RAYUWA SAI DA KE! By Ummu Ramlat @2020* *Allah ubangiji muna rokon ka ka tsare mu daga wannan Annobar data kunno mana ta damemu ta corona virus. Allah ubangiji ka mana tsari da covid19 dan darajar sunayenka tsarkaka Allah ka nisantamu da ita ka mana tsari da ita (Amin ya rab) *Littafin Rayuwa seda ke Sadaukarwane ga Manazarta writers Association *Amin Afuwa da kyautar pages da zanyi* *Special greeting tareda fatan Alkhairy zuwa ga manyan Aunties dina* *Aunty Hamdiya (Maman husna)* *Aunty Momy (Maman salman)* *Aunty Rabi'a maiwa* *Aunty Khadeejat (Maman yesmeen)* *Aunty zee (Maman sajjad)* *Aunty Ameena (Maman zuhrah)* *Sis Ummi (Maman sajida).........* Da dai sauran wa'inda ban lissafoba *I want you to know that u makalize in my heart.* *Labari ne daya kunshi tsantsar soyayya kunci tareda farin ciki tausayi dadai sauran su dan haka kukasance tareda ni Bintu Isah danjin abinda ke ciki* *Littafin RAYUWA SEDA KEE is a true life story labari ne daya faru dagaske ba kagagge bane kuma ba'a yishi dan cin zarafi ko batanci ga waniba dan haka dan Allah dan Allah aguje zargi kuma idan yazo daya da rayuwarka ko littafin ka please amana afuwa anyine bisa rashin Sani*???? *Nagode*???? Page 1& 2 *Tana* sanye cikin English Attire riga da skirt pink and blue Wanda yai bala'in kamata rolling tai da karamin veil Wanda yake Shara Shara tayi parking dogon gashinta Wanda yasha gyara da pink band, kafafunta na sanyeda high hill blue mai masifar kyau farace tas siririya wacce ko baa fadaba yanayinta xe tabbatar maka dacewa shuwa arabce, tanada shape din coca cola tanada manyan ido da karamin baki mai dauke da pink lips....huh in short dae kyakykyawace ta akin farko bazata wuce shekara goma sha bakwaiba amma inkaganta zakace takai 20 don akwaita da cika ido, a hankali take tapiya kamar me tsoron kasa ta shagwabe fuska tanadan yarfe hannu da alama agajiye take,tana gama saukowa daga staircase din tayi tsaye agefe tana duban agogo da alama wani take jira, Ji tayi andafata tabaya tajuya da sauri tareda sakin karfaffan ijiyar xuciya dan ganin kawarta Ferryce, murmushi ferry tayi tace " *SABREENA* mekikeyi anan."? takara shagwabe fuska tace " *Bobby* nake jira" murmushi ferry takumayi tareda fadin "why not bazaki tari abin hawa kitafiba dole saikin jirashi" Sabrina tabata fuska "how kike tunanin xantafi bayan yana hanya so kike yaxo be sameniba....." bata rufe bakiba tajiyo kamshinshi na dindindin dan haka takara shan kunu, ferry ce tace "to Sabrina gadan halak dincan" juyawa tayi Tamara daure fuska tana kallonshi, yana sanye cikin kananun kaya red wandon chinos da blue shirt bakaramin kyau yayiba, kallo daya xaka mishi kaga kama kwance afuskarshi shida sabreena kuma shima yanayinshi da komae yanuna cikakken shuwa arabne infact dai gayen ya hadu sosae Wanda kallo days xakayi mishi kasan dan hutune kuma komai nasa a natse take yinsa, tundaga nesa yasa hannayenshi Yakama kunnuwanshi harya kariso gabanta ya marairaice fuska cikin sigar lallashi yace"I'm really sorry Mimi please pardon me" yanda ya marairaice ne yabata dariya har saida murmushinta me kara bayyanar da kyanta ya kufce a labbanta Wanda ya haddasa lotsawar kumatunta ta shagwabe fuska "bobby u keep me waiting since" yakara riko kunninshi "am sorry wallahi excuse ne yarikeni amma tundaxu na taho a hanya motana ta samu Marsala shine nasa aka kawomin wata but am sorry Mimi" tayi murmushin shagwaba "ok let go" yasaki kunnin yakai hannu ya Karba jakar hannunta, murmushi ferry tayi data xama photo tace " *AMJAD* manya kokadan bakasan batama sabreena rai" gaba Sabrina tayi batare dataji amsan dayaba ferry ba dan agajiye take,kafin takarisa gurin mota shima yakariso dan haka yabude mata tashiga shima ya zagaya yashiga sannan yatada suka day hanya, kallanshi tayi cikin shagwaba "bobby I'm tried" ya dubeta yanda take shagwaba domin yanasan childish behaviours dinnan nata yace "don't worry mimi mun kusa gida" lumshe ido tayi race "kasan last night I'm sleepless" "I know" ya fada sannan ya daura "please kidinga yin bacci sosai Mimi kinji ko" race "air dolena tunda mun kammala exams din yau" da wannan suka karasa gidansu fake barnawa nan Kaduna state, bayan me gadi ya bude musu wagegen gate din suka shige sukayi parking a parking space din gidan India motocine birjik a pake a gurin, ya fito ya zagaya da sauri ya bude mata tafito sannan suka jera zuwa bangarensu Sabrina ,Karin su karisa a bakin kofa sukaci karo da Abban Sabrina, Amjad da Sabrina suka gaidashi ya amsa yana duban Sabrina "ke kuma me take damunki u look weak?" cikin shagwaba race "Abba I'm tried....." Yayi murmushi "shine kika koma haka?" Amjad yace "Abba Kwana biyu bata bacci saboda exam amma yau suka kammala kasan dole tagaji" Abba yace "to kushiga ciki kabata abinci" suka shige, mahaipiyarta tana zaune kan cushion tana kallo tafada jikinta "Ammi nagaji" Ammi tadubi Amjad race "xauna mana" gefe ya zauna yana duban Sabrina data lafe jikin Ammi, sukainat ce tashigo ta gaida ammi tareda duban sabreena race "kundawo lpy Aunty didi?" race "lpy sukainat Ina deenah?" "tana daki" tafada tareda duban Amjad race " Yaya mummy tana kira" ya tashi yana duban sabreena yace "ammi bari naje yanxu zan dawo kiba Mimi abinci" daga ido tayi tana kallonshi harya fice , tashi tayi daga jikin ammi ta haye sama, inda tana shiga ta tube ta fada gado. *Leemcy* ?�ï? *Comments* *Share* *Vote* *RAYUWA SEDA KEE!!* *Ummu Ramlat @2020* Page 3&4 Misalin two Amjad ya shigo yana tambayan Ammi Mimi, tace."tana sama tunda tashiga bata fitoba danko abincima bata ciba." aiko da sauri ya haye sama knocking yayi jin shiru yasa ya murda handle din yashiga tsayawa yayi yana kallonta, tana kwance ruf da ciki ta daura kanta kan pillow gashinta ya barbazu kan filon zuwa gadon idanunta a lumshe suke kamar me bacci ammah idan aka lura da pink teddyn da take shafawa da hannunta a hankali za'agane ba bacci takeba tana sanye cikin pitted gownt pink iya gwiww wacce take Shara Shara, ta dage kafarta sama duk da tasan an shigo batasan wayeba sedai kamshin shi da taji shiya tabbatar mata dako waye amma bata motsaba, kari sowa yayi kusa da ita."Mimi wake up." ta juyo da kai tana dubanshi."Bobby I'm not well kaina kemin ciwo." tayi magananne da shagwaba ya kamo hannunta ya zaunar da ita tareda kai hannu kan wuyanta yanajin yanda jikinta yayi zafi cikin damuwa yace."tashi ki shirya muje asibiti......." da sauri tace."aa bobby banasan allura." huci yasaki me zafi saboda yafi kowa Sanin babu abinda Mimi ke tsoro irin allura, yace."to naji magani kawai za'a Baki." ta shagwabe fuska."aa bobby banasan magani shima." ya sake dubanta."to me kikeso kenan? Aiko dole kizabi daya." ta girgiza kai."banasan ko days." hannunta yaja."to naji tashi muje kici abinci se kisha magani kinji mimina." ba musu ta rikoshi suka fito, kan kujerar dinning ya zaunar da ita ya bude chicken nuggest din da Ammi tayi ya mutsa fuska tayi ganin ya zuba white rice ze zuba chicken din duk da yasan Sabrina bata cika cin abinci ba sedai ta sha quaker oasts,drinks,fruits amma bata cika San cin abinci me nauyiba ya mutsa fuska ta kumayi lokacin daya debo abincin yakai bakinta tabude baki zatayi magana ya hanata ta hanyar lumshe ido yace."just eat bakida karfi sosae kuma kanki na ciwo dan haka kici heavy food first." tayi rau rau da eyes Wanda suka tara kwalla tabude baki ya saka mata, ya bata sau hudu ana biyar yaga kaman batajin dadin abincin dan haka ya ajiye spoon tareda dubanta yace."me kikeso kici."? tace."Bobby." yace."uhmmm." tace."my favorite. " ya bata fuska tare da janyo basket bowl daya cika da fruits kala da kala ya dauko kankana ya balla ya saka mata a baki, lumshe ido tayi a haka ya dingi bata tasha sosai sannan ya zuba quaker oasts saboda shine favorite din nata ya zuba sugar da madara yadingi bata, Ammice ta kariso tana fadin."lallai Amjad kana shagwaba wannan kanwar taka sosai abincin ma bazaka bari taci da kantaba kai zaka bata." Cikin shagwaba tace."Ammi idan be shagwaba niba wazai shagwabani."? amjad ya dora."kuma kinga am only her brother kinga ai dole na shagwaba ta, ko Mimi."? tadaga kai tashi yayi yaje ya dauko kit din magunguna ya dawo, sabreena naganin ya ballo magani tafara kuka janyota yayi yace."oya take it kona miki dure." ta bude baki yasaka mata yabata ruwa ta hadiye tana hadiyewa ta fara kakarin amai, yana dariya yace."ki tayi koma meye dai inbakida lafiya dole kisha magani." cikin kukan shagwaba yace."Bobby ba dadifa maganin." Ammi tace."to ai dama badan dadi ake shan magani ba sedan lafiya." ta turo baki tace."amma bobby kan yadaina ciwo tunda naci abinci." Yace."sorry Mimina kece baki fadamin ba amma bazan karaba." ya kamo kumatunta."than smile." ta washe hakora dariya duk Kansu sukayi Wanda yake kara tono asirin kyansu har saida dimple dinta ya lotsa, lumshe ido tayi ta bude tana kankance ido tana dubanshi ya kalleta."lafiya mimi."? tayi murmushi."Bobby bacci nakeji." ya tashi tareda kamota."to muje seki kwanta." Suka nufi upstairs sun fara taka staircase Ammi ta lura dasu."lafiya amjad meya faru."? yace ."Ammi wai bacci zatayi shine zan rakata." murmushi kawae tayi yayinda suka haye, seda ta kwanta ya rufa mata blanket sannan yace."sleep well mimi bari naje naci abinci." tace."kayi hakuri bobby na kyaleka kai kadai bayan nasan baka iya cin abinci ba tare d." kumatunta ya shafa."don't mind Mimina kedai kiyi bacci da kyau." nan ya fice murmushi tayi ta lumshe ido tana tunanin cousin din nata yana ji da ita sosai yana kula da ita tun tana karama shiyasa itama take nunamai kulawa. ****** Kwance take sanye da sponge bob riga da Yar mitsitsiyar wando iya cinya kanta ba dan kwali amma yasha gyara wayan tane ya hau ruri kallan screen din wayan tayi ferryce amma har wayan ya karaci ruri ya tsinke bata dagaba har na biyu ya shigo infact dai saida tayi mata missed calls biyar amma tana gani bata dagaba saboda tsabar miskilanci, sema tashi tayi ta shiga toilet ta jima Kafin ta fito sanye da dan karamin towel pink iya cinya sannan tana tsane jikinta da karamin towel knocking taji anyi bata kai da bada iziniba aka afko kallan ferry tayi rai bace tace."meye haka ferry zaki fadomin daki ba tare da iziniba."? ferry tace."ke sorry niba wannanba yau nefa event din bikin feenah inata kiranki a waya kinki dagawa, ko baki kusane."? ."Ina gani ra'ayin daga wane banyiba." Sabreena tabata amsa a takaice ferry ta bude baki."ah au yau kuma mulkinne ya motsa kenan."? bata bata amsaba illa mai data fara mulkawa, Ferry tace."to ki shirya ina jiranki." ta sauna gefen bed har Sabrina tagama shafe shafenta dukda ba wani kwalliya takeyiba amma ba karamin kyau tayiba domin fuskarta is ready made ko batai kwalliya ba, wardrobe tabude ta dauko half gownt pink tasaka kallonta ferry tayi sama da kasa Kafin tace."Shuwa wannan dress din beyiba karki manta event din Feenah zamuje ba night club ba." Sabrina ta kalli kanta da kyau sannan tajuyo tana kallon ferry from head to toe tace."meye aibin shigena? kuma da kikace na canza kinsan ni bancikasa manyan kayaba aka Sarima ni bana dasu da yawa." Ferry tace."duk da nasan ba kicika sawa ba ki canza akwai wani pink material a wardrobe dinki ko shine kisha." Ferry ta tashi tabude wardrobe ta dauko mata, duk da bata cika Sa manyan kayaba amma datasa ba karamin kyau tayiba ferry ta tsaya tana kallon yanda ta hadu musamman daurin head dinta ferry tace."Shuwa keda basa manyan kaya kikeba jubi yanda kika daura head din." Sabreena tace."ai dukda ba sawa nakeba ina gani ai kuna daurawa." Ferry tace."Ashefa namanta ke gifted ce kallo daya zakiwa Abu kidauke shi jubi dai yanzu kaman dama can kin saba daurawa." gyale ta dauka da jaka tasa shoe suka fito, kallonta Ammi take cikeda shaawa ta shagwabe."Ammi zamuje patyn nafisa." Ammi tace."to Allah tsare sekun dawo." nan suka fice, suna fita Sabrina tayi hanyar bangaren su Amjad ferry tace."Ina kuma zakije."? tace."Bobby zanje nakira domin kinsan bazana iya tafiya ba tare da Shiba." Murmushi ferry tayi sabreena ta wuce,yana biyu kannin Amjad deenarh da sukainat kawae tasamu a falo suna wasa yaran suna ganinta sukace."Ina wuni Aunty didi."? ta amsa musu tareda nufan dakin amjad, doorbell ta danna jin shiru yasata shige a lokacin yafito daga toilet karamin towel ne a hannunshi kadai yana tsane sumarshi dashi da yikeshi tun a toilet corner yake cire towel da sauri ta juya tana fadin."banga komati ba." murmushi yayi cikin sauri yasa kaya jikinshi seda ta dade a waje Kafin tace."In shigo ka kisha."? yace."uhmmmmm." sannan ta shiga yana kallonta yanda tayi kyau ta turo baki."Bobby kallon yayi yawafa." yana dariya yace."naga kinyi kyaune. Mimina." Cikin shagwaba tace."oh dama can banada kyaune."? yace. "Aa ba haka nake nufiba sedai maganan gaskiya manyan kaya bakaramin kyau suke mikiba, dan zoma muyi photo." da sauri ta matsa ganin yana matsowa ."no bobby kasa riga tukunna." Se lokacin ya kalli kanshi Ashe besa rigaba towel kadai ya daura a kugu tace."bari najiraka a waje kashirya kafito se muwuce dan kasan ferry na waje tana jiranmu." Kai ya gyada mata daganan tafice, falo taje inda tasamu mummyn Amjad tareda yara takariso suka gaisa, mummy tace."haka Amjad kike jira."? tace."Eh wallahi mummy."tace."to maza zo kizauna yara." takarisa ta zauna kusa da mummy tana kallon su sukainat dasuke Assignment baa jimaba yafito yayi kyau sosai tana murmushi tatashi sukayi sallama da mummy suka fice, zaune suka samu ferry a daya daga cikin resting chairs din haraban gidan ta gaji da jira ta zauna, tana ganinsu tatashi tsaye tana fadin."Ammafa kun shanyani." Amjad ne yace."Afwan farida." murmushi tayi yayinda suka karisa gurin motar amjad blue kirar range robber baya ta shiga yayinda sabreena ta shiga gaba gurin me zaman banza ya tada suka fice suna firarraki da dariyarsu har suka Isa Anayin parking ferry ta fice tana fadin."se kun shigo." Sabreena ta janyo hadaddiyar handbag dinta data cikata fam da kudin manni tace."let go bobby." Kudi ya dauko a one side na motan yan dubu dubu bandir biyu ya daura akan cinyarta yace."Ayi manni."tace."lallai Bobby ni inada kudina Ammi ta cikamin jaka Kafin nafito." hannu yakai yanaso ya dauko jakan yana fadin."to hajiya kawo jakan nagani." tayi saurin daukewa tana dariya yace."ba za'a bani nagani ba."? tace."Eh." yace."to shikenan dauke wa'innan kudaden." dauka tayi ta bude jaka tasaka tareda bude mota tafito shima fitowan yayi, suna fitowa kawar sabreena da suke tsaye su uku tace."yawwa yan halak yanzu muka gama maganan Ku, dama idan anga Zara dole aga wata." murmushi Amjad yayi tareda cewa."Ni nawuce gurin abokaina mimi." yayi gaba ita kuma ta karisa gurin Amarya Feenah dake kan high chair Feenah tace."Se yanzu kika iso."? tace."Eh wallahi bobby na tsaya jira kinsan bana iya tafiya ba tare da shiba."murmushi Feenah tayi tace."lallai Shuwa kaunace me tsanani tsakaninki da Amjad amma idan akace San juna kuke se kidinga musawa." Kallon feenah tayi tace."NA fada miki Feenah ba soyayya tsakanina da bobby illa shakuwa ta jini da amintaka kinfi kowa Sani bobby shine babban Aminina kuma duk family dinmu babu Wanda jininmu ya hadu dashi kamar bobby kokin mantane tare muka taso tun muna yara taya kike tunanin soyayya muke bayan har wanka bobby yamin." Murmushi feenah tayi kawai ferryce ta kariso tana fadin."Shuwa gasu Billy can sunzo."da sauri ta tashi cikeda farin ciki tanufi gunsu rungume juna sukayi, billy na fadin."Shuwa ina Amjad din yaje."? tace."yana tareda Ango kinsan abokin angone." Murmushi billy tayi tace."Wallahi soyayyarku na burgeni gunin ban shaawa." tsaki sabreena tayi tace."wai so Nawa zan fada muku babu soyayya tsakanina da da bobby illa shakuwa kawai."ferryce tace."Ai wallahi Shuwa kallo daya za'a muku daga kee har Amjad din agane tsananin soyayyar dake tsakaninku."billy ce tace."dalla kirabu da ita muzata rainama wayau se kace Wasu yara."daga bayan Sabrina suka ji dance."Mimi." Juyawa tayi tana kallon Amjad ya miko mata freshmilk yace."gashi kisha nasan bakici komaiba." da sauri tace."yawwa bobby zokayi musu bayani sundage akan soyayyane tsakaninmu." Murmushi yayi yana dubansu yace."Allah sarki kudena wannan tunanin domin shakuwa ce kawai a tsakaninmu da yan uwantaka." billy ce tace. "Seka fadawa Wanda be saniba hakan." Hannunshi Sabrina taja tana fadin."leave them bobby mutafi mu zauna." Suka wuce can gefe suka koma inda ba hayaniya kasancewar duk kansu basa San hayaniya, freshmilk din ya bude ya kai bakinta ta dingi amsa seda taji ta koshi sannan tace."Bobby I'm full." Rufewa yayi tareda tashi yace."bari naje na dawo."ta gyada kai ya wuce ta janyo waya tana daddan nawa, ba'a jimaba taga wani saurayi yazo gurin da take sallama yayi mata a dakile ta amsa yace."An bani dama in zauna."? ."Idan kana so." tabashi amsa har lokacin bata kalli fuskar shiba kanta na waya zama yayi tareda fadin."malama tun dazu naganki inaso inmiki magana sedai kuma kin bacemin yanzu shine na hangoki kina zaune anan, dafatan zaki saurari abinda yake tafe dani."? shiru tayi domin Ya dameta ya luura da hakan hakan yasa yace."da alama bakisan hayaniya."? A tsiwace ta dago tana ."To aidama tunda kaga nazonan na zauna ya kamata kagane banasan hayaniya ne." Ya dubeta da kyau yace."Allah sarki dafatan za'a bani dama nafadi sirrin dake Zuciyata...."? ."kabar sirrin a cikin zuciyarka base kafada ba." tafadi lokacin data hango Amjad yana nufo gurin ta dauki Jakarta tabar gurin tana fadin."Bobby mu tafi,shine kabar ni inata jira."? dariya yayi yace."waye wancan."? tayi tsaki ta juya takalli mutumin da yaketa kallonsu tace."Wai yawani zo yadameni nabashi dama yafadi sirrin dake zuciyarshi ni kuma nace yabar sirrin base ya fadaba. " Cikin dariya yace."da'an temaka anbarshi yafada kada ya mutu dashi." Hararshi tayi tace."Au hakama zakace ko bobby."? Yace."to me zance zan zuba miki idone kin ki kifito mana da miji musha biki." Cikin shagwaba tace."Ni bayanzu zanyi aureba se naga naka." Cikin zolaya yace."Aiko zaki mutu bakiyi aureba yarinya danni matana na Aljanna." hararshi tayi cikin muryan kuka tace."Allah bobby banasan kalan wasan nan." Yakama kunnuwan shi yace."sorry Mimina." Nan suka samu guri suka zauna, A haka aka gudanar da shagalin koda aka kirasu suyi rawa basuyi rawaba amma sunsha manni domin duk Wanda ya kallesu se yace sun dace da juna, sunyima Amarya da Ango manni domin duk kudaden da Sabrina tazo dasu seda suka kare a manni, Se wuraren 6pm sannan taro ya watse suka koma gida. 11/13/20, 10:29 AM - Mimi: *RAYUWA SEDA KEE!!* By *Ummu Ramlat @2020* ?? *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION*????ï¸? ```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da masoyan ta. ____________________ Page 5&6 Washe gare ne daurin auran Feenah tunda safe da bobby ze wuce gurin aiki ya ajiye ta a agidansu Feenah Inda suketa shan biki wuraren shida na yamma takirashi akan yazo ya dauketa yace yana kan news ne amma tajira inya gama zezo ya dauketa (kasancewar shi ma'akacin gidan tv ne) dan haka da akazo daukan Amarya se ta bisu suka kai Amarya unguwan rigasa. Misalin karfe takwas da kwata Sabrina ce tsaye tana duban hanya tanata faman tsaki gefe guda kuma wani saurayine me suna mudassir ya takura mata daga can gefe kuma yan matan Amarya ne keta shiga motan samarinsu, motar Amjad ce ta kunno kai hakan yasata saurin cewa."malam dan Allah nagode nika kyaleka." Tana fadin haka tayi gaba parking Amjad yayi tareda zuge glass din motan yana kallanta tareda fadin."meya hadaki da mudassir."? Tsaki taja ta zagaya ta bude motar ta shiga tana bashi labari dariya ya hauyi yana fadin."meyesa baki yarje Mishi ba? Kinga da shikenan kin zama Amaryar mudan." hararshi tayi cikin wasa yana dariya yace."sorry Amaryar mudan." Juyawa tayi ta daure fuska yayinda yafara driving, sunkusa gida ya juya ya kalleta yana fadin."lafiya Amaryar mudan."? Kuluwa ta karayi kaman zatai kuka da haka suka karisa gida yanayin parking tafice Jakarta ya dauka ya nufi bangaren su dashi, Abbane da Ammi zaune se Sabrina a tsaye da alama shigowarta kenan gaidasu Ammi yayi tareda fadin."Amaryar mudan kin manta da jakarki." bubbuga kafa tayi cikin shagwaba tafada jikin Abbah tana fadin."Abba kaji shi ko? yana cemin Amaryar mudan." Murmushi kawai Abba yayi Amjad yana dariya yace."Abba wani sabon saurayi tayi yau waishi mudan." A shagwabe tace."to nidai kadaina cemin Amaryar mudan suna kaman zanyi amai." yace."to sedai nace miki Amaryar me? Samarin nakine duk bamasu suna me dadi daga Audu se bilya mudan dinne ma dan gwamma gwamma." Tashi tayi daga jikin Abba tace."Ai gwara ni wani ko saboda bakin jini ko budurwar babu..........." rugawa tayi da gudu tayi upstairs ganin yana nufota Aiko da sauri ya bita ganin ze kamata yasa tayi zemewan karya tareda sakin Kara Aiko da gudu ya karisa ya dagota yana duba kafan daukanta yayi ya karisa da ita saman, yana ajiyeta ta kufce tayi daki da gudu tana dariya murmushi kawai yayi yawuce. Bayan tacire kaya kwanciya tayi ta lumshe ido tana tunanin bobby se murmushi take da haka bacci ya kwaceta. Washe gari misalin goma na safe sabreena ce tafito sanye da red mini skirt da black top ta yafa dan siririn gyale a yalayalan gashinta tsugunnawa tayi tana gaida Ammi ta amsa cikin kulawa Sabrina tace. "Ammi ina Abbane."? tace."tun dazu suka fita da daddynku." ( daddyn Amjad) mikewa tayi ta nufi waje Ammi tace."ina zakije."? tace."Ammi bobby zan taso muyi break fast." daganan tafice bata samu kowa a main faloba dan haka ta nufi dakin amjad, yana zaune tsakiyar gado yana danna system shigowa tayi hade da sallama tayi tsaye rike da kugu tana kallonshi ganin ko kallanta beyiba yasa takai hannu tayi sama da laptop din ya dago da sauri yana fadin."please bari na kammala nakusa gamawa." tace."yanzu ba lokacin aiki bane." yace."to please kiyi saving Kafin ki kulle." dannawa tayi tareda rufewa tace."nayi saving." ta ajiye a bedside table ta juyo tana kallonshi ijiyar zuciya ta sauke tareda shagwabe fuska ta shafa cikinta tace."Bobby I'm feeling hungry." tashi yayi daga kan gadon ya shiga toilet brush yayi ya fito tareda mika mata hannu yace."let go." da sauri ta rikoshi suka fice dinning area suka nufa suna zama ta hada quater oasts tafara sha shi kuma yahada tea yafara sha tareda Arish, fried egg da toasted bread, suna cikin kari mummy ta sauko daga sama gaidata sukayi ta amsa tana fadin."se yanzu kukaga daman yin kumallon."? Sabrina ce tace."mummy bobby ne yatsaya aiki." tace."to se kuyi sauri dan wanke wanke nakeso inyi." Sabrina tace."kibarshi mummy zamuyi ki koma ciki kihuta. " Mummy tace."to shikenan dama dansu deenarh suna hadda ne." tafadi tana hayewa sama Sabrina ta dubi bobby tana ijeye cup tace."to malam mudi se kayi sauri kagama." dariya ya fashe dashi yace."wallahi harkin tunamin Amaryar mudan." Hararshi cikin wasa ta tashi tafara hada abu buwan da aka bata tana kaiwa kitchen koda ya gama shima seya dauki plate din dayaci abinci da cup din yakai kitchen, nan suka fara wankewa a tare anayi ana fira da wasa da dariya har suka gama falo suka dawo suka zauna yana dariya saboda zolayarta da yake yana kallon yanda take fushi yana karasa dariya kauda zance tayi da fadin."wai bobby yau ina zamuje? Niko inaso naje yawo." daurewa yayi tareda fadin."Ina kuwa zamuje uwar San yawo."? tace."muje suprite muyi shopping dama ko sweets dina sun kare kuma inaso nasai sabon teddy." dubanta yayi yace."to uwar San zaqi amma nifa banada kudi, sedai idan kin yarda zaki biyamin duk abinda na dauka."? tace."don't mind bobby ai kai da kaya duk mallakan wuyane." yace."to jeki shirya nima bari naje na shirya." tatashi da gudu tafice shima tashi yayi ya nufi dakinshi dan shiryawa. Kusan a tare suka fito shi yasaka dark blue jeans da white shirt ita kuma tasaka light Orange gownt sunyi kyau sosai a waje sukayi clash dan haka suka nufi motan dukkansu gaba suka shiga har zatasa belt yace."Tabb wallahi mimi nagaji da driving koda yaushe kin maidani driver dinki." tsaki taja tace."wallahi Bobby kacika San jiki da yawa yanzu katuka mu zuwa super market dinne kake ganin kyashi." yace."to naji nagani din ke harkin Isa kice inada San jiki akwai Wanda yakai ki San jiki." tana mai wani duba tace."lallaima bobby to naji mufita mu shiga matana ni bazanyi driving a nakaba nafi jin dadin nawa." murmushi yayi yace."bana jin zanji dadin zama a tsohuwar mota." Kallan shi tayi."me kake nufi Bobby."? Yace."eh mana ai ferrary tsohuwar yayi ce yakamata ki shigo gari beb." belt tasaka tana fadin."please bobby ka tayani rokon Abba ya siyamin sabuwar mota tunda yace bazai siyaminba sena gama karatu to yanzu nagama amma ba maganan." dariya yayi yace."to ke meza kiyi da mota keda za'a miki aure da mudan." Hararshi tayi lokacin me gadi ya bude musu gate suka fice kallonta yayi yace."lafiya baby."? ta shagwabe murya."please bobby kadaina banaso wallahi ni bansan shiba se ranar kuma wallahi nace bana sanshi." yana dariya yace…. "Aiko bazan dainaba har sai kin fito mana da miji." ta sake shagwabe murya."Allah bobby banaso ,ko sena maka kuka."? dubanta yayi yana dariya yace."Aiko da kinga bacin raina kam kinsan babu abunda na tsana irin kuka balantana kukan mimina." tace."to kadaina bobby ko kuma se......." juyowa yayi yana dubanta saboda shirun da tayi tana dariya yace."ko seme."? tace."bazan fadaba zaka dakeni." kauda kai kawai yayi yana murmushi domin yasan me zatace da wannan suka karisa babban mall din dake unguwan rimi, A tare suka fito suka jera zuwa ciki tsaye yayi yana nuna mata cart make kafada tayi tace."Aa kaika jamana." Murmushi yayi yace."lallaima yarinyar nan kin cika San jiki." Yaja yayi gaba bayanda ta iya hakanan itama taja tafara zaga yawa shima zaga yawa yayi yana zaban abinda yakeso seda tacika da kaya fam sannan ta gungura zuwa gurin da za'a mata calculate tabiya, shima a dai dai lokacin ya iso sedai shi bamasu abubuwa me yawa ya daukaba kasancewar bameshan zaki da yawaba domin kusan duk ba kayan zaki yazaba ba, Mika nashi kayan yayi ."ki hada da nawa tare muke." Aka kirga aka fada musu kudin Amjad yadubi Sabrina yace."ki biya." jaka ta bude sedai dubu dari kawai ta dauko dan batasan zasuyi siyayyan daya hau rawa dubu dariba Rufe jakar tayi ta dago tana kallon bobby daya rike kunci yana leken jakarYace."kibiya hajiya ko babune? kawo jakar nagani." ta kauce da miko hannun da yayi ta marairaice tace."dan Allah bobby kabiya in munje zan baka 100k kawai na dauko kuma na manta da ATM dina a gida." Dariya yayi tareda zaro walet a aljihu yabude ya Ciro ATM yamika mata yace."gashi ki cire kudin." ta amsa tayi amfani da pos ta cire kudin daganan tasa musu a ledoji ya amsa nashi ya wuce da kyar Sabrina ta amsa tayi waje a bayan mota ta ijiye kayan tafada motan tana fadin."gaskiya bobby ka batamin rai yanzu kana gani na amsa kaya ko katayani."? kallanta yayi da tsiwa besan sanda dariya ta kufce mishiba haushi sabreena taji tafara kai mai duka a kirji tana fadin."meye kake dariya kamai dani cartoon ko."? cikin dariya ya hade Hannayen shi yace."sorry Amaryar mudan." Haushi ne yakara kamata tajuya baya tanajin yanda yaci gaba da dariya kukane yazo mata takasa jurewa ta dukar da kai tasa kuka, lokaci guda yadaina dariyar yana kallonta yace."sorry mimi stop shedding ur tears please." yakai hannu ya tabata a tsiwace ta bugemai hannun ta dago tana kuka tace."meyasa zan daina kuka bayan kamai dani Mahaukaciya sannan nace banaso Kana cemin Amaryar mudan amma kaman ina cewa kacene dan haka kabarni naci gaba da kukana ba ruwanka dani......" bata rufe bakiba ya janyota bisa faffadan kirjinshi ya rungumeta yana shafa bayanta yana fadin."sorry mimina bazan kuma cewaba tunda bakiso." yanayin data shigane da kuma Kamshinshi daya mata dadi yasa tayi shiru kaman ba ita ke kukaba tareda sauke karfaffan ijiyar zuciya, jin tayi lamo a kirjinshi yasa yakara janyota ya zaunar da ita a cinyarshi yayinda yafara tuki kokarin sauka tayi yarikota da sauri yana fadin."no mimi kada ki sauka nafiso naji dumunki." shiru tayi tareda gyara zamanta a cinyar nashi ta daura kanta kan kirjinshi tanajin yanda yake harbawa da sauri da sauri, yana tuki yace."yanzu da da duk dayane aguna mimi,kokin manta lokacin dakike bacci akan kirji nane Ammi tayi tayi tadaukeki ki makale jiki Tashi ." murmushi tayi saboda ta tuna abubuwan da tayi a baya tace."sannan kuma ince dole kai zakamin wanka inba kaiba ranar bazanyi wankaba." Yayi murmushi yace."idan kina kuka ingoyaki ina jijjigaki har sai kinyi bacci idan ko kina kuka mimi bana iya sukuni bare har nayi bacci." tayi saurin fadin."idan zanje school nadage se nasaka teddy a lunch box dina Ammi suhana kai kuma kazaga kasakamin a jakana saboda yanda kake sona." Shafo gefen fuskarta yayi yace."kinasan mugun wasa sosae akwai lokacin da har karyewa kikayi garin mugun wasa." ta amshe da sauri."a lokacin kowa yayi fushi dani sekai kaika dingaa jinyana kamin wanka ka kaini duk Inda nakeso." A tare sukayi dariya saboda sun tuna abubuwa dadama, yayinda Sabrina ta zagaya da hannunta ta bayanshi ta kara rungume shi ta lumshe ido tana tuno abubuwa da dama tana murmushi, to Kafin sukarisa gida bari mu waiwaya baya danjin waishin su wayema wannan bobby da Mimin. Please kuyi hakuri insha Allahu a next page zakuji cikakken tarihin bobby da mimi, Kunajin dadin book din amin afuwa nagode. 11/13/20, 10:30 AM - Mimi: ???????? ?????? ???? ?? *RAYUWA SEDA KEE!!* ???????? ?????? ???? ?? By *Ummu Ramlat @2020* ?? *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION*????ï¸? ```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da masoyan ta. ```?¥° https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsapp ____________________ Page 7&8 Flash back Asalinsu Shuwa arabne dangin daya faro tun daga larabawa kaf dinsu kyawawane ga yalwar arziki da nasaba Allah yabasu ga matayensu yara da manyansu da gashi kaman India kyau da kuma sura, tosu asalin tushensu yafara daga sokotone a can kakansu yake mesuna Abdullahi inda yakeda mata biyu Amina da surayya inda ko waccensu Allah ya azurtata da da daya tak Amina nada Abbas Wanda shine babba surayya kuma mansur Wanda shine karami, mansur Nada shekara hudu surayya ta rasu dan haka a hannun Amina yataso tareda Abbas Kansu a hade ko kadan Amina bata nuna bambamci tsakaninsu, har suka kammala secondary school suka shiga fafutukan Neman admission Abbas yasamu a Kaduna (kasu) shikuma mansur a bauchi(ATBU) dan haka suka fara karatunsu har Allah yasa suka kammala, Anan Kaduna Abbas yasamu mata ya aura mesuna Asma'u dayike lokacin uba da uba duk sun rasu yasa ya gina madaidaicin gida anan kd yazauna da matarshi kasancewar tunda ya kammala karatu har lokacin be samu aikiba, shikuwa mansur a bauchi ya hadu da Ruma wacce su ukune adakinsu itace auta sauran duk mazane ya aura kasancewar shima bayada wani takwa mamman aiki yasa suka zauna a gidan yayanshi Abbas dake Kaduna suka zauna da Asma'u, Anyi haka ba jimawa mansur yasamu aikin costom babu Wanda beyi murnaba nan danan mansur ya daukaka yagina musu wani babban gida suka tashi suka koma can gaba bayansu a dai dai lokacin ne Asma'u matar Abbas ta haifi da namiji Wanda yaci suna Amjad, amjad nada three years wan Ruma matar mansur yasama ma Abbas aiki a wani babban company dan haka suka taru suna biyawa juna bukata kuma suna zaune cikin kwanciyar hankali Kansu a hade. Amjad yataso cikin so da kauna besan komaiba se farin ciki a lokacin dayakai shekara goma sha biyu bayada buri daya wuce ya ganshi da kanwa abokiyar wasa a lokacin mahaifinshi ya gina company na kanshi ya tsayu akan kanshi shima mansur an kakkara mai matsayi dan haka alokacin sun canza gidaje yakai sau biyar kuma sunada kadarori da dama, sannan shi mansur baya Satan kudi aikinshi yake tsakani da Allah dan haka kadarorinsu da guminsu suka tarashi, a wannan lokacin da arziki ya yalwata Ruma ta haifi kyakykyawar yarta mace wacce taci suna sabreena, amjad yayi farin ciki da haihuwan Sabrina da akamai saboda tsananin san da yake mata yake kiranta da mimi itama ganin yanda yake tarairayarta yake shagwaba ta yasa take kiranshi da bobby, tun bata iya fadin sunan kowaba ta iya fadin nashi dan zan iya ce muku a lokacin harta Ammi bata Sani sosaiba kaman yanda tasan shiba, A haka suka taso ko mai shi suka shaku har takai 7 years duk da haka berage ko kadan daga cikin kulawar da yake bataba haka ze mata wanka ya wanke kazantarta ko a jikinshi infact dai amjad shiya shagwaba mimi yasa tazama shagwababbiya, indai tanasan Abu duk yanda zeyi sayyaga tasa meshi, tanada 7years mummy (mahaifiyar amjad) ta haifi twins sune deenarh da sukainat deenarh akasa mata sunan mahaifiyar Abbas sukainat kuma mahaifiyar mansur duk d haifo twins din da mummy tayi besa amjad yarage koda kadan daga cikin kulawar da yakeba sabreena ba, dan haka mimi batada magana se bobby kome aka mata shi dan haka suka zama kaman hanta da jini sun shaqu har ake ganin soyayya ce sedai su sunsan shaquwace kawai da haduwar jini da amintaka sedai ni nace Allah kadai yabarwa kanshi Sani, Amjad yayi karatunshi me zurfi fannin math com inda a yanzu ya zama new casting na gidan tv yayinda ita kuma Sabrina yanzu ta kammala karatunta fannin jornerlist domin sun tasone kusan choice dinsu daya, Amjad bayada aminiya data wuce ita haka itama shi sedai friend amma babban abokinshi shine Asim ita kuma Ferry, yan mata da dama sunsha kaima Amjad hari tun bare shima Me farin jini ma'akacin gidan tv dan akwai wa'inda suke sumewa idan suka ganshi a tv saboda kaunarshi sedai shi be taba amsa musuba hakama Sabrina itama bawanda ta taba amsawa kuma gashi sun Isa aure amma sunki tsaida manema kuma basan juna sukeba sedai sukadai suka barwa Kansu Sani se kuma ubangiji, am akwai wani me suna Aman yaron babban wansu Ammine yana matukar San Sabrina sedai yakasa fada mata Wanda yarasa dalili Amma dai muje zuwa.... Lol Wannan kenan zamuci gaba da haka suka karisa gida kowa da abinda yake tunani yanayin parking ya rabata da jikinshi ta tashi suka fice yayinda suka kwashi kayansu a baya suka shige sashinsu Amjad. 11/13/20, 10:30 AM - Mimi: A ???????? ?????? ???? ?? *RAYUWA SEDA KEE!!* ???????? ?????? ???? ?? By *Ummu Ramlat @2020* ?? *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION*????ï¸? ```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da masoyan ta. ```?¥° https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsapp ____________________ Page 9&10 Washe gari tana bacci taji ana danna mata door bell tashi tayi kasancewar pant da brane kawai jikinta yasata daura bedsheet ta karisa tabude Bobby tagani tsaye da Leda a hannunshi ta kauce ta bashi hanya ya shiga a bedside table ya ajiye ledar yana kare mata kallo yace."ga ice cream nan me sanyi na siya miki." cikin farin ciki tace."nagode sosai bobby." Hannu yasa a aljihu ya zaro key din mota ya mika mata cikin mamaki ta amsa tana jujjuyawa tace."bobby key din is for what."? Yace."sabuwar motar kice tana parking area." Wani murmushin farin ciki tayi ta fice da gudu bedsheet din data daura yanaja da kasa. Shima bayanta yabi yana murmushi A pake ta hango motar pink colour Mercedes Benz C300 ta ruga da gudu tana karewa motar kallo takai face dinta ta sumbaci motar da sauri tasa key ta bude ga kamshi da air control available a ciki, tukawa tayi zuwa tsakiyar gidan sannan tayi parking tafito da gudu dai dai lokacin Abba da daddy suka fito a tare suna tambayan."meke faruwa."? Amjad ko yayi tsaye hannu bisa aljihu yana kallonta yana murmushi da gudu ta ruga tayi huging dinshi tana fadin."thank you so much bobby naji dadi sosai." tuni su Abba suka gane meye dan haka Abbah yayi murmushi yace."lallai Amjad wato ni danaki siya mata sabuwar mota shine kaika siya mata. Saboda kanaso kamaidata shagwababbiya ko."? tayi cutting din hug din tareda duban Abba cikin shagwaba tace."Abba aishi bobby yariga ya shagwaba ni nidama Yar lelenshine."murmushi daddy yayi yace."Aida kin gayamin Dana siya miki moto cima har biyu." Abba yajuya yana kallon daddy baki sake yace."Yaya kaga fa duk kukuka shagwaba yarinyar nan." daddy yace."to mansur idan bamu shagwaba taba maza su shagwaba ta."? Abba ya juya yana duban yanda ta manne da Amjad yace."nasan maganin ki bani key din motan nan banaso kina driving." ta shagwabe fuska ta mika mishi tareda fadawa jikin daddy tanaso tayi kuka daddy yace."Aa baza'ayi hakaba mansur bata mukullinta." Abba yace."to Yaya amma ta dinga kiyayewa baddda tukin ganganci." A shagwabe ta amsa key din janyo hannunta Amjad yayi suka shige ciki suna shiga Amjad ya zauna kan cushion fadawa tayi jikinshi kaman zatai kuka. Dagota yayi yana kallonta yace."ya akayi Mimina."? ta bata rai yace."kiyi hakuri tunda yabaki key din kuma kodama be bakiba zan iya siya miki wani sabuwar motar, kinji."? Ta gyada kai yace."to murmushi." Ta yamutsa fuska ya dubi jikinta yace."je kisa kaya a jikinki." ta kankameshi taki sauka daga jikinshi yayi murmushi ya dauketa sukayi sama a kan bed ya direta shima ya zauna yace."oya tashi kikaya, ko kuma insa miki." Gyada kai tayi yace."insa miki."? tace."eh." Tashi yayi ya bude wardrobe ya zabo wani pink half gownt ya kariso yayi tsaye a gabanta ido ta kura mishi yace."tashi Insa miki." shiru tayi ganin taji tashi yasa yakai hannu yaja bedsheet din da sauri ta kankameshi sosai murmushi yayi yace."tsaya mana insa miki." tace."zan iya kabarni." yace."to sakemin jikinna na fice." hannu tasa ta kare kirjinta dan bedshit din ya kwance da sauri ta dau kayan ta shige toilet murmushi yayi ya fice. Tana fitowa taga bashi kawai seta zauna bisa stool ta janyo ice cream dinta tafara sha. Zaune take daga ita se Yar mitsitsiyar wando iya cinya da kuma body hug riga armless tana kallon mirrow turo kofan akayi ta kurawa bobby kallo ta mirrow shima ita yake kallo gira ta daga mishi tace."ya."? yayi murmushi yace."baza kije bane."? tace."ina kenan."? Ya wani bata rai yace."picnic din mana harma Ferry da asim sun shirya." Goshi ta dafa."Ashhh namanta but but please bobby kajirani bari na shirya." tashi tayi yabi surarta da kallo harta shige toilet ijiyar zuciya yasaki ya fice. Ta jima sannan tafito cikin shigen pencil skirt black da Jan free size top ta daura black gyale akanta tayi kwalliya kallanta yayi tareda jinjina kai yace."wuce muje asim da ferry suna mota." Kallonshi tayi tace ."ni anawa motan zani." Yace."to ni ina ruwana." Sun fito kenan sukaci karo da Aman (yaron wan Ammi) sabreena tayi saurin rungumeshi tana fadin."oyoyo ya Aman yasu hajiya na."? Ya rungumeta sosai a jikinshi ya kasa bata amsa Amjad ya kariso yana murmushi ya mika mishi hannu yace."ah Aman ya hanya."? Yamikamai shima yana dariya yace."lafiya lau." Sabrina ta sakeshi tana fadin."Yaya yaushe a kasar."? Ya shafi kwantaccen sumarshi yace."aina jima da baro new Delhi yanzu maa haka nafara aiki a Nigeria." Amjad yace."Allah temaka."yace."Ameen."amjad yace."mimi muje."Aman yayi saurin cewa."ina zakuje Sabrina bayan danku Nazi."? tace."picnic zamuje Yaya kada kadamu yanzu zamu dawo bye Yaya." Taja hannun Amjad sukayi gaba. Ijiyar zuciya aman yasaki ya shige mimi motarta ta shige yayinda shima bobby haka su asim suka biyosu abaya. Can wani garden sukaje inda suka saba zuwa dan shakatawa Megirma suka shimfida suka fiffito da kayan da suka zo dashi na motsa baki aka hauci ana fira da dariya. Mimi kam drinks da snacks kawae ta taba Amjad kuma pina colada sai chocolate chip cookies kawai yaci, Amjad ne yafara tashi yazagaya ta baya gurin ruwa tareda kukan tsintsaye yayi tsaye yana kallon swimming pool din ganin bashi yasa mimi tashi tabi bayanshi tsaye ta sameshi ya juya baya tana zuwa ta tunkuda shi cikin ruwan tana dariya tasowa yayi yana kallonta taci gaba da dariya matsowa yayi se tinta ya janyo hannunta tafada ruwan itama hararshi tayi tanajin haushi dariya yafara mata hadda tafi ruwan tadiba da wasa tawatsa mishi shima ya diba ya watsa mata. Haka suka dingiyi yana watsa mata tana watsa mai can tadubi jikinta yanda rigarta ya manne a jikinta cikin shagwaba kaman zatai kuka tace."bobby look yanda jikina yayi." ya dubeta tareda duban kanshi yana kwaikwayon muryarta yace."look nima fa." harararshi tayi cikin wasa ta fado jikinshi."bobby daukeni mufita bazan iya fitaba." Yace."tab nima haka." Tabata fuska kaman zatai kuka hakan yasa yace."sorry." Ya dauketa ya fitar da ita daga ruwan bisa grass din gurin ya direta shima ya kwanta dukkansu numfashi da karfi kaman wa'inda sukai gudu juyo dakanta tayi tana kallonshi shima juyo da face yayi suna facing juna suna sakimma juna murmushi dasu kadai suka San me suke ji. A sanyaye tace."bobby I'm very happy ina rokon Allah na kasance a cikin wannan yanayin har abada." Hannu yakai ya lakuci hancinta yace."nima haka mimina inasankasancewa dake har abada." Itama takai hannu ta lakuci hancinshi tana murmushi janyota yayi kusa dashi ya hada hancinsu guri guda yana kallon eyes dinta itama golden eyes dinshi take kallo dasuka canza murmushi yayi yana kallon pinky lips dinta me kama da kannin fure a hankali ya matsar da Lips dinshi yakamo labbanta. Ware ido tayi taja da baya da sauri ya fizgota ya rungumeta tsam yana dada tsotsan lips dinta itakam tazama kamar statues se ido kawai take binshi dashi hannu yakai kan breast dinta rike hannun nashi tayi tana girgiza mai kai tana hawaye fizge hannun yayi ya tura cikin rigarta yana matsa boobs dinta kaman yasamu balobalo, karfinta tasa ta ture bakinshi ta kwace jikinta tafashe da kuka. Amjad da hankalinshi baya jikinshi se lokacin yatuna abinda yayi cikin damuwa yakai hannu ze tabata ta tashi da sauri cikin kuka tana fadin."don't touch me bobby meka dauke nine Yar iskah ko me? da zakamin irin wannan abun bobby what happen to you meya ke damunka da zakamin haka."? yakai hannu ze rikota ta kauce yace."please mimi kiyi hakuri kece kika rikitani I can't control my self but please mimi I don't do that intentionally I'm very sorry karki daukeni dawata Manufa I just lost control kimin hakuri I'm apologize for my misbehaving I'm regretting forgive me." hannunta yariko sedai taki kallonshi tanata kuka yace."please talk to me I want to apologizefor my mistake." kwace hannunta tayi tafara tafiya tana kuka. Kawai seyaji tasaki Kara da gudu ya karisa ya dagota yana kallon yanda kafanta ke jini saboda wani glass data taka yadago kafan cikin tausayi yasoma kokarin Glass din tafara ihu ahaka yadaure ya Ciro kafan se jini yakeyi tashi yayi yaje yasa hannu ya debo ruwan yazo ya wanke gurin haka yadingi debowa yana wanke mata gurin amma jini se zuba yake, hannu yasa a aljihu ya Ciro handkerchief din shi yadaure mata itako tadaina kukan se kallonshi take se hawaye dake sintiri bisa kuncinta daukanta yayi sukabar gurin zaune suka samu asim da ferry sunata fira yace."muje." Asim yace."ita kuma lafiya."? Yace."ciwo taji a kafa bazata iya tafiyaba." Ya bude motarta yasakata yaba ferry mukullin nashi yaja suka wuce. Suna Isa fitowa yayi ya dauketa sunzo shiga falo sukaci karo da Aman yace."Sabrina lafiya."? Amjad yace."batajin dadine." Yana fadin haka ya shige Aman yayi shiru yana tunani can kuma ya wuce dama tafiya zeyi. Suna shiga Ammi tayi salati."lafiya amjad."? Ya direta kan cushion yace."Ammi ciwo taji a kafa bari na kira mata doctor." Ya fice Ammi ta kariso gurin tanaso ta cire handky din da sauri ta janye kafan domib bataso acire saboda bobby ya daura mata tace."Aa Ammi kada ki cire da zafi." Koda doctor yazo bata yarda ya cireba allura ya mata shima din da kyar ta tsaya yabata magunguna Sam taki yarda a cire seshi amjad din da kanshi ta yarda ya cire mata. taku *Ummu Ramlat* 11/13/20, 10:30 AM - Mimi: A ???????? ?????? ???? ?? *RAYUWA SEDA KEE!!* ???????? ?????? ???? ?? By *Ummu Ramlat @2020* ?? *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION*????ï¸? ```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da masoyan ta. ```?¥° https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsapp ____________________ Page 11&12 Bayan wata biyu. Sanye takeda sports wear wandon iya cinya haka shima shigen da yayi kenan yasa ka JC sedai shi wandon har kasane suna wasan volleyball cikin annashuwa oda akayi megadi ya bude manya manyan motoci guda biyu suka daya Prado dayan kuma highlander duka bakake suka shigo sukayi parking tsayar da wasan sukayi suna San ganin su waye a motan wata kyakykyawar yarinya ce tafara fitowa sanyeda brown abaya tayi rolling da gyalen bazata wuce Saar Sabrina ba da gudu sabreena ta ruga tayi huging din yarinyar tana fadin."welcome khairy." dai dai lokacin Aman yafito a dayan gefen dayan motan kuma daddynsu da hajiya suka fito Sabrina taruga tai huging hajiya tana fadin."oyoyo hajiyata ya hanya." khairy ce ta kariso tana fadin."Aunty didi kece kika zama haka."? harararta Sabrina tayi tace."oh ni bance kin zama hakaba seke ko." dukkansu dariya sukayi Amjad ne yakariso yana gaida su khairy ce tace."La ya Amjad Kaine ka girma haka."? Murmushi yayi yace."Eh saboda karatu ya boyeki kin daina ziyara dole kice haka." murmushi tayi tace."ai yanzu na kammala karatuna tuni na baro Cairo na dawo gida Nigeria." Suna fira suka shige falon Ammi ta tashi da sauri cikin farin cikin ganin yayanta da iyalanshi nan suka kariso suka zazzauna ta gabatar musu da kayan tabawa khairy, Aman, mimi da bobby kam suka wuce blue falo kasancewar falonsu guda ukune suma sunata nasu firan suna dariya. da su Abba suka dawo suka wuce can sashinsu da mahaifin Aman da kuma daddy suna tattaunawa ita kuma hajiya suna tareda Ammi da mummy suna fira dukkansu cikin farin ciki da annashuwa. Sabreena ta dubi khairy tace."khairy wannan ziyaran na bazata fa hala dai wata kasar zakuje shine flight dinku ze tashi ta kd."? Khairy tace."ko daya Aunty didi muma kawai daddyne yace mu shirya muzo amma bamusan daliliba." Mimi tace."Allah sarki ina baba karami."? (dayane wan Ammi) Khairy tace."suna lafiya munso muzo tare to wai zasuji tafi India weekend." Mimi na dariya tace."to ai kinsan har yanzu Aunty Ummi Amarya ce." Khairy tadubi Amjad."bobby ina......" da sauri mimi ta katseta tareda fadin."khairy bobby nawane ni kadai." tafada tareda fadawa jikinshi khairy tace."Afwan ya Amjad ina Asim yake bawan Allah."? tsaki yayi yace."abinda kin wulakantashi shiko har yanzu kina ranshi." dariya tayi tace."gaskiya Asim yacika masoyin kwarai yanzufa rabona da zuwa Hutu nan nakai 4 years amma har yanzu yana sona."? sabreena tayi charaf."Aiko ya kamata ki saurari Asim khairy wallahi yana sanki har yanzu." dariya tayi tace."kirashi mu gaisa." Amjad ya daga waya yakira Asim Aiko yanajin khairy tazo segashi nan akaci gaba da firarraki ana dariya Aman kam baya kulasu idanshi nakan waya amma hankalinshi nakan sabreena datake kwance kan kirjin Amjad yana daurewa ne kawai Sabrina nema takedan janshi da fira. Se yamma suka ce zasu wuce bauchi domin sungama tattauna abinda yakawo shi shida su Abba nan Asim ya amsa numban khairy suka wuce. Bayan isha'i mimice da bobby zaune a falon Amjad suna buga games deenarh ce tashigo tana fadin."Aunty didi su Abba suna kira." Mintsiliinshi tayi tace."taso muje." yace."waima jeki dawo." tasa hannu takashe sooket din tace."Aiko sena dawo za'aci gaba dan bazaka cinye niba." dariya yasa yace."yarinya jeki dawo kiga winner." ficewa tayi tanufi falonsu daddy Ammima da mummy suna zaune se Abba da daddy ta kariso daddy yace."ina Amjad din."? tace."yana daki." Abba yace."to maza kirashi." dai dai lokacin yafita daga gidan a mota ta dawo tace."ya fita yanzu." Abba yadubi daddy."Yaya afasa maganan tunda Amjad baya nan." Daddy yace."Aa ayi tunda wacce za ayi dan ita tana nan." daddy yace."kariso ki zauna." ta kariso tazauna daddyne ya kira sunanta."sabreena." seda taji kiran har tsakan kanta bata amsaba illa dago kai da tayi tazuba mishi ido kamar daga sama taji yace."meke tsakaninki da dan uwanki Amjad."? Cikin ko in kula bata kawo komai a rantaba tace."Amintaka da yan uwantaka na jini." ." bayan haka ba komai."? daddy yasake tambaya ta daga kai daddy yadubi Abba da yake mamaki yace."Kaji abinda tace." Abba yace."ke keda dan uwanki babu soyayya na aure a tsakaninku."? tace."wallahi Abba babu irin wannan soyayyar a tsakaninmu." Daddy yace."base kin rantseba dazu kinga su Alhaji sun zo ko."? tace."Eh." daddy yaci gaba."good to bakomai yakawo suba se magana akan dan uwanki Aman yana sanki kuma yanaso ya aureki." dasauri ta bude idanu tana kara ware kunni jikinta se rawa yake daddy yaci gaba."mudama burinmu nida dan uwana shine muga mun miki auranzumunci keda dan uwanki amma tunda babu komai a tsakaninku ai shima Aman din kaman da yake a gunmu kuma matsayin su daya da amjad idan har shi Aman din kika aura muduk dayane agurinmu. Amma ke mekika gani game dashi Aman din kinsan ai duk yan uwanki ne."? Shiru tayi tana tunani can tace."to kume kuka cemai daddy."? daddy yace."kinsan dai Alhaji shima yanada iko dake kuma ba zai nemi alfarma mukasa mishiba cewa mukai se munji ta bakin ki." murmushi tayi tace."na amince daddy." dukkansu ba wanda beji dadiba dan sunsan dama Sabrina da biyayya bazata musu musuba aduk abinda suka yanke akan taba. Daddy yace."masha Allah to se kije kifara shirye shirye nanda wata uku za'a daura auren domin dama muntsara idan kin amince nan da wata uku za'a yi bikin alokacin ma result dinkiyafito kinga sekije can bauchi kifara aikinki." Murmushin yake tayi Abba yace."tashi kije Allah miki albarka." tashi tayi ta wuce kanta na kasa Ammi tabita da kallon kauna saboda amincewa da tayi zata auri dan wanta Ibrahim. fitowa tayi kanta nakasa kukane ke kokarin kufce mata ita tasan harga Allah basan Aman takeba ta amsa ne kawai saboda ta farantawa iyayen nata ne saboda suna matukar girmama mahaifin Aman domin shiya samawa daddy aiki uwa uba kuma yaba Abba kanwarshi. bata luraba seji tayi tayi karo da mutum daga ido tayi tana kallon Amjad daya shigo gidan yanzu gira yadaga mata alamun lafiya kawai seta tsinci kanta da fashewa da kuka tafada kirjinshi tana kuka sosai hankalin shi tashe ya kara rungumeta sosai cikin tashin hankali yake tambayanta."Mimina meyake faruwa wani abun su Abba suka fada miki."? *Ummu Ramlat* ??????Yar Iserh jikan Idrees?????? 11/13/20, 10:30 AM - Mimi: A ???????? ?????? ???? ?? *RAYUWA SEDA KEE!!* ???????? ?????? ???? ?? By *Ummu Ramlat @2020* ?? *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION*????ï¸? ```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da masoyan ta. ```?¥° https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsapp ____________________ Page 13&14 Ganin batada niyyar bashi amsa tanata faman kuka yasa ya dauketa chak se dakinshi akan gado ya direta ya koma kan seater ya zauna yana fuskantar ta yana kallonta cikin damuwa yace."please mimi stop crying tell me what happen." da kyar ta tsaida kukan ta tashi tazo tafada jikinshi taci gaba da kuka dagota yayi ya daurata a cinyarshi yana kallonta yace."Mimi meya faru."? Kai ta girgiza tareda kwantar da kanta akan kirjinshi tana wasa da gashin kirjinshi dagata yayi ya dorata kan gado yashiga toilet. wanka ya sillo sannan yafito daure da towel yadubeta tareda cewa."tunda baza kiyi maganaba tashi kitafi dare nayi." tashi tayi zaune tana Murza ido ya kariso gabanta ya duka ya riko hannunta."meya faru fadamin." Kawai seta fada kirjinshi tashi yayi ya zauna kan gadon ta sake kwanto wa jikinshi shiru yayi yanajin moment din na canza mishi kanta ya dago ba zato ba tsammani taji bakinshi cikin nata nan ya shiga kisses dinta ita kanta seta dinga jin yanayin na canza mata batasan sanda ta biyemai ba suka fara kissing bakunansu passionately nicely hannu yakai kirjinta ya fara matsa boobs dinta hannu ya tura cikin rigan yana wasa da nipple dinta sakin bakinta yayi tareda maida bakinshi kan breast dinta yana sucking. da sauri yatashi jin abinda yake aikatawa kanwar tashi yana gyara mata rigarta tashi tayi da sauri itama se lokacin ta tuna abinda suke aikatawa kuka me karfi ya kufce mata tasa hannu ta kare kirjinta tana kuka sosai tashi yayi yana fadin."tashi kitafi mimi bashida kyau abinda muke aikatawa seda safe." tashi tayi da kyar tana kuka janyota jikinshi yayi yasa handky yagoge mata hawaye yace."stop shedding ur tears am sorry." ta kwace jikinta tafice karfaffan ijiyar zuciya yasaki yafada gado yana me tsanar kanshi saboda abinda ya aikatawa sabreena. Daren ranar daga Bobby har mimi kwana sukai suna istigfari da rokon Allah yafiya akan abinda suka aikata. Wanshe kare yana kwance ta shigo a tsaye ta tsaya yace."zauna mana mimi." ta girgiza kai ya juyar da kai tareda fadin."jiya meya faru kiketa kuka."? ciki ciki tace."Ansamin rana ......" Wani kallo ya mata yace."kada ki rainamin wayau wata akasa miki daga fitana kafin in dawone zaasa." ta zauna gefenshi takamo hannunshi."Allah dagaske nake bobby nida ya Aman kuma nanda 3 months za ayi bikin." Bayanda tazataba se taga Amjad yatashi da sauri cikin farin ciki ya rungumeta yace."dagaske gaskiya natayaki murna amma kukan me kikeyi jiya."? Cikin shagwaba tace."banaso narabu da Kaine." Yashafi kumatunta cikin murmushi yace."don't worry Mimina muna together har abada." tashi yayi ya zura jallabiya ya rikota."taso muje dan kinsan Yau tabbas akwai karamar walima." tashi tayi suka fice. Walima na gani nafada Amjad ya hada mata a boysquaters din gidan inda na friends ne kawai maza da mata. Inda kowa seda yayi mamaki ganin yanda amjad keta rawan kai hatta ita kanta mimi seda hakan yabata mamaki Asim na dariya yace."abokina banasan wani pretending kadaina acting betrying nasan kana danne wane kawai a zuciyarka amma nasan kanasan Sabrina ya kamata kafito fili kafada mata kada Santa ya kashe ka." Tsaki yayi yace."ni banasan maganan banza Asim inace nina raini yarinyar nan da ina santa mezai hana tuntuni infada mata dan haka kada kasake cemin haka." Asim yana dariya ya dauki glass cup me dauke da king berries non Alcoholic yana fadin."Allah baka hakuri Amjad.". *Mimi Yar mutan bakooreey*?????? 11/13/20, 10:30 AM - Mimi: A ???????? ?????? ???? ?? *RAYUWA SEDA KEE!!* ???????? ?????? ???? ?? By *Ummu Ramlat @2020* ?? *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION*????ï¸? ```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da masoyan ta. ```?¥° https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsapp ____________________ Wannan littafi sadaukarwarne ga *Manazarta writers Association*????ï¸? Page 15&16 Wasa wasa biki yanata matsowa har su Aman sun bugo invitation card sedai sabreena taki rabawa dan ita bata wani daukin bikin Amjadne ya kwasa ya rabawa abokanshi nakawayen ta kuma yaba ferry taraba daddy ya tambayeta tafadi kalan kayan da takeso kala hudu dan set hudu za'a siya mata kaf kayan gidan Amjadne yabashi amsa wato pink,purple, Orange sai kuma Ash. A gajiye yau ta uni saboda yanda Ammi da Mummy keta faman gyarata bayan isha'i tasamu ta sato hanya ta nufi dakin Amjad yana kwance ido lumshe domin baya jin dadi sosai tafada gadon tana fadin."Bobby yunwa nakeji yau Sam naki cin abinci saboda baka nan." da kyar ya tashi ya zauna ya zuba mata ido ta kai hannu wuyanshi taji zafi rau tace."Ayya sorry bobby kasha magani kuwa."? ya gyada kai tashi yayi ya bude fridge ya Ciro freshmilk ya kariso ya mika mata tabata fuska tace."beyi sanyiba sosae." tashi yayi ya dauko cup ya tsiyaya ya saka mata ice seda yadan jima sannan yace."bari nasha naji ko sanyin ya miki." Yakai baki yasha tareda mika mata ta amsa tayi murmushi tafara sha. Tari Amjad yafara tayi saurin ajiye cup yana kokarin tsayar da tarin yace."kici gaba da shan abun ki shakewa nayi." Ya tashi ya nufi toilet yana shiga ya duka a sink yaci gaba da tari kunna famfo yayi dan kada Sabrina taji amai ya farayi ba kakkautawa itako jin shiru yasa ta tashi ta shiga bayin dan azatonta wanke baki yajeyi. Da mamaki taga yana amai harda jini da sauri ta karisa ta kankameshi tasa kuka me karfi janyewa yayi cikin Karfin hali yana fadin."stop crying mimi ya tsaya freshmilk dinne be wuceba shiyasa ni amai." tace."amma dole na kira doctor." Yace."no Aa banaso kuma banaso ki fadawa kowa promise." Ya mika mata hannu ta damke tareda fadin."to amma dole kasha magani dan kasan lafiyarka tafiyemin komai." Murmushi yayi nan suka fice falo ta dauko kit din magunguna tabashi magani yasha kwantar dashi tayi akan jikinta tana shafa bayanshi ya dingi sauke ijiyar zuciya a haka har bacci ya daukeshi dagashi tayi ta kwantar akan gado ta lullubeshi da blanket ta kashe switch din dakin ta kunna lamp taja mai kofa ta fice. Wanshe kare aka kawo akwatuna set shida na gani na fada har lokacin Amjad Karfin hali kawai yakeyi dan jikinshi ba dadi. Da yamma Amjad da Asim sukaje asibiti. Asim na zaune a reception amjad ya fito daga office din babban baturen likitan Asim yatashi da sauri yana fadin."Meke damunka Amjad."? gaba kawai yayi asim ya biyoshi seda suka shiga mota Asim na driving ya juyo yana kallon Amjad yace."Abokina meyake damunka."? Amjad ya danja tsaki yace."typhoid ne yakamani." dariya Asim ya fashe dashi Amjad ya harareshi yace."meye na dariya banasan iskanci." Yadan tsagaita yana fadin."yi hakuri abokina gani nayi idan zaka boyewa kowa Abu be kamata ka boyeminba domin ko ni abokinkane." Amjad namai wani duba yace."mekake nufi."? Ya gyara zama ya sake fuskantar Amjad yace."I mean ba typhoid kake fama dashiba ciwan sone kuma wallahi yakamata tun wuri kafito fili kafadi tunkan ka kashe kanka." Tsaki Amjad ya kuma ja yace."Aa ba ciwan soba ciwan kauna ne kaga ni Asim banasan iskanci dama ka rakonine dan kamin iskanci." Asim yace."Aa Allah baka hakuri." Amjad yace."shi yafi." A haka suka karisa gida suna fitowa suka hango Sabrina na tahowa cikin wani blue din pitted gownt ta kariso tana fadin."yawwa bobby dama tun dazu kai nake jira naji meyake damunka." Asim ne yayi saurin fadin."ciwan...." Mugun kallon da Amjad ya watsamai shiya sashi tamke baki amjad ya saki ijiyar zuciya yace."typhoid." Itama ijiyar zuciyar ta saki tareda fadin."huhhhh thanks god daba wani cuta me tsanani bane ya kamaka har na shiga shocked." Yace."eh an mamin allura inbani magunguna." ta matsa tareda daura hannu a wuyanshi tace."har yanzu jikin da zafi."hannunshi ta kamo tace."zo muje na baka abinci." Asim dariyar da takesan kufce mishi ne ya gimtse ganin wani mugun harara da Amjad ke watso mishi tajashi suka shige. Suna shiga ta zaunar dashi a dinning ta hada tea me kauri ta zauna a kujerar kusa dashi hannu yakai ze amshi cup din tayi saurin kaudarwa tana fadin."let me feed u u are my bobby for ever." Murmushi tamishi shima ya maida mata ta dingi bashi yana sha harya koshi sannan ta dauko basket bowl ta dauko Apple tamatsar setin bakinshi ya girgiza kai tadan sake matsawa tareda fadin."kadaure kaci ko ka danne bobby." Yace."ki barshi kawai mimi nima inasan ci sedai a yanda nake jina ba abinda zan iya taunawa sedai nasha Abu me ruwa." Cikin tausayi da damuwa tace."Ayya sorry bobby ko in tauna makane se inbaka." Kai ya daga alamar ."Eh. Tayi murmushi tareda kai tuffan bakinta ta gatsa taunawa tayi ta matsar da bakinta dai dai nashi ya bude baki kadan takai nata kan nashi tabashi lumshe ido yayi ya hadiye ta Kara tattaunawa suka kara hada baki kaman zasuyi kiss ta bashi a haka har ya cinye Apple uku zata kara dauka yace."it's okey mimi kibarshi haka ya isa." ta ajiye ta yagi tissue ta gogemai baki ta kwantar dashi a kirjinta tana shafa bayanshi tace."to yanzu me kakeso inbaka."? Ya lumshe eyes yace."no things except sleep." Murmushi tayi takamo hannunshi sukayi daki. Akan gadon tazauna ta kwantar dashi a jikinta janyewa yafarayi yanaso yatashi a jikinta tayi saurin rikoshi juyo dakai yayi suka kurawa juna ido itace tafara kyaftawa tayi murmushi ta shafi sajenshi tace."Bobby wai yanzu rabuwa zamuyi ko."? Shiru yayi domin wani Abu dayaji yakasa bata amsa wani kukane yazo mata murmushi tayi yayinda hawaye kebin kuncinta ido kawai yabita dashi wannan karon yakasa hanata danji yake inama shi yake kukannan kila da yaji saukin abinda yakeji zuciyar shi kuka take sosai ita kanta tarasa dalili kuma takasa dainawa bakinta takai kan na Amjad tana kissing shiko ido kawai yabita dashi ba karfi balle ya hanata. Itako hakanan ta tsinci kanta da tsotsan bakin Amjad wani ijiyar zuciya suke saukewa gaba bayansu yayinda Amjad yakai hannunshi wani sashi na jikinta wani nishi tasaki tana Kara turmuka bakinta cikin nashi. Tasha bakinshi sosai San ranta can ta janyeshi daga jikinta ta tashi cikin kunya zata fice setaji ya riko hannunta ya mayar da ita kan gadon ya turmusheta ya haye samanta yashiga kisses dinta dan tattureshi tafarayi alamar bataso amma yaki dainawa yadan janye baki a sanyaye yace."nima ramawa zanyi." ba yanda ta iya dole ta biyemai nan wasan yafara canzawa daga kisses abun yakoma romance. Kuka sosai ta fara ganin haka yasa ya dagata yatashi da kyar tashi tayi tana maida rigarta tana kuka ido kawai ya bita dashi tanajan Kafa tana tafiya har takai bakin kofa se kuma ta juyo ta karisa bakin gadon ta dauki bra dinta ta share hawaye takarisa gabanshi tayi murmushi tabashi Hot kiss a lebe da forehead tayimai a kunci tace."sorry bobby nina ja koma meye kayi hakuri." Shiko ido Ya bita dashi mamaki ya hanashi magana. Ganin bayada niyyar magana yasa ta kara kai bakinta kan nashi ta tsotsa labbanshi kadan ta shafi kwantaccen sajenshi."seda safe ka kula." tana fadin haka Hanyar fita cikin kunya hannunta ya sake rikowa ta amshe da sauri tana dariya tafice da gudu. Murmushi kawai yayi ya shige toilet. *herleeeymart Bintu Isah Yar mutan bakori* For more Informations *09035221937* Please comments 11/13/20, 10:30 AM - Mimi: ???????? ?????? ???? ?? *RAYUWA SEDA KEE!!* ???????? ?????? ???? ?? By *Ummu Ramlat @2020* ?? *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION*????ï¸? ```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da masoyan ta. ```?¥° https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsapp ____________________ *Wannan shafi Sadaukarwane gareki my bestie sister Hafsat Amjad bazan taba mantawa dakeba sis domin kintaka rawa a rayuwata I want u to know dat u makalize in my heart thank you so much sis.*???? Page 19&20 Bude ido tayi ta ganta kwance a gadon Asibiti a firgice ta tashi mummy tayi saurin karisowa gabanta da sauri ta chachumo Mummy cikin kuka kaman wacce ta zare tace."mummy ki maidani gida na fadama su daddy ni bobby nakeso ba ya Aman ba kuma bazan iya rayuwa da wani ba bobby ba." Kamar a mafarki haka mummy kejin zancenta taci gaba da kuka tana fadin."mummy ina bobby yake dan Allah ki kaini gurinshi." Gefen fuskarta mummy ta shafa tace."yata an daura aurenki dazu....." *(readers Se muce masha Allah Allah bada zaman lafiya*) Ja da baya ta farayi ta saki mummy gaba daya a firgice hawayen dake sintiri bisa kuncinta suka kafe chakkk ta kasa cewa uppan Mummy ganin halin da take ciki yasata rikota da sauri tana kiran sunanta batayi maganaba se ido da tabi mummy dashi mummy tace."yanzu zamu tafi gida tunda kin farfado Anjima masu daukan Amarya zasuzo, kinji ko."? Mummy na fadin haka tafice Sabrina kai ta hada da bango tasaki wani irin kuka tanaji zuciyarta na mata zafi. *Wayyo mimi kin bani tausayi ?˜­* Ko da suka koma gida ta tabbatar da gaske an daura auren kasa cewa komai tayi se kuka taketa rusawa. Ammice ta shigo tana ganin Ammi ta tashi da gudu taje ta rungume Ammi tana kuka take fadin."Ammi banasan ya Aman dan Allah ni bobby nakeso Ammi ki temakeni." Ammi ganin halin da Yar tata take ciki yasata tausaya mata ta kara rungumota itama cikin kuka tace."kiyi hakuri sabreena ba abinda zan iya lokaci ya kure." Kuka me karfi tasa ta zube bisa gado ta daura hannu akai tana fadin."na shiga uku ni bobby nakeso Ammi wallahi ni bobby nakeso shima yana yana sona Ammi bobby ya kamu da ciwan zuciya duk dan saboda ni wallahi Ammi nice sila ni naja mishi komai....." ta kara fashewa da kuka Ammi kasa daurewa tayi ta fice da sauri tana sharan hawaye. A haka aka mata kwalliya aka shiryata cikin wani farin wedding gownt se kamshi takeyi aka yafa mata farin net suna gama shiryata suka fice. Ferryce ta shigo itama ido jajir da alama tasha kuka na tausayin aminiyar ta. da sauri Sabrina ta tashi ta yaye net din tana fadin."Ferry ina bobby yake."? girgiza kai ferry tayi tace."bansaniba Amma yace na baki wannan." ta mika mata farar takadda da sauri ta amshe ta haye saman gadon ta bude ta fara karantawa wasikace ga abinda ya rubuto kamar haka "Mimina hakika zuciyoyinmu bazasu taba yafe mana ba na halin da muka sakasu a cikiba ki yafemin mimi domin ni ne silan halin da muka shiga a yau. da ace banyi zurfin cikiba tun farko na bayyana miki abinda ke raina da bazamu kasance a halin da muke a yanzuba. A koda yaushe nime yafiyane a kanki dafatan kema zaki yafemin duk abinda na miki for the sake of our true love. I love you till eternity my mimi fatan Alkhairy da zaman lafiya me daurewa happy married my mimi love u for ever I love you....." Kuka ta fashe dashi takai takaddar bakinta tace."I love you too my Bobby." Wayanta ta jawo tayi dialing numban shi sedai not recerbul kawai ake ce mata wurgar da wayan tayi akan tiles tareda fashewa da kuka. Can ta tashi ta jawo drower ta dauko wani diary ta bude bakomai a ciki se rubutun yanda take tsananin San bobby. Inda batai rubutuba ta yage ta dauko biro ta fara rubutu kamar haka "hakika bobby bakamin laipiba infact ma nice na maka domin nice na amsa auren Aman sannan kai kasan cewa baka tabamin wani laifiba balle na rikeka har gobe zan kasance a me kaunarka bazan taba daina sankaba har abada sannan bakasan ikon Allah ba zamu iya samun juna ko a gidan Aljanna ne bazan iya rayuwa ba tareda kaiba please ka dawo gareni bazan daina sankaba har abada am ur beloved one mimi 4ever I love you bobby......" Tana gama rubutawa ta nade takaddar tareda duban ferry tace."Ferry inaso na hadu da bobby yanzu Kafin mutafi bauchi." Ferry ta rikota suka nufi hanyar waje suna fita suka hadu da mummy zata shigo tana ganinsu tace."yawwa baby dama ke akace in tafi dake yan daukan Amarya sunzo." Cikin kuka tace."Mummy bobby...." Mummy tace."tun jiya bansan inda yakeba." ta ware ido."mummy baya gidan nan."? Tace."Eh amma nasan suna tareda Asim." mummy ta rikota."zo muje." Wasikar ta mikama ferry tace."ki bashi kice ina sanshi har abada." Mummy ma kanta ta tausaya musu domin tasan shima dan nata na wani hali daurewa kawai takeyi. Ta kamata suka nufi dakin dasu daddy ke ciki. Nasiha sosai me ratsa jiki daddy da Abbah suka mata ita dai ba baki se kuka Ammi kasa magana tayi saboda tausayin Yar tata daddyne ya dubi Abba yace."kunyi magana da Amjad din."? da sauri ta dago tana kallon Abba da yace."Eh amma yace bazai samu daman dawo waba saboda yana tareda abokanshi harda yan kasar waje." Komar da kai tayi ta saki wani kuka Mara sauti. Shafa kanta Ammi tayi tace."Allah miki Albarka." Mummy ta mata nasiha nan akayi waje da ita, se lokacin mummy ta iya samu kuka ya kufce Mata ganin yanda Ammi da Sabrina keta rusan kuka da kyar aka raba Ammi da Sabrina. Ana fita da ita Abba yace."haba Ruma taya zaku taru kuta kuka kaman wasu yara."? Basuyi maganaba sukaci gaba da kuka domin su daddy basusan komaiba. Motocine manya² guda goma sha biyu na daukar Amarya a daya daga ciki aka sakata suka kama hanyar kano domin daga can anyi musu booking din flighti kano to bauchi. Gaisuwa tareda ta'aziya?˜­?˜­ gareku Aunties dina sis Rabi'a maiwa da Aunty Momy ina muku ta'aziya na rashin mahaifinku da kukayi ?¤²?¤²Allah ubangiji ya jikanshi yamai rahma yasa can ya fiye mai nan ya Albarkaci abinda aka bari Allah kara hakuri Aunty Rabi'a yabaku hakurin juriya da rashinshi Amin Rabbeel Alameen. Mimi *cool* Yar mutan bakori ?�ï? Please comments and share ???? 11/13/20, 10:30 AM - Mimi: ???????? ?????? ???? ?? *RAYUWA SEDA KEE!!* ???????? ?????? ???? ?? By *Ummu Ramlat @2020* ?? *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION*????ï¸? ```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da masoyan ta. ```?¥° https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsapp ____________________ *wannan shafi Sadaukarwane gareku yan biyunmu sister Fatima (zahrah) and sister Ruky (Leenhab) Allah barminku ya hada kanmu yasa kutaso a tare kanku a hade ?¤²?¤².* Page 21&22 Se wuraren yamma suka isa bauchi jerin gwanayen motocine suka zo airport suka daukeshi zuwa unguwan su Aman I zuwa lokacin Sabrina ta daina kuka se tunani takeyi ta manne jikin ferry. A gajiye suke dukkansu duk da tafiyan jirgi sukayi amma hakan be hanasu jin sun gajiba. Gidan nata ba nida da gidan iyayen Aman a nan jam'aren dan haka kai tsaye tsantsareren gidanta aka wuce da ita, ita bamma ta tsaya kallon kayan alatun da aka cika mata gidan da shiba saboda ita tunaninta gaba daya nakan bobby. Wanshe kare yan rakiyar Amarya suka juya hadda ferry bayan sun gama gyara mata ko ina Aiko tayi kuka kaman karta daina haka ferry ma tasha kuka. Bayan sun tafi da dan dadewa tana zaune kan daya daga cikin kujerun falon wanda irin wannan kujerun ne masu amfani da AC wanda inbata suke saurin lalacewa. Taji ana danna door bell dagowa tayi fuskarta yayi jage² da hawaye ta jawo remote ta danna kofan ya bude Aman ya shigo tareda sallama bata amsaba se kallo data bishi dashi gaskiya ya hadu ba karya sedai be kai bobby ba, karisowa yayi yana sakar mata murmushi dukar da kai tayi cikin kulawa yace."bloody akwai abinda kike bukata."? Girgiza mishi kai tayi har ze haye sama can ta dago cikin rinanniyar muryarta data rine saboda kuka tace."ya Aman." Chakkk ya tsaya tareda juyowa yace."na'am kanwata." Tace."khairy nakeso tazo banajin dadin zama ni kadai ban sababa." Yace."Ok." tareda hayewa sama ya canza kaya can ya sauko ya fice. Ko minti talatin ba'a yiba taji door bell da sauri ta bude dan tasan khairy ce Aiko itace ta shigo tareda zama tace."Aunty didi gani ya Aman yace kina kirana." tace."ban saba zaman kadaiciba a gida kullum muna tare nida bobby please ki zauna ki tayani fira, kinji."? tayi maganan ne cikeda shagwaba *(domin kunsan shagwababbiyar ce)* hakan yasa khairy sakin murmushi tace."to amma gaskiya Aunty didi kin cika shagwaba, waye ya shagwaba ki haka."? Shiru tayi khairy tace."oh na manta waye banda ya Amjad amma gaskiya yanzu ki Adana abinki kada a dinga shagwabe ma yayana." Sabrina dai na jinta bata tankataba illa daura kanta da tai hannun kujera tana tunanin halin da bobbynta me ciki."duk inda kake nasan kana cikin damuwa."? ta fada a hankali cikin kuka khairy dai nata mata surutu dan akwaita da zuba amma tayi banza da ita. Nasu jimaba Aman ya shigo yace"Su tashi suje can gida anjima ze zo ya dauki da sabreena" tashi tayi ya kaisu a mota. A can din haka kowa yaketa nan nan da ita kamar wata egg kowa tarairayarta yakeyi. Se bayan isha'i sannan Aman yaje nan aka kara musu nasiha ya dau amaryarshi suka koma gida. Shiryawa yayi cikin hadaddun kayan baccinshi pyjamas ya fito dakin Sabrina ya nufa da Ledar daya shigo da ita. Ita harta kwanta taga ya shigo dubanta yayi yace."sabreena ki tashi mu gabatar da sallah." da dai kamar ba zata tashiba can ta tashi ta saka hijabi a saman arnayen kayan baccin dake jikinta domin ta riga tayi alwalan bacci shima yanada shi dan haka ya shimfida musu pray met suka gabatar da sallah. Bayan sun sallame ya kama kanta ya mata addua tareda yi musu Adduar zaman lafiya me daurewa da samun zuria dayyiba. Bayan sun shafa dukkansu ya janyo ledar ya fiddo da gasassun kajin da suketa kamshi da kayan shaye² da fruits matsarwa yayi gabanta yace."Amarya ga kazarki." baki ta turo."Ni a koshe nake." tana fadin haka ta tashi ta haye gadon ta kwanta bayan ta kashe switch ta kunna bed side lamp wanda ya wadata dakin da duhu me kalan pink. Tashi yayi ya kwashe kayan ya kai parlour ya dawo. Kwanciya yayi a gefenta amma ta juyamai baya hannunshi na rawa yakaishi kan kugunta tana jinshi seda ta bude ido ta kurama hannun nashi ido tanajin yanda yake rawa shafawa ya dinga yi. Kafin ya matsar da hannunshi har cikinta yana wasa da cibiyarta still hannun take kallo tanajin wani iri a jikinta hannun ya mayar bayanta yana shafawa ita dai duk tanaji kafin ya sakalo da hannunshi ta hannunta yana latsa breast dinta gaba daya jikinta yadau rawa, juyo da ita yayi ya kura mata ido idanta nakan kirjinshi matsar da kanshi yayi ya shiga kissing dinta a baki yakoma yana tsotsan bakinta kafin yamai dashi wuyanta yana lasa ya gangara har kirjinta hannu yasa ya sabule Yar rigar dake jikinta batasa bra ba saboda bata iya bacci da shi dago eyes yayi yana kallonta har lokacin bata kalle shiba idanta na lumshe. hannu yasa yana murza nipples dinta nishi tahau saki shiko se sauke ijiyar heart yake bakinshi ya cika da breast dinta daya yana tsotsa dayan kuma yana murza wa a hankali yanayi yana lumshe ido. Nan take ta dauke wuta seta dinga tuna lokacin da bobby ke shan breast dinta se tanaji kaman shine yanzuma dan haka bata San sanda ta shiga mayar ma Aman da martani ba. Tashi yayi ya zare rigar baccin dake jikinshi ya zamana daga shi se boxer ya sake janyota jikinshi. Sun shagala sosai gurin romance can taji hannun Aman a mararta yana kasa da pant dinta da sauri takai hannu ta rike pant din gam saki yayi ya dubeta tareda marairaice wa yace."please bloody ki barni nayi bazan miki da zafi ba wallahi I am in needed." Ido ta kura mishi tanajin wani irin desire na damunta feeling kamar tana tareda Amjad ne magana ya sakeyi ganin batada niyyar magana ."tunda bakiso shikenan bloody ni bazan miki abinda baki soba da yardarki zanyi komai." Yana kokarin Zame jikinshi daga nata ta rikoshi sunkuyar da kai tayi ya matsa kusa da ita."kinyarda nayi."? Kai ta daga tana kara sunkuyar da kai tana hawaye cikin farin ciki ya janyota jikinshi yasa hannu ya zare boxer din jikinshi. kyakykyawar surarshi tabi da kallo lumshe ido tayi data tuno surar Amjad bata tunanin ta taba ganin me sura irin nashi. Katse mata tunani yayi jin yana kasa da pant dinta hawayene ya hau sintiri a kuncinta har ga Allah tanaso ta hana sedai bayanda ta iya domin itama tana bukatan hakan domin yanda take jinta yanzu idan ba'a kusance taba zata iya mutuwa. Tanaji tana gani Aman ya rabata da Abinda taso ace bobbyne ya samu a wahalce tayi bacci se kuka take. *Nidai nace Amarya da Ango seda safe??????* Wanshe kare tana bude ido ta ganta kwance itadai a hankali ta ziro da kafanta kasa tanaso ta mike Sega Aman nan ya shigo da sauri ya nufota yanaso ya temaka mata ta dakatar da shi cikin Karfin hali tace."nagode ya Aman zan iya." Gefe ya koma yana kallonta cikin tausayawa da kyar tasamu ta mike wani azabane taji ya ziyarci kasanta lips dinta na kasa taciza cikin dauriya kamar me koyon tafiya haka ta dingi dingishi tana tatata tana cizan labba har ta shige toilet. tana shiga ya saki ijiyar zuciya. Shi kanshi yasan tasha wahala daurewa kawai takeyi nan ya fara gyara dakin kafin ta fito ya gyara ko ina ya cire bedsheet din daya baci da jini ya canza wani. Ya fito mata da kaya tana fitowa ya kawo mata breakfast. da kyar taci se kuka take mishi na shagwaba da kyar ya samu ya lallabata taci ta koma bacci danta rama na jiya da basu samu sunyiba. Kwanciya yayi a gefenta feeling very comfy yana tuna ni'imar Sabrina daya sha jiya gaskiya ya sha romo a can cikin zuciyarshi kuwa Albarka yaketa samata...... Mimi *cool*?�ï? Please a min afuwa manage this page fans. *comments dinku shi yake karamin kwarin gwiwwa naci gaba da typing please comments ????* *please share and comments* Leemart Iserh Eidrees *Yar mutan bakori* *(Ummu Ramlat)* Insha Allah *09035221937* 11/13/20, 10:30 AM - Mimi: A ???????? ?????? ???? ?? *RAYUWA SEDA KEE!!* ???????? ?????? ???? ?? By *Ummu Ramlat @2020* ?? *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION*????ï¸? ```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da masoyan ta. ```?¥° https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsapp ____________________ Wannan shafi Sadaukarwane ga Sis Rabi'a maiwa Alkhairyn Allah yasameki a duk inda kike. Page 17&18 Tun ana saura sati daya biki yan uwan Abba dana Mummy suka cika gidan yan uwan Ammi kadan suka zo majority dinsu suna gidansu Aman, An gyara Sabrina tayi kyau ko makiyi albarka da kyar ta yarda aka mata lalle dan ita wata iriyar macece da bataso taga komai ya taba mata Jan fatanta Aiko da akasa mata lallen bakaramin kyau tayiba an zana mata a hannu seja a kafa Wanda yakara fito da tsantsar kyanta. bata kitso gaba dayanta shiyasa ma gyara kawai gashinta yasha inbanda fararen fata ba abinda kake gani a gurin kamun abinda ze kayatar dakai shine majority Shuwa arabne. A ranar kamu Amarya tayi kyau kamar ba gobe yayinda aka wanketa da madara aka sata a lalle. Yau saura kwana daya daurin aure wato gobe daurin aure kuma yaune ranar brider shower na Amarya da kawayenta zallah Wanda duk ferryce ta hada komai dan ita sabreena a ganinta tunda basan auren takeba ba abinda zasuyi na bidi'a. Asim ne ya shigo gidan saboda cikowa da kyar ya samu ya kutsa dakin Amjad tun daga bakin kofa yake jiyo kakarin Amjad yana toilet yana amai da sauri ya afka toilet din da salati a bakinshi ganin aman jini kawai Amjad keyi karisawa yayi ya riko Amjad yana fadin."meyake damunka Amjad meyake faruwa."? Kwacewa yayi daga rikon da Asim ya mishi ya kuskure baki tareda sa hannunshi a setin zuciyar shi ya nufi waje da sauri Asim ya biyoshi. Zama yayi kan gado yana kallon Asim cikin damuwa asim yace."meyake damunka Amjad ciwan me kakeyi da kake aman jini."? Hannu yakai setin zuciyarshi yanuna cikin muryan tausayawa yace."nan gurin ne kemin ciwo Asim inajin ciwo a zuciyana please Asim ka temakamin ka ciremin ita kona huta." A girgice asim ya rikoshi."mekake fadi abokina kasan me kake cewa kuwa."? Ya gyada kai."kwarai nasan me nake fadi." Asim yace."please abokina kafadamin meyake damunka." Shiru yayi. A dai² wannan lokacin ferryce tsaye tana fadin."please Shuwa ki tashi ki shirya mutafi friends suna can gurin brider shower din tun dazu kefa kadai ake jira." Harararta Sabrina tayi tace."ni dan Allah kin isheni da wani batun brider shower ninace ki hada ni kibarni da rashin lafiyan Bobby daya dameni ni bikin nanma baya gabana balle wani brider shower mtsssww." taja tsaki tareda tashi tsaye ferry tace."ina zakije kuma."? Cikin tsiwa tace."gurin bobby zani ko zaki hananine?" Ferry tace."Allah baki hakuri muje nima na gaidashi." Nan suka fice da kyar suka samu suka kutsa zuwa dakin Bobby. Sunzo dai² bakin kofan sabreena ta kama handle din kofan Amma bata budeba taji Amjad na fadin."Asim kai Abokina ne dolane na fada maka wannan sirrin dana boye a cikin zuciyana wanda babu wanda nataba fada mawa." duban ferry tayi wacce itama taji komai tareda gyara tsayuwa sukaji Amjad yaci gaba."Asim tunda na taso har zuwa girmata da soyayyar Mimi na taso tun ina karami tun bansan komaiba nake kaunar Mimi duk wani motsi ko numfashi da zanyi to ina yin shine da kaunarta." A razane ta dubi ferry wacce itama har yanzu a firgicen take yaci gaba."nabar abun ne a zuciyana ban fadaba saboda na riga na barwa kaina ni zan auri Mimi duba da yanda muka taso iyayen mu zasuyi mana aure Ashe abun ba haka bane gashi yanzu gobe ne daurin aurenta ni kuma na kamu da ciwan zuciya me tsanani sedai nasan ba abinda zan iya lokaci ya riga ya kure min ni nasan San Mimi shine ze zama ajalin........." bai karisaba mimi ta banko kofa ta shigo ferry tayi saurin bin bayanta cikin matsanancin kuka tace."wallahi bobby nima da sanka na girma dashi na taso a cikin zuciyata banada mafarki daya wuce yau nazama matarka bobby wallahi ina mutuwan sanka.............." ta fashe da kuka. Tasowa yayi da kyar ya nufi gurinta tayi saurin ja da baya tana fadin."kada ka matso kusa dani mezaka fadamin bayan kaja mana lokaci ya kure mana bobby Kaine kaja....." Kamota yayi ya rungume yanaso yayi magana sedai ya kasa. da karfi ta kwace a jikinshi ta juya da niyyar fita daga dakin sedai batakai ko inaba jiri ya dibeta luuuuu ta zube a tyles din dakin da sauri yayi kanta yana kiran sunanta Asim ma tasowa yayi ya nufi gunta da sauri. Ferry tayi waje da gudu tana fita falo taci karo da Ammi cikin matsanancin kuka tace."Ammi Sabrina...." A firgice Ammi tace."meya faru da ita."? Bata bata amsaba ta juya da gudu tayi dakin Amjad tana kuka Ammima da sauri ta biyo bayanta cikin tashin hankali. *Halima Sadiya Yar mutan bakori* *09035221937* Please comments hakan shi yake karamin confidence na ci gaba dayin tying nagode. taku akoda yaushe *Ummu Ramlat* Insha Allah 11/13/20, 10:30 AM - Mimi: ???????? ?????? ???? ?? *RAYUWA SEDA KEE!!* ???????? ?????? ???? ?? By *Ummu Ramlat @2020* ?? *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION*????ï¸? ```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da masoyan ta. ```?¥° https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsapp ____________________ *Wannan shafi Sadaukarwane gareki Aminiya ta kwarai Summaya Adam (Sumeey) Allah ubangiji ya barmuu tare ya biyaki da irin shawarwarin da kike bani ngd sosai sis ????* Page 23&24 Haka dai Rayuwa taci gaba da tafiya ba wani soyayya domin Mimi ba sakin jiki takeda Aman ba. Kusan kullum se takira layin Amjad sedai baya zuwa amma suna waya da ferry duk in sunyi waya se ta tambayi bobby se tace yana lafiya. Amma maganan gaskiya shine cutama se gaba yake. Idan tayi waya da su Ammy zatace a bashi amma ko sun bashi baya iya magana haka zata karaci kukanta ta kashe. Bayan wata daya Aman ya koma gurin aiki kasancewar shi ma'akacin a wani babban company a nan jam'aren wanda mallakin mahaifin shine. Kwance yake ya daura hoton Sabrina akan kirjinshi yana kallo sanye take da sponge bob riga pink da black jean kanta yasha gyara ta kamashi da pink band murmushin ta me kara mata kyau take Wanda har saida cute one sided dimple dinta ya lotsa Dayan hotonsu da sukai shida ita dake yashe gefen gadon ya kuma kallo Yana sanyeda katuwar jacket hakama mimi hannunshi rike da Aqua de coco ita kuma tana shan vanilla ice cream ya rungumota ta baya dukkansu suna dariya da alama ba'a kasar sukayi hotonba duba da kankaran dake zuba a gurin sama da kasa Kara shafa hoton yayi ya kara kallon wanda ke kirjinshi Mummyce ta shigo dakin tana fadin ."Amjad ka tashi ko zaka ji dadin jikin naka" ya dan tashi zaune yana duban Mummy tace."ka tashi kasamu kaci Abinci." Hoton ta amsa tana kallo can ta maida kallonta kanshi tace."kabi kasa kanka a damuwa ka Sani kaddarace taraba ka da baby kuma jarabawane dan haka ka daure ka cinye." Hawayen dake idanshi ya share yace."Mummy ni na daina damuwa sedai ni yanzu abinda ke damuna ciwan da zuciyata kemin." Ta shafa kanshi."kada ka damu yaushe ne zaka koma ganin likitan."? Yace"yau ne." tace."to maza tashi ka shirya seka tafi ka dinga addua." Ya gyada kai ita kuma ta fice Wasikar da Mimi ta barwa ferry ta bashi ya jawo domin kullum seya karanta Bayan ya gama karantawa yayi murmushi ya sumbaci wasikar yace"nima na yafe miki Mimina Allah hada fuskokinmu a Aljanna." Tun daga bakin kofa ya dingi jiyo kukanta da sauri ya shiga yana kallon mimi karisawa yayi ya rungumota yana fadin."meyake faruwa bloody."? Kukan taci gaba dayi ya gyara mata gashinta daya zubo yana kokarin rufe mata fuska Yace."ki fadamin me yake faruwa." Cikin sweet voice dinta data canza saboda kuka tace."bobby nakeso na gani nayi missing dinshi." Yace."shikenan."? ta daga kai ya saki ijiyar zuciya yace."please bloody kina azabtar dani da yawa wallahi ko wani safiya se kinyi kuka aka sarima dashi kike fara karyawa bakisan hakan na karyarmin da zuciyaba." Tace."kayi hakuri ya Aman nima haka nake tsintar kaina ko wani safiya da kewar bobby saboda na saba ko wani safiya dana tashi shi nake fara gani kuma ina yawan mafarkin shi wai bashida lafiya." Hawayen dake fareti bisa kuncinta ya share mata Yace."ki daina kuka yana cikin koshin lafiya ba kina waya da su Ammy suna fada mikiba amma ki bari karshen wata me zuwa zamuje se ki ganshi ko."? Murmushi tayi ya rikota."to zo muje ki bani break zan wuce." Fita sukayi seda ta tabbatar ya koshi sannan ta daukan mai brief case dinshi ta rakashi har waje seda ya wuce Sannan ta koma ciki ta hau gyaran ko ina bayan ta gama ta shirya tafito tadau key din motanta ta wuce gidansu hajiya. Karfe sha biyu itada ummul khairy suka dawo sukayi gritted fish da vegetables sand which sai yam porridge and toasted chicken suka zuba a warmer suka wuce gidan hajiya dashi. Misalin bakwai Aman yadawo tana fira bataso dawo waba ya dauketa suka koma Suna shiga gidansu wanka ya shiga itama ta nufi dakinta tashirya suka fito A dinning suka zauna tai serving nashi tayi nata Tayi spoon uku ana hudu taji wani Abu ya taso mata Ta gimtse abincin da gudu ta tashi sedai bata kai ko inaba tafara kwara amai da sauri ya tashi ya nufeta Amai take tayi kamar zata amayar da kayan cikinta Cikin tausayawa ya dagota aman ne yakara tahowa taita kwara wa a jikin Aman tanayi tana hawaye Seda ta gama sannan ya kaita toilet ya wanketa ya fito da ita shima ya kimtsa kanshi ya koma ya gyara gurin da tai aman Yayi mopping din gun taredasa turaruka masu kamshi ya fesa room freshener saboda a kwaishi da tsafta. Sannan ya koma gunta duk ya damu kaman zeyi kuka ya dagota daga kan gadon ya daurata kan cinyarshi yana shafa cikinta cikin kulawa yace."bloody ki daure ki kara cin abincin se muje asibiti." Bata mai musuba suka fito a kyankyamace ta dauki spoon dan gani take kaman kifin ne yasata Amai Ya matso daff da ita yana kokarin daukanta kamshin turarenshi ya daki hancinta tafara amai ???�â?ï¸�ğŸ§�â�â?ï¸? Ya tausaya Mata Ainun dan har hawaye seda yayi Waya ya daga ya Kira mummyn shi. Can se gata tazo itada khairy Khairy suka bari zata gyara gidan shikuma ya shirya Sabrina suka wuce Asibiti da hajiya. Bayan yan gwaje² likitan ya mika mishi hannu."congrat u will soon be a father." ?˜±?˜± Ware ido yayi cikin farin ciki."doctor what....."? Doctor na dariya yace."ur wife is pregnancy four weeks." ???? Farin ciki ne ya kama Aman da hajiya itakam bama a hayyacinta take ba batasan me ake yiba Aka rubuta musu magunguna suka siya suka koma gida Dakinta ya kaita ya kwantar hajiya tace."Aman zan wuce ka kula da baby da kyau kasan cewa yanzu baby batada wani daya wuce kai dan haka dan Allah badan niba kuma kada kaga ganin ido kakulamin da baby Amana." Kwantaccen sumarshi ya shafa yace."insha Allahu mummy zan kula da ita da kyau." Tace."to mumun wuce idan baby ta farka kabata abinci kabata magungunan."yace."to Mummy." Khairyce tace."ya Aman meke damun Aunty didin."? Sosa keya yayi cikin kunya mummy ta lura da hakan kuma taji dadi kasancewar shi shine dan fari tace."ummu muje Dare nayi." Bayansu hajiya suntafi ya koma gurinta ya dade a tsaye yana kallonta can yaga ta tashi zaune idanta a rufe ta tube rigar jikinta ta koma ta kwanta can takuma tashi still idanta na Rufe tana kokarin balle bran dake jikinta kasancewar bata iya bacci da bra ya kariso yana fadin."bloody babu komaifa a jikinki." Hannu tasa ta kare kirjin nata data balle bran yafadi kan gadon Kallo yabi sexy and beautiful body dinta da kallo yana kallon soft boobs nata da kallo Wardrobe ya bude ya dauko mata wata Yar shimin Riga na net yazo ya saka mata Ya kwantar da ita yaja blanket ya rufeta da shi ya kashe globe ya kunna mata lamp ya kulle mata dakin ya fice. Haka cikin nan ya dingi wahalar da Sabrina ga laulayi kuma tayi farin ciki sosai da cikin. Mimi *cool*?�ï? *To Masha Allah Mimi na tayaki murna Allah raya.* To se naga comments dinku nataya *Matar Aman* murnan samun karuwa. Taku koda yaushe *Ummu Ramlat*???? *09035221937* Please share and comments. ?????? 11/13/20, 10:30 AM - Mimi: ???????? ?????? ???? ?? *RAYUWA SEDA KEE!!* ???????? ?????? ???? ?? By *Ummu Ramlat @2020* ?? *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION*????ï¸? ```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fadakarwa ta Kuma Nisha dantar da masoyan ta. ```?¥° https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsapp ____________________ *wannan page Sadaukarwane gareki my lovely Doctor Meenat Umar Uthman bazan taba mantawa da keba ina Alfahari dake har Abada????* Page 25&26 Tana zaune ta zuba uban tagumi taji an rufe mata ido ta baya. Murmushin ta me kara mata kyau tayi tace."Ummu banasan wulakanci meye na kullemin ido."? Kamshin shi data jine yasata saki ijiyar zuciya cikin shagwaba tace."Ya Aman kasakamin idona." Zaga yowa yayi ta gabanta yana murmushi kafa ta buga cikin shagwaba tace."ya Aman banasan kalan wasan nan." Kamota yayi da sauri yana fadin."sorry bloody." Cikinta ya shafa cikin kulawa yace."babyn babanshi yana lafiya." Kwacewa tayi tana dariya ya rikota da sauri yana tura hannunshi ya shafo cikin yana fadin."babyna yaci Abinci."? Baki ta murguda."wato ni bazaka tambaya ko naci abinciba se babynka ko."? Yace."Sorry bloody ba haka nake nufiba." Ta harde hannaye."to me kake nufi."? Hamma yasa hannu ya rufe bakin yana fadin yayi."hummmmm yunwa nakeji bloody zo muje ki bani Abinci." Ya rungumota sukayi dinning zaunar dashi tayi ta zuba mishi ta fara bashi seda ya koshi ta zuba juice ta bashi yasha sosai sannan ta yagi tissue ta gogemai baki Dubanshi tayi tace."Niko ya Aman ya batun zuwanmu Kaduna kam."? Yadubeta sosai."yana nan mana." Tasake dubanshi."to yaushe zamu tafi."? Hannunta ya kamo ya jawota kan cinyarshi yana tura hannunshi cikinta yace."Se babynmu yayi kwari. Kinga yanzu ansa ranar Asim da khairy kibari in bikin ya matso se muje." Kallonshi tayi tareda turo baki tanaso tayi kuka yayi saurin hada bakinshi da nata ya hau kisses dinta Ya tsotsa bakinta sosai can ya dago yana girgiza mata kai muryarshi na cracking yace."No bloody kada kimin haka kina sone kiga nima nayi kukan."? Ta girgiza kai tana kokarin maida hawayen da ke kokarin zubo mata. Tashi yayi ya sargafota yana fadin."Zo muje ciki yau Ango nake." Ya dauketa sukayi upstairs. Ita kanta tasan Aman yana hakuri dan se Sufi sati be nemi hakkin saba. Suna shiga ya daurata saman bed yafara cire kaya ido ta kulle seda ya daura towel sannan ya janyota yafara cire mata nata kayan bayan ya gama ya dauketa sukayi bayi. Direct cikin Jacuzzi daya cika da ruwa da flowers jajaye ya direta shima ya shiga yana kallon very beautiful and sexy body dinta Boobs dinta ya kurawa ido yabata pen cheek a soft lips nata hannu yakai yana wasa da breast dinta yau ya lura sun kara girma da cikowa yace."Abokan wasana sun kara girma meyasa hakan."? Ido ta rufe tana murmushi ya sake tambayanta a karo na biyu tareda dago da kanta tace."nima seda na fadama mummy tace saboda babyn dake ciki nane shiyasa." Kanshi ya kwantar a Kansu yace."Ashe babyna ne sila." Murmushi tayi a haka sukayi wanka ta dukunkune da towel tafito shikuma ya daura towel a kugu Kan gado ta fada tana dariya gefenta ya zauna tareda janyota yana kokarin zare towel din dake jikinta tayi baya da sauri tana dariya. Yayi inda tayi shima yana dariyar pillow ta dauka irin me shape din heart dinnan ta jefa mishi yana dariya ya janyo katuwar teddynta dake gefe ya wurga mata. Ta rungume abinta ganin ya nufota yasata sake daukan pillow ta wurga mishi wata teddyn yasake dauka shima ya wurga mata. Haka suka dingayi suna dariya a hankali harya matsa kusa da ita ya cafkota suna dariya kirjinshi ta fada tana dariya cakulkuli yahau mata yana fadin."Na kamaki nima sena rama abinda kikamin." Cikin dariya tace."kayi hakuri ya Aman bazan kumaba." Ya make kafada."Naki din." Towel din jikinta ya zare yana kare mata kallo murmushi tayi tana kare boobs dinta fuskantarta yayi ya daura yatsanshi a setin Inda cute dimple dinta ke lotsawa murmushi taci gaba dayi dimple dinta naci gaba da kara lotsawa. In a whisper yace."bloody please kici gaba dayin irin wannan murmushin har abada yana miki kyau." Kawai seta fada kirjinshi naked dinta tana ci gaba da murmushin. Towel din jikinshi ya zare ya turata kan gadon ya fada kanta Yakama nipples dinta yana sucking jin softness nata ba karamin kara rikitashi tashi tayiba Nan yafara kaiwa each and every part of her body kisses gaba daya ya rikitata takasa komai se aikin numfashi take tana jujjuya kai tana kara turamai kirjinta. Jikinshi na tsuma yake sucking breast dinta shima yana nishi yana murzar dayan da hannunshi seda ta murzu sannan ya ware leg dinta. Ganin yanda taketa zuban ruwa wani na tunkudan wani yasashi rudewa yakai baki ya fara sucking dinta. Mimi ta fara ihun dadi yanata tandeta for some minutes sannan Ya tashi yakara matso da ita gefe leg dinta Ya Kara warewa sannan ya fara kokarin shigarta. ."wash ya Aman da zafi." Shine abinda ta fada saboda har lokacin a matse take indai zai kusance ta se taji zafi ridding dinta ya farayi slowly. Yana shiga ciki yaji ruwa na gudana warm and softness nagun sun temaka gurin kara rudashi ya rude yafara ridding dinta hardly very quick. Jujjuya kai ta fara ta rirriko bedsheet saboda azaba. Shiko yaci gaba da pumping dinta da sauri da sauri yanajin wani mugun dadin da seyana tareda da ita a irin wannan yanayin yakeji. Itakam se juya kai tana riko bedshit tanajin yanda yake hakarta yake chachchakarta. Kusan 40 minutes sannan yazo release abun yakara tsawo da girma yahau tunkuda mata har mahaifa yafara ihun release bayan 10 minutes yagama tsiyaya wa. seda ya dan jima sannan ya dagata. Ya janyota tareda bugun bombom dinta yace."Raguwa kawai." Hannu tasa ta rufe fuskarta tana murmushi tanajin kunyan Aman. Kai ta juyar tana kallon gefen dasu kayi sex yanda yayi staining da sperms dinsu. Daukanta Yayi kaman wata baby doll yayi toilet da ita wanka sukayi sannan suka fito gado suka fada ya kama nononta daya yasa a baki baki takai takama nipples dinshi tasa a baki tana tsotsa kamar wata baby yaja musu blanket ya rufe su nan suka sake lulawa wata duniyar. A Daren dai sun kashe arnaye yafi akirga kafin gari ya waye. Domin kunsan Manzon Allah (SAW) yace idan mata da miji suka raya sunna kamar sun kashe arnayene.???? *Stori and Written by* Mimi *cool*?�ï? *Littafin yana dadi kuwa naga bana ganin comments din kune* Taku koda yaushe *Ummu Ramlat*???? *09033221937* *comments* *Share* *Vote* 11/13/20, 10:30 AM - Mimi: A ???????? ?????? ???? ?? *RAYUWA SEDA KEE!!* ???????? ?????? ???? ?? By *Ummu Ramlat @2020* ?? *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION*????ï¸? ```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da masoyan ta. ```?¥° https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsapp ____________________ *Wannan shafin nakune Aminai na kwarai* *my lovely one Aishat salisu*?¤ï? *my bestie Hafsat sunusi Ahmad (I really love you dear)*?? *My Crime partner Ameena Idris Maigana*?¤£ *My lovely Hauwa'u lawal*?¤ª *Khadeejat Isah (Amira)*?? *Hafsat shehu*?Œ¹ *shamsiya Ibrahim*?? *Bilkeesu Abubakar*?? *Sadiya M. Rabi'u*?? *My beloved one Aishat Gwani*?? *and* *my lovely my partner Khadeejat daheer Muhammad*?? *I really love my beloved one kuna raina har abada* Page 27&28 Haka dai Rayuwa taci gaba da tafiya har cikin Sabrina ya tsufa Abin mamaki anyi scanning amma ba'a gano meye a cikin ba Allah ubangiji shi kadai ya barwa kanshi Sani duk wani Abu da kukasan ya dace ba abinda ba'a siyaba dan daga Dubai akayi ordan kaf kayan babyn dana mahaifiyar babyn da kaf furnitures din gidan da za'a canza inta haihu ba wanda beyi murna da cikin nanba harsu Ammy. Kullum magananta bobby domin ita kanta tasan ba San Aman takeba zaman biyayya kawai take mishi danta samu Aljanna Domin ko sau daya bata taba cewa tana San shiba shima be taba cewa se ta fada ba illa shi dai ko da yaushe cikin nuna mata kauna yake abaki da kuma aikace. Zaune take kan Royal bed dinta ta jingina da jikin gadon idonta na lumshe tana sanye da Jan free size top da Jan pencil skirt kanta ya sha gyara ta kamashi da red band jelar gashinta ya sauko gadon bayan ta se lilo yake ga yanda ya kwanta a gaban goshinta ga wanda ya kwanta a gefen fuskarta lufluf se ya yi kamar waje hakan ya kara bayyanar da madarar kyanta Turo kofa yayi ya shigo tareda yar guntuwar sallamar shi dakin ya gauraye da kamshinta gana room freshner data fesa ga turaren data jona a boner lumshe ido yayi ya budesu a kanta Ido ya kura mata kallonta yakeyi daga gani she is enjoying the moment kamshin turarenshi ne ya cika mata hanci amma ta basar yaki ko motsawa Ganin batada niyyar bude ido yasa ya karisa gabanta yayi neeldown a gabanta ya hura mata iska a kunni tareda yi mata waving da hannu A hankali ta bude sexy bold eyes dinta da sukayi subu subu ta sauke su a kanshi ko ba'a fadaba yasan tayi kuka Ran shine yaji ya baci amma ya daure tareda janyota jikinshi kasa magana yayi cikin cool voice tace."sorry husby." Ta karisa maganan ne cikin shagwaba dago da fuskarta yayi daga kirjinshi ya kura mata wannan sexy erection eyes dinshi sandar hannunshi yakai cikin sumarta muryarshi Cikeda damuwa yace."what bloody."? Baki ta turo a shagwabe tace."Boobby....." rufe baki tayi saboda kallon daya bita da shi. A dake yace."tunda kinki bari se kin haihu muje to kishirya next week se muje mu ganshi kinji dadi ko."? Kai ta gyada yace."than smile." Hawayen idonta ta soma sharewa tana kakalo murmushi hannu yakai setin ramin dake lotsawa a kuncinta. Kafin ya sauke hannun kan tulelen cikinta sama ya dingiyi da hannun har zuwa kirjinta ya cafko tsayayyun brest dinta masu bala'in laushi da cika hannu. Murza wa yayi da karfi hakan yasa ta cewa."wash husby da zafi ka barni please." dan murmushi yayi tareda zare hannunshi yana fadin."alright ki taso muje muyi muyi mu dawo daga asibitin nan mudawo amma kafin nan a bani na tsotsa."???? bejira amsan taba ya duka ya dage rigarta sama yayi kasa da bra dinta ya cika bakinshi da nipples dinta yafara tsotsa kaman karamin yaro bata hana shiba saboda itama tanajin dadi sosai. Seda ya tsotsa San ranshi har seda suka fara mata zugi Kansu ya tsuke sannan ya kyaleta yatashi tareda gyara mata branta ya maida mata rigar daidai sannan yatashi yana mata wani mayen kallo da sexy bold eyes dinshi da suka rine saboda shaawa amma ya daure Yun kurawa tayi zata tashi yayi saurin tarbota saboda jikinta yayi mata nauyi sosai ta fada jikinshi Murmushi tayi tareda kai siririn hannunta kan maballin rigar shaddanshi gizna tana murza wa."please ki dinga kulawa bloody." Shine abinda ya fada murmushin ta kumayi ta zame daga jikinshi ta bude wardrobe ta dauko rigar kimono ta daura a saman shigen dake jikinta ta kulle gyale ta dauka ta yafa tareda saka flat shoe dinta Kallonta yayi tareda yin murmushi ita ko wani kaya tasa kyau suke mata Ya rungumota suka fice Seda ya sakata sannan ya zagaya ya shiga yama motar key suka fice. Ba wani fira suke a motanba illa kwanciya da tayi a jikinshi yana driving ya tura hannu daya cikin rigarta yana latsa bobs dinta yana mayar wa cikin skirt dinta yana wasa da HQ dinta yana fingering dinta lumshe ido takeyi tanajin dadin abinda yake mata kiris ya rage yaja musu accident seda ya daidaita kanshi sannan yaci gaba da driving motan ya gauraye da kira'ar sudain inda yake kwararo karatunshi na suratul nisa'i A haka suka karisa babban asibitin dake nan jam'aren. Basu wani jimaba suka ga likitan bayan an tabbatar musu babbynsu na cikin koshin lpy. Kai tsaye wani babban mall suka nufa sunyi siyayya a kalla ba adadi sannan suka fito. Dubanta yayi."bloody mu wuce resturent kawai muci abinci ko."? Face ta yamutsa."No mu wuce gida kawai." Murmushi yayi ya maida kanshi ga titi. Da sauri yaji tace."Wait wait." da sauri ya taka burki tareda juyawa yana dubanta ganin tana zare belt be hanata ba har ta cire baya ta juya ta dauko kwalin chocolate dana sweet tareda daukan handbag dinta yana kallonta ta fice Harde hannu yayi bisa kirjinshi yana kallonta jakar ta zage ta Ciro kudi masu yawa ta rabama musakan dake bara gefen hanya nan suka dinga mata addua. Kwalin chocolate dana sweet din ta bude tara bama yara yan makarantar dake gefe dama almajirai. Se godiya suke mata wata daga cikin yan makarantar tace."Aunty mun gode Allah sauke ki lafiya Allah baki abinda kike kauna idan baki samu a duniyaba Allah baki a Aljanna." Murmushi tayi tashafi kuncin yarinyar cikeda jin dadin adduar yarinyar. Nan ta koma mota tana musu waving suma haka shiko Aman farin ciki ne ya kamashi ji yakeyi yafi kowa Saar mace a duniya nan yaja suka wuce gida. Suna isa dakinta ta fada shima yayi nashi wanka ta sillo ta fito ta daura towel ta fada gado. Wayanta ta jawo tana jujjuyawa tunanin kiran bobby tayi ta kunna wayan ta lalubo numbanshi tayi dialing Wannan karon taci saa ya shiga seda ya kusa katsewa kafin ya daga. Cikin kuka tace."hello bobby." Shiru taji anyi hakan yasata kara fashewa da kuka tana fadin."meyasa ne bobby meyasa kake hukuntani da haka...." Kukane ya kufce mata nan ta dingi kuka. Can taji ya kira sunanta tareda janshi."Mimiii....." Wani wahalallen kukane ya subuce mata jin yanda muryarshi ta lalace Cikin muryarshi dake cracking yaci gaba."ki daina wahalarmin da zuciya ta hanyar hukuntani da kukan ki please kiyi shiru." A sanyaye tace."bobby meyasa kamin haka ka hukuntar dani." Yace."dolane tasani hakan Mimi ba wai dan nadaina sanki bane illa danna tayaki kare haqqin aurenki Amma kiyi hakuri mimina kina raina." Kuka tasa."bobby meke damunka naji muryarka ta canza." Dan murmushi yayi."ba komai Mimina yanzuma haka ban jima da dawowa daga aikiba." Ji tayi ta kasa yarda amma bayanda zatai dole ta barshi a haka muryarta na breaking tace."I love u my bobby...." Dan murmushi yayi."I love u too. My mimi zan danyi wani aiki yanzu nagode se anjima." Baki ta turo kamar yana ganinta cikin shagwaba tace."bobby." Yace."uhmmm" tace."I really love you." murmushi kawai yayi ya katse wayan Wayan ta rungume a kirjinta tanajin dadin da bata taba jiba tareda wuntsulawa kan gadon tana kara rungumar wayan farin ciki kamar ya kasheta?¥°?¥°. Shikam bobby ya biye matane kawai amma be masoc daga wayanba Asim ne ya rokeshi ya daga daurewa kawai yayi Amman maganan gaskiya ciwoma se gaba yake dan sabreena ne maganin.?˜¢ *Yau ta kama Friday rana me cikeda rahama wanda duk wanda ya mutu ranar indai mummunine anamai fatan ya dace* Kuma yau yarage saura kwana uku acikin week din da Aman yace inyayi zasuje Kaduna ganin bobby. Sabrina se dauki take yi. *Tana* sanye cikin ready mate wears pink gownt iya gwiwwa ta kama sumarta da band bata daura kallabiba tana cikin jera abinci a dinning taji oda alamar dawowan Aman. Bakin kofan taje tanajin yayi knocking ta bude tareda fadawa jikinshi tana fadin."sannu da zuwa mijina." Cikinta ya shafa yace."Barka da gida bloody ya baby."? Ijiyar zuciya ta saki tace."baby yana lafiya tundazu se damun Maman shi da motsi yake." Dariya yasa yace."wai bloody wani suna kika zabawa babynmu kinsan zabinki shine nawa."? Sakinshi tayi tana fadin." Kaga idan harna haifu baby boy to sunan bobby zansa idan macece kuma seka zaba." Dariya yasa yace."Aa kidaisa baby." Tace."Aa tunda nina zabi na boy seka zabi na baby girl ayi exchange." Hancinta ya kamo yaja yana fadin."naji matar Aljanna." Yar kuwa ta saki cikin shagwaba tace."huhhhh my noise." Dariya yayi ya saketa yana kallon childish behaviors dinnan nata yana kara burgeshi kuma idan tanayi yana mata kyau kuma tana saurin matar dashi abubuwa da dama. A sanyaye yace."matar Aljanna zan shige ciki." ta turo baki."to mijin Aljanna." Ya rikota da sauri yana fadin."kinsan ance aljanar mace na kafan mijinta indai dannine bakida damuwa na daga miki kinsamu dan ina tabbatar miki da cewa kingama samun Aljanna." Tana dariya tace."jeka fito lunch na jira." Ya haye sama ita kuma ta karisa taci gaba da jera abinci tanajin gabanta na fadi tana karanto duk addu'an da yazo bakinta. Wayan tane ya dau ruri gabanta ne ya fadi ras kirjinta ya hau bugawa da sauri da sauri.?¥µ Ta dake ta karisa ganin ferry yasata yin murmushi ta daga. Kuka taji ferry nayi a firgice tace."meya faru ferry yimin bayani meya faru."? Kuka ferry taci gaba dayi hankalin sabreena na dada tashi tana tambayanta. Can ferry ta tsagaita muryarta na rawa tace."Shu..wa... Allah.. Ya.. Yi.ima Amjad....rasuwa..." Salati tasaki hade da zubewa a kasan tyles wayanma ta fadi.?¥µ?˜± Da gudu Aman ya sauko jin karar faduwa nan ya ganta kwance jini nata bin kafanta ya karisa da sauri cikin tashin hankali yana kiran sunanta ya cuccubeta sukayi waje. A mota ya sakata ya shiga yaja zuwa asibiti. suna isa ba bata lokaci suka amsheta. Tsaye yayi a kofar ward din da take yanata safa da marwa yakasa fadawa kowa cikin tashin hankali. Like good 30 minutes Sega likitan nan yafito hannunshi sanyeda hand gloves daya baci da jini. Da sauri ya karisa gun doctor yana fadin."how is my wife..."? doctor yace."congratulations mun temaka mun ceto babyn mun fito mata da baby boy sedai..." Canza fuska doctor yayi Aman yayi saurin rikoshi."sedai me please doctor talk to me please...." Doctor yace."am sorry to say kayi hakuri your wife ta rasu Sakamakon bugawar da zuciyarta tayi...." Bai Rufe bakiba yaga shima Aman ya sulale a kasa nan yayi kanshi yana kiran nurses.......?˜­?˜­?˜­ Mimi *cool*?�ï? *Comments* *Share* *Vote* 11/13/20, 10:30 AM - Mimi: A ???????? ?????? ???? ?? *RAYUWA SEDA KEE!!* ???????? ?????? ???? ?? By *Ummu Ramlat @2020* ?? *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION*????ï¸? ```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da masoyan ta. ```?¥° https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsapp ____________________ *Wannan pagin nakune Mamana da Abbana babu abinda zance muku daya wuce godiya saboda kune jigon Ilimina bangon Rayuwata kune kuka tarbiyantar dani kuka ilimantar dani har nakawo yanda nake a yanzu ba Abinda zan iya biyanku dashi face addua?¤²* *Nagode nagode sosai????* *Mamana da Babana Allah kara dankon soyayya ya kuma barku tare Ameen ya rab?¤²?¤²* Page 29&30 ***************************** *Bayan Shekaru shida* *Wani kyakykyawan yaro* na hango zaune a daya daga cikin royal chairs din da ke kayataccen paurlon. Tsayawa fada muku kayatuwar falon bata lokacine. Me karatu kuyi imaging kawai Amma falon ya hadu ba karya. Yaron na matukar kama da Sabrina danba abinda ya barota. He is not above six years yana sanye da short jumper da armless riga kyakykyawane yaron nakin Karawa wanda ko a kasar larabawa samun me kyanshi se anyi scanning. Katuwar pink teddy ne a hannunshi yakura mata ido sedai ba wasa yake da itaba. Daga kaina nayi saman benen dake falon na hango wata kyakykyawar yarinya tana saukowa. Bazata wuce five years ba tana sanye da doguwar riga pink gownt Mara hannu be karisa har kasaba. Kanta anmata 6line da sumarta ya zubo har gadon bayan jelar gashinta da aka kama mata da pink band yanata lilo a gadon bayanta. Kitson ya zubo har gaban goshinta kitson yasha duwatsu masu ruwan gold dan idan baka saniba sekace duwatsun na gold ne. Kunninta na makale da dan kunnin gold me kyau siririn wuyanta ma siririn sarkace iri guda da dan kunninta shima na gold. Gurin wannan handsome boy din naga tayi tana mai murmushi. Cikin sweet and cool voice dinta me matukar zaqi wanda seda na waiwaya ko sarewa ake busawa. Tace." *D* give me my teddy I'm looking for it since." Mika mata yayi ta amsa tareda rungume wa. Ta karisa kusa da shi ta zauna tana fadin."D where is my cerelac."? Baki ya bude zeyi magana sedai kafinnan najiyo taku daga sama dan haka na juya tareda gyara zaman *alkalamina* na kurawa staircase ido. Asim ne ya sauko manne da khairy. Khairy ta dubi yaran cikin kulawa tace." *A boy, Little* kutafi gurin Aunty ta shiryaku Daddy da mummy suna hanya." A boy ne yatashi yariko little sukayi wani part hannun su manne da juna. Asim ne yakara matsawa setinta yace."My Abnah da alama Little Sabrina da Little Amjad zasu taso kamar su Bobby da Mimi ne." Rungume shi tayi tana fadin."da alama kam bakaga yanda suka shakuba har suna suka canzama juna Mudai ba zamu taba raba suba koda kam basasan juna Balle suma mu rasa su kamar yanda muka rasa Aunty didi da ya Amjad." Face dinta Asim ya kamo ."kuma mu zamuci gaba da rike A boy koda ko Aman ne yanemi damu bashi danshi Sedai kam mu hadasu da Little." Dariya tayi tace."namasan yaya bazece hakaba." Nan suka shiga kitchen dan shiryawa su Aman delicious. A tare sukayi komai tanayi yana tayata har suka gama komai. Bayan sun gama suma daki suka shiga dan shiryawa. Shige kala daya Little da A boy sukayi cikin blue din shaddansu gizna wacce tasha aiki bakaramin kyau sukayi ba. Shi riga da wando se hular zanna bukar data dace da shigenshi. Little kuma doguwar riga me igiya ta baya wacce ta sha aiki an zubo mata da gashinta gaban goshinta sunyi kyau ba karya kuma kallo daya zakuyi musu agane cewa yan hutune kuma yan gata wa'inda naira tayi zaman dirshan a jikinsu. Suna manne da juna har basaso wani Abu ya raba su. Misalin 12pm sukaji horn Me gadi ya bude jerin gwanayen motocin suka shigo sukayi parking a parking space. Khairy najin haka ta tashi da sauri Asim ya kamota da sauri yana fadin ."My Abnah wannan mikewa haka kada fa ki wahalarmin da baby." Murmushi tayi dai² lokacin sukaji knocking ta tashi da sauri tabude. Aman ne ya shigo shida matarshi A boy dagudu ya rungume daddyn nashi. Aman yayi sama dashi ya rungume yanajin dadi Khairy dake tsaye tana kallon tulelen cikin matar yayanta tace."Lallai Aunty ferry wannan fa." Harararta Ferry tayi tana fadin."So nawa zance miki sunana Farida Ferry sunan school ne." Asim ne yayi saurin fadin."To Afwan Aunty ferry." Murmushi tayi ta karisa ta zauna gefen mijinta daya zauna shima. A boy nakan cinyarshi yanajin kaunar yaron na dada shiganshi. Hannu A boy ya mikama Little itama tazo ta zauna a kusa dashi. Delicious kala da kala tareda kayan marmari dana shaye² aka shiga jero musu. Kadan sukaci haka A boy yayita ba Little abaki itama tana bashi. Bayan sun natsa Aman ya fara magana kamar haka ."Ba abinda zance muku ke kanwata da mijinki daya wuce godiya ina gode muku bisa rikemin dana da kukayi." Asim yace."bakomai ai muma dan mune." Aman yaci gaba."to ina neman alfarma daku bamu shi mu tafi dashi can Istanbul din nadan wani lokaci." Asim yace."Ai ba matsala duk dayane." Aman ya dubi A boy yaga yayi kini kini da rai yace ."ya akayi Son ko bazaka je bane."? Kai ya gyada Aman yace."Saboda mene."? Cikin muryarshi me cikeda sanyi yace."Ni bazan iya tafiya nabar *My Amnah* ba sedai atafi damu tare ko My Amnah."? ta daga kai."Eh *Droon* dina." Murmushi Aman yayi yace."badamuwa da dukkanku zamuje kunji dadi."? dukkansu suka daga kai suna murmushi. Aman ya dubi Asim yace."yanzu zamu wuce gidansu Ammy acan zamu kwana gobe jirginmu ze tashi zuwa California jibi idan nagama abinda zanyi a California se mu wuce Istanbul." Cikin farin ciki A boy yakamo hannun Little."My Amnah zo muje mu fadama Aunty." *(Nany me kula dasu)* tace."To My Droon." Nan sukayi ciki da gudu suna kiran."Aunty, Aunty." Kowa yabisu da kallon sha'awa. Cikin murmushi Aman ya dawo da dubanshi Kansu Asim yace ."Tun yanzu ina nemawa dana auren yarku saboda banaso suma mu rasasu." Gaba dayansu suka sa dariya. Se wuraren *two* sannan suka dau hanyan gidansu Ammy. Motan gaba Aman ne da ferry se A boy da Little. Motan bayansu kuma Asim da khairy ne se bodyguards dake binsu a baya. A boy da little se surutu suke zasuje gidan Grandma Suga Aunty deenarh da Aunty sukainat. Little ne ke fadin."Dee dina wallahi nayi missing dinsu." Murmushin shi me kyau yayi wanda ya bayyanar da cutes dimple dinshi. siririn yatsanshi yakai setin inda Kumatunta ke lotsawa. Sunaci gaba da murmushin cutes dimple dinsu nadada lotsawa madaran kyansu nadada bayyana. Anje dai² round about Aman sukaji yaran sun hada baki tareda yiwa driver shouting ."Wait wait." Da sauri yataka wata uwar burki dukkansu suka juya suna kallonsu. Hadaddiyar jakar A boy yadauka ita kuma ta dauki kwalayen sweets dana chocolates din suka bude kofa suka fice. Suma su Asim tsayawa sukayi suna kallonsu dukda ba yau suka sababa. Harde hannu Aman yayi akirji yana kallon yaran cikeda sha'awa. Karisawa sukayi gurin mabaratan dake bara gefen hanya. A boy ya balle jaka yafara raba musu kudi ita kuma little ta bude kwalin tafara raba musu sweets, chocolates harda goro. Se addua sukema yaran suna gode musu. Shiru Aman yayi yana tunanin Sabrina sak yaran halinta suka biyo na tausayi da temako. Ferry ma bobby da Mimi tadinga tunawa suma haka suke da tausayi dasan temako. Har batasan sanda hawaye yafara bin dakalin fuskarta ba. Bayan sungama raba musu sunata musu addua se kuma suka fara waige waige Asim ne yafito daga mota yadubesu cikin kulawa yace ."Little A boy Ku koma mota mu wuce rana nayi." Little ta langwabar da kai cikin shagwababbiyan muryarta tace."Abun bamufa ganshi bane kayi hakuri inmun ganshi zamu koma mota." Tana fadin haka suka shige karkashin wata tsohuwar mota. Murmushi driven yayi yace."Wa'innan yaran na kaunar mahauka cin nan mutumin dayake duka ammasu baya musu komai Ko school zasuje idan sun tsaya bada sadaka Se sun nemeshi sun bashi abinci idan kuma basu ganshiba to ranar sun dingi kuka kenan suki cin komai harse ankawosu sunganshi. Shiru Aman yayi a zuciya yana godema Allah daya bashi me kyansu hali irin Sabrina gayinan yanzu bayanta suna koyi da ita. *(Shiyasa yanada kyau mu zabama yaranmu uba nagari suma mazan yanada kyau su zabama yaransu uwa tagari saboda suyi koyi damu) Allah bamu mazaje nagari suma Allah basu mata nagari Allah sa mudace Ameen ya rab?¤²* Bayan yaran sun ganshi suka koma motan. A boy yadubi Aman tareda rike kunninshi ya marairaice."Sorry daddy we keep u waiting." Murmushi yayi tareda shafan kwantaccen sumar A boy yace."badamuwa Son Amma meyasa kuke wannan abun." Gyara zama A boy yayi tareda fadin ."daddy babu Abu me falala a duniya irin sadaka Allah (SWA) yace kubada kadan zan baku meyawa Amma yanzu mutane basu dauki temako abakin komaiba musamman masu kudin mu na yanzu se su wulakanta dan Adam ko ajikinsu bayan sun mata irin falalan da ubangiji yama dan Adam sannan kuma da talaka dame kudi dukkansu halitta ne na ubangiji kuma be wuce ubangiji ya kwace wannan arzikin dakake kuri dashiba yabaima wannan talaka daka raina Dan haka mumuna temako ne saboda yanada kyau kuma ubangiji yayi umarni dashi." Zuba mai ido Aman yayi yana murmushi cikeda mamakin jin yanda A boy yasan wa'innan abubuwan a yan shekarunshi Kara shafa kan yaron yayi tareda fadin."kafin mu dawo daga kasar waje zansa a gina orphanage house asa sunanka dana little da niyyar Allah ubangiji yakai ladar kabarin Bobby da Mimi Sannan su wa'innan bayin Allah din da suke bara za'a maidasu can nakassassun cikinsu kuma za'a kaisu asibiti Inyaso insun samu sauki se a maidasu can gidan marayun sudaina kwanan titi. Shikuma mahaukacin zansa a daukeshi akaishi gidan mahaukata inyaso inya warke tunda kuna kaunarshi ko school ne seya dinga kaiku." Jikinshi suka fada dukkansu su namai godiya cikin farin ciki. Bayan sun dau hanya little tadubi Ferry tace."Momy." Duban yarinyar tayi tareda shafa gefen fuskarta tace."Na'am Little." Tace."Mummy waisu waye *Bobby da Mimi* dinnan damu ke jin nida Droon Mamy da Abun nata maganan su harma kowa Mummy." Kasaitaccen Murmushi Ferry tayi ta juya tana kallon mijinta. Shima murmushin yayi.................... *Leeymart*?�ï? *Alhamdulillah* *Tammat bissalam* I thanks Almighty Allah to give me opportunity to complete this Book and I really thanks for him to bless my *beloved fans*???? *Akwai darisa masu yawa acikin littafin RAYUWA SEDA KEE Amma nidai shawara na anan shine* *Mudaina zurfin ciki akan abinda mukeso domin wannan yazama izina bamasu yin zurfin ciki akan soyayya* *Sannan Readers kumin Afuwa na kashe muku Bobby da Mimi da nayi kusani haka yazo a asalin rayuwar wa'inda abun yafaru dasu dan haka team Sabrina da team Amjad amin afuwa domin nima kwaikwayon rayuwar wasu nayi nakara da nawa basiran*???? *Kada Ku mantafa wannan littafin gaba dayanshi Sadaukarwane ga uwa ma bada Mama* *MANAZARTA WRITER'S ASSOCIATION*????ï¸? Sedai amin Afuwa na kyautar pages da Nayi???? *Bazan iya mantawa da kuba koda ko mena zama ayau* *Aunty Jameela da Aunty Binta* Ku kuka zama gatana a kungiyar *Manazarta writer's Association*????ï¸? Ba Abinda Zance muku daya wuce *Nagode nagode* Allah ubangiji ya kara hada kanmu yakuma barmu a tare?¤² *Sisi kona manta da kowa bana manta dake ba* *Sister Hafsat Amjad wallahi bansan da wani baki zanyi Amfani ba wajen gode miki domin ke kikazam mafarin cikar burina* *Nagode nagode Sisi na Ina sanki ina kaunarki ?¤ï??¤ï?????Allah barmu tare Siso na yakara hada kanmu My bestie ???? ????* *U are special in my Life?Œ¹?Œ¹* *Kana raina My Abnah, Nurul hayatee, Nisful hayatee, Nurul qalbee . Ana Uhibbuka hubban jadidan*?¤ï??? *Allah ubangiji yabarmin kai Suleiman dina ina kaunarka sosai Allah ubangiji ya bakani a matsayin mata nima Allah bani kai a matsayin mijina*???? *Allah barmu tare ina kaunarka har abada Abu Ramlat dina*?¥°?¥°?????Œ¹?Œ¹ Allah Ubangiji ka karemu daga sharrin wannan Annobar data addabemu wato *Corona virus* Allah ubangiji kamana tsari da ita kanisan tamu daga gareta Alfarman Annabi da Qur'ani?¤² *Story and written*????ï¸�ğ?? *By* *Herleeymart* *Sadeeya* *Isah* *Idrees* *Bakori* *Taku koda yaushe* *Ummu Ramlat* (Insha Allahu) ???????Œ¹?Œ¹?Œ¹ *09035221937* *Twelve-November-2020*