushi yayi daga na Usman yace "wai maisa bakwa tausayamin ne da Wane xanji".? "aii baka so a tausaya maka ba tunda baka tausayin kanka". "Tausayi shine ka rabu da wananan yarinyar da ke son jefaka cikin halaka". Abdul ya fada yanawa Umar kallon takaici Shi maganan shi ma bai dameshi ba shide Maryam yake kallo da take rike da kwankwaso tana kallon gefe kaman bata wajen Hauwa ce take cewa "Maryam wai dan Allah maisa bazaki amsa soyayyarshi bane".? A hankali ta juyo da kanka tayi musu wani irin kallo na raini ta maida kallonta ga Hauwa tace "Hauwa saboda ba kowani na miji bane yake da tabbas saboda da zarar ka amshi soyayyar na miji sai ya Fara wulantaka". Da sauri Umar yace "wallahi Maryam bade niba ,bazan iya wulakan taki ba haba Maryam ko irin son da nake miki bai isa ya fahimtar dake cewa ina mutuwan sonki ba". Maryma ne tayi wani irin karamin dariya tace "ohhhh hakane tohhh idan har kana sona da gaske zan maka wani dan karamin jarrabawa". kowa dake wajen shuru yayi yana jiran mai Maryam zatace. Umar ne yafara cewa "na amince ko wani irin jarrabawa xan karbeshi Amma ban da na rabuwa da ke Maryam ki dore ki fadamin wananan Assignment din naki don nayi Gaggawan yi miki shi". Ajeyar xuciya Maryam tayi tana dan wani ji da kai tace "okay idan har kana sona ina so kaje ka fada'a kasan gadan nan". da sauri Umar ya dako kai a gigice yake kallonta Abdul da Usman ne suka ji kaman wani saukan Aradu haka maganar ta fado musu a ka. Fisgen da Hauwa tayiwa Maryam ne ya dawo da hankali su Abdul da Usman Tana cewa "baki da hankali ne Maryam kin haukace ne Xakice mishi ya fad'a kasan gada".? "Maryam idan bakya son mutum ba sai kin neme kashe shi ba haba Maryam ko makiyinki baza ki so a mishi haka ba". wani irin tashin hankali dasu Abdul da Usman suka shiga karasowa sukayi dafa Umar sukayi sukace "kagani ko abun da Muke fada maka wananan ba irin macen da ya Kamata ka so bane". Wani hawayene ya zubo ma Umar jinshi yake kaman ba a duniyan yake ba Kallon Maryam yayi yace "shine abun da Zaki tabbatar da irin son da nake miki".? Tace "Eh da sauri ta fada tana kallon shi".... shuru sukayi jum kaman an aiko musu da mutuwa gaba dayan su sun kasa cewa komai, Maryam ne ta bude baki tace "nasan bazaka iya ba aii".. Usman ne yace "eh bazai iyaba bazai kashe kanshi kan wanda bata da Imani ba kuma Bata sonshi ba". "Xanyi". Umar ya fada yana wani irin hawayen gigicewa Da sauri Abdul da Usman suka dafeshi "Umar xakayi kace".? Yace "Eh".! "Umar ka haukace ne? kasan gada fah tace wananan kuma kasheka take sonyi saboda wananan abun da tasaka kayi sakanin mutuwa ne da rayuwa fah". "Haba Umar karka kashe kanka a kan wata mace mana wanda ko sonka batayi"....suka fada kaman zasuyi kuka. Toh fah shin Umar zai je ya fada kuwa akafta.😨 Janye jikinshi yayi daga nasu ya nufi hanyar gadan Hauwa da su Usman suke kallon ikon Allah dan shi Abdul ma saban takaici da bakin ciki ya ma rasa mai ke mishi dadi. Yana tafiya yana jiran ko Zaiji Maryam tace ka dawo Amma ko tarinta baiji ba Haka ya karasa saman gadan ya tsaya ya juya yana kallonsu "Maryam Maryam ki duba fah? Fadawa zaiyi kece mishi ya dawo Maryam".... Hauwa ta fada tana jijigata Dakatar da Hauwa Maryam tayi tace "kibarshi aii shi ba yaro bane da zai fad'a". Ya juya ya kalli Maryam yace "Maryam xanyi abun da kike so Amma kisani ko da na mutu karki manta dani dan Allah idan na mutu kizo kan gawana ki furtamin kina sona ko ruhina zata samu sauki". Kafin kace mai wani Abu saiji sukayi Umar ya fad'a damnm..... Da sauri Abdul da Usman suka zagaya kasan gadan suka ga Umar a kwance jinine ke ambaliya yana ta zubowa da sauri suka daukeshi sai asibiti.. Hankali kowa dake wajen ya tashi ita kam Maryam ta rikece don a zotanta bazai fada ba ita abun da yafi damunta ma shine bawai tausayin shi take ba kar ace ya mutu ace ta kashe rai shine duk damuwan da ta shiga ciki... tsaye suke a asibiti kowa yana kallon kowa Nikam nace Hanya Maryam tana da imanin kuwa😪😨 dan Nikam ban gani ba toh muje zuwa don jin ya zai kasance. Duk wajen ba wanda yayiwa kowa magana dan hankali kowa a tashe yake sai Usman da ya kala Maryam ya balla mata wani irin harara yace " wallahi ban taba ganin Mara imani irin ki ba ashe kasheshi kike sonyi daman".? Abdul ne ya dafe Usman ya girgiza mishi kai da Alamu yayi shuru Tsaki Usman yaja saboda haushin Maryam yake ji Shi damuwan shi ma kar ace Umar ya mutu dan kowa yaga haka ba lale bane yasa wa Umar ran tashi.. Maganar doctor ne ya Dawo da Usman daga cikin zullum tunanin da yashiga Da sauri suka karaso suka ce "na'am doctor ya jikin nashi ya yake mai ake ciki".? ajeyar xuciya doctor yayi yace "hadari yayi ne".? Abdul ne ya maida kallonshi izuwa Maryam ya mata wani irin kallon takaici yace "aaa doctor Fadowa yayi daga saman gada". doctor ne yace "gada kuma".? Usman yace "Ehh doctor Yanzu ya jikin nashi". doctor yace " gaskiya bazan ce da sauki ba". Hauwa dake gefe tace "ya mutu ne doctor".? "Aaa". yace Yana kallonsu yace "Amma ya samu karaya waje uku". zaro ido sukayi gaba dayan su sukace "karaya uku doctor".? "innalilahi Abdul yace ya karasa wajen doctor "yanzu mai ake ciki"? kallon su doctor yayi yace "ina iyayen shi ko yana da matane".? sukace "aaa bai da mata kuma ma ba dan garin nan bane karatune ya kawomu nan" "Amma doctor karka damu duk abun da ake nema baga mu nan ba xamuyi mishi komai". Doctor yace "kusu waya agurin".??? Abdul ne yace "mu abokananshi ne tun na rayinta kaman yan uwa Muke dan mun shaku". doctor yace "ok" yana tafiya da sauri Abdul yace "xamu iya ganinshi doctor".? juyowa yayi yace "gaskiya aaa saboda bai farfado daga suman dayayi ba Amma muna sa ran ze farfado insha Allah Amma Zaku iya Zama a kusa dashi har ya farfado". Yana fada musu haka ya shige office nashi.. Da sauri Abdul da Usman suka shiga dakin da aka kwantar da Umar suka sameshi a kwance dafe kai Usman yayi yace "innalillahi".Wani kuka ne ya subuce mishi yana fad'in Umar "Allah ya tashe kafadar ka"... Su Maryam kam sun bar asibitin tunda sukaji doctor yace bai farfado daga suman dayayi ba..... Ku biyoni don jin yanda zata kaya shin Umar mutuwa yayi ko suman yayi kaman yarda doctor yace dan Nikam naga ko motsi bayayi fahh😨...toh mu hadu a kashi na gaba *wannan book din na kudine naira 200 ka chal yar uwa ki biya kisha karatu cikin kwanciyar hankali* [7/24, 9:40 PM] Kawata: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/Hsmqz1F7GUl344QMZIZTFi. *🌹AL AJABIN SO🌹* *Write by *RAHAMAKOISE😘* *MANAZARTA WRITER'S ASSOCIATIONS* *BISMILLAHIR RAHAMANIN RAHIM* Wannan labarin kirkirarren labarine banyishi dancin zarafin wata ko waniba idan labarin yayi daidai da naki toh aka sine.. Free page3️⃣↔️4️⃣ A hankali umar yake bude idonshi yana kallonsu Sama- Sama yana cewa "Abdul Usman". da sauri suka amsa sukace "Umar Alhamdulilah Allah ya tashi kafadar ka". murmushin jin dadi suka mishi shi kuwa cewa yayi "ina Maryam take".? Ya fada yana dan mikewa zai zauna dafashi sukayi sukace "Maryam kuma umar".? "Aii Maryam Bata nan ta tafi gida". Ajiyar xuciya Umar yayi yace "dan Allah ku kiranmin ita". zaro ido sukayi da mamaki sukace "Maryam zamu Kira maka? "Ehh Umar yace dan Allah ku taimakamin inaso muyi magana da ita". Zaro waya Abdul yayi ya shiga Kiran number Maryam Ringing uku yayi Maryam ta amsa wayan tana fad'in 'hello' "kizo asibiti ana bukatan ganinki yanzu". yana fada ya kashe wayan bai ma bari ta Fadi komai ba ya kashe tare da mayar da phone nashi cikin aljuhunsa. Ita kuwa Maryam zuciyarta ne ta wani mugun tsikewa Dafe zuciyarta tayi tace "na shiga uku ni Maryam kar de ace ya mutu ne" sauri tayi ta shiga daki ta dauko hijabinta Mommy "xanje gidan su Hauwa in dawo yanxu" tana tafiya da sauri ....Mommy ce takira sunan ta Maryam juyawa tayi tace "na'am Mommy". Mommy ce tace "ya naga duk hankalin ki a tashe lafiya mai yafaru da Hauwa".? "Kuma ma naga yanzu Hauwa ta bar gidan nan" shuru Maryam tayi tace "Ehh nima bansani ba Amma yanzu ta kirani tace nazo yanzu zan dawo bazan dade ba". "Toh sai kin dawo". Mommy ta fada tana shiga kitchen Toh kawai maryam tace tana fita daga gidan.. gidan su Hauwa kai tsaye ta nufa da sauri ta shiga tana salama Hauwa tana Kiran sunanta karasa shiga cikin gidan tayi Maman Hauwa ta gaida tace "Mama ina hauwa tana ciki ne".? "Ehh Maman Hauwa tace tana dakinta ki shiga tana ciki Toh tace ta karasa shiga dakin Hauwa. Fara Kiran sunanta tayi tana karasa shiga cikin dakin , tana shiga ta tarar da Hauwa tana bacci wani dan tsaki taja tace Hauwa ke wai baki da aiki sai bacci tana bubugata da sauri Hauwa ta bude ido dan irin bubugatan da Maryam take, tana kallon Maryam tayi tsaki tace "wallahi ke matsala na dake son takurawa mutum ina cikin barcina Zaki wani tasheni kaman nayi sata ta fada tana jan tsaki". Wani dan murmushin karfin halin Maryam tayi Mata tace ke "kam da wananan baccin kin shiga uku". Juyawa tayi ta koma cikin bargon ta janyota Maryam tayi tace "ke ni fa akwai matsala babba Wallahi shiyasa nazo ki rakani". juyowa Hauwa tayi tace "wani irin matsala kuma".? " eh mana Abdul ne abokin Umar ya kirani yanzu yace nazo ana nemana a asibiti". da sauri Hauwa ta Mike tace "innalillahi Umar ya mutune".?? dafe kanta Maryam tayi tace "nima shine abun da bansani ba shiyasa nazo ki rakani Muje muji mai yake faruwa". kallon junansu kawai suke shuru Hauwa tayi chan tace "kingani aii duk ke Kika jayowa kanki wananan matsalar kina xaman xamanki kikaje kikasa dan mutane rasa rayuwansa ni bansan ma dalilin ki na damuwa ba tunda daman hakan kikafi so". kallonta Maryam tayi tace "ni dan Allah ba wananan maganan nazo muyi ba idan zaki rakani kizo mu tafi idan kuma bazakije ba sai ka fadamin". Wani dan kallo Hauwa tayi mata tace "tashi Muje". tashi tayi ta dauka hijabinta itama tace "dama bana nan abun nan ya faru yanzu idan ya mutu nima na shiga uku kai Maryam kinja manah bala'i wallahi".Hauwa ta fada tana fita daga dakin binta a Baya Maryam tayi tace "ki jirani manah mu tafi". fitowa sukayi suna nufan Maman Hauwa. "Mama xamuje mu dawo yanzu nan". "ina zakuje".? Inji Maman Hauwa ,kallon Maryam tayi'. Maryam ce tace "daman nazo ne Hauwa ta rakani kasuwa Mommy ce ta aikeni". kallonsu tayi tace toh "karku dade sai kun dawo". Fita sukayi suna sauri ba inda suka tsaya sai a asibiti suka shiga kowa zuciyansa yana bukawa bude kofan dakin da aka kwantar da Umar sukayi suka shiga a hankali suka Fara shiga ..suna shiga sukaga Umar yana zaune dasu Abdul kallonsu kawai suka farayi da mamaki Hauwa ce ta yi ajiyar xuciya cikin zuciyata kuwa cewa take Alhamdulilah bai mutu ba karasawa sukayi sukace "ya mai jiki".?Umar ne ya amsa yace "da sauki". Maryam shuru sukayi ba wanda ya kara cewa komai , Maryam ne ta maida kallonta izuwa ABDUL tace "kace ana nemana gani nazo". Umar ne yace "nine nake nemanki ,nine nace ya kirawoki Maryam ina so naji amsan da kikamin Alkawin furtamin idan nayi abun da kikace nayi". saurin kallon Abdul Maryam tayi tace "daman akan wananan ne kuka kirani Kuka dagamin hankali tsaki taja tace da nasan wananan ne da banxo ba wallahi". Abdul ne yace "muma bama son kara kallon wannan fuskan taki din". Umar ne yace "duk ku dakata dan Allah Maryam shin kin amshi soyayyata".? Kallon bacin rai tamishi tace "soyayya da kai hmm ni bazan iya Zama da gurguba ta fada tana watsa musu harara". da sauri Usman dake gefanta ya daga hannu zai mareta Umar ya dakatar dashi yace "karka tabata Usman" juyowa yayi yace "toh wallahi saide ka zaba ko mu ko ita Dan baza mu iya jure cin kashin da take maka a gaban mu ba ko mu ko ita ka zaba". Usman yana fada yana huci yana sauke ajiyar xuciya. Abdul ne yace "ehh ko ka zaba mu da ita wane zaka zauna dasu a ciki ko mu Rabo da kai kaje ka zauna da ita ta karasaka". kafin kace me Umar Kuka yake kaman Ransa zai fita da kar ya iya bude bakinsa yace "kuyi hakuri xan rabu da ita insha allahu daga yau na rabu da Maryam bazan kara tunanin ta bama na zabeku abokanena". yana Kuka yana dafe kansa ... Maryam cewa yayi "Alhamdulillah na godewa Allah da ya hutur dani daga masufan nan". kama hanun Hauwa tayi tajata suka fita daga dakin ... Shi kuwa Umar Kuka yake kaman Ransa zai fita su Abdul da Usman ne suke bashi hakuri suke cewa "kayi hkr Umar munyi hakane dan ka Dena yaudaran zuciyanka haka ka Dena wahalar da zuciyar ka". Umar ci gaba yayi da Kukan yayi shuru sukaji suma hawaye yana zubomu su soboda duk mai Imani sai yayi Kuka Kayi hakuri Umar Allah zai zaba maka wanda ta fita kayi hakuri". suka fada suna kama hannushi shi kuwa Umar cikin kuka da muryan shi da kar ake jinshi yace "na dena soyayya har abada tunda na rasa Maryam baxan kara soyayya ba". shuru sukayi basu ce mishi komaiba. Sallama doctor yayi yana kallonsu a mamaki yace "ya farkane".? "Ehh". sukace , doctor yace "Amma gashi yana Kuka mai kukayi mishi". babu komai doctor kawai yana tuna wani abune , ajiyar xuciya doctor yayi yace "so kuke ya kamu da hawan jini kuma? jininsa ya hau sosai fah dan Allah ku fita xan Masa Aluran bacci".fita sukayi suka tsaya a bakin kofan dakin suna jiran fitowar doctor ..sai gashi ya fito da hanzari suke tamabaya shi " yasamu baccin ne".? "Eh yace musu sananan ya kara dacewa "dan Allah ku Dena barin duk wani abun da zai sashi cikin damuwa ko kunci dan in ba'ayi hankali ba zai iya kamuwa da hawan jini". yana fada ya juya ya tafi Subahanallahi suka fada suna kallon junansu . A kwana a tashi ba wuya girin allah Saida Umar yayi wata bakwai yana jinya kafin ya samu sauki da kar ya warke yasha wahala kala kala na jinya Amma daga Baya yasamu sauki.... A nan zan tsaya sai kuma mu hadu a page na gaba don jin yarda zata kaya... Comments and share. [7/24, 9:40 PM] Kawata: *🌹AL AJABIN SO🌹* *Write by RAHAMAKOISE😘* *Follow me on Wattpad@Rahamakoise* *MANAZARTA WRITER'S ASSOCIATIONS* _Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._ BISMILLAHR RAHAMANIN RAHIM Free page5️⃣↔️6️⃣ Ranar Monday da safe Umar ya shiga school yau ne Umar ya dawo school dan yaji sauki sosai jikinshi Alhamdulillah sai godiya department din nasu ya nufa duk wanda ya wuce sai yayi masa ya jiki haka yake ta amsa gaisuwan mutane har ya karasa class shiga yayi ya zauna haka suka dauki lecture tunda suka shiga 10:30 sai 12:00pm suka fito Fita sukayi shi kuwa Umar ji yayi ana Kiran sunanshi juyawa yayi dan yaga wayene ke kiranshi ya tsaya yana kallon wata budurwa ce take kiran nashi karasowa wajenshi tayi sallama tace "Malam Umar ka jefar da id card naka". mikashi tayi tana murmushi godiya yamata ya juya zai tafi tace "Malam Umar baka so ka san sunane". juyowa yayi yace "Malama ba bukatan haka aii naga na gode miki sai mai kuma".? Dan wani murmushi tayi mishi tace "ba sunana Malama ba sunana Aisha". ta fada tana cigaba da murmushi ,ko magana bai kara mata ba yace "toh nagode Malama Aisha sai anjima". "toh".tace kawai tana kallonshi a zuciyar ta taji ya kwanta mata a rai kawai ta fada tana cewa inaga yau ya Fara zuwa school din na gashin new face ne bansan shi ba ta fada ta juya tana tafiya... A kwana a tashi Umar yama manta da wacece Maryam ya mai da hankali ga karatusa. A bangaren Aisha kuwa kullum soyayyar Umar ne yake karuwa a xuciyar ta shikam Umar tun yana kulata tana binshi har ya Fara tunanin kar ta Zamar mishi matsala ya Dena kulata duk da haka de Aisha take bin Umar saide Kobe zo school ba toh sai ta hadu dashi duk da ma Baya kulata har ta Fara tunanin ta bayyana mishi soyayyar da take xuciyar ta dan ta fara Gajiya ta yanke shawara zata fada maishi kawai ranar laraba misalin karfe 9 na safe suna zaune da abokan nashi kaman yarda suka saba idan sun gama daukan lectures. tazo tayi musu sallama kaman kullm amsa mata sukayi sannan tace "Umar dama akwai maganan da nake so na fada maka". cewa yayi "ina jinki Fadi mai ya kawoki".? cikin rawan jiki tace maganan mu biyu nake so muyi idan ba matsala cewa yayi "Abdul ne baki sani ba ko Usman waye bakonki a cikinsu".? Kallon su tayi tace "babu ko daya Amma maganan tsakanina da kai ne please I need your attention just give me some 2 minute please". Usman ne yace "dan Allah abokina kaje kaji mai zata fada maka please". Tashi yayi ya Fara tafiya "Na gode Usman". ta fada tana bin bayan Umar tsayawa yayi ta karaso yace "fadi mai kike son fada".? dan murmushi tayi tace "Umar bansan ta ina xan Fara fada maka ba Amma nide nasan bana iya bacci idan ban ganka ba kawai ina jinka a zuciyata ne Umar wallahi ina sonka". da sauki ya kaleta yace "what?! Kina sona fa kikace".? Da sauri tace "Ehh da matsala ne".? tsaki yaja mata ya bar wajen yana zuwa ya kalli su Abdul ya wuce ya tafi gida kai tsaye.. Aisha ce taje wajen su Usman ta kalesu zatayi magana Usman yace "Aisha lapiya mai yake faruwa naga Umar ya wucemu ya tafi mai Kika fada masa ne haka".? Aisha ce tace "wai dan na gaya mishi ina sonshi shine ya tafi ko magana ma bai min ba dan Allah yana da wacce yake sone Ko yana da budurwane".? ajiyar xuciya gaba dayan su sukayi sukace "kibari zamu sameshi mi masa magana bashi da wata budurwa Amma Karki damu xamu mishi magana kije gida kawai zamu nemeki". Usman ya fada suka mike suma suka tafi. juyawa Aisha tayi cikin sanyin jiki itama ta koma gida tana zuwa ta jefar da bag dinta a saman gado ta kwanta ta Fara tunanin maisa ko magana ma bai mata ba ya tafi ko de Batamishi bane haka take ta tunani har bacci yayi awan gaba da ita..... Toh a nan zamu dakata dan jin yarda xata kaya ku biyoni danji ya labarin zai kasance. Comments Shere and vote *Wanna Novel din na kudi ne hajiya biya 200 dinki kadai Kisha labari* *Ga account number 2378505923 RAHAMA BABAGANA BUKAR ZENITH BANK* *KO KUMA KATIN WAYA MTN TA WANNA LAYIN 08033297383 SANNA KAMIN KITURA KUDINKI KI TABATAR KINWA MARUBUCIYAN MAGANA GA LAYIN* *MARUBUCIYAN NAN*👇🏻 *08033297383 RAHAMAKOISE*😘 [7/24, 9:41 PM] Kawata: *🌹AL AJABIN SO🌹* *Write by RAHAMAKOISE😘* *Follow me on Wattpad@rahamakoise* _Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaci🙏🏻_ _*infection*_ _Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_ _07084653262_ *MANAZARTA WRITER'S ASSOCIATIONS* BISMILLAHR RAHAMANIN RAHIM Free page7️⃣↔️8️⃣ Raran Sunday da misalin karfe 10Am na safe suka shiga lecture saboda class nasu daya ne ma da Aisha department din nasu daya haka suka kammala lecture din suka fito a kan niyan tafiya gida daman shi Umar Baya dan jin dadi yana so ya tafi gida saboda bashi da sauran wata lecture dama guda daya ne kuma sun kammala dan haka gida zetafi.. Tafiya yafara yi da sauri Aisha tace "my dear yau ba magana ne".? hannu yadaga mata yace "please ina rokanki da ALLAH ki kaleni Aisha wai maisa bazaki kama kanki a masayinki na ya mace bane".? Shuru tayi tana jin yarda yake furta maganan nashi a hankali da sanyin murya tace "naji ko mai zaka fada ka fada ko mai xakace kace a kaina ni ina sonka kuma harga ALLAH nake sonka kuma insha allahu sai na samu soyayyar ka UMAR bansan maisa ba bansan mai dalilinka nakin amincewa da soyayyar ta waba why do you rejected my love and care about you Why".? Shuru yayi dan maganan nata yanasa ya tuna da Maryam da Kuma abun da ya faru dashi a Baya kallon ta yayi yana dan rufe idanun shi a hankali yake tunanin amsan dazai bata ta bar takura mishi ita kam tsaye take kam a kusa dashi tana jiran mai zaice dan itama a shirye take ta bashi duk amsan da ya mata magana a kai juyo da kallonshi gareta yayi yace "Malama Aisha kiyi hakuri ki bar rayuwata haka nan manah ni ko kadan bana ra'ayin soyayya Wallahi ko kadan na tsani soayayya da wanda yake min ita indai daga bangaren mace ne kiyi hakuri kina da mutunci a idona kar kibari ya zube".? "haba da gaske? dariya ta kwashe dashi tare da fadan "aii idan kaga na kaleka saide bana nunfashi a duniya kaji fah UMAR bani nasawa kaina soyayyar kaba ALLAH ne kuma Wallahi bansan ya akayi na Fara sonka ba". tafiya ya farayi dan yaga alamun wamnan yarinyar da gaske take gwara kawai yayi tafiyar shi karya kamu da hawan jini yana cikin tafiyan ne yaji an sha gaban shi ,zaunawa tayi a kasa gaba daya tana kuka wani hawayene da bai ko tunanin zuwan su baiyi ba sai zuba suke a fuskanta ,tana kuka tana cewa "UMAR dan girman Allah for the seek of ALLAH help me i can't live without you I truly love you and I promise to stay with you in any situation and I will make you proud insha Allah." Kuka take tana rokanshi shima hawayene ya zubomishi a fuska saboda tausayin ta da abinda take fada ya kamashi hankalin kowa ya dawo kansu dan mutane sun Fara lura da akwai matsala saurin cewa yayi "ki tashi dan Allah karki jamin bala'i a school dinnan please get up". Aisha mikewa tayi tana goge hawayen ta, tace "ni a kanka ko duk duniyan nan zasu taru suna kallona zan iya Zama a gabanka na roki soyayyar ka ban damu da maganar mutane ba dan ni ina sonka Wallahi kuma"...cewa yayi "kiyi shuru ya isa haka Aisha kije gida kinji ko". "toh" Kawai tace mishi ta juya ta Fara tafiya ajiyar xuciya da fadiwar gaba ya sauke da sauri ya lura mutane hankalin su yana kanshi shima juyawa yayi ya nufi gida... Tunda ta Shiga gida Ummin ta take tambayanta Mai yake damunta Amma taki fada mata Kawai sai hawaye take har Ummin nata taji haushi tace "sai ki tayi aii tunda ke bazaki fada abun da yake damunki ba shikkenan". ficewa tayi daga part din Aishan ta nufi part dinta rai a bace Ita kam Aisha bakin ciki kaman ranta zai fita har hakan yaja mata ciwon kai.. da ciwon kai ta kwana tana tunanin Umar A zuciyarta take cewa YANZU idan bai karbi soyayyata ba fah?ya zanyi kenan a file tace "wallahi mutuwa zanyi". ta saki wani irin kuka tana fad'in "wallahi bazan iya rayuwa bashi ba Allah ka mallakamin Umar". ta fada tana sheshekan kukanta , a haka bacci barawo yayi awan gaba da ita dan Nikam nasan ba dan wananan baccin da ya dauketa ba da zata iya kwana tana kuka..... chab din Jam toh Allah ya rabamu da jarrabawar so AMEEEEN ,toh mu hadu a page na gaba danjin ya labarin zai kasance.... Comments Share and vote *Wanna Novel din na kudi ne hajiya biya 200dinki kidai Kisha labari* *Ga account number 2378505923Rahama babagana Bukar zenith Bank* *Ko Kuma katin waya MTN ta wanna LAYIN 08033297383 sanna kamin kitura kudinki ki tabatar kinwa marubuciyan magana ga LAYIN MARUBUCIYAN NAN* *08033297383 Rahamakoise😘* [7/24, 9:41 PM] Kawata: *🌹AL AJABIN SO🌹* *Write by RAHAMAKOISE😘* *Follow me on Wattpad@rahamakoise* _Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaci🙏🏻_ _*infection*_ _Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_ _07084653262_ *MANAZARTA WRITER'S ASSOCIATIONS* BISMILLAHR RAHAMANIN RAHIM Free page7️⃣↔️8️⃣ Raran Sunday da misalin karfe 10Am na safe suka shiga lecture saboda class nasu daya ne ma da Aisha department din nasu daya haka suka kammala lecture din suka fito a kan niyan tafiya gida daman shi Umar Baya dan jin dadi yana so ya tafi gida saboda bashi da sauran wata lecture dama guda daya ne kuma sun kammala dan haka gida zetafi.. Tafiya yafara yi da sauri Aisha tace "my dear yau ba magana ne".? hannu yadaga mata yace "please ina rokanki da ALLAH ki kaleni Aisha wai maisa bazaki kama kanki a masayinki na ya mace bane".? Shuru tayi tana jin yarda yake furta maganan nashi a hankali da sanyin murya tace "naji ko mai zaka fada ka fada ko mai xakace kace a kaina ni ina sonka kuma harga ALLAH nake sonka kuma insha allahu sai na samu soyayyar ka UMAR bansan maisa ba bansan mai dalilinka nakin amincewa da soyayyar ta waba why do you rejected my love and care about you Why".? Shuru yayi dan maganan nata yanasa ya tuna da Maryam da Kuma abun da ya faru dashi a Baya kallon ta yayi yana dan rufe idanun shi a hankali yake tunanin amsan dazai bata ta bar takura mishi ita kam tsaye take kam a kusa dashi tana jiran mai zaice dan itama a shirye take ta bashi duk amsan da ya mata magana a kai juyo da kallonshi gareta yayi yace "Malama Aisha kiyi hakuri ki bar rayuwata haka nan manah ni ko kadan bana ra'ayin soyayya Wallahi ko kadan na tsani soayayya da wanda yake min ita indai daga bangaren mace ne kiyi hakuri kina da mutunci a idona kar kibari ya zube".? "haba da gaske? dariya ta kwashe dashi tare da fadan "aii idan kaga na kaleka saide bana nunfashi a duniya kaji fah UMAR bani nasawa kaina soyayyar kaba ALLAH ne kuma Wallahi bansan ya akayi na Fara sonka ba". tafiya ya farayi dan yaga alamun wamnan yarinyar da gaske take gwara kawai yayi tafiyar shi karya kamu da hawan jini yana cikin tafiyan ne yaji an sha gaban shi ,zaunawa tayi a kasa gaba daya tana kuka wani hawayene da bai ko tunanin zuwan su baiyi ba sai zuba suke a fuskanta ,tana kuka tana cewa "UMAR dan girman Allah for the seek of ALLAH help me i can't live without you I truly love you and I promise to stay with you in any situation and I will make you proud insha Allah." Kuka take tana rokanshi shima hawayene ya zubomishi a fuska saboda tausayin ta da abinda take fada ya kamashi hankalin kowa ya dawo kansu dan mutane sun Fara lura da akwai matsala saurin cewa yayi "ki tashi dan Allah karki jamin bala'i a school dinnan please get up". Aisha mikewa tayi tana goge hawayen ta, tace "ni a kanka ko duk duniyan nan zasu taru suna kallona zan iya Zama a gabanka na roki soyayyar ka ban damu da maganar mutane ba dan ni ina sonka Wallahi kuma"...cewa yayi "kiyi shuru ya isa haka Aisha kije gida kinji ko". "toh" Kawai tace mishi ta juya ta Fara tafiya ajiyar xuciya da fadiwar gaba ya sauke da sauri ya lura mutane hankalin su yana kanshi shima juyawa yayi ya nufi gida... Tunda ta Shiga gida Ummin ta take tambayanta Mai yake damunta Amma taki fada mata Kawai sai hawaye take har Ummin nata taji haushi tace "sai ki tayi aii tunda ke bazaki fada abun da yake damunki ba shikkenan". ficewa tayi daga part din Aishan ta nufi part dinta rai a bace Ita kam Aisha bakin ciki kaman ranta zai fita har hakan yaja mata ciwon kai.. da ciwon kai ta kwana tana tunanin Umar A zuciyarta take cewa YANZU idan bai karbi soyayyata ba fah?ya zanyi kenan a file tace "wallahi mutuwa zanyi". ta saki wani irin kuka tana fad'in "wallahi bazan iya rayuwa bashi ba Allah ka mallakamin Umar". ta fada tana sheshekan kukanta , a haka bacci barawo yayi awan gaba da ita dan Nikam nasan ba dan wananan baccin da ya dauketa ba da zata iya kwana tana kuka..... chab din Jam toh Allah ya rabamu da jarrabawar so AMEEEEN ,toh mu hadu a page na gaba danjin ya labarin zai kasance.... Comments Share and vote *Wanna Novel din na kudi ne hajiya biya 200dinki kidai Kisha labari* *Ga account number 2378505923Rahama babagana Bukar zenith Bank* *Ko Kuma katin waya MTN ta wanna LAYIN 08033297383 sanna kamin kitura kudinki ki tabatar kinwa marubuciyan magana ga LAYIN MARUBUCIYAN NAN* *08033297383 Rahamakoise😘* [7/24, 9:41 PM] Kawata: *🌹AL AJABIN SO🌹* *Paid book* *Write by Rahama Koise*😘 *Follow me on Wattpad@rahamakoise* *MANAZARTA WRITER'S ASSOCIATIONS* _Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaci🙏🏻_ _*infection*_ _Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_ _07084653262_ BISMILLAHR RAHAMANIN RAHIM Free page15↔️16 juyawa tayi zuwa wajen Maryam, Maryam kuwa ba abun da take sai kuka ,dafa kafadar ta Aisha tayi tace "dan girman Allah ku fadamin mai yake faruwa".? Kara fashewa da Kuka Maryam tayi ba magana sai kuka kawai take hankalin Aisha ya tashi sosai ganin yarda abubuwa suke faruwa kaman me "Zo mu tafi gida". kama hannunta tayi suka Shiga mota ba inda suka tsaya sai gidan su Maryam cikin dakin Maryam suka shiga Maryam suna shiga ta fadawa tayi saman bed dinta tana zabga kuka Aisha ne tace "Maryam ki kaleni". ko jinta batayi ba Aisha tayi-tayi Maryam ta fada mata Amma abu yaci tira haka Aisha ta fice rai a bace ta nufi gidan su Hauwa dan tasan lokacin da Bata nan tare suke yawo tana da yakinin zataji komai a wajen Hauwa gidan su Hauwa ta Shiga da sauri take Kiran sunanta amsawa tayi tana zaune a parlour tana kallo ,"waye ne".? Hauwa tace juyawa tayi suka hada ido da Aisha kallon mamaki take ma Aisha sake baki tayi tana kallonta har ta karaso wajenta Zama tayi ta dafata ita kam Hauwa mamaki take da kallon Aisha "lalle Aisha kece".? "Nice Hauwa kinyi mamaki ganina ne".? "eh manah". Hauwa ta fada tana dariya "maisa toh kike mamaki".? "Ke din ce aii bakya zuwa ganin mutane". dariya suka kwashe a tare "toh aii kema kinsan bana gari ne shiyasa yanxu bagashi da ina gari nazo ba". "hmmmm Hauwa kawai tace "toh na barki a parlour mu Shiga daga ciki manah". "toh" kawai Aisha tace ta Mike ta bita suka shiga dakin Hauwan Zama sukayi ajiyar xuciya Aisha ta sauke tace "Hauwa ina so muyi wani magana da ke dan Allah". shuru Hauwa tayi tace "magana kuma? hahaha dariya tayi dan kadan tace Daman nasani aii ke bakya zuwa sai da dalili". "hmmmm" kawai Aisha tace sannan ta hada Dacewa "ban da abunki daman ana zuwa wajen mutum ba tare da Dalili bane?yanxu de ba wananan ba zo ki zauna kiji". Zama tayi ta kama hannunta tace "dan girman Allah Hauwa duk abun da zan tambaye ki dan Allah ki duba girman Allah ki fadamin gaskiya a duk abun da Kika sani". Tsoro Hauwa ta farayi tana mamaki duk maganan yana bata mamaki shuru tayi chan Aisha tace "kinsan mu kawaye ne kuma na gaskiya da gaskiya Amma yanxu gaskiyan da yake cikin kawance nake so ki fadamin dan Allah karki boyemun komai". Hauwa xuciyar ta yana bugawa tace "na miki Alkawari xan fada miki gaskiya indai nasani". tanbaya kaman haka Aisha ta jerowa Hauwa shin waye Umar agurin Maryam kuma mainene tsakanin Maryam da UMAR mene alakan su sannan dama sun San junane".? Irin wannan tanbayoyin ta Jero mata karamin ajiyar xuciya tayi tace "tashin hankali babbar magana". Hauwa tashiga bata labarin komai daya faru tayi bata bar ko da tari ba sai da Aisha tayi kuka ta zubar da hawaye sannan tacewa "Hauwa yaushe Maryam ta Zama haka yaushe maryam takoma haka? Wallahi nayi mamaki sosai da sosai dana ji haka lalle Umar abun a sone kuma abun a tausaya mishi ne". Hauwa ce tace "ke mai tsakanin ki dashi".? "soyayyace Hauwa bazan boye miki ba tunda kema baki boyemun komai ba".gayamata komai tayi mamaki ne ya kama Hauwa ita ma haka de Aisha tace "ai shi lamarin ALLAH Baya karewa komai yana yine na gaskiya da kuma adalci kuma Wallahi yanzu na Fara son Umar , Maryam kuma taje da halinta zan tafi Hauwa na gode sosai". fita tayi ta wuce gida.. tana Shiga ta Fara Kiran number Umar sallama ya mata sannan ta amsa cewa yayi "Aisha" Amsawa tayi "na'am Umar mijina kayi hakuri naji labarin komai sakanin ka da Maryam kuma kayi hakuri xan maka abun da Maryam bata maka ba"........ A nan zamu tsaya mu hadu a page na gaba. *🗣️🗣️🗣️🗣️Ina kuke ma abota son karanta book din Al'ajabin so ku hanzatar kuxo kubiya naira 200 kachal don free page ya kusa karewa don min samun cigaban litafin kibi kudinki Kisha labari* *Zaku iya tura kudinku ta wanna account din Kamar Haka 2378505923 RAHAMA BABAGANA BUKAR ZENITH BANK ko Kuma Zaki iya turo katin waya MTN ta wanna layin 08033297383* *Kamin kitura kudinki ki tabbatar kinma marubuciyan magana ta wanna layin 08033297383* Sai najiku Share fisabililahi🙏 Comments Share And vote [7/24, 9:41 PM] Kawata: *🌹AL AJABIN SO🌹* *Paid book* *Write by RAHAMAKOISE😘* *Follow me on Wattpad@Rahamakoise* *MANAZARTA WRITER'S ASSOCIATIONS* _Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaci🙏🏻_ _*infection*_ _Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_ _07084653262_ *BISMILLAHR RAHAMANIN RAHIM* *Ina kuke ku hanzatar kuxo kubiya kudinku naira 200 Kachalla don daga gobe free page zai Kare don Haka duk me bukatan karanta book din ya turo kudin sa ta wanna account din 2378505923RAHAMA BABAGANA BUKAR ZENITH BANK KO KUMA KATIN WAYA MTN TA WANNA LAYIN 08033297383... SANNA IDAN KINTURA SAI KITURAMIN details naki sai na jiku* Free page 17 ↔️18 "Zan maka abun da Maryam Bata maka ba insha allahu zan baka Farin cikin da ba wata mace da ta taba maka shi". shi kam jin ta yake sai da ta gama maganan tunkun yace "Aisha ina sonki kuma kin bani duk wani farin ciki da na rasa a rayuwata daman tun farko shiyasa naki amincewa da soyayyar ki Maryam ce dalilin haka". katse Masa magana tayi tace "nasani Umar Hauwa ta bani LABARIN KOMAI kuma ni da Maryam bani ba ita tunda ta maka haka bazan kara kawance da ita ba". "Aisha ina so kimin wani Alfarma dan Allah". Da wauri Aisha ta ce "ka fada ni ko mai xan maka shi kuma dan Allah ka Dena cemin Alfarma dan kafi karfin Alfarma a wajena sai de umarni kuma xan bi". ajiyar xuciya Umar yayi yace "nagode da wananan kulawar naki da farko kinsan ba wanda za'a mishi irin abu da Maryam tayi ya manta da wuri ko Kuma kisan irin son da na mata har yasa na sane wata ya mace Amma kuma ina fatan kema xan samu farin ciki a tare da ke".? "Insha allahu". kawai Aisha tace sannan tace "ka fadamin abun da kake so na maka". "Umar yace ina so na rama abun da Maryam tamin ne kuma bazan iya hakan ba sai da taimakonki ina ga Allah ya hadani da ke ne ma dan na rama abun da Maryam tamin". Aisha ne tace "mai kake so na maka dan ka rama abun da Maryam ta maka".? ajiyar xuciya ya sauke yace "akwai wani dan school namu ne zaiyi aure ya gaiyacemu auran sa ina so nayi amfani da wananan daman ne na rama abun da Maryam tayimin". Shuru Aisha tayi sannan tace "tohh ikon Allah toh tayaya xaka rama da wannan dalilin na auran abokinka din".? Umar ne ya danyi dariya yace "Aisha na so Maryam kaman bazan so wata mace ba sannan naso Maryam kaman bazan rayuba Amma a yanzu bana sha'awan ganin Maryam saboda son da nake mata ya Riga ya fita a zuciyata a yanzu ke nake so kuma ban da wani buri saide naga na aureki a masayin matata kuma dallin da yasa na yanke wannan shawaran a lokacin da Maryam muka hada ido da ita naga soyayyata a cikin idonta shiyasa nake so nayi amfani dake na rama abun da tamin zataji zafin hakan a ranta wannan shine dalilin nawa". "hmmmmm" Kawai Aisha tayi tace "toh shikkenan zan maka hakan yanzu Yaushe ne auran".? Fada mata yayi sannan sukayi sallama suka kashe wayar... Komawa Aisha tayi ta kwanta tana ta tunani a ranta kala kala har barci yayi awon gaba da ita... Gari ya waye Aisha ta tashi a bacci daman yau tayi Alkawarin zataje gidan su Maryam dan aikin da Umar yasata tayi kuma dole sai ta tabbatar da ta gayyaci Maryam wajen dinner din na auren abokin Umar din haka de ta gama lissafinta har ta kammala shiryawa ta fito yau ko breakfast ma batayiba ma ta nema izini a wurin Ummi ta mata bayanin komai saboda bata boye ma Ummi komai take gayamata haka de Ummi ba tayi na'am da abun da zasuyi wa Maryam ba ta barta ta tafi, ficewa Aisha tayi daga haraban gidan nasu ta nufi gidan su Maryam... Comments Share fisabililahi And vote ✍🏻 RAHAMAKOISE😘 08033297383 [7/24, 9:41 PM] Kawata: *🌹AL AJABIN SO🌹* *Write by RAHAMAKOISE*😘 *Follow me on Wattpad@rahamakoise* *MANAZARTA WRITER'S ASSOCIATIONS* _Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaci🙏🏻_ _*infection*_ _Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_ _07084653262_ BISMILLAHR RAHAMANIN RAHIM Free page 1️⃣1️⃣↔️1️⃣2️⃣ A bangaren UMAR kuwa shima sai juye juye yake ya kasa bacci saboda kalaman Aisha yake ta tunanin yana tausayin ta shi har ga Allah ba wai Baya sonta bane bayaso ne ya Shiga wahalar da yasha a Baya a kan soyayya shiyasa yaki bada kofa a kan soyayyar Aisha haka yake ta tunani.. abokina a firgice ya juya rintse ido yayi yace "kai de Usman kana son tsoratar da mutum wallahi". "ba dole ka tsorata ba ka Shiga duniyar tunani". mikewa Umar yayi ba tare da yace Masa komai ba yace "ya akayi yace har ka dawo ina ABDUL".? "Yana can na barshi ya kusan karasowa Usman ya fada". tare da dafe kafadar Umar yace "Umar nasan kana son Aisha Amma maisa kake mata haka kayi hakuri bawai zan Shiga lamarinka bane aaa ko daya kawai naga tana maka son da ina ga ko kai kanka bakayiwa Maryam shi ba kayi hakuri na tuna maka Baya amma ya Zama dole mu dinga tuna Baya kafin mu aikata abu na gaba". Umar ne yayi saurin kallon Usman yace "hmmmm wai kai da bakinka zaka ce Aisha tana min soayayya dani kaina banwa Maryam shi ba lalle Usman ka manta Baya kenan". Ajiyar xuciya Usman ya sauke yace "Wallahi Aisha tana maka soyayyar da kai kanka bakayi wa Maryam shiba saboda ita Aisha macece ta zubar da duka darajarta da kunya na ya mace ta bayyana maka soyayyar da take maka kaga fah dazun abun da ya faru a school kaima nasan wananan tunanin ne ya hanaka bacci". "ba shi bane" UMAR ya fada yana juyawa zai kwanta kama hanun shi yayi yace "abokina ka kusa kamala school naka yanzu saura ka Fara rayuwa sabuwa kuma namiji ba zai cika na miji ba komin girman shi saida aure bazaka zauna haka ba sai da aure kaima kuma kasan hakan". mikewa UMAR din yayi yace "abokina nasani kuma ina jin soyayyar Aisha a zuciyata Amma ban tabbatar da hakan ba dan ni ji nake kaman soyayyar da zuciyata zatawa Aisha sai yafi na Maryam dan ni haka nake ji shiyasa naki amincewa da soyayyarta wallahi kar na zo nan gaba na rasa rayuwata gaba daya a kan mace". sallamar Abdul ne ya dakatar da Umar da magana amsa Masa sallaman sukayi , Usman ne yace "kai ina ka tsaya tun dazun munzo har na jima baka shigo ba".? wani kallon tsokana Abdul yayiwa Usman yace "toh sannu babana kayi hakuri bazan kara ba". tsaki yaja yace "kai kam kana da matsala Wallahi" dariya suka kwashe dashi Amma Abdul ya lura da UMAR ba tare da su dan shi hankalishi ya tafi wani wajen... ABDUL ne ya maida kallonshi izuwa UMAR yace "wai kai kullum a cikin tunani da bakin ciki zaka kare kullum kana cikin damuwa? Haba abokina ko ana irin dan dariyan nan kai baka yi sai kace maman ka ne ko baban kane ya mutu ni Wallahi ko mutuwan ma sukayi bazaka yi irin wannan tunanin kaman wani abu ba nikam wallahi na ma rasa mai xance maka sai kai tayi aii idan kaga hakan ne mafita a gareka". Usman ne yayi murmushi yace "aii Abdul karka damu mun kusan mai da abokinmu kaman kowa". Umar ne yace "ohhh kallon mahaukaci kukemin kenan".? dariya suka kwashe suka tafa hannu sukace "aii kafi mahaukaci ma dan gwara mahaukaci ansan hauka yake Amma kai ba hauka ba, ba lapiya ba, ba walwala ba, ba sukuni ba, ba murmushi ba , sannan kuma ba dariya ba toh kaga aii gwara mahaukacin ansan shi ralurace take damunshi". dariya suka kara tunsiriwa da shi duka yakai musu irin na wasan nan yace "Wallahi ku kam basan wani irin aboki bane kai aii kune mahaukatan bani na". dariya Abdul yakeyi sosai yake cewa "aii daman bamu ce kai mahaukaci ba bakaji mai Usman ya fada ba? cewa yayi kafi mahaukaci". dariya suka karayi gaba dayan su har UMAR din ,dariyan suke sosai suna dukan junan su... Dakata dare fah yayi sosai Umar ya fada yana kallon agogon da yake saman dakin a rataye yace ku bar dariyan nan haka kusan gobe da wuri zamu fita kunsan gobe final day namu ne a school(Graduation day )gwara mu kwanta dan mu tashi da wuri sai da safe kowa kwanciya yayi ya Fara niyan bacci... Da safe misalin karfe 7:30 suka farka kowa ya Fara harman shiryawa kaman yarda suka Saba kullum sai sunyi Wasa da tsokana a tsakaninsu kullum kafin su fita haka zalika idan xasu kwanta da dare kaman yarda suka Saba, barin Umar ma duk sunfi tsokananshi dan shikam yafi shuru a cikinsu..... haka de suka shirya suka fice tare kowa fuskansa da murna.. a bangaren Aisha kuwa cikin sanyin jiki kaman wata Mara lapiya take shiryawa ,ciki wani doguwar Riga na atamfa mai kyau ,ba wani kwaliya tayi ba kawai powder da lip gloss tasa a bakinta ,sai kuma kwalli da tasa a idonta masu kyaun gani ,ba laifi tayi matukar kyau ba dan kadan ba. Gele ta dauko irin shigen kayanta ta yafa jakarta ta rataya a kafatarta hadi dasa takalmin ta ta fice daga cikin bedroom din sauka take a hankali daga saman Upstair din (beni) a hankali ta iso ,dinner Table. kallon Abban ta da Ummi suka bita dashi good morning Abba and Ummi ,a tare suka amsa tare da tanbayar ta "daughter na mai yake damunki you look so sad what's worry with you my dear".? yana ji da yarshi din saboda ita kade ya mallaka a masayin ya ita kadece yarshi kuma ga dukiya da ya tara shiyasa yake nuna mata duk wani kulawa na musanman haka ma Ummi ita kade ta mallaka duk suna nuna mata kauna saide Aisha yarinyace mai hankali da nutsuwa ga tarbiya data samu bata ji da kanta dan wai mahaifinta yana dashi.. Cikin muryan shagwaba tace "Abba xan wuce school karna yi late kasan yaune final exams namu an it's our Graduation day namu. murmushi yayi na farin ciki ya shafa kanta yace "my daughter Allah yayi miki Albarka ya baki miji na gari kin kammala karatun ki saura aiki da aure daman ke nake jira ki kammala karatun ki ki tayani kula da dukiyata murmushin karfin Hali tayi dan ita bata jin dadin jikinta ita burinta taga Umar gashi yaune ranar karshe na haduwa dashi ita idan bata ganshi ba batajin dadi sai gashi yanzu bazata na ganinshi ba daman sanadin school ne yake hadasu Amma yau zata iya kokarin ta dan ya amshi soyayyarta maganar Abban ta din ne ya dawo da ita daga duniyan tunanin da ta shiga "my daughter mai kike tunani ne kwana biyun nan akwai abun da yake damunki what is worrying with you".? "Nothing Abba". ta fada tana Mikewa Kallo Ummi ta bita dashi tace "breakfast din fah".? "Noo Ummi xanyi a school". ta fita tana fad'in sai na dawo kallo suka bita dashi Ummi ne tace "Allah ya kyauta". Abba kam ajiyar xuciya Kawai yayi... Aisha school ta wuce kai tsaye sauri take ita duk burinta taga UMAR haka ta Shiga cikin department din su har sun Fara celebrate na gama school nasu din kowa yana cikin Farin ciki da murna. Tafiya take tana neman ina zata sameshi sai gashi kuwa ta hangoshi da abokananshi kaman kullum dan murmushi tayi ta karasa wajen nasu sallama tamusu suka amsa da murmushi a fuskansu Haka ta karasa wajen UMAR tace "ka taimakamin ka amsa soyayya ta ko Nima nayi farin ciki kaman kowa a nan wajen". Kallo Kawai yake zuba mata dan jin yarda kalaman ta yake rasa jikinsa kuka zata farayi da sauri Usman yace "haba UMAR kasani fah idan ance ana sonka ba fah an ce ana kinka bane ba fah ka taimaka wa wananan yarinyar ka amsa soyayyarta manah kaima kasan zafin so a xuciyar mai yinsa ba sai na fada maka ba". Shuru yayi yana nazarin maganar nashi Kuka ta fashe dashi tace "Wallahi xan iya mutuwa idan baka amsa soyayyata ba ka taimaka ,kuma gashi yaune haduwa na da kai na karshe please". Hankalin kowa ya dawo kansu ganin haka UMAR yayi saurin cewa "Aisha na amince da soyayyarki ina sonki nima". A gigice ta daga kai cikin mamaki tana dariya da murmushi lokaci daya da batasan daga ina wananan suka fito ba ji tayi kaman a mafarki dan batayi tsammanin haka ba a ranar murna da farin ciki kaman zai kashe Aisha har tafi kowa yin murna haka suka gama celebrate na day nasu tare da UMAR ko ina tana makale dashi... Nikam nace sabon shiga ba sabanba su Aisha sai washe baki da fara'a take toh haka kowa yayi murna aka rabu da murna da farin ciki... Nima de ina cikin Farin ciki dan Umar ya karba soyayyar Aisha gaskiya nima ina cikin Farin cikin nan kaman dani akayi toh koma dai mainene mu hadu a page na gaba don jin sabon rayuwar da UMAR zai Fara tare da AISHA... Comments Share and vote *Wanna Novel din na kudi ne hajiya biya 200dinki Kisha labari* *Ga account number 2378595923Rahama babagana Bukar zenith Bank* *Ko Kuma katin waya MTN ta wanna layin 08033297383 sanna kamin kitura kudinki ki tabbatar kinma marubuciyan magana* *Ga number marubuciyan nan 08033297383 RAHAMAKOISE* *FREE PAGE YA KUSA KAREWA DON HAKA HANZANTAR KIBIYA KUDINKI💃💃💃🥳* [7/24, 9:41 PM] Kawata: *🌹AL AJABIN SO🌹* *Paid book* *Write by RAHAMAKOISE*😘 *Follow me on Wattpad* _Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaci🙏🏻_ _*infection*_ _Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_ _07084653262_ *MANAZARTA WRITER'S ASSOCIATIONS* *BISMILLAHR RAHAMANIN RAHIM* Free page 1️⃣3️⃣ ↔️1️⃣4️⃣ Sallama Aisha tayi tana shiga cikin gidan , a parlour ta zauna Mommyn Maryam ne ta fito daga kitchen rike da kula a hannunta, "ina kwana".? Inji Aisha Mommy tace "lapiya kalau Aisha yakike ya gidan ya su Ummi da Abban ki".? amsawa tayi " duk suna lapiya kalau". "Mommy ina Maryam take".? "Yanzu ta shiga ciki ki Shiga tana cikin dakinta"... Okay mikewa Aisha tayi ta nufi Dakin zaune ta sameta Maryam tana ta tunani, Maryam maganar Aisha ne yasa ta juyawa dan ganin wayene da wuri haka tace "lallai Aisha kece".? "Nice Maryam". Zama tayi tace "gani nazo Muje mu hadu da Umar har na mishi maganan ma yacemin 10 mu hadu dashi kuma Kinga 10 ma ya kusa". "eh". Maryam tace kawai mikewa tayi ta dauko gelenta tayafa "mutafi ko". Maryam ta fada tana sa takalmi tare suka fita daga dakin bayani sukayiwa Mommy ita kam ce musu tayi "sai kun dawo". fita sukayi suka nufi inda zasuje... A mota tabar Maryam tace "bari na duba ko ya iso ko".? "Toh" kawai tace mata fita tayi daga motan ta nufi wajen da sukayi Alkawarin haduwa din ganinsu tayi su uku sun zaune suna Hira da sallama ta isa wajen nasu tace "yakuke".? amsawa sukayi cikin Fara'a murmushi tayi ta bude bag nata ta ciro waya ta Shiga Kiran number Maryam Ringing daya yayi ta dauka tace "Maryam ki karaso". toh kawai tace mata sannan ta fito daga moton ta nufi wajensu. Suna Hira na farin ciki sai sallaman Maryam ta katsesu kallon daya suka hada ido da UMAR da Maryam innalillahi kawai UMAR ya fada sannan ya dan kawar da kansa zuwa Aisha yace "mai wannan take a wajen nan".? Zaro ido Aisha tayi tace "kusan juna ne daman".? Abdul da Usman ne suke mamakin haka shuru sukayi sun kasa cewa komai sai kallo Kawai fashewa da Kuka Maryam tayi ba magana Kawai sai Kuka UMAR ne yace "Aisha maisa Kika kawomin wannan abu da nafi tsana a rayuwata".? Aisha Ganin yarda Maryam take kuka Aisha yasa ta kasa bashi amsa Jan hannun sa Abdul da Usman sukayi suka juya suka Fara tafiya ,shan gaban su Aisha tayi tace "Umar dan griman Allah ku fadamin mai yake faruwa manah kun barni a duhu".? Umar zuciyashi yana zafi yace "kije ki tambaye ta nabaki Assignment idan kinji mai tsakanina da ita kizo ki sameni". tafiya sukayi suka barta a tsaye tana binsu da kallo....... Mu hadu a page na gaba Comments Share And vote *🥳🥳Kuhanzarta kuxo kubiya naira 200kachal domin cigaba da karanta wanna labarin Al'ajabin so nan sabode free page yakusa karewa* *zaku iya tura kudinku ta wanna account din Kamar Haka 2378505923Rahama babagana Bukar zenith Bank ko Kuma katin waya MTN ta wanna layin 08033297383 kamin kitura kudinki ki tabbatar kinma marubuciyan magana ta wanna layin Kamar Haka 08033297383* *Sai na jiku*🤗🤗🤗🤗 *TAKU HAR KULLUM MAI SAN FARIN CIKIN KU WATO RAHAMAKOISE😘* [7/24, 9:41 PM] Kawata: *🌹AL AJABIN SO🌹* *Paid book* *Write by RAHAMAKOISE😘* *Follow me on Wattpad@Rahamakoise* *WhatsApp number 08033297383* *MANAZARTA WRITER'S ASSOCIATIONS* _Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaci🙏🏻_ _*infection*_ _Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_ _07084653262_ BISMILLAHR RAHAMANIN RAHIM *Ina Mai sanar daku cewa free page ya kusa karewa kuhanzatar kuxo kubiya naira dari 200 ku Kachalla don min samun cigaban AL'AJABIN SO zaku iya turo kudinku ta wanna account number kamar Haka... 2378505923RAHAMA BABAGANA BUKAR ZENITH BANK* *KO KUMA KATIN WAYA NA MTN TA WANNA LAYIN 08033297383 SANNA KAMIN KITURO KUDINKI KI TABBATAR KINMA MARUBUCIYAN MAGANA* Free page 19 ↔️20 Zuwa tayi ta shiga da sallama Amma ba wanda ya amsa har ta iso parlour taga ba kowa de kai tsaye ta wuce dakin Maryam ta sameta tana tunani hankali a tashe idonta yayi ja kallo daya xakayi kagane tayi Kuka sai Sallama Aisah take Amma ina hankalin Maryam ya tafi Aisha tsaki taja a zuciyarta cewa take kadan ma Kika Fara gani wallahi dawowa daga magana da take ta nufi wajen Maryam ta zauna Maryam Jin an kira sunanta ne yasata razana da sauri ta maida kallonta izuwa Aisha cike da mamaki ta kalli Aisha dariya Aisha ta sake mata tace "Maryam mai yake faruwa ne wai dan Allah ki manta da duk abun da yafaru abun da ya faru ya wuce dan Allah na miji bazai bata mana kawance da muka dade Muke ba dan Allah kibar wa Allah komai please". Ta fada tana jijigata da kuma kamo hannunta haka de ta mata dadin baki ,cikin ran Maryam tana farin cikin Aisha ta fahimce ta haka de Aisha ta lallabata ta gaiyace ta wajen dinner din haka Maryam tace "ba komai na amince". Aisha cike da farin cikin amincewar Maryam ta fita ta nufi gida... A kwana a tashi ba wuya a gurin Allah yau ne ranar Asabar 'ranar auran abokin Umar ba laifi Usman da Abdul sunyi kyua sunyi shigan mayan kaya har da Umar din ma Nikam nace sai kace angwaye haka suke ta tsokanan junan su suka fita wajen daurin auren aka daura aure da daddare kuma dinner kowa ya halarci wajen dinner party din Sai ga Aisha da Maryam sun shigo wajen dinner din suka Samu waje suka zauna Sallamar Umar ne suka Fara karo dashi murmushi Aisha tayi mishi ,shima murmushin yayi mata Hadi dacewa "my beautiful wife har kin karaso ne".? "Ehh" tace Hadi dacewa "Wallahi na karaso my husband". murmushi yayi mata ,maida kallonshi yayi zuwa Maryam yace "cikin tsokana yace aaaa babbar kawar Amarya ba gaisuwa ne".? Hadi da dariya yayi mata karfin hali Maryam tayi tace "yakake".? kawai ta juya Baya da wani bakin ciki ya Kamata murmushi Aisha ta kara Masa cikin tsokana da cin fuska tace "baby na kai kam ka cika tsokana da takurawa kana yawan damuna fah". cikin muryan shagwaba tace tana marerece murya tace "toh Nikam ina ango da Amarya".? shi ko ce mata yayi "suna nan zuwa bari naje na dawo ina zuwa". , tafiya yayi Cikin Farin ciki da murmushi ta juya tanawa Maryam magana , Maryam kuwa rai bace take amsawa budan bakin Maryam tace "Daman Umar ne ya gaiyaceki".? Dan wani dariya ta mata tace "haba Maryam kinsan ni dashi hanta da jini ne idan ina da inda xanje dole tare xamuje haka zalika shima shiyasa kikaga haka koda yake baki sani ba ashe".? cikin borin kunya tace "Allah ya kyauta nima Daman akwai inda xanje na biyoki koda yake ba komai Amma de bazamu dade ba ko".? "Ehh" Kawai tace sannan cikin zuciyata tace "xancen bazan borin kunya Kawai Takeyi. dinner kowa yaci ya sha anyi sagali an gama sai Umar yayi wa mai maganan wajen bikin ango da Amarya magana a kunne girgiza mai kai kawai yayi sannan Umar ya koma ya zauna.. an gama komai kenan mai waka yace akwai abun da zai fada kowa shuru yayi yana jiran yaji mai zaice magana ya Fara kaman haka.. "Mun ga ango yau kuma mun ga Amaryar yau muna so muga Amaryar gobe da kuma angon gobe". a take ya Kira sunayen su a take aka musu tafi kowa da yake wajen sai ihu da tafi ake Kawai Aisha da UMAR suka fito aka gansu hall ya dauke da ihu da tafi umar ne ya Kama hannuta ya durkushe kasa yace "yau Zan Rama miki durguso da kikamin hakika Aysha ke tadaban ce a cikin matan Kuma ke kinfita daban a cikinsu hakika duk Wanda yasameki yayi sa a Mata Aysha inaso nafada Miki inasonki bazan iya rayuwa Babu ke ba inason muzamonto hanta da jini Aysha kaf duniyan nan Banga mace da tafiki ba Ina kaunar ki and I can do without you my wifey Allah ya nunamin rannan da gani gake muna zauna Muna love" Ciro wani hadedan zobe yayi yasa Mata a hannu jikake hall anfara ihu abin ya bada sugar Aysha tace "hakika kaii masoyin gsky ne Umar ban taba son wani danamiji ba Kamar yanda nasoka Umar I love you with all my heart and I can do without you hakika duk mace da tasameka taji Dadi Wanda ta rasa ka Kuma tayi babban Rashi kamin ta samu irinka da kyar nagode maka sosai Allah barmu tare" Maryam kuwa bakin cikin kaman zata mutu da sauri ta fice tana tsaki kuka ne ya subuce wa Maryam tama rasa mai zatace sai kuka haka suka gama celebrate na dinner kowa ya watse da dariya da fara'a a Aisha da UMAR Hadi da Abdul da Usman suke kwashe wa da dariya suka kale Maryam a tsaye tana kallonsu kau da kai tayi kaman bata gansu ba A gabanta suka tsaya suka mata sallama "sukace Muje na ajeki a gida ko Aisha". "okay Amma bari na ma Maryam magana tazo mu tafi kaga ya Kamata mu aje ta a gida". gakiya kam ya Kamata dan mu muna da Imani inji Usman yake fada yana mata wani irin kalllo". Abdul ne yace "duk kubari haka cin fuska ba kyau". Aisha ne tace "gakiya kam babu Kyau kunga dare fah yana karayi bari na kirawota muzo mu tafi ko".?juyawa tayi ta nufi wajen Maryam ,cikin zuciyar Maryam kuwa cewa take wai mai yake damuna ne idan na bari suka gane na damu xan sha kunya gwara kawai nayi kaman abun da Suke bai dameni ba dan kaman da Alamun shirya wa sukayi dan naji zafi maganar Aisha ne ya dawo da ita daga tunanin da take ciki "Maryam ya Kika zo nan Kika tsaya".? Hmmm dan dariya na karfin Hali ta mata tace "aaa naga ban san kowa cikin bane shiyasa na fito na tsaya". "ayya sorry na barki ke kade ko nima basan Umar zaimin bazatan nan ba wallahi".shuru de Maryam tayi batace mata komai ba kallo daya xakayi wa Maryam kasan ranta ya baci base an gaya maka hakan ba Aisha tace "mu tafi ko".? haka suka Shiga motan a cikin motan ba haka sukaita yada habaici haka de suka sauke Maryam a gidansu itama rai a bace ta sauka ta Shiga gidansu suka wuce suka sauke Aisha haka sukayi sallama da Aisha cikin Farin ciki da murmushi suma suka wuce gida..... Mu hadu a page na gaba Comments Share fisabililahi And vote ✍🏻by RAHAMAKOISE😘 [7/24, 9:41 PM] Kawata: *🌹AL AJABIN SO🌹* *Paid book* *WRITE BY RAHAMAKOISE😘* *Follow me on Wattpad@Rahamakoise* *WhatsApp number 08033297383* *MANAZARTA WRITER'S ASSOCIATIONS* _Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaci🙏🏻_ _*infection*_ _Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_ _07084653262_ BISMILLAHR RAHAMANIN RAHIM *Duka duka anan nakawo karshen free page na LITTAFIN AL'AJABIN SO Ga Mai bukatan cigaban book duk zai iya turo kudinsa naira 200 Kachalla ta wanna account number din 2378585923RAHAMA BABAGANA BUKAR ZENITH BANK KO KUMA KATIN WAYA MTN TA WANNA LAYIN 08033297383* *KAMIN KITURO KUDINKI KI TABBATAR KINMA MARUBUCIYAN MAGANA TA LAYIN NAN 08033297383 SANNA IDAN KINTURA KUDINKI ZAKIYI SCREEN SHOT NA PAYMENT NAKI KITURA* Last free page21 ↔️ 22 ringing din wayar UMAR ne ya tada kowa daga baccin da Suke dubawa Umar ya shiga yi new number ya gani kafin yayi picking din wayar ya yanke tashi yayi ya nufi toilet wanka yayi ya dauro Alwala haka dukansu sukayi sallah suna zaune ne wayar ta kara ringing dubawa yayi yaga number dazun ne picking yayi ya Fara da sallama kuka yaji cikin damuwa akace Umar ne".? da sauri yace "ehh nine". "kazo Asibiti Aisha ba lapiya". mikewa yayi da sauri "wani asibiti".? gayamishi tayi Ummin Aisha ce da gudu ya fita suma Abdul da Usman da gudu suka bi bayan shi... A bangaren Aisha kuwa , kwance take ba lapiya a gadon asibiti ledan ruwa ne dana jini aka sa mata suna shiga jikinta. iyayenta kuwa kuka suke kaman ba gobe suna " innalillahi Allah ya baki lapiya". Aisha kallonsu kawai take tana fad'in "Ummi Ina Umar yake? ku Kiramin shi dan Allah kafin na bar duniyan nan ina so naga Umar". kara fashewa da Kuka Ummi tayi tace "kidena kuka sunkusa zuwa Aisha bazaki mutu ba insha allahu". tana cikin magana sai gasu Umar ne yazo da guda kaman zai fadi a gigice ya iso yana zaune a gaban Aisha Kuka ne ya zubomishi ya fita daga hankalin shi gaba daya yana kuka "yana mai yake faruwa". Aisha dan murmushi ta mishi tace "Umar mutuwa zanyi". da sauri yace "bazaki mutu ba Aisha insha allahu zamu rayu tare zamu mutu tare kidena fadan haka". kowa da yake wajen kuka yake su Usman da Abdul kuka suke suma Umar ne yace "insha allahu xaki samu sauki kuma zamuyu aure mu haifi yaranmu kin manta Alkawarin da kikamin Zaki rayu dani maisa Zaki ce Zaki tafi ki barni karkimin haka zan mutu idan bake bazan iya rayuwa ba Aisha". yana fada yana kuka kaman Ransa zai fita kowa da yake wajen sai yayi kuka nima kaina saida na musu Kukan... Iyayen Aisha kuwa har sun manta dacewa Umar saurayinta ne saboda irin shakuwan da sukayi zakace mijinta ne kuka cikin dakin ya dauka dashi Aisha ne take zubar da hawaye tace "dan Allah kudena kuka ko ban mutu yanzu ba zan mutu nan gaba". saurin magana Umar yayi yace "ba yanzu ba Aisha zamu mutu Amma ba yanzu ba kama hannushi tayi tace" kaddara ta Riga fata Umar ina sonka kuma wallahi nayi burin na rayu da kai kuma na baka duk wani farin ciki Amma Allah ya kaddara bazamu rayu tareba". zaiyi magana tace "ka saurare mai xance maka ban da lokaci ka saurare ni dan Allah kara kama hannuta yayi kamkam" " tace ko na mutu karka manta dani Umar kuma ina sonka Ina sonka Ina sonka lailaha'illah mahammadarra sulilah sallalahu alaihiwa sallan ". Tana Gama fadan hk Kawai idon Aisha ya rufe Umar ne yake jinjigata Yana Kiran sunanta Aysha Aysha Aysha innalillahi aysha pls kada kicemin mutuwa kikayi kika barni pls wake up Aysha Usman ne yayi saurin Kiran doctor Koda doctor yaxu ya dubata kawai gyada musu kaii yayi yace "kullu nafsin za'ikatul maut dukan Mai Rai sai ya mutu Allah jikanta yasa namu yaxu muciga da Imani" ji kake dum Umar ya Fadi ya suma haka Abban nata ma shima suma yayi itama Ummi suma tayi gaba dayan su suka fadi.. Da taimakon doctor aka kaisu Abba da ummi da Umar wani daki na daban aka Basu taimakon gaggawa kusan 3hour Basu tashi ba hakan yasa doctor cewa "kwara ai ma yarinya sutura akaita sbd anfison akai mamaci da wuri" ABDUL DA Usman ne suka shige Kan komai akaiwa Aysha sutura aka kaita makwancinta..."! *TOHFA FANS KUNA GANIN CEWA AYSHA TA MUTU KUWA KOKUMA SUMA TAYI* *DOMIN SANIN YA ABIN YAKE ZAKU IYA BIYAN KUDINKU... DON HK DUKA DUKA ANA NAKAWO KARSHEN FREE PAGE* *IDAN NA BATAWA WANI KO WATA A WANNA NOVELS DIN KUYI HAKURI DON KOWANI DAN ADAM AJIZINE* *Sai na jiku*☺️ Share fisabililahi😍 ✍🏻by RAHAMAKOISE😘