🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 written by zarahh AA *_Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga ALLAH UBANGIJIN HALITTA, ya Allah yanda nafara littafinnan lpy kasa ingama lpy kabani ikon rubuta alkhairi, wanda ze amfaneni ya amfani al-ummah👏_* 🅿️1&2 """"""""""""""""tsugunne yake gaban abbu yana mishi fada haba sa'ood wai kai bakasan asama ido ba ko babu ruwanka, kamar wani karamin yaro;kullum aita magana akan abu daya vabu Haba,"to inbakai aure yanzuba seyaushe sa'ood".kasa yai da kanshi, tashi kaban guri kuma wllh nabaka 5months cib bazan kara maka magana akan aure ba".amma ranar da wata 5 yacika aranar zan maka aure.. numfashk ya sauke yan me jin sanyi, a ranshi'"don dama shi wlh beson maganar aurenn koba komai yanzu ze dan samu, sauki"kanaji na kuwa abbu yakara fada!eh abbu inshallah zan duba". Allah yasa abbu yafada mikewa yai yafita yana sake sake"a ranshi harya shiga dakinshi.mashallah fadar haduwar dakin bata lokaci ne,don komai yaji,gadonshi yafada yana me furta Allah kakawo min mafita".wayarshi ce Tai ringin zarota yai cikin aljihu yana,karata a kunne jin muryar Abbas yasashi cewa".dama yanzu nakeson kiranka, to Allah saya lpy lpy kalau akan maganar aure ne! to.. Kasamo kenan mtwssss kai wlh bakada hankali ni yanzu shawara nakeson kaban abbu fa wannan karon da gaske yake wlh Yace yaban 5months baze karamin magana akan aureba amma lokacin daya diba yana cika, zesamo wata yahadamu.. Sosai dariya kecin abbas amma ya danne don yasan indai yayi tofa; shikenan zekashe wayar Cewa tai to my friend why ka aure zee tunda wlh tana matukar sonk...tunaki yakai karshe sao'od yace bakada hankali abbas how do ur think zanso wannan yarinyar Mtssss wlh inkasan bazaka ban shawara me kyauba zankashe wayata To my friend I don't know me zance maka kullum kadinga sa abbu, magana akan aure kasan dai hakan bedace ba ko?? Hakane aboki amma wlh ni bazab iya zamada zee ba kuma kasan ita abbu ze aura maka,tunda kowa yasan itake sonka!cewar abbas hakane kam yafada yana sauke numfashi.. To yanzu miye abinyi? Abinyi kawai kaje kasamu natsatstsiyar yarinya ka aura sabida kasan mata tagari itace, mafi abinda zakasama wa yayanka kasan kamusu tanadi sosai, yanda yaranka zasu tashi da tarbiyya matukar kai kokari kasamoace ta gari!dan jim yayi sanna yace, tabbas aboki hakane, amma kasan wlh ni gani nake babu wasu masu cikakkiyar tarbiyya agarinna, dariya Abbas yay yace why kaje ka auro yar wani garin!um Allah dai yahadamu da mata na gari ameen sukai sallama. *wacece zee??* Zee takasance yar kanin abbu wanda, tun tna karama takeson sa'ood tanason abu me kyau a rayuwarta hakan yasa, ta kwallafa rai akan sa'ood kowa yasan yanda take sonshi".shiko ya kasance mutum miskili na karshe, idan kaga yana dariya to da ammi yake magana, ko abbas Tuni mahaifiyar zee take shiga malamai akan, sa'ood yaso zee Amma shiko kamar tsanarta ake Kara mai! zee irin yaranna wa inda basuda natsuwa;har ciki ta tabayi wanda mahaifiyarta taje ta zubar".babu Wanda yasani se sa'ood. Shima dalilin saninshi, asibitin abokinshi takai ta, wanda ita batasan abokin sa'ood din bane, shiyake gayamai". sosai yakejin tsanar zee, kuma yasama ranshi kozata mutu baze auretaba wlh;mahifinta bawan Allah ne, kowa yana yabon halinshi amma matarshi kam sedai addu'a ".tabi malami ta mallakeshi, dukda bawani tasiri asirin yai akanshi ba, amma soda yawa ita take juyashi.. *Abbas??* Dane ga *Alh jameel bawale*, dan asalin jihar katsina malumfashi, kasancewar iyayenshi masu kudine yasa suka kaishi abuja,makaranta tun yana karami, anan suka hadu da abbu, abota me karfi suka fara, kasancewar su duk masu kokari, har Allah yasa suka kammala makarantarsu suka fara kasuwanci tare, duk da iyayen *ALH MANSOOR HAMMAM*sunfi kudi nesa ba kusaba amma haka suka kulla hannun jari, sosai sukai kudi cikin kankanin, lokaci sunyi suna a duniya haka sukayi aure rana daya wanda, suka auri kawaye still Sosai suke burge mutane, mama da ammi kawaye ne sosai, kuma sunji dadi da suka auri abokai, mahaifin sa'ood shine Mansoor hammam.dangin hammam dangine wanda sukeda matukar tausayi, da temako harda haka yasa suka karayin suna nandanan. SA'OOD yanada yayye maza guda uku wanda duk sunada aure harda Yara, babban yayansu shike muktar, na² Kuma yakub, se dayan Muhammad, se SA'OOD wanda yakeda kanne mata uku, biyu sunyi aure daya tana karatu.. SA'OOD yana da matukar son yara wanda kowa yasan wannan indai kazo gidan ammi da yaro to indai yana gida, agunshi yaran suke wuni baka rasa chocolate adakinshi dakayan ciye ciye na yara, duk yaran familynsu sunsanshi sabida yanda yake kula dasu, Yanada matukar kirki da tausayi amma inba kazauna dashiba, zakayi tunanin beda kirki ko kadan, sabida yanayinshi baya son raini!yanada son a girmamashi kamar yadda yake girmama yayyenshi, da duk wani nagaba dashi, soda yawa in aka kawo marasa lpy hospital dinshi, indai yaga basuda shi to, komai kyauta ake musu. Ummin shi tanada wani ciwo wanda, a ko ina yana iya tashi kuma indai yatashi seta fadi".tana daukar tsawon lokaci kafin, ta tashi kuma, shiyasa bata wani cika fita ita dayaba, ya dorata akan magani kuma alhamdulillah tana samun sauki, tunda yanzu seya dau lokaci betashi ba.... ****** Sabna sunanta takasance yarinya me matukar son, mahaifiyarta, dason ganin ta bada temako ko kadanne".bata jira seta tara dayawa!indai tasamu seta bada ko kadanne;sabida tayarda intai tabayar se Allah yabata, mahaifinta yana matukar sonta, Amma Allah yahadashi da mata hatsabibiya".gaba daya se abinda tace, tamaida sahba yar aikinta, bawasu tala kawa bane".sunada rufin asirinsu daidai,gwargwado, mahaifinta shike biya mata kudin karanta;tun tasowarta amma tunda ya aure mama salamatu kokai ya tsanza".macece wadda babu Allah aranta ga shegen bin malamai ta tsani sabha sabida yadda Allah yasamata farinjini akaf dangi, kusan kowa yana shiri da sabha dukda wasu suna mata kallon wacce tacika girman Kai da miskilanci".itakam indai akan kare mutuncinta ne, sedai aita cewa tanada girman kai. bata dau rayuwa komai ba, illa jarra bawa shiyasa, maganar su bata damunta ko kadan dayawa suna ganin itadin bawata bace face yar talaka. Mama salamatu kishiyar ummi ce, ada kullum se sabha taje mata talle Tunda tayi girma ko yanzu ummi ta hanata zuwa sabida babu mutunci ko kadan a da in sabha tace bazata tallaba ummi taita mata fada, yanzu kam ummi ke hanata zuwa, ko kadan. Mama salamatu batadan mutunci ba batada imani, sannan ba tausayi".bata tuna lahira intasa zatayi abu dummu ninshi setayishi!ko kadan bata tuna za'a mutu wataran rayuwarta kawai take. Harda mahifinta tayi fada, ko yanzu inta ganshi bata kulashi, dama shi ya sallama wa funiya ita. Sosai ummin sabha take hakuri a gidannan, sabha ce zaune tana cin abinci, suna lbr da ummi lbrn school dinsu take bata, cikeda natsuwa.........................🖊️ *Note* *sisters this is my first novel, so ayi hakuri da typing errors 👏* *#zarahh 💝* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 Written by Zarahh AA 🅿️3&4 """""""""""""""Tana kamma lawa tace umma bari injema mm salamatu talla ko?bazakiba Sabha inshallah kindena musu bauta agidannan kinji"ummi kibari inje Kinga inbanjeba baba akanki ze Kare"nace babu inda zaki 4:00 nayi islamiya zaki". to ummi tafada cikin sanyin murya don tasan indai babanta yashigo seyama ummi fada"tashi kije gidan' inna dazu da jamilu yazo yace.. wai inna tace kindena zuwa!dariya tayi tace wannan tsohuwar dai to.harararta ummi tayi tace mamartawa kike cewa haka ko". to ummi nagadai duka yaushe naje gidanta shekaran jiya nefa"inkuma naje kullum tace na'isheta"tafada tana mikewa tadauko hijabi tasa tace natafi!to sekindawo kikula da kanki kinji to ummi. tana fita tahaduda mm salamatu"iyye watau zaki bargidan to babu inda zaki wlh sekin jemun talla kuma kin siyardashi tas ehee"tafada kamar wata uwarta babane yayi sallam yashigo yana cewa lpy naji haya niya?inafa lpy aliyu waini wannan yarinyar zata zaga( kunji sharri)baba ne yace Kai salamatu wlh Sabha bazata zage kiba.... rike baki tayi"ah tab niko nace tab wato asirunsu yafara cinka ko"dama naga kwana² kana wani shiga harkar uwarta to wlh tun wuri!kafita idona inrufe tafada tana barin wuri". hannun Sabha baba yariko yace kiyi hakuri kinji'yata babu komai baba, yanzu ina Zaki??gidan kaka zani to kigaidata kinji zataji baba ********* Sosai sa'ood yake cikin damuwa don shi wlh be shirya aure ba, bawai beda feeling akan auren bane no, shikanshi besan meyasa". ko dakan bawani tuna akwai wani abu waishi aure".shitsa rinshima babu wani want, inma zeyi beson Yara marasa hankali masu kananun shekaru, yafiso ya aura me hankali wacce tasan rayuwa. irin yan 23 zuwa 24, yanason mace me natsuwa, shifa kawai yan matanne nazamani bawani burgeshi sukeba, wayarshi ya dauka yahau danne danne, don baze kashe kanshi da damuwaba. amma wlh yasan indai abbu ne, dagaske ze mai aure"in lokacin dayasa yayi"shiyasa ma zeyi kokarin ganin yasamo wata. ya kawo musu tunkan suhadashi da, waccen mara hankalin zainab din, kawai shine damuwarsa, shikuma duk yan matan dasuke sonshi bega daya wacce tamaiba, sosai yan asibitin shi suke sonshi. harfada suke akanshi, yan matan, shiko ko kadan basu mai,hasalimaba, hasalima shi ko kallon arziki basu samu agunshi shiyasa yake shiri da abbas don shima mata basu gabanshi, amma shi yanada budurwa" shiko bega ze iyaba wlh, acikin masu sonnashi akwai wadda ko sannu betaba hadasuba, sedai insun gaisheshi yadaga musu kai.. Amma yanzu gaskiya auren zeyi kodan maganar abbu"shifa be tunanin ze iya cewa yanason wata gsky, aiseta raina shi, don ahi beson raini, shi yanzu damuwar daya, abbu ko sau daya ammi bata zuwa ran shi, yasan Da itace bazata matsa mishi hakaba hasalima abbu cewa yake ta daure mishi kugu..........................🖊️ *#zarahh💝* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 Written by zarahh AA 🅿️5&6 """"""""Gajiya yai da tunanin yamike yafada toilet, wanka yayi bewani dadeba yafito,gaban mirror yatsaya yana tsane jikinshi,mai yashafa me kamshi".barin turare yaima jikinshi... Wanna ya bude drawer yadauko".riga t-shirt da bakin jeans, sosai kayan sukamai kyau", dama sa'ood badai kyauba. Farine amma ba irin farican ba, ga dogon hancinsa yamatukar kara mai kyau se bakinsa banda yake daukeda pink lips mudai daici, ga kwantaccen saje zagayeda fuskarshi.dogone cikakken namiji meji da kudi da kyau... Sauri yake zeje gidansu abbas, sashen ammi yashiga tana zaune akan sallaya don lokacin magrib yakusa, karasawa yai yace ammi wlh nagaji.. Allah yashiryeka kaidai wlh, aikin me kayi??tafada cikin murmushi, dariya yai tagefen baki, yace ammi kawai yau banjin karfin jikina, um Allah ya kyauta. Ya maganar abbun ku??dan sosa kai yayi tareda cewa ammi wlh ni banson auren family, to wani yace maka auren family za'a maka?? Indai kafito da wacce kakeso ba shikenan ba?ammi baxaki Gane ba wlh" meye bazan ganeba Dan murmushi yai. Yace ammi, Allah banda budurwa yanzu, tausayin shi taji, sabida tasan shi;ko irin soyayyar yarinta veyiva.. dacewa yake shi baze yi aure ba .cewatai kacigaba da addu'a Allah yakawo maka ta gari Inshallah ammi!mikewa yai yace zanje gidansu abbas. Yawwa gawannan ka kaima maman Abbas din dama narasa wazan aika wlh, to ammi tamiko mishi ledar hannunta. Amsa yay tareda yimata sallama, masallaci yashiga don shirin tada sallah akeyi aciki,Ana idarwa yafito don zuwa gidansu abbas, wata bakar mota yashiga me tsananin kyau yaimata giya, yafita. Yana isa gidan yahangi Abbas da'alama shima sallar yadawo shine ya tsaya waya, tsaki yaja yace wahalalle. Yana isowa shikuma yana gama wayar"ah my friend yane cewar abbas, mtssss kananan kana aikin banzan?miye aikin banzan??cewar Abbas ban saniba, Hhhh kaine dai kake aikin banza tunda karasa mesonka har yanzu, ni wlh nakosa kafara SOYAYYA don abin zebada show, seka zama tv don, cewar Abbas cikeda tsokana.. Wani uban harara yaima abbas tareda cwa Allah yakyauta min, soyayya? ni wlh vaxan iya ba "Zama ka iya NE" inji abbas um ni muje ciki kanata batan lokaci, meza kayi aciki?ubanka zanyi,yafada yana wuce abbas din dayake dariya, biyo bayanshi yai". sallama yai, hango mama yai kan dining itada abba dan karasawa yai yadan durkusa yana cewa ina wuninku, Ah sa'ood tashi mana cewar mama, abba yace my son,ina abokinka?yana waj..bekarasaba abbas yashigo yana cewa, wlh abba masifa yaitamin.. Yafakaici idon su abba yanama sa'ood kwalo, ashe mama naganinahi tace lalalaa, sanni abbas dan Sosa kai yay Yana dariya, zokaci abinci kaji dana inji mma, ni wlh baki wani sona mama se wannan tuxurun, hhh tuxurai dai tunda kunki aure ai wlh auren family zamuyi muku ku duka;inji baba, innalillahi suka fada atare. dariya su mama sukayi sukace, bakuyi salati ba sekumji an daura.. Fira sukaci gaba dayi, suna cin abinci,seda suka kammala, sannan sa'ood yaba mama, sakon tura rukane, na wuta masu kamshi dasuka siya agun wata, yar sudan. Wlh yanzu nagama tunanin ko, ba'a siko manaba ne, mikewa yay tareda cewa mama, abba zantafi dayake suna cewa baban abbas abba ko baba, to kagaida mutan gidan maybe ma gobe inzo gidan cewar abba, to abba se'anjima Tare suka fito da abbas, sunata fira akan tafiyar da sa'ood zeyi zuwa, Spain karo karatu duka 1months xeyi, fira suke har suka karaso wajen motar".shiga yai tareda cewa to angon zainab kagaida gida, uwar zainab kai, bakada hankali auntyn kake zagi. Wlh abbas kafita ido, yafada yana tada motar, to na zee..duka yakaimai ta cikin motar yakauce da sauri, yana dry, murmushi yay yace wlh naso nasa meka to, mugu, tafiyarshi yay.yana hanya yana tunanin yanzu in abbu ya aura mai zainab, ai angama dashi ragowar wasu, shi haddar haka yasa besonta batada kamun kai".kuma shikadai yasani a gidan... *********** Tafe take don zuwa gidan kaka,wani malaminsu tagani mlm umar".shiko tun sabha bata kai hakaba yake sonta". Itako bama tasan yanayi ba, don ko kallon arziki besamu!bare magana amma duk inda taganshi seta gaisheshi cikeda ladabi; yanzu gaidashi tai baya bo ba fallasa, ya amsa yana washe hakwara".ah ina zuwa, yitai kamr batajishiba, dama Sabha uwar miskilanci wasu dayawa cewa, suke tacika wulakanci ".sedai tai murmushi"wasu suce dontaga tanada kyaune shiyasa... ""Donko Sabha badai kyauba, fara ce amma irin farinnan me kyaun gaske don kamar da madara take wanka; bazaka taba tunanin basuda kudi ba, duk da sunada rufin asiri, sabida yanayinta! sosai tadage da karatu yanzu haka tana (200level), a islamiyar kuma takusa gama haddadon tuni tayi biye,uncle Usman ne yake biya Mata kudin makaranta, kanin ummi; sosai yakeson Sabha sabida bavu ruwanta,yayi yayi ummi tabashi ita tadawo gidanshi don matar shima, Sosai takeson sabha, a abuja yake, sabanin sabha dasuke a kaduna. Gidan kaka tashiga tanayin sallama kaka tace, batan hanya kikai, dan turo baki tayi tace bansani ba, to rasa kunya wlh kedai Allah ya rabakida wannan rashin kunyar. """Um sekitayi mutun yazo gidanka ko ruwa babu, se masifa, bazan baki ruwanba, kinji ko??kai wlh inna kirage wannan halin, wata uwar Harara ta bankama Sabha tace,wani hali gareni?? Harna kaiki keda kinaji ana magana kiyi banza da mutanen".kefa inaga in iskancinki ya motsa kina kwashe sati baki kula kowaba, dry tai Sosai tace kai kaka kiji tsoron Allah nidin?? sosai. Sekuma tace zonan yar sabihehe ta".humm wlh nasan ba, banzaba kikemin dadin murya a fili ko tace,to kakus, dan matsowa tai tace gani yauwa, da ma akan, wannan yaron ne, ummaru".hade rai tayi tace waye kuma ummaru?? wannan malamin naku, wlh yanada kirki kingafa har, tsaraba yakawomin, jiya dayaxo, to se akaime?!tafada, ohni safiya,tafada tana rike hava, to wlh kigama abinki sekin aureshi ehee""wazan aura??ai wlh inkika ga miji na, yafiki kyau da komai, la haula, ni safiya ko kunya kike cewa miji".agabana. Tashi tai tana dry tace, sorry kakus,uwar kike kakas ai, bafa kakas, naceba kakus nace, tafice agidan tana dry.. Karo tayi da jameel, dan autan kaka, yakai kusan shekara 23, ah sabhar inna naga kina dariya ne, hala fadan kukayi, tana murmushi tace wlh halin kaka see ita, shima dry yay yace. Aikunfi kusa, kigaida Aunty zataji inshallah, gida ta wuce Kai tsaye, tun a waje takejin hayaniyar mama salamatu". karasa watai, da sallama, ko amsaws batai ba tace, zonan dan ubanki. Shegiya se kyau kamar aljana, inbaki zuwa tallen waze ganki yace yanaso".tunkan ummi tai magana sukajiyo baba yana cewa, basataba. ********* "Bangaren sa'ood kuwa, tuni yaketa harko kinsa", yamika duk lamarinsa ga Allah". Ya yarda duk abinda Allah yayi me kyau ne, shikam gsky bega wacce yakeso ba, gobema shi ze tafi Spain in Allah yakaimu zeje karo karatu akan wani aiki, dayake so yafara anan kasar don ba'ayi anandin... *Note* _Dear sisters this is my first book, so if anga mistakes amin afuwa_ *#zhr* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SAO'OD* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 Written by zarahh AA 🅿️7&8 """""""Kayanshi yake shirya wa cikin madai daicin trolley, duk rabi kananan kayane don bewani sa manyan kaya, har fada ammi take mai yaringa sa manyan kaya, seda yagama sannan, yaje yai alwala ya kwanta, wurin 10:00pm kenan, sabida dawuri zetafi, shiyasa ya kwanta yanzu, bewani jimaba bacci yai, gaba dashi.. ********** tuni sabha suka gama exam, wanda zasuje level 3, tayi kokari sosai, hutun 1month aka basu!wanda uncle Usman yace tazo mai hutu, badan ummi taso ba tayarda, tuni tafara shirin tafiya wanda zatai 3weeks intaje, ita kanta.jin kewar ummi take tunkan tatafi; sabida sosai suka shaku ko irin tafiye tafiye nnan sabha batawani yinshi, dama gidan uncle Usman din take zuwa, in Allah yakaimu gobe zata tafi, dama tuni tahada Kayanta, tafiya kawai zatai in Allah yakaimu Sallamar kaka taji, dasauri tafito tana cewa"ah kakus"kece dawannan daren,to kanya sarkin zuba, ah yihakuri, dai dai nan ummi tafito daga bandaki,tana cewa mama sannu da zuwa Yawwa yar albarka, kinga kishiga ciki mana kinga akwai sanyi agarin ko?toh tare suka shiga dakin, tana zama akan kujera Gaisawa sukayi, sannan tace yawwa dama wannan nkawo wa sako ta kaiwa, Usman oh, wani zoben azurfa ne me kyau" sanda yazo"yake nunamin yace ranar yasiyo ta, sekuma ya manta, shine fa na'aje mishi, oh cewar ummi!nan taimusu sallama har waje suka rakota, sannan suka dawo *WASHE GARI* Bawani sammako tai ba,sewajen 9:00pm tashiya, tare suka fito da umma, harda abbanta suna Mata sallama;napep tahau tana daga musu hannu harda guntun hawayenta, itama ummi hawayen take boyewa, train station sukaje, sabida train za tashiga,tun jiya uncle yase mata ticket Gashi tayi musu sayayya, harda garin dan wake, sabida shi mutunne meson abincin gargajiya, yanason mace wadda ta iya abinci kala², shiyasa yasa sabha makarantar girke girke, sosai sabha ta iya abinci iri-iri, bawani tafiya sukai ba, sabida bawani nisa bane tsakanin abuja zuwa kaduna, tana sauka taga drivern shi yana jiranta, kasance war tasanshi, tafadada murmushinta Cikeda mutum tawa take gaidashi, shima murmushi yay yace ah hjy karama kinkaraso??eh baba"Masha Allah, shigarda kayan yay, sannan itama tashiga suka wuce, sun danyi tafiya ta kusan 30mnt sannan suka iso, gidane babba wanda yai matukar tafiya da tunanina,. Horm yay cikin sauri me gadin ya bude get din, suna kutsa ciki, kayan yafirfito kusan tare suka jera, hannunshi rikeda ledoji, tanayin sallama yaran sukayo kanta, Yaranshi biyu mata, yanzu matar ahi tanada ciki, itama rikesu tai suna oyoyo Aunty Wata kekkyawar matace tafito tana yarfe hannu, alamu ruwa ta taba, sosai take murmushi tace ahh, kanwata harkin iso?wlh aunty, murmushi tai tace kishiga da kayanki ciki sekizo kici abinci. To auntu tafada, tana haurawa sama duk yaran suka bita, wani hadadden daki tashiga ta'aje kayanta, sannan suka fito Aunty amina ce keta hada kayan abinci, zama tai akan kujera tana gaida auntyn cikeda mutuntawa, itama haka take amsa mata Abinci aunty tazuba tace oya kumatso muci, dama haka al'adar gidan yake tare suke cin abinci, inba plate dayaba to aguri zaka ganau sunyi cycle suna ci Duk Bismillah sukayi suka faraci har suka gama, nan suka fara fira, sosai sukasha fira"har aka kira azhar"nan kowa yaje yai sallah, sabha dasu Layla suka jera, kasancewar dakinsu kusada wanda takene, tare sukai sallar sukai addu'oi, har wajen la'asar, sannan suka tashi sukai asri, sannan suka fito Aunty tana kitchen tana abinci Tuwo takeyi miyan kubewa busashshe, sosai kamshi yacika gidan, tayata aikin sabha tai harsu kammala lokacin ana kiran magrib, jin ana bude get yasa su fitowa tarbar uncle din Sosai murmushi shin sa, yakaru ganin sabha" ah harkin iso?yaushe kika karaso"laaa uncle tun wajen 2pm nazo, Masha Allah karasowa falon sukai nan akabaje anata hira, harasuka gama cin abinci... ************ Kiran sallah ne yatadashi, toilet yaje yay wanka, jallabiya yasa purple me hula, sosai taimai kyau kamar don shi akayita sannan yatafi masjid Se wurin 7am yafito daga masjid din, sashen ammi yaje yagaidata, sannan yaje yagaida, abbu dan hira sukai akan tafiyar tashi tareda, samai albarka daki yaje yadau duk abunda yasan zebukata, lokacin wurin 10am, fitowa yai cikin bakaken suit wanda sukai das ajikinahi kamar kasacewhi... Zuwa yai yaima su ammi sallama lokacin abbu yananan yana breakfast. Baki yasaki ganin Abbas zaune yanacin chips, kai yaushe kazo??anan nakwana ai! Au bakasaniba tab Kai dalla banson iskanci, ammi ce tace to kaji,duk dry sukai hannu sukai yna tambayarahi yasu mama?wlh alhamdulillah sunce inmak Allah ya kiyaye ameen, ahima zamayai yafaraci bawani da yawa yaciba, yace Abbas tashi muje Kai nifa bankoshiba, karka koshidin, ammi,abbu zantafi yafada yana tsugunnawa gabansu, fatan alkhairi sukamai dukansu Sannan suka fito, shida Abbas motar Abbas suka shiga, sabida shi zekaishi airport din, suna hanya suna hira har suka karaso lokacin 11am takusa kuma, 11 din zasu tashi, bawani bata lokaci yashiga jirgin Abbas nacewa Allah yasa kadawo kaga, an maka aure, sedai kai, yafada yana karasa ahigewa, hannu suke dagama juma, sunajin zasuyi missing sabida sunyi sabo sosai Gida Abbas yakoma yashirya yawuce hospital don yanzu aiki zemai yawa tunda dr sao'od benan Sun sauka lpy, alhamdulillah harya fara abinda yakaishi, donshi beson Westing time, infact ma beson yakai 3weeks din, don wlh shikanshi jiyake yadamu da maganar Abbas akan cewa Allah yasa ai mishi aure kan yadawo, yarasa meyasa meyasa, aikin gabanshi yaci gaba dayi. Yakira Abbas sukai fira sannan yakwanta Kusan satinshi 2 amma tuni yasan abinda yay don Sosai yadage, gefe daya kuma yana famada ciwon mara, maganin yakesha Amma bb wani sauki. Sosai aiki yaima Abbas yawa, sabida kusan shiyake kula da rabin aikin asibitin. ********* Kusan satin sabha 2 yanzu, duk tagaji dazama sabida babu inda take zuwa, yauda wani irin ciwo mara ttashi tana tunanin period dinta ne zezo, gashi batado da pad ba, kuma aunty ciki gareta Balallai tanada shiba, toilet taje tai tsarki, don har pant dinta ya dan baci, zuwatai tace aunty bakida pad pls!eyya wlh babu, sabida yanzu bana amfani dashi shiyasa. Amma Miko min wannan jakar tawa, inbaki kudi, kije driver yakaiki shopping dama akwai abubuwan danakeson siyo wa, Kinga seki siyo pad din ko??to aunty bari in canza kaya Goguwar riga tasa na atamfa, metsada ce atamfar sosai ko kalarta kagani kasan, daga gidan masu kudi sabha tafito, veil tayafa madai daici, wanda yarufe mata jiki, sosai tayi kyau kamar sarauniya, gashi rigar tayi mata das ajiki tafito da shape din uban hips dinta dasuka cika rigar daga kugu Komawatai gun aunty ta amsa kudi, aunty nata tsokanarta wai Allah yasa tasamo musu miji, susha biki, murmushi kawai tayi, Layla da husna ne suka fito (yaran aunty) cikin shirin fita suke suma, aunty sabha zamu rakaki To kuzo muje, Allah ya tsare cewar aunty ameen duk suka amsa sannan suka fita, gurin drivern sukaje, Sabha tace supermarket zekaisu zasuyi siyayya To yafada yana dauko keyn motar, shiga sukayi suka cilla hancin motar, sosai sabha take kalle², don tun randa taxo bata Kara fitaba, sosai take kallon yanda garin yakeda kyau dukda bawanna ne zuwanta na farko ba amma garin yakara mata kyau sosai..........✍️ *#Zarahh* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 written by zarahh AA 🅿️9&10 """"""""""Ammi zaune tana tambayar abbu, tanason fita yanzu zata dawo,"don Allah"dan ahiru yay sannan yace mezaki siyo dakanki??Anya yafada cikeda tunani Kaga wa'innan makotan namu kusan gida uku, akai haihuwa babu abinda muka basu, zansiyo kayan yara Ga turaren wutar mu, ya kusa karewa!kinsan dai bakida lpy ko??kuma bada driver zakiba kk ce? inshallah zanje indawo lpy". Allah yasa Allah ya tsare"ammadai don turare dakinyi waya za'a kawo Miki,dondai kinason fitane".aidole inso fitama gidannan se inyi kusan shekara, sedai makota suma seda dalili Dry yay yace, sekindawo yana mika mata kudi masu yawan gsk, godiya tay, shikuma yafice, donzeje gun baban abbas tunda shi jiya bezoba". Kusan tare suka fita!kowa yai hanyarsa tana drive ahankali cikeda nitsuwa harta karasa. ******** Sabha ko tuni sukazo, kasancewar itada su Layla ne yasa basu tafiba, don se dauakr kayan wasa suke, suje can suke can"sunata sata yawo harta gaji!cewatai pls kozo mutafi haka,to aunty ai mungama, "oya let's go''kudi sukaje suka biya sannan suka fito, baba driver yana cikin motar ya kunna radio Kayan yafito yadauka yasaka a boot, su husna suka shiga baga, tazo shiga shiga kenan taji kara kamr mutum yafadi Da sauri ta juyo, sosai kirjinta ya buga, ganin wata mace akwance babu alamun numfashi, da gudu takarasa gurinta tahau jijjiga ta, baba driver ne yafito a tsorace yake cewa hjy karama kitashi,bakisan irin mutanen vane basuda imani yanzu haka tana jinki, bamajinshi takeba A rude take cewa, mama don Allah kitashi sosai hawaye kefita a idonta, dama Sabha badai tausayi ba, babu wanda yay kokarin temakon matar Ganin haka yasa tafara kokarin daukarta, da kyar ta cibota dangefenta ta kalla, motar datake kusa dasu ta tabbatar motar matar ce, to yazatayi Kawai cewatai baba driver mujeda ita gudanmu ko??Dan zare ido yay yace, kinga ki ajeta kizo mutafi Banza tai mishi tadora hannun matar a kafadarta, ahankali take tafiya harta sata cikin motar Bangaren matar kuwa tanajin komai amma bazata iya ko bude idontaba,baba driver yace yanzu idan alh yay fda fa??kindauko mata bakisantaba itako hryanzu kuka take "Duk su Layla sun damu don matar tabasu tausayi, suma kukan suke harsuka isa gida, fitowa tai still tana sakale da hannun matar, harsuka karasa katon falon, Aunty dake zaune, tataso dasauri tanacewa lpy?" wacece wannan??duk arude take wannan maganar, Aunty bansantaba pls aunty ruwa dasuri tanufa kitchen tadauko ruwan har ta kwantar da'ita, Aunty tadago kan baiwar Allah'r tafara bata ruwan ahankali Tana gama sha kuwa bacci yai gabada ita, se'a sannan aunty tace sabha ina kika samota haryanzu Hawaye ne a face dinta, nan ta kwashe komai tagayawa aunty dan jinjina kai tai tace to, bari akira dadyn Layla mufada mihi ko?eh aunty...baba driver ne yashigo da kayan dasuka siyo Ita harta manta, da kayan wlh amsatai tanamai gdy, aunty kuma ta kira uncle Usman tagayamishi,babu damuwa kantatashi zan dawo semuji ina take, amaida itako? to shikenan sukai Sallama Sosai take bacci tana sauke numfashi ahankali, Aunty ta hau sama tabar sabha tana cemata bari indan watsa ruwa, kikula da ita," to"zama tai tana karewa matar kallo kekkyawa ce ajin karshe amma tadan girma ba lefi Aranta take, cewa ko in wannan tafito gidan arzikine, karar wayan matar NE yadawo, da Ita duniyar tunanin data tafi, jakar matar ta duba nantaga wayar harya tsinke Jin ankara kira yasa, batareda ta dubaba ta kra akunne! sallama taji wanda jin murya dabatasan wayeba, seda kirjinta yce Damm! Haka kawai tatsinci kanta da bugun zuciya jin ankara sallama Yakara sa kirjinta duka, sallamar tayi itama, wanda seda shima mekiran yatsinci kanshi da, bugun zuciya batareda yasan daliliba Bame wayar!yafada zuciyatshi na duka;am...am.seta kasa magana, wata uwar tsawa yabuga mata wanda seda tayarda wayan akan carpet Daidai nan aunty tafito, tana cewa lpy??dama..dama wanine yakira, yawwa bani wayar akunnenta tasa tana sallama, amsawa yay, cikeda girmamawa yace;am. Don Allah ammi fa, dan Jim tay setace ni sunana Amina...nan tafada mishi komi, tareda karawa dacewa kanwatace ta kawota. sosai hankalinshi yatashi, yace don Allah kidan turamin address dinku yanzu, cikin rudewa yake mgnr ok bada muwa, tawayar matar tatura address din ******** Cikim dimuwa yace Abbas, juya motar nan kabi wannan location din;yafada yana mikama mishi wayar hannun shi, lpy? abbas muje mana, kawai juyawa yay don yasan halin sao'od beson musu. Ahankali yakebin location din hrsuka karaso, munzo inji Abbas"to kayi horm mana yafada cikeda kosawa"horm ya Danna cikin sauri megadin yabude, dai dai nan kuma wata motar ta kunno kai. Kusan tare suka shigo.. Acikin gidan kuwa, ahankali tafara bude idonta wa'inda sukadanyi jaa kadan, dasauri aunty ta matso manacewa sannu, kintashi?? murmushi tay tace ina 'yata?ganin aunty bata gane metake nufiba Yasa tace wacce takawoni gidannan, murmushi Aunty tay tace oh, kinga mama yanzu kibari kisha ruwa se inkira miki ita. To amma ruwan zafi zansha kinji yata, murmushi tay tace ba komai, kitchen taje tahada mata black tea, me dadin gsk; fitowa tay tace gashi mm cikeda girmamawa Amsa tay aranta tana mamakin karamci irinna yan gidannan basu santaba amma ji yadda suke girmama ta? Ahankali tafara sha, takara cewa don Allah kikawomin yata inganta. Wlh inaji sanda, wani yake camata ta kyaleni amma tau banza dashi harkuka fa tay, dry kadan anty tay tace, haba wannan sarkin tausayi kenan Allah sarki wlh nakosa inganta. Ahankali take tako steps din, kanta babu dankwali kayam dazune ajikinta, ganin matar tatshi yasa ta karasowa dagudu tn cewa alhamdulillah, mama kintashi?inake miki ciwo kamo hannunta tai tace, babu inda yake min ciwo yata Numfashi tasauke ahankali tace, Masha Allah bari inkawo miki abinci, kamota tai tace"am ok kinji nasha tea yanxu, kusada ita tazaunarda sabha tce Allah yamiki albarka, Aunty tan kitchen don hada musu abincin dare, yanzu 4pm ta wuce. Yasu nanki yata, cikin dukarda kai tce *SABHA* wow nice name, smiling sabha tai, how old are ur tasakejin ammi na tambayar ta?17 but next month November zankai 18, tafada tana smiling Wow my daughter ashe kin girma, dan smiling tai"dai dai nan su uncle Usman suka shigo"dan waro ido ammi tai ganin sao'od, dan murza idon ta tai don tabbatar wa tabbas shitake gani harda abbas to yaushe yadawo tadai san bayanan. To waya gaya musu tananan?? dan karasowa sukai ganin fuskarta yay kalan mmki". durkusa wa yai gabanta, yace amminah.. yaushe kadawo shine tambayar datai mushi ammi dama inason surprising dinki nefa, shine nace zandawo baki saniba, ynzu daga airport muka wuto. Murmushi tai, tace ka kyauta Abbas da Usman ne suka gaisheta tarefa yimata yajiki, alhamdulillah ta amsa cikin fra'a, yata kigaida yayanki kinji, kunya taji Sosai, setake ganin bata kyauta dabata gaidasu tuniba Dan dago da idonta tai don gaidasu, karaf idonsu yafada cikin na juna, wanda shiya dagone donjin ammi tace mata yata, dammmmm kirjinsu ybuga atare Wanda basusn dalilin hakanba......✍️ *To su sao'od wannan bugun kirjin na miye, baridai inyi shiru🤐* *_Comment and share_* *#zarahh* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SAO'OD* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 Written by zarahh AA 🅿️11&12 """"""""""""""Itace tai kokarin cire nata idanun, ganin ya kfeta da kaifaffun idanun ahi, tuni ya gano itace tadaga mai waya"ina wunin ku tafada ahankali Abbas ne ya amsa yana murmushi"dan dagowa tai don kanta akasa yake, ganitai yana aika mata wata uwar Harara donshi Gani yake girman Kai gareta, dan tsaki yaja ahankali wanda itace kawai taji, dabida akusa dashi take "Dan dagowa tai, haka kawai tasamu kanta da murguda mai baki, karaf a idonshi kallon zan maganinki yai mata, dan kara murgud a mai bakin tayi, wannan karon nuna kanshi yai alamar Niko??daga kai tai, ashe duk akan idon ammi ake wannan dramar" Murmushi tai kawai, Aunty tafito hannunta dauke da kayan motsa abinci Diresu tai kan sofa, Usman nne yace Bismillah abokaina, murmushi Abbas yai yace kai alham...tunkan yakarasa ammi tace,Oya kumuje muci dry Usman yai kadan yace yawwa,"ammi"sabida yaji haka su Abbas din suke cemata Cikin ranshi ko yana jinjina, miskilanci irinna sa'ood wanda tun gaisuwar dasukai a waje Duk tasowa sukai harshi uban gayyar, tankwashe kafa yai, Aunty ce ta kalli sabha data dan takure waje daya,"tace taso kiyi saving nasu"itako bakomai bane yasata natsuwa sedan batada ko Dankwali, gakuma uban kallon da waccen sarkin Miskilancin ke jifarta dashi, ahankali tatshi Dan karasowa tai ta tsugunna, tafara zubama wako, seda tazo kanshi, dan dagowa tai don itafa wlh batasan mezata samai ba, dama duk seda ta tambayi saura me za'a samusu?? Ganin haka yasa ammi cewa, zonan kizauna autata, dadi taji cikin sauri takoma kusada ammi ta zauna tana satar kallonshi"yana kallonta dan cije lebenshi yai"ya kwabe fuska ammi ni kumafa?duk kallonshi suke suna jinjina shagwabar shi, kato dashi, itako sakin baki tai tana kallonshi, ammi ce tace, karka ci kaji!abinci kowa yafara ci... Usman ne yace,oh my friend zomuci tare, hala shine autan ammi ko??yatambayi Abbas dry yai yace tab kannen shi uku biyu sunyi aure, dan waro ido sukayi har aunty Ita kanta sahba tai tunanin yanada aure wlh" amma dai shine autan maza still inji Abbas harara ya ballama Abbas yana hade rai tamau"don yaga abbas yana shirin sa waccen mara kunyar ta rainashi😂" Taredai yaci abinci da Usman, harsuka kammala nan, ammi takara fada musu yanda akayi, har sabha ta dauko ta; dan kallon sabha yai yaga bama shitake kallo ba, mtss yaja tsaki!lpy?cewar abbas, banza yamai Sundan yi fira sannan suka tashi zasu tafi, exchanging number sukayi, ammi da aunty;har harabar gidan suka rakosu. Ammi tace yata, zantafi laaa!kinga daughter ban amsa numbern kiba, murmushi tai tace bakin manta daniba, tafada tana zumbura baki, dry ammi tai tace"eyya sorry my daughter"sakamin numbern ki amsa tai tasa mata Sabida uncle yase mata waya, me shegen tsada zuwanta, kallon Usman tai tace dana yashe daughter zata zomin?? murmushi yai yace ammi, takusa tafiya fa!dan waro ido ammi tai tace school zata??a'a hutu tazo mana, kai dama ba'a nan takeba?"murmushi yai yace takusa tafiya, a kd take Dan kallon sabha tai tace daughter kizo kafin kitafi kinji? nidama uncle zaka tambaya min mom dinta, tabani ita tafada cikeda tsokana.. Dan kasa da kai Sabha tai, kobazaki ba autata, shiru tai tana murmushi, sao'od yace ammi kizo muje, Hararar shi tai, tace bazaniba"dan hararar sahba yai, itama hararar shi tai Abbas ne yamikawa sao'od key nashi yace, kai driving din"nise inje indauko motan ammi"ok amsa yai yashiga ya zauna Ammi tace yata, kindauke amatsayin uwa, daga mata kai Tai"kinga kinzama autata ko?don ko Hafsat autar ammi ta girma sabha To tafada tana murmushi, to zamu tafi"mungode mungode sosai da karamcinku garemu"auta Allah yamiki albarka don Allah kizo before kitafi kinji, inshallah." Shima sao'od godiya yama Usman da aunty ko kallon sabha beyiba, donshi beson raini, shiko Abbas dama driver yaje kaishi wurin motar ammi. Mota tashiga tana daga musu, hannu"sosai sabha take jin tashaku da ammi daga haduwar su yau, ciki suka koma uncle kuma yafita masjid Don lokacin sallah yakusa, suna shiga aunty tace gsky matar Nan akwai kirki sosai, wlh kuwa aunty don sena kejin kamar karta tafi Wai ashe dama tanada wani ciwo, inyatashi se kawai tafadi"inji aunty, wlh haka naji wannan dan nata yana fadawa dadyn Layla, wayyo but seta dena fita, wlh sunce bata fita yauma tsautsayine, Allah ybata lpy, ameen dai Daki sabha tashiga zama tai donba sallah zatai ba Layla da husna ne suka shigo, aunty zomuyi sallah"ni nayi sallah"kuje kuyo alwala ina zaune inga kun iya sallah, to Aunty, alwalar sukayo suna tada sallar harsuka idar" Kuma sun iya sallah babu lefi, husna ce tace aunty wannan kekkyawan dandan wannan matar ne??wa ye?tafda kamar bata ganeba nanko tagano watake nufi sarkin girman kai Layla ce tai karaf tace, wlh aunty nima naganshi me kyau, tafada tana murmushi, umh kawai tace, don baxata iya shirmen suba!haka sukaita surutunsu sukai shiru.. ********* Suna tafiya ammi tace, abiey na'am ammi, kaga yarinyar nan me kirki sosai, ga uncle din nata da matarshi duk masu kirki, dan tabe baki yai yace, sudai sunada kirki amma wannan yarinyar ina taga kirki "Tawani zauna kai ko dan kwali se uban shagwaba takeyi kamar wata yarinya, gashi kekuma sewani biye mata kike, nifa bawani yimin yarinyar tai ba, yafada irin I don't care dinnan" Kallo shi tai, tana mamkin aina take shagwabar itadai bata ganiba, dan murmushin manya tai tace, to Masha Allah niko tamin komai, tunda ta nunamin kulawa sanda babu wanda yai tunanin temakona Cewa yai ammi nifa wasa, nake"um inma gsk kake sedai kayi, don kantatafi ma zatazo gaidani,wai ammi wani gari take?kaduna mezakai mata da garin nasu "Dan jan gemunshi yai, yace ammi daga tambaya nifa wlh yarinyar gani nake kamar tacika rawar kai, ni rufemin baki, abbas yakira yace mishi shi haryama dauko matar yana gida" Basu wani dadeba suma suka, karaso ciki suka ahiga dan zama ammi tai, shikuma yaje yadau kayanshi a bot yai ciki, sallah yai kawai sega abbas yashiga yana cewa My friend kaga wata fine babe agidannan?wlh yarinyar tayi kyau sosa....mtwss yaji sao'od yajamai tsaki sannan yace kaidai Bakaji dadiba wlh wannan yarinyar meye abin kyau ajikinta, yarinya kamar aljana,hhhh wlh bakada ido banza kasamu kai ciki da ita, dan ubanka abbas bar dakinnan wlh bazan fitava aiba gidanka bane bare kace infita ko?amma daki nane ko?wlh bazan fitaba. ammi ce takirata lokacin wajen 9pm, tana zaune tana tunanin umminta wayanta yai kara, dagawa tai tana sallama, amsawa tai auta ykk laaa!ammina ya kika koma alhamdulillah,ina Auntyn ki tana daki to ki gaisheta Inshallah zataji, fira sukasha sosai kamar uwa da ya sannan sukai Sallama, ammi jitake kamar tafada mata abinda keranta, amma tanajin tsoro karta ki amincewa Tafiso tafara magana da abbu, se iyaye su shiga lamarin, don bataso aja lokaci me tsayi, dakin abbu taje, yana zaune yarike tsarbi... Tariga tafadawa abbu duk abinda yafaru, dayanda suka dauketa kamr uwa duka gidan, harta fada mishi abinda ke ranta, yace mata karfa ta takura yarinyar...........................✍️ _fans meye a cikin ran ammi??_ _*comment and*_ _*share*_ *#zarahh*🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SAO'OD* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 Written by zarahh AA 🅿️13&14 """"""""""""""""Inshallah babu komai naga yarinyar tanada hankali!ga tausayi wlh har kuka take sanda, nafadi kamar tasanni"to Masha Allah tunda naga da gaske kike"nizanje gurin uncle din nata se muyi musu magana, inyaso seya kaimu muhadu da mahaifinta; to shikenan Allah yazaba mana abinda yafi, alkhairi,ameen abbu yafada, nan suka fara fira akan yanda zasu bullowa abin, ammi ce tace gsky zanfi kowa farinciki idan hakan takasance. Yana dakinshi, yana duba ayyukan da yai, da wanda yefara, in Allah yakaimu gobe;don gobe akwai babban aikin dazeyi, kuma yanada hadari sosai Don gobenne zefara aikin ahida abbas zasuyi, sabida aikin yatafi don kawai ya koyo, alhamdulillah kuma yanajin ze'iya babu wata matsala, tunda dama tun yanacan yake koyawa Abbas duk abinda ya koya shima Sosai ya dade yana kara, binciken aikin don beson asamu matsala ko kadan, abbas yakira yana kara, fahimtar dashi wasu abubuwan, har wajen 2am bacci yakeji, amma baze iya bacci ba yakai, wannan lokacin begaida Maha liccinshi ba. toilet yaje yai alwala, fitowa yai yasaka jallabiya, milk color me matukar kyau, sallaya yashim fida"yatada sallah sosai yake".jero salloli wanda yake fadawa Allah damuwar sa, a kowani sujjada dazeyi Sosai yake addu'a, har wajen 4am wanda, ankira sallar farko lokacin, dan kwanciya yai don yadan rintsa, baccine yai gaba dashi wanda, seda yakusa makara... masallaci yaje yai sallah, yadade a masallacin yana azkar da addu'oi, seda rana tadan fito Sannan yafito yanufa part din ammi, itama tana kan sallaya, hannunta rikeda tsarbi, fadada fara'arta tai tace".ah son"na'am"ina kwana yafada yana zama kusada ita suna shafa addu'ar tare, lpy qlw, ya gajiyar tafiya, alhamdulillah ammi, ya karfin jikin??ah naji sauki, nida bama fita nakeba, jiyanma rabon alkhairi ne yafitar dani; dan waro ido yai yace ammi, wani irin alkhairi? Alkhairi mana tunda nahadu da, wa'inda suke shirin kawo karshen damuwarmu, still mamakin ammi yake, yace ammi wata dumuwa Kuma??yafada cikeda mamaki me ammi take nufi, um kaga tashi katafi bakace yau da wuri zaka fitaba?eh aise wajen 8:30 haka,oh amma dai tashi kaje, bari inkira daughter na. Inji yatake, wacce daughter kuma ammi, bayan yanzu naga auta tana, breakfast zata school, bakasan nayi sabuwar auta ba kenan ko? Mhh nibansani ba, aizaka sani very soon karka damu, "um nikam ammi wlh yau duk magana a cukurkude kikeyinta" dry tai tana kissa wan abu aranta gameda dan nata. Mikon wayata, yana dauka ana kiran waya, daughter yaga ansa.....dan tabe baki yai shiko besan wace wannan ba, mikon mana ana kira, mika mata yai, tna ganin sabha ke kiranta, tai murmushi, karawa tai akunne Sallamar sabha, da'alama yanzu tatshi bacci, amsawa tai fuskarta na fitarda wani murmushi, cikeda girmamawa ta gaidata nan ammi tafara janta da fira har tadan sake itama. "Tashi yai don besan dawa ammi take wayaba"don wlh shi ya mantada wata sabha, jin ammi nacewa yaushe zakizo yasashi,tunani kodai wannan mara kunyar yarinyar ce?itakam sabha daurewa kawai take don bakadan mararta ke ciwoba, tun jiya amma jitai kawai tanason gaida ammi, dama tana tashi umminta ta kira, sallama takewa ammi amma setaji tana cewa, ga yayanki kugaisa." "Dam dam kirjinta ya buga", Allah yasa bawannan mara dariyar ammi take nufiba, take fada aranta, jin tayi shiru yasa ammi mikawa sao'od wayar shiko harga Allah, besan wayeba, amsa yai yana sallama, wani irin tsoron shi taji, yashigeta, ahankali tace ina...kwa...na tafada ararrabe. Mhhh yasauke numfashi wanda besan yayi hakanba, lpy waye yafada kamar begane, me magana ba?nanko tunda tai magana yagane itace, am...am..a.m tana in ina takasa magana, dama ga mararta tana barazanar tarwa tsewa don ciwo, kawai seta samai kuka. Don wlh batasan mezata ce mishiba, "ya Salam" yafada yana cewa ammi,nifa bansan waye ke maganaba, mika mata wayar yayi, tanasawa akunne taji sheshshekar kukanta, rudewa ammi tai tana tambayar ta, lpy?? Dan shiru tai, Aunty ce tashigo tana cewa, Aunty sabha husna tace bakida lpy??kara fashewa tai da kuka tana cewa Aunty marana kaman ze fashe wlh cikin muryar kuka take maganar, eyya sorry bari muje hospital kinji?ammi dake rikeda waya tace ya Allah! daughter shine kike kuka, bama auntyn taki wayan mika mata tai, waye inji aunty? Jin sallamar ammi yasa Aunty yin murmushi tace, laaa ammi kece, takewa shagwaba haka?to ai batada lpy ne, kingane ki kaita hospital din sao'od kinji, seya dubata.. Wani uban waro ido tai, jin an ambaci sao'od ne ze dubata, tab yanda take kukan allura aise ya rainata, jin Aunty nacewa akwai doctor zezo yadubata, ammi ce tace pls kikawota kinji bari ingaya mishi, alama takewa Aunty da tace a'a, amma setaji tana cewa,ok gamunan zuwa, ammi ce tace, nima bari inje hospital din dama akwai wa'inda nakeson dubawa bansamu, najeba semu hadu kawai, tom shikenan cewar aunty, sallama sukai, kamar taita ihu haka takeji "Ita wlh ko tuna fuskarshi tai tsorone ke kamata", bare harya dubata kuma tasan dole yasan Period take, duk aranta take wannan tunanin tana turo baki, aunty tace sekije kiyi wanka kixo muje, aunty don Allah karmuje ninamaji sauki!hhh wlh kirata kifada mata bazaki zoba kinajin tsoron danta" "Dan waro ido tai, tace tsoron wa nakeji aunty, dan nata mana, Allah ya yauta wlh wannan miye abin tsoro ajikinshi, dry sosai aunty keyi, tace ke za'a tambaya keda kikejin tsoron shi ai, nifa bana jin tsoron shi aunty, tafada tana shigewa toilet din, murmushi kawai aunty tayi tajuya tafita." Itama daki daje tashirya, cikin wani danyen less me matukar kyau da tsada, dama takira uncle tafada mishi, yace suje tunda, su suka bukata, amma shi beson amai kallon meson abin duniya donta fada mishi yanda, ammi taita cewa suje din, shiyasa ya yarda. Dakin sabha takoma, taganta tana sa kaya, tana kunkuni ciki ciki, ita batason zuwa, um kinyi kingama wlh,"aunty menace kuma yanzu! dariya tayi tace ninace kince wani abu?"dan turo Karamin bakinta tai tace wlh, dazakiji aunty muje wani hospital din, um sekuma kiyi, tafada tana cewa inajiranki inkingama, to, sosai tai kyau cikin doguwar rigar datasa ta abaya, baka da veil, turaruka tabaza masu shegen kamshi. "Fitowa tayi taga aunty najiranta" wow Aunty sabha kinganki kuwa? Dama soda yawa Aunty take cewa sabha sabida su Layla haka suke cemata aunty sabha shiyasa itama tasaba,fitowa sukai suna rufe kofar." Drivern yaje kaisu Layla school, kuma da dan nisa shiyasa, bedawo ba.....aunty ce zatai driving din sabida ta iya mota, ahiga sukayi,"tace aunty kinsan hospital dinner?"lallai waye a abuja besan dr sao'od hospital ba?aiko sedai bako, bakinta taja tai shiru, suna tafiya babu me magana, ita duk damuwarta wannan dan iyayin mutumin ne batason gani wlh, Aunty tace Auntyn su, naga kinyi shiru ne?"wlh aunty banson xuwa hospital dinna, Allah dan inajin kamar zan mutune, wai dama kina ciwon mara haka inkina period, sosai ma wataran kaman zan mutu nakeyi wlh, hira sukeyi harsuka karasa.. *Sao'od teaching hospital* asibiti ne gari guda, girmanshi yawuce misali, ga kyau kamar ba'a naija ba, Danna hancin motar tai cikin hospital din, gefe guda wani parking space ne me girma sosai motoci jere kamar kamfaninsu, parking sukayi "tana fitowa"sukuma suna karasowa cikin harabar gurin, ammi ce tafito ganin Aunty yasata bude hakwara tana!dry tace harkun rigamu kuyi hakuri. Munsaku jira, kai wlh yanzu muka shigo, yata ba magana itako jitake kamar taita xuba ihu don da kyar tafito daga motan..dan hawaye ne yafito a idon ta!tai saurin sharewa. Eyya zo daughter kuje yadubaki kinji, kallon sao'od tai, wanda tunda ya gaida aunty be ko kalli inda takeba, tace; son xokuje kadubata kigaya mai abinda ke damunki kinji daughter, ni bari muje da mmn Layla can gaida wasu marasa lpyr, baze iyawa ammi musuba, hakan yasa kawai yadaga kai, yai gaba abinshi, kije mana, daughter"binshi tayi ahankali take tafiya don ba lpy garetaba", harta shiga office din dataga ya shiga.................. *Zhr*🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SAO'OD* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 written by zarahh AA 🅿️15&16 """"""""tana shiga, ya banko mata Harara baki iya sallama bane, dan turo baki tayi dukda batajinta normal, adan tsawace yace koba kiji ne? still ko kallonshi batai ba, shiko yakai karshe kamar yafashe don haushi, ya tsani ignoring itako ya fahimci halintane, aiko zeyi maganinta yake fada cikin ranshi. Kamar bashi ba sekuma yace, sit-down; karasowa tayi tazauna awata kujera me shegen taushi, gawani kamshin dayake tashi hadeda sanyin AC, acikin office din seyanzu take karewa office din kallo babbane sosai, balance tai akujera tana sauke numfashi, ahankali yake kare mata kallo kasa² wanda shikansa besan meyasa yake kallonta ba, itako bamatasan yanayiba, don sanyin office din bacci ² yake sata. Seda yagaji dan kansa sannan yace, what's wrong with u?dan bude idonta tai takalleshi, "kee wai ni sa'anki ne?ana magana kinajin mutane mtsss, dan tabe baki tai, still batace komai ba. Harga Allah bazata iya gayamishi abinda ke damuntaba, "shiko yanajin sanda aunty take gayawa ammi abinda ke damunta, soyake yaga karshen jiji da kanta".......bakijine, cikina ke ciwo tafada ahankali, bayanshi?yafada cikeda raini, babu, wlh ni ba abinda ya dameni.. Karki fadamin abinda ke damunki, sewata dabara tafado masa, yasan yawancin mata, basu son allura,cewa yayi, ok fine yanxu dole ayimiki allura na 3days, kullum zakiz....tunkan yakai tace wlh, ciwon mara nake tafada hawaye nabin fuskarta, dry yai ta rainin hankali,yace wow dama karya kike kenan?a'afa niba karya nakeba, ok naji, seme Kuma? Tsoron karya kara cewa ze mata allura, yasa tafara fada mishi abinda ke damunta, amma ba komai take fada mishi ba. Ok but still se anmiki allura, tab tafada, tana turo baki, meye tab din?bakomai, kallon ta yai yace, "look am serious yanzu ya kikeji?ganin yakara hade fuska yasa tace, inajin marana kamar ze fashe, are u on period?daga kai tayi,mtss magana zakiyi kinji, Eh tafada kamar ta nitse kasa, mhh yayi karamin smiling yace ok, now zan miki allura, still ranshi ahade,yace oya taso, don indai bemata allurar ba to tabbas, akwai matsala dama tanada aure ne"mikewa tayi tanufa gurinshi Hada allurar yake.. Harya gama,oya come closer ita wllh tsoro takeji, amma wannan hade ran da yayi inataga bakin musa mishi, gashi doguwar riga tasa, kuma hannun rigarma ya matseta sosai baze jawu sama ba. Dan juyawa tayi, yanda ake allura, "Allah yasa tasa skin-tight yakamata Sosai"dage rigar tayi sama tanajin kamar taxura aguje, farar fatartace tabayyana har wajen bayanta, shiko wani irin shock yaji har tsakiyar kanshi, kokarin saita kanshi yayi, dan jan skin-tight din yayi,"yasaita allurar"aiko yana danna kan allurar tazabura zata gudu, damketa yai da dayan hannunshi!kuka tasa tanaji harya gama ya zaro allurar. Kuka take sosai tanajin jina mugunta irin tashi. (Habawa kadan kikagani) bama tasan tadawo jikinshiba ta kwanta a kirjinshi tana sauke mai hawayenta akirjinshi. Shiko kamar tana zubamai garwashin wuta haka yakeji, gashi taki tashi still yanajin saukar Hawayenta akirjinshi, dan kallon fuskarta yayi, sosai yai mamaki ganin tayi bacci, tsintar kanshi yayi da sakin murmushi, dagata yayi gaba daya "Yadorata akan wani madai daicin gado, shimfideta yayi yana jinjina sangar tarta, tab, mijinki zesha fama tafada afili yana murmushi, magunguna yarubuta mata, harda na fever donyaji jikinta akwai zafi kadan, "kare mata kallo yake yana hango tsantsar kyau asaman fuskarta. Karamin bakinta ya kalla yaga tadan budeshi kadan batareda, tasan tayiva, tsintar kanshi yai da kai hannunshi yana hade mata labbanta guri daya', Fita yayi, don siyo mata magani, ya kulleta tawaje,har mamakin kanshi yake wai yau shizeje pharmacy yana tunanin ko ammi, bashi yake shiga ya amso mataba magani ba. abbas kezuwa sabida akwai mata dayawa agurin, cikin hospital dinne duk nashine. Yana tafiya yaji abbas nacewa, haba don Allah kasan befi 15mnt mushiga ba ko??shine seyanzu kazo, inji ubanwa yace maka yanzu nazo, to uban masifa "Wait" waima inazakaje haka, bansaniba, look hanyar pharmacy nefa? I know"yabashi amsa yana cigaba da tafiya, bari inga ikon Allah, inji abbas yabi sao'od har bakin pharmacyn, ganin ya tsaya yace lpy kuma muje mana, inji abbas, "waikai ninace ka biyoni? a'afa kawai I just want to see mezakayi ne. Ciki yashiga tuni aka fara gaidashi, daga musu kai yake kawai, yan matan ko se iyayi suke ko kallo basu isheshi ba, direct gurin, wani abokinsu yanufa, ana cemishi Dr ishaq, Abbas nabinshi kamar bindi, soyake yaga me zesiya haka me muhimmanci. Hannu ishaq yamika mishi yana cewa, kai lallai yau za'a mana ruwa, kaine da kanka, karamin murmushi yayi yafara fada mishi abinda ze bashi cikin harshen turanci. Dan jim ishaq yayi, sannan yace inna fahimceka ba wannan ne karon farko datafara ciwonba inzatai period, daga mishi kai yayi, duk da yasan sao'od yafishi sanin kan ciwon, but seyace, ni inaga kawai kumata aure shine mafita, yauda gobe tanashan magani, wataran baze mata aikiba, shiko Dr ishaq duk tunaninshi autar ammi ce ke ciwon, yasani sarai aure yaka mata awa yarinyar. Amma shi miye nashi, zebata magani kawai, no ban maganin kawai friend, ok yafada yana miko mishi maganin Amsa yayi yana tafiya yace se'an jima, Allah yakara girma, smiling kawai yayi, suna fitowa Abbas yace "Wai wacece batada lpy?bansaniba, mtss kaidai wlh bansan inda ka gado, masifaba don ammi da abbu bahaka sukeba. Mhhh kaidai kasani yafada,yana bude kofar office dinshi ganin Abbas nashirin shiga yasa shi cewa, mezakamin a office Rike haba abbas yayi yana cewa,anya yaronnan kanada gsky kuwa? who knows yafada, yana murmushi, yasan tana yanda ya barta shiyasa beson abbas yashiga, don rigarta tana saman cikinta shiyasa, (ikon me sama kai kuma seka ganta ko👀😂) Ciki yashiga, yanajin abbas na masifa wai beda gsky, dry kawai yayi, yana shiga gyara mata rigar yayi, sannan yace dalla shigo "Duk ka dameni wlh, yana shigowa idonshi yasauka akanta tana bacci hankali kwance, kallon sao'od yayi yana dry"yace lallai yaronnan dama ninasan son babe dinnan kake, kai baba am Soo happy for u". Wani uban kallo yakewa Abbas, don yaga rainin hankalin nashi yayi yawa, kai dalla fita, kaje kacewa patient dinnan nasoke aikin yau, se gobe "Wata uwar dry abbas yasaka wadda ta kularda sao'od, no wonder babahh, ninasan ba banza kashiga pharmacy da kankaba wlh" Kai babe dinnan me sa'a ce wlh, abbas fitarmin a office se kalle yar mutane kake, hhh kaidai kace indena kalle maka ita, anyhow ina tayaka murna, bari tatashi inbata gift tasace zuciyar kwarzon abokina.... ********** Bangaren su zee kuwa sosai suke zuwa gidan malamai, Wanda yanzu haka gaban wani suke yana fada musu, sao'od dole zeso ta, ammafa indai akai wannan aikin to tabbas inbeci ba, sedai suyi hakuri.............. *#zhr*🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 Written by zarahh AA 🅿️17&18 """"""""""xanbaki wannan,. Amma sedai ita ke kije da kanki ki zuba a kasan gadonshi, yafada yana nuna zainab din, indai taxuba to tabbas ya kwanta a gadon seya sota, ko shi yafi kowa naci, wani farincike ya mamaye zuciyar zee zata mallaki ya sa'ood tab lallai ita me sa'a ce wlh. Muryar bokance tadawo da'ita tunanin datake, cewa yai ki tabbata babu wanda ya ganki asanda zaki zuba din, indai wani ya ganki to, ko kinzuba bazeyi mishi komai ba. Don yaron akwai addu'a, to boka yanzu nawa zamu baka, cewar mom din zee, wata uwar dariya yakece da'ita sannan yafadi kudi masu yawa, haka taciro bandir² nakudi ta'aje mishi, yabasu wani yace wannan, kome tace yayi seyayi zedinga jin maganar ta, kamar ita ta haifeshi jiki na bari zee ta amsa tana washe baki. Seda suka fito sannan, mum dinta take cewa yanzu yazamuyi kixuba wannan a karkashin gadon?cewa tai kinsan kuwa mum wlh be bude part dinshi ma bare, dakin amma yau zanje gidansu ince wutu nazo musu. Bazan dawoba harse na cimma burina, yauwa yata shiyasa nakesonki kinada baaira sosai amma kiyi ahankali kinji boka yace karki bari kowa yaganki, haba mom taya zan bari wani yaganni, hka suketa tattauna ynda zasuyi har sukaje gida Duna zuwa kuwa tafra hada, kaya taima mom dinta sallama tatfi, da kanta take driving din hartakai duk da akwai tafiya sosai tsakaninsu, tana zuwa part dinshi ta kalla tana hadiye miyau Sanna tayi part din ammi babu kowa, se kawai ta haura step, dakin Hafsat tanufa (autar ammi) dama nan take sauka intazo, tana zaune tana karatu, taji sallama ganin zee yasa tahade rai tamau don dama ita bashiri sukeba Cikeda wulakanci tace ina mutan gidan?suntafi inda kika aikesu, mtss tafada tana neman gefen gado ta zauna, can kuma kamar anmata allura, ta mike tafita auta na kallonta ta tabe baki, Itako sashen sa'ood tanufa tana addu'ar samunshi abude, aiko addu'ar ta bataciba, don kulle yake Juyowa tayi tana zagin sa'ood cikin ranta, harta dawo, ko kallon Hafsat batayiba, tafara wayada samarinta. Damafa ita kawai, sotake ta aureshi ta kwashe dukiyar shi duka, donko haihuwa bataso tayi dashi, kawai kudin takeson kwashewa.. ******* *Garin kaduna* Malam umar da gaske son Sabha yake don,yanzu har gun abbanta yaje yayi magana dashi, to dayake mama salamatu tadage da bin malamai, andawo gidan jiya don se abinda takeso akeyi, hakan yasa da abban yazo mata da maganar, kuma tasan baban mlm umar yanada rufin asiri Don dankasuwa ne, yanada kudi balafi, ita datakeson sabha ta auri fakiri talaka fitik, ko kadan batason sabha ta auri mlm umar sabida tasan ba abinda zata nema tarasa, hakan yasa tace mishi karya sake magana idan sun sake zuwa yace,yamata miji Hakan kuwa akayi don haka yace musu shiko, yanace don yasan sabha bata kula kowa, duk da ba unguwarsu dayaba amma yasa adinga dubamai ita Sosai yadage, yanzu gurin wan abba yaje yagayamishi komai, dan jim yayi sannan yace kai yace maka yamata miji ko?eh baba to kaga yarinyarnan shiya haifeta, dabashida rai shine nakeda iko da ita amma ba yanzuba Kaje zanyi magana dashi inshallah zuwa anjima zanje gidan nashi, inji waye ze aura ma ita, to baba nagode sosai yafada yana miko mishi kudi masu yawa, hade rai yayi sosai sannan yace, nagode kabarshi ganin ya haderai yasashi cewa, nagode baba.. *********** Abbas wlh inbaka fitarmin a office ba zanmaka rashin mutunci, ko office dinkane sehaka, sosai abbas ke dariya don yagama dago abokin nashi,amma bari yasa ido, ka tsareni da ido kamar maye?wayasani ko shine, motsin da sabha tayi ya maida hankalinau kanta dukansu. dan waro ido tayi, tana mamakin wai bacci tayi? when tayi bacci, muryar abbas ce tadawo da ita daga tunanin datake, sannu kanwata, yajikin naki?yafada cikeda kulawa Smiling tayi tanadan cije labbanta, tace alhamdulillah ina wuni, lpy ykk, alhamdulillah Dan karkacewa yayi yanasa hannu a pocket dinshi yana cewa, yauwa dama inason baki gif...be kaiba sa'ood yace, "oya tashi muje ammi tana jiranki, yana aikawa Abbas wata uwar Harara, abbas ko harga Allah, yanace sa'ood son Sabha yake, sabanin sa'ood dayakejin kamar ya zaneta, sewani shagwaba take Abbas ne yace, nikam nayi nam bari inje incewa, wa'innan kasoke, aikin yau sabida kanada wata patient din, yafada cikeda tsoka, ko cikanka bece mishiba, sema maida hankalinshi dayayi gurinta yace tashi muje, mikewa tayi, tana rintse ido, da addu'ar Allah yasa bata, 6ata mishi zanin gadonshi ba, gashi milk color, aiko tana mikewa, tazaro ido cikeda kunya da tsoron masifarshi.......... _*comment*_ _*and share*_ *#zhr*🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 written by zarahh AA 🅿️19&20 """"""Kallonshi tayi yanadaga tsayi but hankalinshi baya gurinta, waya yake dannawa, numfashi ta sauke ganin bema luraba, Allah yasa bakar riga tasa, mikewa tai cikeda confidence baze ganiba, aiko yana juyowa ba kwalalo ido waje yace what's this, tuni jikinta yafara rawa Don tsoro, kallonta yake itako takasa magana, oya cireshi kije toilet ki wanke, ganin batada niyyar tafiya yasashi. "Janyo bedsheet din, da hannu daya, dayan kuma yaja hannunta wanda seda yaji kamar mayen karfe, har toilet din yashiga da ita,"wankeshi shine abinda taji yana fada ahankali tatara ruwa tafara wankewa, yana tsaye akanta seda tagama, tsab sannan yace, saura toilet din, kallon karainani tmishi" "Dage mata gira yai yace, wankeshi to aibani nabataba, Eh nasani kuma sekin wanke, ganin ba barinta zeyiba yasata fara wanke toilet din, gashi yayi bake² agarin yatakura mata" zan wankenan tafada tana turo mishi baki, nina hanaki wankewa?? yatambaya cikeda rainin sense, juyawa tayi zata fitarmai yakarasa,taji ya damko hannunta,"yaa Salam" yafada batareda yasan tayu hakanba, jiyai hannunta yafi dazu taushi, da sauri yasaketa, wuce muje ammi najiranah... *Bangaren su ammi* seda sukaje taduba mutane da d'an yawa sanna suka zauna itada Aunty, cikeda natsuwa tajuya tana fuskantar Aunty tace, *Aminah* da sauri Aunty tajuyo, tace na'am ammi, kamo hannunta ammi tayi tarike.. Don girman Allah zan rokeku wata alfarmar, sosai Aunty taji wani iri sabida ammi se rokonta take, kuma taki fada mata abinda takeson fada, ahankali tace kidauke amatsayin'yarki karkiji komai kigaymin indai zan iya, to tabbas zanyi iya kokarina wajen aikata abinda kikeso, sauke numfashi ammi tayi tace. Dama inason inji ko kunwa sabha miji?indai baku mataba, to don Allah ina nemawa dana aurenta, nagayawa babanshi kawai tabakinku mukesonji, se manya su shiga Sosai Aunty tayi farinciki tabbas da'an wa sabha miji datasani, ahankali tace,gsky ammi bansan ko an mata miji ba, bazan yanke wukunci ba, amma zangayawa Uncle dinta inji duk da nasan bata kula samari, but still zan tambayeshi Ammi ce tace, inda hali kozan iya gayawa megidana seyazo ya mai bayani?? murmushi Aunty tayi tace ba matsala,ammi tace but kifara gaya mishi, daga baya se baban nashi yazo suyi magana ko?tafada cikeda annashuwa, dontanajin za'a dace, ok no prob ammi, smiling ammi tayi tace wlh sa'ood yaki aure shekara 36 wasane dan zaro ido Aunty tai tace Kai ashe sirikin nawa tuxurune, ammi ma dry tayi nan tafara bama aunty lbrin sa'ood dayanda sebon amishi maganr auren Inshallah zangayawa Uncle dinta, se'infada miki yanda mukayi, daga baya se baban yazo, nagode nagode tabbas haduwa tadaku alkhairi ne, smiling kawai aunty tayi tana imagining sabha ta auri dr sao'od hammam, tab gsky dole tataya sabha murna. Dukda tasan iskanci sabha zata iya cewa batason shi, amma zatayi kokarin tusa mata sonshi don ita bataga abinki a jikinshi ba,son kowa kin wanda yarasa (Kai Aunty 😂) Hawaye tafara mishi! Meye ya tambaya yana shirin bude kofar, rasa mezata cemishi tayi sekawai tace allurar ce kemata zafi, don ita kanta batasan dalilin kukan ba, dry ce taso kufce mishi amma dayake ba halinshi bane dry yasashi kara gimtse fuska. "Gani tayi yana kara rufe kofar me makon budewa, kallon kabude take mishi, dage mata gira yayi wanda hakan yakara fitoda asalin kyaunshi, bakince allurar namiki zafiba right?? to shine zankara miki sekiyi jinya da kyau!wani uban bare baki tayi zata mishi kuka, batai auneba taji saukar bakinshi cikin nata" Waro ido tayi cikeda tsoro, shiko kallon ta yake yana kara tsotse mata baki, lumshe idanu tayi jikinta na rawa,aranta take cewa ashe dan is...ne tab, amma a fuska kamr na Allah 🤣🤣, ganin yanda jikinta ke rawa yasashi zare bakinshi ahankali yana, side lebe kamr tsohon maye.. "Ganin haryanzu bata dawo normal ba yasashi cewa akarane?yana kanne mata ido cikeda tsokana, kuka zata kara samai yace wllh kikayimin kuka sekin gane kuranki, cikin tsantsar sangarta tace toni kamaidani gunsu ammi,duk girarsa ya dage yanzu yace ammin takice??bansaniba kaf yabige mata baki, aranta take cewa ashe ba iskanci kawai ya iyaba harda mugunta" Ashe afili tafada bata saniba, kugu ya ruke yace aubaki saniba ashe?banza tamishi, nika budemin kofa!tafada hawaye nabin kuncinta, ankidin, kiran da ake mishi awayane yasa shi yin shiru, dagawa yayi ammi tace wai inaka kaimin 'ya ne?? ammi gatanan tana kukan allura, shine kake mata dry kome?tafada babu alamun wasa, gamuna wurin office dinka, dasauri ya bude, yabrta ahaka. Ammi da Aunty suna tafiya suna hira wanda rabi akan auren sao'od dinne, abbas ne yakaraso yana cewa ammi sannunku kallon Aunty yayi yace, ah auntynmu naga kanwar tamu dazu ba lpy?wlh kuwa cewar ammi da Aunty, tare suka karasa lokacin sabha ta koma kan godon tana zaune tajingina don gani take kamar su ammi zasugane yasha mata baki, sallama sukayi harara sao'od ya aikama Abbas yana cewa maye kawai ahankali, eh din cewar Abbas, ammi tace daughter ya jikin?? alhamdulillah inji sao'od dabesan yayi subutar baki ba, Hararar shi ammi tai tace kai nace. "Itakuwa aranta cewa take, yana wani naji sauki bayan yagama tsotsen baki, kinji sauki yata, eh ammi still bata dagoba shiko kallon yake kasa², ammi tace taso mutafi, sewani sadda kai kasa kike kamr amarya,inji Aunty duk dry akayi banda su biyun, tashi tayi tana kallonshi tana aika mai harara" Kwafa yaja yana cewa ke wlh kishiga hankalin ki, kasancewar su biyu yarage su fito, banza tamishi, harbakin mota sukaje sannan, Aunty tai musu gdy, mota suka SHIGA ammi nacewa don Allah kigaya mishi yau, banson akai 1month ba'ai komai ba, inshallah abbas ne yace patient dinmu Allah yakaro sauki, amin tafada tana smiling "Suna tafiya tace aunty wai me ammi take cewa za'a yi nanda 1momth? murmushi Aunty tayi tace abin alkhairi mana, bakinta taja tai shiru harsuka, karasa suna SHIGA tayi dakinta tana cewa Aunty bacci zanyi, Allah yatashemu lpy cewar aunty" Aiko uncle nashigowa, yaci abinci Aunty take gaya mishi yanda sukai da ammi a hospital, dan jim yayi sannan yace tab wlh dazu inna (Kaka) takirani take cemin an amsa kudin aurenta wai wani mlm umar a islamiyar su............ *team sa'ood gashi ankawo kudin auren sabha, yazakuyi da tuzurun ku??* _wlh idan anyi comment gobe kujini inbakuyiba kuma seranda Allah yayi don ko jibi ban tunanin yi inba an yai inba comment_ *#zhr*🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 written by zarahh Ahmad Abdullahi 🅿️21&22 """""""What Aunty tafada, cikeda fada ita sabhar tace tana sonshi??inafa wai mlm kanin abbanta shine yace akawo kudin, tab Aunty tace wlh baze yuwuba taya za'a ma yarinya auren dole, nima abinda nace kenan subari takawo wanda takeso duka sabha shekararta nawa?nacewa inna amaida musu kudinsu, tace wai bazasuyi karantaba. Amma karamin sabha, Sabha tahau kwala mata kira da d'an sauri take tako steps din tana fitowa tace uncle yaushe kadawo??yanzu yafada ba yabo ba fallasa, zauna magana zamuyi, zama tayi nan yahau kora mata bayani, wata uwar zuface ke keto mata!tuni tafara hawaye tana cewa ita wllh bataso bazata yardaba, Alhamdulillah Aunty tafada, kwantar da hankalinki bame miki aure sekina so kinji sosai taji dadin maganr Aunty "Uncle ni wlh bazan komaba ana zan zauna, to kinga bari mu kira yaya hauwa (ummin sabha)muji mezata ce,kiranta sukayi nan take cemusu, aiko itama baso takeba don bataso a aurawa yarta wanda bataso, uncle Usman yace, yaya toni inaga mubar sabha anan wajenmu ko? Amma makarantarsu fa cewar ummi no karki damu zansama mata wata anan, amma babanta ba lalle yayardaba wlh karki damu zansan abinyi, don sabha na zaunene shiyasa bema ummi maganar sao'od ba amma yace zekirata anjima inshallah" To yanzudai bazaki tagiba smiling tayi tace, wlh nasan harda sa hannun kaka akan maganr nan, don yana kaimata abubuwa tafda tana cuno baki, dry sukayi sabida kowa yasan darun kaka da sabha. ********* Shiko mlm umar bayan yaje gun kanin babanta, ahaka yaita naci har har Allah yasa abba ya amince nan aka kawo kufin See I love (nagani inaso) tuni magana tai nisa aiko harda kaka wai ita bataga aibin wannan yaroba yaro me kirki, haryanzu maganr da'ake mama salamatu batasan ankawo kudinba, intama sabha se yau takeji kuma wlh ita batason mutumin bawai beda hali bane, no kawai Allah yasa bemataba wlh, ko jameel autan kaka seda yace karku yi abinda baze yuwuba donshi yasan sabha basonshi takeba, kasancewar sosai suke shiri shida ita, nanfa kaka tahaushi da masifa wai yacika bakin ciki dan abinda ake kawo matan shine yake mata vakin ciki, to wlh inkaga sabha bata auri wannan yaron kirkinba to dama Allah beyi shizata auraba, to waikai tsya kaine ubanta ko ko??iyi nace kaine ubanta ko ubanta ya amince bare kai, da ba kowan kowanba dillalin kashi (jameel kataro match) kaka ba sauki. Mlm umar kuwa, yanzu sadaki suke shirin kawowa wanda har yanzu mm salamatu batasan me akeba, iyayenshi sunce yau zasu kawo sadaki, sosai kanin babanta yake murna sabida yasan umar yaron kirkine, to komai babanta ya wakiltashi, sosai ake shirin tarbar masu kawo sadakin dukda mazane, shiko mlm umar baki har kunne ze mallaki abar sonshi, haka sukaxo suka samu tarba ta mutunci wanda ummi ko, ko kadan bata murna.dontasan sabha basonshi takeba amma batanda zatayi, ga kaka tana kara daurewa babanta kugu.ankawo kudi aka sa rana 4months(Allah ya nuna Mana).. **** aunty takira ammi tace mata bamatsala, but abbun yazo suyi magana da Usman, haka ko akayi kamar jira yake gari ya waye shida abban Abbas, ammi tabashi address din gidan, sosai sukagaga karamci agun uncle Usman, nan suka fara tattauna wa, Nan dai suka yanke wukuncin abbun da babban wanshi da baban zee da kuma abban Abbas zasuje kaduna gurin babn sabha, ahaka suka tsaya cikeda mutunci suke fira shida Usman,. "Ahankali take takk steps din don,tunda uncle yaga yamata maganr mlm umar tarage walwala, Allah yasa akwai hijab ajikinta don kayan bacci tasa, shiyasa tasanyo hijab, ganin mutane a falon yasata tsayawa, Aunty tafito ganin sabha a tsaye wanda mutanen falon basu lurada itaba, yasata cewa aunty sabha kintashi?? to maza kije kigaidasu, Aunty suwaye?? I don't know tafada tana wuce ta ahankali takaraso, yage tsawo tai tana cewa abba ina kwananku." abbu ne yace, lpy alhamdulillah, abban Abbas ne yace itace yar tamu, smiling uncle Usman yayi yace Eh itace, sosai murmushin abbu yafadada yana yaba, yaba tarbiyyar ta, ga kyau aranshi yake cewa lallai sao'od yayi mata, 'yata kina lpy dai ko?? alhamdulillah tafada don ta tsinci kanta da jin kunyar mutumin, Masha Allah, kasa tashi tayi don wlh nauyinau takeji , jitake idan tatashi kamar ta rainasu ne, ganin haka yasa abbu cewa tashi kije yata, ahankali tatashi ta nufa kitchen don dama tea zata sha. su abbu suna tafiya, uncle ya kira ummi yagaya mata komai, tabbas taji dadi amma yazasuyi da sadakin mlm umar, gashi har antsaida rana... ********** Sa'ood kuwa tasu motar suka SHIGA harda Abbas don ammi kawai zasukai sudawo, suna hanya suna hira har suka karaso, ko cikin daki basu shigaba ammi ce kawai ta shige, juyawa sukai har zasu tafi yace pls Abbas ina zuwa inakuma zaka ni gsky zaka batamin time, to ka tafi mana aiba dole seka jiraniba, yafada naya shigewa part dinshi tareda Abbas suka shiga, ya hayyu, yafada yana dafe kanshi abbas meka biyo kayi Kuma? Bansaniba yace, wai friend mezakayi, toilet yafada yana cewa bansaniba, bewani jimaba yafito, aituni Abbas ya sheke da dry yana nuna sao'od da hannu, yana dry yana mgn wai friend wankan me kayi haka still yana dry, sosai haushi ya kama sao'od shiyasa beso Abbas yabiyo shi dakiba wlh, dry sosai Abbas yake yace gsky yarinyar nan tayi kaf sao'od yabigeshi kaucewa yai yana dry, harsuka fito, mota suka shiga suna tafiya Abbas yace wai kai ne kafada soyayya ko lbr babu?saboda bakin hali, banza yamishi, abbas yacigaba dacewa amma wlh nayi farin ciki kaga nanda next year, har ka kusa zama dad yafada yana sheka dry, shiko sao'od yakulu juyowa yayi yace Abbas wlh tallahi zaka fitarmin a mota, wlh bazan fitaba muna fiki kawai kanason yarinya kanawani yiwa mutane iyayi, inaganinka kana tsotse mata baki kamar kasamu sweet, sosai yaji kunya amma dayake Abbas ne ai Normal ne, seyace a gidan ubanwa kaga inashan bakin wannan yarinyar?? to insha bakinta ma inji me??abinda kaji harya saka wanka...duka yakaimai yana hade rai, haka suka cigaba da tpy Allah nata mai iskanci, sedai kawai yayi smiling. Kowa office nashi ya shiga bayan sun dawo, zama yayi yana tuna yarinyar, tsintar kanshi yayi da shiga bathroom yana kallon aikin datayi yanajin meyasa ma yasata, tsintar kanshi yayi cikin nishadi, Abbas ne yashigo don wlh yaga dacewa tsakanin sa'ood da sabha, shiyasa yazo suyi serious magana (hhh Ai Abbas daka wutar da kanka don su abbu har sunje)zama yayi yaga sao'od din yayi shiru alamar tunani, tan tabashi yayi yace friend, juyowa yayi"yace me kuma kazoyi?mtss kaifa ba'a maka abin arxiki nazo muyi wata magana ne, duk tunanin sao'od wata mgn me hankali zasuyi, seyaji Abbas yana cewa, friend don girman Allah kazo muje gun su abbu kace musu kasamu mata pls kaji, Smiling yayi yace Abbas soka ke inyi karya akan inasonta ko me" No ko daya aiba karya zakayi ba tunda, kanasonta ko, look friend wlh ko ka kwana rantse wa bakason yarinyar nan bazn yarda ba, mhhh Abbas ke nikam duk da bantaba soba bansan ya yakeba, amma nasan wannan ba sobane, imfact ina kula yarinyar ne sabida temakon datawa ammi, wani dan iskan murmushi Abbas ke fitarwa yace alright naji, amma wlh sao'od inaji ajikina kakusa aure nan bada dadewa ba makuwa, aiseka zo ka aurar dani, dry yayi yace nikam kaga bazan iyaba nanda one month zakaji anacewa Abbas ango, dana tsaya jiranka ne, to naga bakada niyyar yi, mtss dan iska sekaje kaitayi. Ina ruwana nizan ciyar ma da ita, a'afa nivanceba mlm... ************ Ashe sanda yafito be rufe kofarba, wannan ne yaba zee damar shiga dakinshi bayan ta tabbatar da babu wanda ya ganta, har bedroom din tashiga, hannu rike da maganin tanajin wani irin farinciki don indai yasamu sao'od itako aita wuce raini wlh, ajiye maganin tayi agefe ta yaye zanin gadon, kokarin daga katifar take,amma takasa da 'ker ta dan daga ta gefe ta zuba, seda ta zuba dayawa sannan, ta maida katifar ta shimfida bedsheet din kamar ba'a taba ba (kai zee sheda niyace) fitowa tayi tana addu'a Allah yasa, asirin nna yacishi, sashen ammi takoma kamr muna fuka, ganinsu ammi da Hafsa a falon yasata dan tsayawa, Hafsat ce tace, lpy kamd wata muna fuka??banza tamata ammi ko tana tunanin me zee tajeyi dakin sao'od to itako zee atunaninta babu wanda wanda ya ganta, sedai ta makro don akan idon ammi tashiga dakin, amma basuga me tayiba............... *#zhr*🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 written by zarahh AA 🅿️23&24 """"""A gajiye yadawo, hakan yasa yana dawowa ko part din ammi beyiba, yashiga dakinshi bakinshi dauke da sallama, wani baccu² yakeji, ga lokacin magrib yayi, duk da akwai dan sauran lokacin kafin magrib din, addu'a yayi sannan ya haye gadonshi yana lumshe ido, yana smiling, sabha ce tafado ranshi, sosai yakara nitsewa cikin katifar yana kuma lumshe ido, da shafa kwantaccen gashin kirjinshi, wayar shi ya dauka yakira ammi yake cemata, auta takawo mishi abinci, tambayarahi take yau she yadawo, yace mata bewani dadeba, ok bari takawo maka. Zee dake zaune tanaji tai saurin cewa ammi bari inkai mishi, Hafas datake saukowa tai saurin cewa no kibarshi nizan kaimishi, Hararar ta zee tayi, dama kowa yasan basu shuri, ammi ce tace kinga auta barta ta kaimishi, jeki debomishi jiki na rawa tamike tafada kitchen, dama da maganinta a kugunta, tagama zuba abinci tana shirin kwance zanin, Auta tashigo cikin sauri ta gyara zanin, wani irin haushin auta taji yakamata, itako setai kamar batasan metakaba tace, zee dama nazo taya kine, banso tafada cikeda masifa. Um Allah yabaki hakuri, daukar abincin tayi tareda tsinewa auta yafi a kirga, hanyar dakinshi tanufa tana addu'ar Allah yasa karya wulakanta ta dontasan kadan daga aikin shi wlh, sekuma tatuna hala yanzu yana kan gadinshi ai asirin yafara ci yanxu, Nocking tayi shiko atunaninshi auta ce yasashi fitowa yana smiling, turuss ya tsaya yana jifanta da wani kallo, mtsss kije ki mayar tunda bake nace kikawo minba, sosai ta narke tafara xuba mishi shagwaba, don Allah ya sa'ood yaci mana, wlh if bakaciba zanshiga damuwa, bura uba, yafada aranshi, kee yabuga mata tsawa wanda seda farantin yakusa fadi, bannan tunkan in hadaki keda abincin inmuku dukan tsiya, aibema gama magana ba, yajuya aguje dontasan bawani, katon abu bane ya zaneta. Tana shiga ammi tace lpy zainab, tana tura baki gaba tana cewa wai baze ciba, wayan Hafsat ce tayi kara, tana dauka yace kidafa wani abincin kikawomin, to yaya tashi tayi tana kallon zee tace yace indafa mishi wani, beson naki, mtss karyaso to seme??oho dai tusakai ba kwarjini, fuuu zee tatashi tai sama dontaga alama wannan aikin beyiba, Kaya tahau hadawa, saukowa tayi tanajan trolley tana wani hade rai, ammi take ah zainab, badai tafiya zakiyi ba ko? kamar ta shake ammi takeji amma setace eh ammi tafiya, zanyi yanzu aka kirani wai mudawo school To bari inzo, daki taje tadauko mata turaruka, tace gashi ki kaiwa mmnki kinji, tana wani yatsina fuska ta amsa tana cewa bye natafi, aranta tana cewa next time innazo se'an daura aurena da sao'od zakusha mmki, tana tafiya tana tunani harta kai gida, tana shiga mmnta tace ah lpy?? Inafa waccen tsohuwar uwartashi tanaji inacewa ya wula kantani amma ko tamishi fada mtsss, duk zanyi mgninsu har wannan kanwartashi mekamada kazar ruwa (kai zee duk su kadai🤣🤣)tab amma wlh zainab bakida hankali, to yanzu da kika tawo idana maganin yai aikinfa gashi bakinan kintawo Lallai mommy kema kinsan ba lalle asirinna yakama Shiba, shege kamar yayi zamani da sahabbai inji mommy, aiko semunci dukiyarsu yanzu sakina take cemin tasamu sabon mlm wanda aikinshi kamar yankan wuka, umh nifa mommy dazakiji dakin dena zuwa gun Bokayennan kema kinsan har yau bamuci nasara akansuba, ah lallai bakida hankali zainab amma tunda ke kikace bari inbarshi aidama donke nakeyi. Da sauri zee tace no mommy bahaka nake nufiba fa, kishiya muje, nidama naga munata asarar kudi ba nasara shiyasa To ai a wannan tabbas mekeda nasara, sabida sakina tace dole ya kamashi, to mommy Allah yakaimu gobe semuje ko??eh nida halima ai yanzu zamutafi.. ******* Abincin Hafsa takai mai, sosai yanagi abinci seda yajishi dam sannan yafada toilet yai wanka, kwantawa yayi akan gado, kawai fadomishi arai tayi, smiling yake tayi abbas yakira don wlh soyake yaji abbas namishi mgn akanta, aiko yana dauka yafara kai man wlh katemake ni, ayida babe dinnan kasan ni wlh aure nakeso, kuma inba kayiba to nima abba baze bari inyiba. To dan iska nidama nasan ba haka kawai kadamu inyi aure ba kanada dalili, dry Abbas yake yace to nikam bazan iya hadiyar kwayaba kamar Dan kwaya, umhh baba wai ya ta'amince kuwa??wace ta amince kuma dame aka amince? Wannan yarinyar sabha sunanta ko, kafada mata ta yarda, da ubanme ta yarda inji sao'od??dry abbas yake karka maidani dan iska fa, toda dan miye, umh pls kazo gobe muje nizan mata mgn inji Abbas Abbas seda safe, yakatse wayar yana murmushi yana laso kasan lips dinshi, tabbas shiyasan ba sonta yakeba, amma dazu yanaba wani abokinshi luqman lamarin ta, yake cewa wlh man sonta kake, dayake shi yanaxa mata harda babynsu daya, meyasa ake cewa sonta yake? "Shifa wlh haushi take bashi taita wani turo baki kamar wata yarinya (bayan ka tsotse bakin😂) kwanciya yayi yanata tunane ² haryai bacci." ****** Baban sabha ne zaune yana fadawa mma salamatu ansa ranar auren sabha, dawa akasa, mlm minsu na islamiya kardai kace min mlm umar, yana murmushin ganin batai hassada ba yasashi cewa eh wlh, shine wani murmushin yake take, aranta tana cewa wlh sedai ba numfashi na aduniya shine zata auri wannan yaton, amma wannan karon bazanje gidan wani boka ba Da kaina zanyi aikin, mhh Allah yasa alkhairi tacewa abba, ameen yafada yana mmkin yanda ta canza, amma indane aiseta ce afasa auren murmushi yayi yana jin dadi tafara shiryuwa Lokaci na tafiya anata karatu sabha bata dawo ba, kasancewar batada wasu kawaye yasa babu wanda yazo nemanta, abba Kuma tace mishi seta kara kusan wata, be kawo komai aranshiba yabarta, kusan watanta daya yanzu a abuja, ta murje takara wani kyau kamar dawisu, kullum seta yi waya da ammi Yaune zataje gidan itada su husna aunty kuma zataje gidan wanta matarshi ta haihu, driver ne ze kaisu tunda tatashi tashiga kitchen take hadama ammi abubuwa masu dadi, sekusan 10am tagama "Wanka taje tayi suko su Layla tuni sukai wanka, shiryawa tayi cikin wata atamfa riga da skeet, sosai skeet din yakamata yayi mata dass, turare tafesa bawani dayawa ba tadau veil tasa sosai tafito kamar kasaceta." Tare suka fito da Aunty wanda ita uncle ne ze sauketa a gidan dazata, sukuma driver ne, sosai Aunty tahadawa ammi abubuwa masu amfani su turare da sauran su, mota suka shiga tana cewa aunty kamar karfe nawa zaki dawo??nanda 5pm inshallah to muma se lokacin zamu dawo, dagama juna hannu sukai driver yajasu suka tafi, dama Aunty tabama baba driver address dinda ammi ta tura mata Haka yakaisu harcikin gidan sosai suka saki baki suna kallon arziki, tab sahba tafada tana cewa inaganin gidan uncle me kyau ashe ba komai bane hu'um, ammi ce tafito jin tsuyuwar mota yasata fitowa "Ah auta sannu da zuwa, smiling kawai take baba driver ne yace hjy karama injiraku ne ko intsaya??ammi ce tace a'afa kayi tafiyarka zansa akawota kaji, to sekundawo yafada yana shirin tafiya ammi tace bari akawo maka abin sha, haba wlh alhamdulillah a'afa bari insa amawo maka" Seka tafi dashi, to nagode hjy ciki suka shiga nanma yan kauye suka zama, ammi tasa masu aiki suka kaiwa baba driver abinsha, sama ta haura dasu wanda yake daukeda kujeru milk and Braun masu shegen kyau Suna zama aka cika gabansu da kayan abinci iri² vayan sabha tabata sakon Aunty, sosai yau taji yanda take kunyar ammi ya karu fiyeda da, takasa cin abincin ko kadan se juya spoon take "Lurada hakan yasa ammi cewa, kisaki jikinki kinji nan gidanku ne, dan daga mata kai tayi amma takasa ci ko kadan, ana haka sega Hafsat tadawo school, agajiye take tanacewa wash amminah nagaji sosai turus ta tsaya tana cewa ammi baki mukayi?" Eh itace sabuwar autar tawa, dira kafa Hafsat tafara tana cewa wlh ni ammi ban yarda ba nice auta, smiling sabha tayi tace laaa ni nama barmiki, dry tayi tana cewa ina wuni sabuwar auta, duk da ta girmi sabha amma hakan behana taga girman ta, da mutuncin taba, murmushi kawai tayi tace ya school auta dry tayi tace, bayan yanzu kece auta;suna haka sega sa'ood yashigo yana cewa ammi falon shiru yau kuma a sama ake hirar, makalewa mgnr tayi saka makon ganin............. *zhr*🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 written by zarahh AA 🅿️25&26 """"""""Ganin sabha tana zaune tayi kasa da kanta, seyayi kamr be gantaba ammi zan tafi, banza tamishi fuskarta dauke da smiling, yasan metake nufi, but seya kara cewa ammi zantafi wai bakaga auta bane?ina take ammi dan juyawa yayi as in dama be gantaba, sosai yaji kirjinshi ya buga ganin yanda tayi kyau, sekuma yaji haushi wai ahaka tafito kilama veil tasa ba hijab ba, mtss yaji wani bakin ciki juyawa yayi ze fita yaji ammk nacewa Kadawo ku gaisa su Layla ko tuni sukabi Hafsat dakinta, dama daga ita se ammi ya rage;dawowa yayi lokacin ammi tamike zata fita, yai saura dagashi se ita;zama yayi kujerar dake kallonta ganin ya tsira idanu yasata gaidashi kasa², be amsa gaisuwar ba sema cewa da yayu ahaka kika fito ba hijabi?? still ya kafeda manyan idanun shi Samun kanta tayi da girgiza masa kai alamr a'a, mhh yayi smiling yace to ina hijab din?shiru tayi don batada abin fada, jitai yana bugamata worning, akan wlh wlh inzata tafi tasake tafita da veil seyayi mgninta "Dago kai tayi tana mamakin karfin halinshi, akanm me ze hanata sa veil sekace wata matarshi, to wlh bazatasaba, jitai yana cewa karfe nawa zaki tafi?dago da kanta tayi tace I don't know ammi tace driver zatasa ya kaimu." Kallon bakida hankali yamata yace wa?? driver ta mai² ta mishi wlh kikaje sena zaneki, kibari innadawo se'in maidake kinji; wannan karonko mamakin yayi mata yawa, cikin zallar shagwaba tace ni..ni wlh bazan hau motar kaba, kawai kaita tsotsewa mutum baki Tafada tana matso kwalla, sosai tabashi mamki wato shi beda abinyi se shan baki, smiling yake yace haba, ashema baki kawai nake sha??yafada yana tsireta da ido, nibanceba, wannan karon dry yake yace, zan baki mamki yafada yana mikewa, yana kuma jaddada mata wlh intabi driver seyayi maganinta. Harya tafi sekuma ya juyo yace waima tsaya, waye ya kawo ki, driver tafda hankali kwance, kambala'i kinada hankali kuwa da wannan kayan kika biyo driver??kwafa yaja yana cewa wlh karki sake (naga ikon Allah inbata hau motar driver ba kaine zaka dinga kai ta inda zata🤣😂) ********* Abbu ko sunacan suna shirin zuwa kaduna gobe don sunce basuso asamu matsala, haka sukaita tattauna wa akan yanda al'amarin se kasance shida abban Abbas da baban zee da uncle Usman zasu tafi nema mishi aurenta, sosai suke shirya duk wani daya kamata na aure wanda iyayen miji ke kaiwa, sadaki, goro, ta burma, da dai sauransu, sundai tsaida magana akan gobe inshallah zasu tafi ****** Mm salamatu ce keta shiri wanda ita kadai tasan meta shirya, fitowa tai taga ummi nata aikin gida, hararar ta tayi tanacewa sedai ki jika yarki kisha ke atunaninki zanbarta tayi aure ne??itadai ummi batace komai ba ta fawwala Allah komai Sakai tai tafita ko abba bata tambaya ba, napep ta hau tafada mishi sunan unguwar da ze kaita, kasancewar akwai nisa tsakaninsu yasa suka dau lokaci kafin su kai, suna karasowa tamikawa me napep din 300 kudinshi Itakuma tanufa kofar gidan, gida wanda tabbas karyane kace gidan talakawa ne, aranta take cewa tayama zata bari sabha ta rayu, a wannan daular sedai ko inta mutu, nocking takeyi har megadin yaxo yana budewa yaga beganetaba cewa3, yai lpy baiwar Allah, yake tayi tana cewa Kaje kacewa hjyr tayi bakuwa, juyawa yayi batareda yace mata komai, (ita dama seda tayi bincike aka tabbatar matada mmn mlm umar batason auren da zeyi, acewarta wai baze auro talakaba) shiyasa takeda jarfin gwiwa Megadinne yafito yana cewa tace kishiga, murmushin nasara tayi, sallama tayi kamar ta Allah, aiki tana zaune a kujera, shigo mana baiwar Allah, shigo wa tayi tana cewa hjy ina wuni, lpy kawai tace Sannan tace, lpy kike nema na??eh to hjy lpy ba lpy ba gsky, to inajinki, yauwa dama akan mgnr auren danki ne, wlh tallahi hjy wannan yarinyar daze auro bazawara ce, agidansu nake, ansha yin ciki suje suxubar, yanxu haka bata garin,tanacen yaron karuwanci, nandai taita batawa sabha suna, harseda ta tabbatar hjy ta aminta da zencenta sannan tai shiru Hannunta hjy tariko, tana cewa tabbas bansan akwai masu sona har hakaba, agarin kaduna ashe akwai, nan taita xabga mata gdy da tabbacin gobe za'a rusa mgnr auren inshallah, aifa mm salamatu kamar taxuba ruwa kasa Tasha, haka tataso hjy tacikata da kayan arziki murna kuwa agunta ba'a mgn Haka tadawo gida ranta fes. Hjy kuwa mm salamatu na tafiya takira baban umar tana fadamishi komai akan abinda matr tagaya mata kan sabha, cewa yayi kinsan matar ne?? a'afa ina nasanta amma alamu sun nuna tasan yarinyar farin sani Inace ance muku yarinyar tayi tafiya?eh to wllh ba inda taje seyawon karuwanci, salati bb yayi yanacewa tabba sun cucemu saukinta ma daya, baseda aka daura muka saniba, to yanzu miye abinyi?abinyi dayane gobe kaje ku amso duk wank abu dakuka kai, kwarai kinkawo shawara me kyau Mlm umar dake zaune a office din kusada abbanshi jiyayi duniyar na juya mishi, tabbas yasan tunda babanshi yayi amanna da mgnr to bashi ba auren sabha, wata kwalla ke fito mishi me tsanin ciwo, inya rasa sabha besan waze auraba, abba karkayi min haka, umar sokake mubari ka auri ragowar wasu Eh abba indai nine zan aureta wlh. Kallon bakada hankali yamishi, yace kalleni wlh indai inada numfashi bazaka aureta ba, bazan hada zuri'a da karuwaba, nagama magana, yafita fuuu a office din nan umar ya durkushe yana sakin wani wahalalle nishi ******** Sabha kuwa wuni sukai gidan ammi har ankusa mgrib suna hira sosai suka saki jiki sunata hira, itada auta kuwa sun dinke se surutu, ammi tahada mata abubuwan na ban mmki, fitowa sukai zasu tafi, gefe daya kuma tana tuna worning din DR akanta, wata zuciyar tace, kinji tafi abinki aiba kara haduwa zakuyi ba Hakan ko akayi, sallama sukeda ammk kamr karsu rabu, haka sukeje especially Hafsat datake zama ita daya agidan setakeji dama sabha ta zauna, gaba ta shiga su Layla suka shiga baya "Kamar jira yake ta SHIGA segashi ya dawo, innalillahi yanzu dabe dawoba haka zatabi driver memakonma ita tashiga baya, tasa yaran a gaba, kwafa yaja ganin veil ajikinta, fitowa yayi yana tunkaro su, suna shirin zufe kofar taji muryarshi a dodon kunnenta." Ammi sufito inkai su, duk seda mmki yakamasu har driver, ammi ce tace, no kabari akaisu kaida yanzu kadawo, ko hutawa bakayi ba, jitai kamar ta rungume ammi, amma seta tsinkayi muryarshi yana cewa no ammi pls sufito inkai kaisu "Jin ya dage yasa ammi cewa sufito seta kaisu, fitowa tayi tana tura baki, murmushi ammi tayi donta hangi wani abu a idon dan nata, cewa tayi su husna sushiga gaba, harara ya wurgo mata, yace wlh baki isaba, itako Hafsat burgeta sukai sekai tafara musu dry." Ganin yamma nakarayi yasa ammi cewa sorry daughter kishiga gaban kinji, wlh don kawai tanajin kunyar ammi ne, ammada baxata shigaba, tana shiga yaja motar, sunata dagawa juna hannu harsu husna, sunfara tafiya taji saukar muryarshi, yana cewa bance karkisa veil ba?? "Yanzu da bandawo ba haka zakibi driver yaita kallonki ko?kin kyauta kenan? shiru tayi hannunsa yasa yariko nata yazama da hannu daya yake driving din, yanda yake mgnr ko Layla da husna bazasuji ba se'ita, pls kitemake ni kidena sa veil inzaki fita kinji? still shiru tamishi haka ya karaci ban ba minshi, ya gaji ko tak bata ceba." Dai dai wani shopping mall ya tsaya, yana cewasu husna suzo su rakashi, jinhaka yasata fitowa, kallon inazaki yamata Wlh bazaki bini haka da wannan abun me kamada babu ba, juyawa tayi don ita tsoro take tai mishi rashin kunya yanzu ya tsote mata baki (kai sabha fair God so dayafa yasha bakin)ganin tashiga motar yasashi kullefa, suka shige shida su husna Aunty ce takirata, tana cewa haryanzu baku dawoba??Eh wlh kindawo ke a'afa dadyn Layla ne zezo yadaukeni kinsan banzo da car nawaba, ok yanzu mu kadai zamu zauna inmundawo, nima yanzu zezo ya daukeni ok to shikenan "Daidai nan yafito hannunshi rikeda ledoji manya², ganin tana waya yashi saurin karasa shigowa cikin motar, ita kuma lokacin tagama wayar, yana shiga yace dawa kike waya?? rannan ahade banza tamishi.", wurin kira yashiga, ganin numbern da A se love agaba,yasa kirjinshi bugawa "Numbern waye wannan?? Ganin yanda idonshi suka fara canza kala yasata, cewa Aunty ce, beyardaba dialing yayi, Aunty ce tace lpy daiko, sauke numfashi yayi, sauri sabha tayi tace no Aunty bake zan kiraba still wayan ba hannunsa." Jayai suka dau hanya, babu me mgn cikinsu banda su husna dasukeda wasa da kayan wasan da yasiyo musu, harsuka karaso, da'alama Aunty bata dawo ba, su Layla ne suka fita, tana shirin fitowa taji yayi locking motar juyowa tayi kamar zata mishi kuka, tunkan tayi magana yadage mata kira yana smiling yace Sona me kita yimin surutu, harsena gaji, kallon hala yau bakada lpy ta mishi, hade rai yayi yace, start cewa tayi wlh ban iyaba, eh dama naga tunda muka tawo bakice komai ba shiyasa nace bari insaki kiban lbr, jin ana nocking glass din motar yashi budewa husna ce tace Aunty sabha bamu key Shiru tayi, jakarta yadauka, dakansa ya ciro makullin yabasu "Juyowa yayi yaga tayi kasa dakanta, smiling yayi yace, meyasa bakijin mgn??nace karki fitada gyale kinkiji ko tanzu ke kina ganin yadace kina fita wani yana kalleki?? shiru tayi yace bazakimin mgn bako ga dan iska inata hauka ko kice inyi hakuri, turo baki tayi tafara magana waikai akan wani dalili zaka hanani saka gyale don Allah?? Kallonta yake shikanshi besan meyasa ba "Amma kawai beson wasu suna kallonta bada hijab ba." sosai tafara sakarmai hawaye akan itafa ya budeta bazata iyaba kawai, kawani sakani gaba da fada akan wani dalilin hava, mamaki rashin kunyarta yake, bude baki takumayi don shuka mai wata rashin kunyar sedai me. "Jin saukar tattausan labbansa akan nata yahanata wani kekkyawan motsi sezare ido take, ganin yadau kusan 5mt yana abu daya yasata fara sakar mishi hawaye, wanda shiko hawayen kara kunnashi suke, seda ya gaji don kanshi sannan ya zare bakinshi anata, yanajin kamar ya dawwama ahaka." Kasa tai da kanta, still hawaye take seda ya dawo normal sannan ya juyo yana kallonta, kuka kike ya tambaya muryanshi ahankali??jin yanda muryarshi take yasata saurin kallonshi, ganin idonshi yadanyi ja, yasata maida nata kasa, fita yayi fa bude Boot din kayanda yasiyo yafifito da, bude mata yayi tafito Dai dai nan su uncle suka shigo ganin su yasa tai sadda kanta kasa tana cewa har kundawo, murmushi uncle yayi yana ba sa'ood hannu sukai musa baha, murmushi yakema Aunty yace, auntynmu ya yayara, smiling tayi tace alhamdulillah, aranta tana kara hango kyau da kamala atattare dashi, gaisawa sukayi cikeda girmamawa Wuce sukai suka bashshi tareda ita, dan juyowa yayi yana kallonta, yace ga kayan kishiga dasu, no mungode kabarshi kawai, tafada tana wucewa tsugunnawa yayi ya kwashi kayan yabiyota, kallonshi take taga meyake, shirin yi, da sauri ta juyo tana cewa pls kabarshi mungode "Ko kallonta beyiba taga ya nufi kofarshiga falon, da sauri tasha gabanshi tana mika mishi hannu alamar yabata, smiling yayi yace no kibari inkai musu tundake bakiso, no am joking wasa nake kabani, dry yayi yace you're joking ko, daga mishi kai tayi Uncle daze tafi masallaci yana fitowa yagansu ahaka Da sauri tasakarwa sa'ood kayan zata juya, murmushi uncle yayi, sa'ood kuma kasa yayi da kanshi naya sosawa uncle dama nace tashiga da wannan ne shine taki, smiling yayi yace daughter amsa mana ba'a maida hannun kyauta baya amsa tayi tana cewa thanks, ur wlcm yafada yana smiling Ganin kamar uncle masjid zashi yasashi, kallonshi yama rasa me zece mishi. Kawai seyace uncle bari inzo muje masjid din naga kamar kar inkoma lokacin ze kure. Smiling yayi yace ok, alwalar yaje tayi awani famfo dake tsakar gidan tare suka jera har aka idar da sallar suka fito, bani mgn sukeyiba kasancewar sa'ood bameson mgn sosai ba Tare suka dawo gidan, sukai Sallama yashiga motar yana, jin kewar mutanen gidan(kai sa'ood banda karya yaushe kuka saba harkake kewarsu🤣🤣) ********* Washe gari su abban Abbas suka ahirya tafiya, wanda plight zasu shiga don yau zasu baro garin insuje.cikin shiri uncle yafito wanda sabha batasan inda zashiba, aunty dai tace mata zeje kaduna gobe, itako bata tsaya tambaya me zeyiba, sallama sukayi, yana fita suka haduda su abban Abbas, airport suka nufa, babu wani bata lokaci suka shiga jirgi ya cillasu garin kd. Ayayinda baban mlm umar yashirya yanufi gidan kawun sabha, sallama yayi kamar abin arxiki, aka shimfida mishi tabarma suka gaisa, cikeda mutunci nan yace mishi yazo ya ne akan mgnr auren mlm umar da yar kaninshi, to to Allah yasa lpy, eh kam gsky munfasa ne, kirjin kawun sabha ya buga, amma meyasa zaku fasa, babh komai kawai munga yarku bata dace da danmuba. Dan jim yayi, yace amma don Allah kozaku janye mgnr auren toka fadamin dalili ganin yadage seyaji dalili yasa shi cewa, abinda yasa nace basu dace da junaba, sabida itaba yarinyar da duk wani mutumin kirki zeso hada zuri'a da itaba, karuwace, ballagaza ce, tantiriyace, ashe har ciki kuka zurzubar mata, dazaku cucemu to ta Allah btakuba Sosai kawunta yaji zafin mgnr wai Azo hargida acima yar dan uwanshi mutunci, tabbas bamu yafe mukuba kodan sharrin da kukawa wannan yarinyar Allah baze barkuba, kuma mungode amma indai da rai sekayi dakasani, yafada yana shiga gida dama komai yana wurinshi, duk wani abunda yasan sunkawo, yafito mishi dashi tashi yayi yanacewa, Allah Yaraba dana da bazawara. Kawunta kuwa aikawa yayi akira mishi babanta, komai ya kwashe yafada mishi, zaji zafi sabida anbatawa yarshi suna, amma seyace babh komai, Allah yasa hakan shiyafi alkhairi Yana komawa yatadawa ummi abinda ke faruwa, bawani damuwa tayiba, itama tace Allah yasa haka shiyafi alkhairi, ameen yafada amma abundai beyi dadi ba wlh. Karfe 1pm su uncle suka dira gidan kawun sabha, nan suka fadi abinda yakawosu, sosai yanuna jin dadinshi, tuni ya aika yace akira baban sabha munti kadan ya karaso, tuni aka tsaida mgn suka bada sadaki me tsoka me kuma daraja, Nan suka ce, 2weeks sukeso asaka kawuntane yace a'a gsky kunga karfinmu danaku ba dayaba, inkun shirya mu bamu shiryaba Murmushi uncle Usman yayi yace, baba karku damu duk wani abunda ake bukata na daki zanmata inshallah, nan aka tabbatar da sati biyu, uncle Usman ne yace wai ba'ance ansa mata rana da waniba, eh wlh nansuka fada musu duk abinda yafaru. Ko gun ummi uncle Usman bejeba, sundai je gun kaka, suka fada mata abinda iyayen mlm umar sukayi, nantahau masifa wlh setaje hargida akanme, yarinya me tarbiyya nanfa su uncle suka fara bata hakuri da kyar ta hakaura Abba sabha yana komawa yadawa ummi sabha tasamu wani mijin, Usman ne yakawoshi, murna Sosai tayi dontasan Usman baze aurawa sabha wanda bedaceba. Dakin mama salamatu yaje yafada mata, anfasa auren sabha Sosai taji wani farinciki aranta,amma setace innalillahi meyasa, nanko yafada mata abinda sukace, sekuma yakara matada dewa amma yanzu haka ansa mata rana dawani, bata damuba atunaninta saboda karmutanen unguwar suce sabha nada bakinjini yasa, suka zaba mata wani talakan fitik ********* Uncle tuni harsunkoma alhamdulillah sun sauka lpy, seda dare sungama cin abince cikin hikima uncle ke gyamata anfasa auren ta da mlm umar din, cikeda farin ciki takecewa alhamdulillah, yayi mamaki dukda yasan basonshi take, buk akwai ciwo ace anfasa aurenka, kowani irin hali gareka kuwa, but munkuma zaba miki wani batareda mun nemi shawarar kiba, babh komai uncle nasan bazakuban wanda bedace daniba, murmushin nasara sukai shida aunty, sekuma tafara tunani waza'a aura mata Allah yasa karya wula kantata....... *zhr*🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 written by zarahh AA THIS PAGE IS DEDICATED TO AUTAR MANYA, SON SO NAKEMIKI ALLAH YABAR KAUNA 🅿️27&28 """"""Abban Abbas gidansu sa'ood yawuce shida bbn zee suka gayawa abbu komi da irin tarbar da suka samu, gdy yamusu sosai, sanna suka wuce gida, akan bayan anyi bikin sa'ood za'a sana abbas shima baza'a wani sa dayawa ba inshallah, sa'ood ko yanacan Abbas na mishi iskanci wai yazo ammi tace yaje maida sabha, tose me danna kaita, friend banson iskanci fa daga kai yarinya sekamin sharri, to ai abinnakane yafara bani mamaki, waikai ace kadau wata mace ba ammi ba, bakuma auta ba, hh akwai ayar tambaya Anan, to aiseka tambaya dry yayi yace lokaci ze nuna, haka sukasha firarsu suka gaji, har Abbas yana cewa kaifa friend bakada yar budurwa dazaka kira kusha hira, shiyasa seka addabe ni da kira, kambala'i Abbas nikakewa rashin mutunci, kitt ya kashe wayar Abbas yanata dry. Lokaci nata tafiya yanzu haka saura 1week bikin, wanda shi angon besan me akeba gobe za'a kai akwati gidan uncle za'a kai, Wanda abban sabha ne yace da'aita yawo da kaya tunda ko ankai kd se'an dawo abuja dasu, aiko Aunty tazage tanata gyara sabha inda ta dauko masu gyaran jiki tundaga sudan Sosai tayi kyau, bangare daya kuma damuwarta waye mijin ta. *Gidan ammi* Kinga bikinna saura kwana 7 yaka mata mugayawa yaronnan cewar abbu, wlh nima dazu nagama wannan tunanin bari yadawo semu gaya mishi, suna haka segashi yayi sallama amsawa sukayi suna kasar mai murmushi, zama yayi yana gaidasu cikeda girmamawa, bayan yaci abinci bamawani dayawa taciba kasancewar shi bame ciye² Ammi ce takirashi SA'OOD dasauri yadago donyasan bakasa fai tacika kiran sunanshi ba, sedai takirashi da wani suna daban, na'am ammi yafada yana maida duk wank attention dinshi kanta, sa'ood nina haifeka, na raineka tunda kataso bantaba, zama narokeka akan wani abuba, kasauke duk wani hakki nawa dake kaina, to ayanzuma ina neman wata alfarma agurinka, don girman Allah karka bani kunya. Sosai jikinshi yayi sanyi, gefe guda kuma zuciyar shi na duka, da sauri ya rarrafo yamatso kusada ita, kafafunta yakama yace ammi kifadi duk abinda kikeso inmiki aduk fadin duniya nayi I promise zanmikishi ammina yafada idonshi yana canza kala. Murmushi tayi tana shafa kwantattar sumar dake kanshi, me matukar santsi da sheki, dana munzaba maka mata, in Allah yakaimu rana itayau juma'a za'a daura aurenka, a hargitse yadago da kanshi yana zuba mata narkakkun idonshi masu haske, tabbas fuskarshi tanuna damuwa, amma seya kara rike kafarta yace ammi na'amince amma don Allah a daga bikin zuwa nan gaba. Ayanzu abbu ne yace, dana munriga munyi komai karkaji komai duk mungama wani abu dazakayi, inshallah gobe za'a je kai akwati, karkaji komai kuma kaga gidanka ma tuni kagama sedai aita barinshi shikadai babu mutum aciki, kuma shi aure dakake gani mutunci ne, cikar daraja ne yanzune zaka zama cikakken namiji wanda girman ka zekaru a idon jama'a, jinjina kai yayi yana yimusu godiya cikeda ladabi Mikewa yayi yafita yanata banka uban sauri, yana shiga daki ya dannawa abbas kira;yana dauka yace Abbas kaji abinda su ammi sukamin ko, calm down yanzu abba yake fadamin wlh, Abbas bansan wacce yarinya zasu auramin ba? inshallah zakayi alfahari da aurenna, karka manta iyaye kaiwa biyayya (yan uwa iyaye sun wuce wasa, duk duniya bakada kamar su, sunci kashinka sun kasa bacci duk saboda kai, Allah kabamu ikon yimusu biyayya)nandai Abbas yaita kwantar mishi da hankali, sedaga baya yace to yanxu kasan yakamata muje mubugo katin bikin ko? Abbas kaki yayeni, bangane inkiyayeka ba wlh se'anyi kuma duk wasu abokanmu sesunzo, nida kaina zan gayyace su, sekaitayi ai banza mara aikinyi,hhhh wlh karkazo ka mutu akan yarinyar fa, nidamuwata ma bansanta ba, shima Abbas din besan wacece ba. Karka damu inshallah bazakayi daka sanin auren ba, Allah yasa yafada cikeda damuwa, Sallama sukayi. Nanfa Abbas tun cikin dare yafara kiran abokansu dasuka yi makaranta tare, tuni shidasu Khalil luqman da ishaq suka fara shirya yanda abin zekasance, harsun kira wani wanda zumusu invitation card, cikin daren suka shirya duk wani abunda yakamata. washe gari, gidan Aunty da aiki suka tashi sunata girke², wanda za'a tarbi yan kawo lefe, sabha ko batawani murna don basanin angon nata tayiba, misalin 12pm yan kawo kaya suka bayyana a farfajiyar gidan, sosai akamusu tarba ta mutunci, abinci kala² aka aje musu, aka kuma hadamusu kayan arziki iri², tabbas ko makiyi yaga kayan yasan ba karya kayane masu matukar yawa ko a ido ka kalla kasan daga gidan arziki akazo dasu Seda dare Aunty take cemata wai tazo taga kayan, a'a Aunty nibasena ganiba, zamatayi don tayata hira sabida ta lura kanwar tata tafara, shiga tunane² seta zauna tayi shiru, shiyasa tazauna tana dan debemata kewa. Sosai kwanaki suke tafiya yau saura kwana 4 biki wanda ayau Aunty da sabha sukaje salon dawani samfarin gyaran jiki, harwajen wankin hakora sukaje aka wanke matasu kamar, sabbi aka zuba mata, gobe zasu wuce kaduna duka gidan bayan daurin aure sesu dawo, Bangaren su Abbas ma sunturo mata wasu daga cikin abokansu sukazo jin ko akwai abinda suke bukata, kasancewar batada kawaye sewata kanwar Aunty (Nana)itace ke zuwa gunsu, wandashi Abbas besamu damar zuwaba *Washe gari* Masu lalle sukaxo yiwa amarya Wanda ammice taturosu sabida lallen me matukar kyau ne baya fita seyayi kusan 2months bare kafar sabha dakeda kama lalle, amma baza'a mata bakiba sabida karya disashe, sesunje kd za'a musu bakin Kwararrune Sosai zokuga yanda kafarta tayi kamar asace, se akawa nana da su aunty dasu Layla, bawani lokaci aka daukaba, duk suka wanke, shiryawa sukayi sukadau hanyar kaduna, cikin ikon Allah sun sauka lpy, da gudu sabha tafada kam ummi tana cewa wayyo ummina nayi kewarki kamar me, oh ni yaushe zaki girmane?seranda muka kaita gidan miji inji Aunty tana dry. duk dry akai banda sabha dake turo baki, shiryawa sukai dukansu sukai gidan kaka, tana zaune tana cin goro sukai Sallama, dama Usman yagaya mata zuwansu, ahh wayyo sabhehe ta wlh, duk nayi kewarki dry tayi tace um niko kinga nama manta dake, lallai aidole kimatani tunda kinga zakiyi aure, waro ido tayi tace nabank kaka nice zanyi aure, duka shekarana nawa gsky bani bace don ban isa aureba. Mtss maidani yar iska mana, anayin auren za'a ganki da ciki a gaba, wucewa tayi tana cewa nikarki batani, nayi nan, dry sukai, haka sukasha hira a gidan kaka seda dare suka koma gida, washe gari kuwa yan biki suncika gidan kaka, hargidansu sabha akwai mutane babu lefi, yau ko Aunty hanasu fita tayi itada nana tace amarya bata yawo Haka sunaji suna gani, suka wuni a gida mm salamatu seyar musu da habaici take, wai anyi kwantai ankare a talaka, sunma maidata yar iska ko kallon ta basuyi, bare su nuna sunsan tanayi *Gobe nefa* Suna tashi aka fara aikace² gidajennan biyu bamasaka tsinke suncika sunyi tam da mutane, gidan ammi ma haka yake cikeda al-ummah kannen ta da yayyenta duk sunxo haka dangin abbu gidafa alhamdulillah sudai godiyar Allah gudummawa kuwa ammi tatarasu yaushe rabonda takira sabha itama haka, tasan suna famada muatane, shiko sa'ood dinkin bikinma Abbas neya dinko mishi donyaga inyabar sa'ood Seya basu kunya, shikuma sukai anko da abokansu kayan sa'ood ne kawai suka fita daban danasu, farar shadda Abbas ya dinko mishi sukuma sukai ankon Ash color "Suna zaune adakin sunata mishi tsiya wai haryafara fresh din angwaye tunkan a daura banza ya musu, kamar beji Abbas ne yace kai friend abinnafa yazo dai dai, kaga anyi bikinka da 1week zaka tafi Europe seku karasa amarcin ku acan ko? Yafada yana kanne mai ido duk dakin suka dau shewa Khalil yc wlh abunze bada citta, haushine yakama sa'ood tashi yayi zebasu guri ishaq yace a'a ina xuwane aboki bansaniba." Luqman ne yaisauri yace kai kacika sa ido waya zejeyi da madam, shigewa yayi yanaji sunata mishi iskanci "Sabha kuwa yau me bakin lalle tazo tai musu itadasu nana da aunty dawata makociyar su wadda suke mutunci itama batada aure, kunshi aka musu nagani mafada tsarere dayake su luqman dunturawa nana kudin kamai daza'a bukata." Seda wajen yamma aka gama duk sungaji daka kalleta kasan itace amarya. Tana kwance dadre taji karar wayarta, tana dubawa taga ammi ke kiranta, innalillahi wayyo kwana2 namanta da ammina, wata zuciyar tace koma tasan da bikin? Sekuma tace maybe Aunty tagaya mata, dagawa tayi tana sallama, jin ammi nacewa amarya shine kika mantadani ko?kunya taji jin ammi tace amarya, setace laaa ammi wlh ban mantakiba nayi missing dinki, smiling tayi tace toya kaduna, mmki take a ina ammi tasan taje kaduna, sekuma ta share tace wlh alhamdulillah, yataro shiru tayi wannan karon takasa mgn, nana ce taxo tana cewa. "Amarya da angon kike waya haka kike kashe murya, dry ammi tayi sema yanzu take tunanin anya sa'ood maya taba kiran sabha dontaga bawani son mgnr auren yakeba, jin sabha nacewa nana miye haka banson iskanci, dry ammi tayi tace daughter kyalesu, hira sukadanyi sannan sukai Sallama." *Rana bata karya* Shiri suke nazuwa daurin aure wanda Abban Abbas ne zewakilci sa'ood, suko tuni sun shirya, su sa'ood ko sunacan sunata shiri wandashi wasu abubuwan ma Abbas kesashi yi da Khalil wanda yaketa mishi iskanci son ranshi, kiran abbune yashigo wayar Abbas dagawa yayi yana gaida abbun, amsawa yake cikeda kulawa, sannan yace kunshirya kuwa? eh abbu yanzu zamu fito inshallah Allah yafada yana kallon sa'ood dake saka huka, sunce karya sa babbar rigar kartayi squeezing kafin sukai tunda zama zasuyi, sosai yai kyau yayi gyaran fuska sajennan yasha mai se shining yake, su Abbas mafa anfito aniyi d'as, to kuyi kufito kunsan 1pm dai dai za'a daura ko, to abbu gamunan. juyowa yayi yana kallon sa'ood dayafito sak ango, kai man gsky babe dinnan tayi sa'a nina kosama inganta, wlh mtss tosekaita ganita, dry duka dakin suka dauka, Khalil neyace man yada kishi haka? mtss karku dameni, wlh Khalil kabani dasa ido banza kawai, suhaib dake gefe yace, a'afa sa'ood kavar Khali yayi dariya ko kamanta iskancin daka mishi ne, segashi ba'aje ko inaba kaima naka yazo, saura Abbas, wani Abbas din niban isa aureba, yafada yana hade rai kamr gsk Fitowa sukayi dukansu sunada yawa balefi don Abbas ya gayyato mutane, part din ammi yanufa donyimata sallama, tana ta hada² Sosai tasha gayu abinta, sallama yayi yana shigowa auta tayo kanshi zata rungume, wata kanwar ammi tai saurin tareta tana cewa karki bata mishi kwalliyar, yartawa bata ganiba tsayawa tayi tana xunbura baki. Ammice da juyo tana cewa masha Allah, ina babbar rigar..sekuna ta kalli hannunsa ganin rigar yarike, kasa yai dakai, dry Tai tace yaukuma kunyata kakeji?? shima dryr yayi yana kaiwa kasa don gaidata, dagoshi tayi tace tashi karka bata gayun surukar tawa bata ganiba, kai ammi yafada yana yamutsa fuska kamar yaro karami, ahto tashi katafi Allah yamaka albarka yasa kai Alfahari da ita, yakasa amsawa se a zuciya yake amsa mata "Ganin yaki tashi yasata cewa tafi mana suna jiranka ina Abbas? yana waje, sosai ya tsinci kanshi cikin farin ciki ganin ammi nata murmushi dakuma yanda gidan nasu yacika duk donshi daya, autace tamiko mishi wani karamin kit medauke da xobe guda biyu, na mace dana namiji, ya sa'ood gashi ka kaiwa Aunty wannan kaji kace inasonta kafin inganta kuma ina mata murnar shiga familyn *MANSOOR HAMMAM* smiling yayi yana cewa thanks my love, yaya bakace zakasa mataba aikinga akwai mutane bazan takurata cikin mutane ba, ammi daketa dry dajin shirmen autar tata, tace kaga tafi karku bata lokaci, juyawa yayi yana cewa ammi muntafi Allah ya tsare hanya ameen ya hayyu ya qayyum, yafada yana fitowa duk sunshiga mota." Da'alama shikadai suke jira yana fitowa sukadau tafi ginin akwatin xobe ahannunshi, Khalil yace kai Romeo uban soyayya tun yanzu zaka fara rikitata da salon love dinka kenan, banxa yamishi yai addu'a yashiga motar. "Hanya suka dauka anata fira har suka karasa lokacin kusan 12:30 abban Abbas sekiransu yake wai karsu bata musu lokaci, aiko ba'a jimaba suka karaso, a kofar gidan kawunta za'a daura, acikin motar yasaka babbar rigarshi; masha Allah kawai na iya fada ganin yanda yayi kyau." Sabha ma tuni su aunty suka shiryata cikin wata dakekiyar atamfa, rigada zani innalillah kuxo kuga yanda tayi kyau, iya harsashen me karatu baze iya harsaso kyawuntaba. 1:00 ayau juma'a 19_gawatan_11 Dubban al-ummah suka shaida daurin auren, SA'OOD MANSOOR HAMMAM DA AMARYARSA SABHA ALIYU DAN-KASUWA akan sadaki mafi mutunci da daraja, sosai kurin ya kaure da hayaniya jindawa aka daura auren wasu da yawa na mamki, ya akai sabha ta auri dangidan MANSOOR HAMMAM (to abin Allah) "Girjinshine yabuga jin an ambaci sunan sabha idan bamantawa yayiba kamar yatabajin sunan, muryar abbas ce tadawo dashi tunanin dayake jiyai yanacewa Congratulations friend Allah yawa rayuwar aurenku Albarka, but abbas kaji sunan wadda aka auramin kuwa? smiling yayi yace tabbas aboki naji harma naje na tambaya uncle dinta wanda muka je gidanshi, su abbuma sun tabbatar min, azuciyarshi yake cewa BALA'I gsky da sake donshi beson yarinyar ko kadan wlh...... ```Tab sa'ood zekawo muku matsala yan team dinshi mudai munbaza 👀 muga ynda za'a yi, inbaze iyaba, seya barwa mlm umar 🤧``` *zhr*🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 Written by Zarahh AA THI PAGE IS DEDICATED TO DIZUUU ALIYU [MRS MUH'D] KIYI YANDA KIKESO DASHI, MUCH LOVE 😍❤️ 🅿️29&30 Maganar Khalil ce tadawo dashi daga duniyar tunanin daya afka, Kai babah wlh natayaka murna congratulations, mtss dalla ni kun dameni da surutu, kallon Abbas yayi don yasan shikadai yasan sabha, tab wlh da sake cewar sa'ood, Khalil yace bawani sake man, ai abu yayi dadi wlh, kazo muje muga amaryar taka mana, wlh ba'inda zani "kasha bom kenan kace bazakaba, wlh tashi muje, nace maka bazani, Khalil ne yakama hannu Abbas yace bar dan iskan karyaje, in ankai tama karka kulata, luqman ko dry yake yace zemuku muzururai dai anan, wlh kundameni haba don Allah. Babu wanda yakara kulashi suka mike suka nufi gidan su Sabha, Abbas ne yakira Nana yace mata gasunan sunzo, kallon Sabha daketa rubka kuka tayi tace seki tashi muje in kingama kukan, ga angon kinan yazo ganin ki tafada cikeda tsokana, ko kallonta batayiba don ita tunda taji ance bayan daurin aure za'a tafi kaita, take rusa kuka." Ganin bazuwa Sabha zatayiba yasa Nana fita tajira Aunty tafada mata, shigowa tayi tace subhanallahi Sabha miye haka, kamar wata yarinya karama, tashi kije ki wanke fuska kizo kicanza kaya, tana turo baki ta wanko fuskar, kara gyaramata fuskar Nana tayi sannan tamiko mata wani hadedden less se sheki yake yana haske, sosai tayi kyau kamar asaceta." Ita wlh kirjinta bugawa yake (hhh donma bakiji sunan angon ba) fitowa sukai hannuta cikin Na Nana." Su Khalil ne ansha kyau dama ga hasken angonci dabe gama fitaba..lol Fitowa sukai dawasu 'ya'yan yayyen abbanta, suna karasowa Abbas yace amaryarmu ykk ya fama da jama'a? murmushi tayi ahankali tace ina wuninku lpy qlw, taro alhamdulillah cewar fauxiya ('yar kawunta) Masha Allah, sedai amana afuwa amarya bamuxo mikida angon nakiba yanacan, yanafama da jama'a, itadai tana saura ronsu su Nana kawai suke mgn, ishaq ne yace anya amarya ba fushi kikai damuba donbamu zomiki da mijin nakib, Khalil ne yai saurin cewa no ba'ayi hakaba bari mukai ki kugaisa ko? "Da sauri tdago kanta dake sunkuye, taga wane shahararren ne wannan gwanin (Khalil ne mijin ummulkhairi) dry luqman yayi yace kaga kasa tadago fuskar a kyauta ko?dasauri takara maida kanta kasa, Amma tanaji kamar tasan Abbas sedai takasa tuna a ina tasanshi, to muzamu wuce amarya, Nane tace Allah yatsare mungode aimune da gdy kunbamu kawarku dry tayi." Shiko sa'ood yanacan su Abban Abbas sunce yaje ya gaida sutukanshi, sosai yatsinci kanshi da jin kunyar baban sabha, ashe da gske anajin kunyar surukai shi wlh beyarda base yau, abba ko tuni yaji sanyi aranshi don yanzu ya tabbatar beba yarshi mutumin banzaba, tabbas ya yarda wani hanin ga Allah baiwane, Sosai ya yaba da kunyar sa'ood (hhh abba rashin sani yafi dare duhu 🤣🏃) cewa yayi tashi dana Allah yamaka albarka, kasa amsawa yai a fili se'a cikin heart dinshi, kamr na Allah inji sabha baniba. Su abbu ko tuni sun dau hanyar komawa birnin tarayya (abuja) bayan sunyiwa su abba da kawu gdy sosai, suka taho suna cewa gsky sa'ood ya auro yar gidan mutunci. Su Abbas suna zuwa sukaganshi dawasu abokansu, karasowa sukai su Khalil ishaq dabasu taba ganin sabha ba sunacewa, kai man wlh kayi mata tab zazu kenan, wlh tayi kai gsky su abbu sun maka zabi, hade rai yayi yanacewa to ya isa haka, ahhh kishi, dry yayi wanda besan sanda yayitaba. Luqman ne yace but yau za'a kawota ko, Abbas yace inshallah yau abokina angone, hhh Khalil yace aida yake Dr ne komai normal bameji, sa'ood dayake saura rensu yace to dan iska, yan iska dai suka hada baki dukansu, haushi ne yakara kamashi, wayrsa ce tayi kara ammi kuma yafada aranshi, yana dauka tace ina taya dana murna, murmushi yayi yace ina gdy amminah ina yartawa?wace bansaniba murmushin gefen baki yayi yace sorry, nibanma gantaba dan zaro ido ammi tayi tace kai kardai kace harkuka tawo bakuje kungantaba don shirme, dan Sosa kai yayi yace su Khalil sunje ai banson sha shancifa, kiyi hakuri ammi wlh mutane ne sukamin yawa;harsuka sa ka manta matarka??shiru yayi donyasan bashida gsky ka kyauta ai, takashe wayar tana cewa Allah ya shirya ka. Suna komawa dama yan dauko amarya tareda yan daurin aure suka tawo tare, yamzu kusan karfe 2:30, tana komawa ummi tafara mata nasiha me tsuma jiki da jijiya, kuka sosai tasaki tana cewa wlh ummi ni nafasa auren, wlh kice sutafi nafasa, ayanzu ko inkaga ummi da sabha dole subaka tausayi don itama jitake kamar tayi kukan sosai yau taji son yarta fiyeda kullum a duniya. Ganin ummi nashirin zuboda hawaye yasa aunty kama Sabha, tana cewa kinason kirabuda da ummi tana kuka ko??a'a tafada hawaye na sauka akan kuncinta!to kiyi hakuri kowace mace seda ta taka wannan matsayin aduniya, tabbas akwai ciwo rabuwa da iyaye,amma kisani wannan auren shine mutuncin ki damu gaba daya, sosai maganganun Aunty sukai tasiri azuciyar ta, hada hannun sabha da ummi Aunty tayi Sannan tace aunty Hauwa Sabha zata tafi, idan ta taba miki wani abu kiyafe mata zataje itama tafara sabuwar rayuwa, kasa mgn ummi tace, ganin haka yasa Aunty kama sabha ta kaita gun mahaifinta sosai shima yayi namijin kokari wajen yimata hasi me narkarda zuciya, harseda sabha taji tabbas zatama mijin nata dabatasan wayeba biyayya iya iyawarta don sosai suka mata, haka suka fito zuwa motar dazasu tafi abuja. Dangin ammi mutun daya aka dauka se dangin abbu mutun biyu se mmn Abbas da Aunty da kanwar ummi se nana, mota akasa sa sabha tana kuka tana cewa itafa tafasa auren Amma seda suka sata cikin mota!hka suka dau hanya se sharbar kuka take, sedaga baya kuma bacci yai gaba da ita se sauke ajiyar zuciya take. Sunkusa kaiwa sannan tatashi, tana tashi kuwa kamr wacce tai mafarkin angon nata tace Aunty, pls waye aka aura min, kallon ta Aunty tayi tace mafarkin shi kikayi ne cikeda tskana, dan turi baki tayi tace don Allah Aunty waye. Sabha kisama ranki inshallah auren ki zezama alkhairi a rayuwarki kima mijinki biyayya, jin Aunty namata nasiha yakara rudata tace Aunty wai waye don Allah, sauke numfashi tayi sannan tace DR SA'OOD ne, kwalalo ido tayi tace d'and'an ammi kenanfa?daga mata kai Aunty tayi alamar tabbatar wa. Aiko tuni wasu hawayen suka kara wanke mata kekkyawar fuskarta, Aranta take cewa shikenan tata ta kare wlh wannan mugun, ganin tayi shiru yasa Aunty cewa sabha yadai, aikamr jira take takara bulbulo hawaye tace aunty wannan mugun mara dariyar mara murmushi wlh bashida tausayi ko kadan, saurin rufe mata baki Aunty tayi tace kul sabha kinason fashin ubangiji yahau kanki ko?girgiza kai tayi, to wlh kidinga sanin mezaki fada akanshi bakowani lafazi zakina fada akanshi ba kidinga kiyaye bakinki akan mijinki ko har kinfara, yarda nasihar ummin tunkan kije gidan naki, da sauri ta girgiza kai tace a'afa Aunty. Murmushi tayi tace, sabha bari ingaya miki ayanzu keka daice zaki iya sauya shi, zaki maidashi wani na daban wanda har za'ana mmki yaushe ya canza indai kincika mace to tabbas zaki iya canza na miji kowanne kuwa. Kizage damtse ki damke mijinki tayadda zedinga kallon wasu mata a maza, Aunty wannan dinne zecanza ni wlh tsoron shima nakeji, dry tayi tace sabha ke yarinya ce haryanzu, amma kifara gwada wa'innan abubuwan dana fada miki, sosai taita bata shawara da kara karfafa mata gwiwa Harsuka karaso, gidan ammi wanda ya sha gyaran dasekace sabone, dare yafara donhar anfara kisan sallar magrib, tuni aka fara fitowa tarbar amarya Harda autar ammi donta kosa taga wace me sa'arce ta auri yayanta, sedai fuskar arufe take dukda haka sedata rungume ta tana cewa well come to our family, itako sabha kara jinjina Al amarin Allah take cikin ranta, wai yau itace tadawo gidan ammi a matsayin suruka tabbas ikon Allah ya wuce wasa. Daya daga cikin matanda suka kawotace ta kamo hannunta tayi part din ammi da'ita, Bismillah tayi sannan tasaka zara zaran yatsunta cikin falon, ai ammi kamr jira taje su shigo dukda tasan sabha amma jitai takosa taganta. Rungume ta tayi, tace barka da zuwa yata, kasatai da kanta.cikin katon falon suka karasa wanda taga ansauya komai, zaunarda ita tayi kan kujera, guri akabasu Aunty nan aka kawo musu abinci, basoda lokacin sallah yayi yasa sukace bari sufara sallah, daki daya aka basu me shegen kyau ga girma. Sabha ko tana zaune a kan kujerar da ammi ta'aje ta. Wata macece tazo takama ta tace yata, zakiyi salla ko?daga mata kai tayi, dakin ammi aka kaita tojekiyi alwala, bathroom din tashiga tadauro alwalar sanda ta fito Matar bata dakin Ganin sallaya ashimfi de yasa tahau, wani hijab ragani a gefe daya, sakawa tayi Ta tada sallar harta idar babu wanda ya shigo, seda tayi azkar, tana shirin tashi taji anturo kofar. Ammi ce tashigo tace kin idar auta, sosai takejin nauyin ammi hakan yasa takasa dagowa ta kalleta, se daga mata kai datayi......... Daughter kinga zakuje dinner tashi kishiga kiyi wanka, ga kayanan inkin fito kisaka. Dakanta tashiga bathroom din tahada mata ruwan, tana fitowa tace jeki kiyi, tafice a dakin!mikewa tayi tanufa bathroom din kamshi kawai ruwan keyi, gawasu soaps masu shegen kamshi. Haka tayi wankanta cikin kamshi da nutsuwa, harta gama fitowa tai kamar munafuka. Alhamdulillah tafada sanda taga babu kowa a dakin, cikin sauri tafara shafa cream me dadin kamshi,.. Wasu matane suka shigo da'alama masu make up, ne duk seda suka furta Masha Allah ganin sabha. Kara sowa sukai suna gaidata cikin nutsuwa ita kunyama taji, Yar karama da ita ana gaisheta. Murmushi kawai tai musu, nan suka fara aikinsu Babi wani bata lokaci aka gama mata, wayyo Allah zokuga yanda tayi kyau kamar dawisu... "Guri suka bata tashirya cikin wata wedding gown me tsanin kyau, ash ce wacce tafito da asalin kyau irinnata, kamshi kawai taje zubawa ta ko ina, wata matace tazo takama hannunta sukayi waje seyaba kyaunda tayi take, mamki ne yakama sabha ganin su Aunty da su Nana sunsha gayu da'ankon dinner din da'akayi, dukda kanta rufe yake amma tana ganin wani abun, material ne lemon green duk suka sa kusan suk masu zuwa dinner din shi suka sa. Lokacin kusan 8pm ne don hartayi sallarta Bangaren uban gayya, yanacan shiyama mantada wani abu waishi dinner yana kwance, donsu Abbas sunfita sudawo seshi kadai kawai, yanata danna wayarsa, Khali yaji yana cewa gsky Kai dan iska ne wlh, haba don Allah mutane sunata jiranmu har anshirya amraya, kana nan hankali kwance ko?ko kallon Khalil beyiba Haushine yakama Abbas yace wllh zanje ingayawa ammi wannan wani irin iskanci ne?. Se yanzu tajuyo yace dama nace muku bazani wata dinner ba ehee, juyawa Abbas yayi zefita da sauri yasha gaban Abbas donya san ammi zeje fadawa, ina zaka? bansaniba sakeni, wlh bazan sakekaba kaje kahadamin sharri ko? Mtss dalla sakeni, look Abbas wai meye haka bari inshirya kaji, mtss to kayi sauri wlh duk sun shirya, harfa wasu sunfara tafiya. Juyawa yayi dama be dade dayin wanka ba yasa shi daukar kayan yasaka, shima Ash shadda ce me kyau yasa;sedaya gama shiryawa sekuma yajuyo yace but daga yau amgama, wa'innan abubuwan ko? Abbas ne yace sekuma gobe za'a yi walima, kuma harda ango ke bukatar gani agurin, mtss ni gobe inada abinyi baganina zasuyiba wlh. Kai kasani ina ruwana dukkansu sun shirya sunyi kyau, suna fitowa suka fara diban yan matan dukda bawani yawa garesu ba, duk kusan dangin su sa'ood dinne auta ko seyanzu taga amarya kai dama, ninasan soyayya kike keda ya sa'ood tafada tana dry, smiling tayi kawai, auta ce tace kinsan Aunty tunranda najj yaya yace shize kai ki gida nagano kishi yake, wannan karon ammi ce ke dry tace, bazaku wuceva ne? Harsun fito kuna nan kina zuba mata surutu. Hannun Sabha taja tace zomuje Aunty, suna fitowa lokacin shina ya fito, azuciyar shi yace tab, haka zata fita, nifa shiyasa nace bansob wannan dinner wlh kawai aita kalle ma mata, ganin kusan duk matan danginsu ne yasashi jin dadi, don wlh beson mace kwashe²n kawaye dayawa (wai jama'a ina zee tunda ama fara biki banjitaba) Karasowa yayi ganin sabha itada auta se Nana afegen ta, karaso wa yayi yanam auta mgn wai tawani kwakume mishi mata dry tayi tace tab yaya matar takama da tazama kurma, bata mgn, kallon ta yayi sekawai yayi murmushi, gurin motar suka karasa Khalil da Abbas ne a gaba, Abbas yana driving Khalil kuma yana zaman banza, shiya budemata motar da kanshi, shikuma ishaq yabude mishi.sannan yarufe tanufi tashi motar. Nana da Hafsat (auta) zedauka kawai saboda duk suntafi yan matan.... Yana shiga motar ya lumshe ido seyaji kamar karasa turaren tayi, amma seya maze zama yayi sosai yana gogar jikinta, ita wani yammm yammm takeji, barekuma Shi, seda suka fara tafiya, sannan tatuna mgnr Aunty ki dunga gaishe shi karkice shize fara miki mgn, hakan yasa kasa² tace ina wuni, seda ya kawo kanshi kusada kunnenta sannan yace se yanzu??dara daran idanunta ta dago ta kalleshi. Da sauri tai kasa danata don wlh bazata iya jurar kallon shiba, jinya kara cewa seyanzu Zaki gaidani (hh dama sa'ood da shegen son girma)aida nabari inmunje se'in koyawa bakin naki mgn tunda ance baki mgn yanzu.shiru tayi, Khalil dake wayada sahibarsa ne ya juyo yana cewa, kedai bakada hakuri wlh. Eh din bandashi kamanta sanda kake tsula tsiyarka kenan, dry yai yace kuma nima haka kasamun ido ba. Mtsss ka dameni da surutu itadai tanajinsu, kara dawo da kanshi yayi saitin kunnenta yace wlh idan mukaje, akace muzo muyi rawa naga kintashi ko mhhhh, yau ba se gobe ba zanyi mgnin kafafun naki, sekinyi kwanaki kina jinyarsu, babu abinda take fahimta a zancen nasa, rawar daya hanata ce kawai ta fahimci abinda yake nufi. Dryr Abbas da Khalil kawai yaji, sunacewa gsky man dinnan kai na dabanne wlh Allah yasa karkai aika² in anzo abun.. innalillahi waime yasa ku yan iskane wai, itako bata fahimci me suke nufiba, menayi na iskanci? Khalil yace kafimu sani. Haka sukaita sakin zancensu wanda sabha bata fahimci ko dayaba, harsuka kai BAHAMAS EVENT CENTER dake cikin abuja, katon gurine na masu dashi, yahadu iya haduwa gurin, yanzu Khalil ne yabude musu motar su duka, suna fitowa ya damki hannunta yasa cikin nashi jiyayi hannun kamr yafi audiga laushi ma. Sosai yakusa rasa control dinshi gawani dumu² acikin hannun lumshe ido yake yana kokarin saita kanshi, suna shiga aka fara tafi, wasuma cewa suke wai sunyi kama (tsabar soyayya ce kawai). Nan aka fara gudanarda taro duk wani abunda ake agun dinner seda sukayi, dako akace anabukatar ango da amarya suzo sutaka fur yace wlh baza'a kalle mishi mataba. Yan matannne suka fito filin rawa ancashe an danse, su Nana kuwa abu nasu itada auta. Abinci kuwa sewanda kaga damarci agun, drinks kala², abinka da ansaba ci ko kallon abincin basuyiba kadanne suke ci. Sedaga baya aka kira DR SA'OOD FANS da YANAYIN RAYUWA FANS aiko yanzune naga rawa, rawa suke bakama hannun yaro anata sakinmusu kida suna cashewa gsky sunma dr da sabha kara sosai, canna hangi dizuuu tadauko drinks guda daya tana sha tana rawa, tafi kowa cashewa agun harseda mc ya tsaida ita, anmusu barin kudi agun kawai zuba musu kudi ake, mc na dada sakin musu kida, danace subar rawar haka secemun sukai waibasu gajiba, na tattara nabasu guri. Shiko sa'ood gnin abun yaki karewa yace shi baze iya shirme ba, ya kama hannun matarsa yai waje sejanta yake yana sauri, Abbas dayaga sanda suka fita yai saurin jan Khalil suka biyo su, tarjewa tayi taki tafiya kallon ta yayi yace muje mana, ina zamu tafada cikeda tsoro, gida, wani gidan, ke bansaniba zaki tasani kina tambaya kamar wani sa'anki ko. Dan turo baki tayi yace wlh kikamin rashin kunya yanzu zanyi mgninki Daidai nan su Abbas suka karaso suna cewa man yahaka?bafa atashiba, nasa ai nagaji ne wlh bacci nakeji, Khalil da Abbas suka kalli juna suna murmushi, mtsss muna fukai, dai dai nan yan dinner suka fara fitowa Alamun tashi akayi. Hakan yasa yace inkunga dama kuzo muje inbaza kuba kuma seda safe, yanufi motar zeshiga mazaunin driver, dasauri Abbas yace rufan asiri ango dajan mota, shiya shiga, sukuma suka shiga baya, wani dan iskan bacci takeji duk da bawani dare bane yayi, gaba daya befi 10:30 ba yanzu. Haka suka karaso gidan kamar rana, itako takosa tajita a gado wlh bacci takeji kamar me, su Abbas tuni sukabar motar, kallon ta yayi tanata lumshe ido smiling yayi yace, yadai yana dage mata gira;dan turo baki tayi tace ni bacci nakeji wlh, idonshi yazaro mata yace, waya cemiki amarya tana bacci?? kallon bangane ba tamishi yace yes a'ina kika tabajin anyi haka..... _Zhr_🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀 Written by zarahh AA THI PAGE IS DEDICATED TO SADEEYAH AVDULLAHEE OMAR (UMMUH FATEEMAH) NAGODE DA SOYAYYAR KI GARENI 🅿️31&32 Batasan sanda tace meyasa amarya batayin bacci to? kallon ta yayi yana kara hango yarinta atattare da ita, cewa yayi aubaki saniba? Daga mishi kai tayi harara ya banka mata yace magana zakiyi, Eh tafada cikeda yarinta, smiling yayi yace yanxu infada miki dalili ko innuna miki abinda ke hanata baccin? Ita atunanin ta wani abunze nuna mata a waya hakan yasa tace, ya nuna mata,(hhh abin nema yasamu matar falke ta haifi kunne) kallonta yayi yanason gano asalin gskyrta, tabbas dagaske take batasaniba, aranshi yace aiko yanzu zan nuna miki, to matso mana kikawani matsa gefe yafada yana hade rai, ganin yana gyara babbar rigarshi tai tunanin ze dauko wayar ne, matsowa tayi kamar muna fuka......... Jawota yayi tadawo cinyarshi, dagoda fuskar ta tayi taga me zeyi, aiko kamr jira yake yahade goshinsu guri daya yana goga mata hancinsa akan nata, ahankali ya dawoda bakinshi kan nata, cikin kwarewa yake tura harsensa cikin bakinta yana xuke mata miyau, sotake tahana shi amma babu bakin mgn se kallon shi take, gashi takasa dauke idonta anasa. Shiko tuni yafara nisada garin mutane, ahankali yafara tura hannunshi cikin rigarta, harya karaso dashi inda yakeson kaiwa, aituni tafara kokarin kwatar kanka, tana hawaye aranshi yake cewa ita kuka bemata wahalane? Ganin tana shirin sakin mai wani kukan yasashi zaro harsensa yana kallonta akasalance yace, bakison innuna Miki ne??da sauri ta daga mishi kanta hawaye nakara bulbulo wa afuskarta, karamin murmushi yayi, sannan yace pls ni inason nuna miki kinjiiiiiiiiii yaja mgnr dabesan sanda yake futataba, girgiza kai take tana cewa plss banso ni, bekulata ba yacigaba da abinda yake, ganin batada me temakonta yasa tayi mukuss tana amsar sakonnishi. Yadau lokaci me tsawo yana yamutsa ta, sannan ya gyaleta, kwanciya tayi a kirjinshi tanata hawaye, aranta take cewa wannan azaba har ina gsky mutuminnan bashida tausayi (hhhh sabha kinada aiki) ganin yanda tayi shiru yasashi sakin smiling aranshi yana cewa, da'alama zatadau darasi 🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️ sa'ood fa dan is...ne wlh. ********* shiko mlm umar farkawa yayi yaganshi agadon hospital, tabbas yasan yayi rashin mace tagari kamar sabha, jin mom dinshi nace katashi?sannu kai saboda Allah akan wannan yar duniyar yarinyar shine harda kwanciya asibiti?? Allah dai yasomu, wani me rabon wahalar yanacan ya aure ta Allah yasa karta goga mishi cutar zamani, don yanda tayi shige² aisedai Ace Allah yasawake kawai. Tabbas seda yaji zuciyar shi tabuga dajin wai tayi aure, wasu zafafan tears yake fitarwa Wanda shikadai yakejin kunar su, inda kukana mgn tabbas dayawa mlm umar mgn ayau, seda yagaji ya fawwala Allah komai ya yarda sabha *RABON WANI* ce littafin autar manya mecikeda nishadi da darasi me yawa aci, haka yagama jinyarsa ya warke aka sallama mesu, ayanda yakeji inda sabha nada kanwa wlh seya aure amma kash haka kaddara sa take, suna komawa gida kuwa, yace shi baze zauna akasra nanba, nan babanshi ya fara nema mishi admission aksar Europe zeje karasa mkranta, tuni yaketa shirya² gefe daya kuma zuciyar sa kuma tana kuna yanajin baze dena son Sabha ba aduniya Sekuma yatuna itafa yanzu matar wanice, tamishi nisa nisanda babau waiwaye, tabbas yana jiwa mijin sabha dadi yayi dace, yasamu mata irin wadda duk wani mutumin kirki zeso samu. Haka rayuwa take tafiya yau dadi gobe ba dadi, har lokacin tafiyar sa yayi, yaje har gidan kaka yamata sallama, nantake cemishi wai me yazoyi. Bayan yabata jikarta suna, yanzu kuma me zemata?. Hakuri yabata sosai tareda fada mata shima abakin iyayenshi yaji mgnr besan tushen taba, haka yaita bata hakuri harta hakura. ****** Mlm zee tunda abbanta yafada musu auren SA'OOD suka dage dabin mlm haka suke, suje can² amma kullum mgn daya mlmn suke fadamusu, shine sukiyayi wa'innan yaran don sosai suke da addu'a ajikinsu (sabha & sa'ood) but sunkiji shiko Last wanda sukaje gurinsa cemusu yayi shifa indai zebasu shawara tosu dena damun kansu don babu wani wanda zemusu aiki yakama bare harau samu abinda suke so, amma suna barin gidansa suka nufa gidan Nan ya tabbatar musu baza'a daura wannan aureba, yahada musu abubuwa iri² , tuni suka zage tsamtse suna aiki da magungunan Kullum baza kunne suke suji anfasa amma ina abun yaci tura. Har lokacin bikin yayi nanfa zee takoma kamar mahaukaciya, akan wlh seta aureshi. Babanta yace zainab kowani uba yanason yarsa ta aure mutumin kirki, nima haka inaso ki aura mutumin kirki kamar sa'ood. Amma Kash hakan bazata faruba zainab saboda ke ba mutuniyar arziki bace, baki dace da mutum kamr sa'ood ba wlh. Inda kinada hali me kyau wlh bazan bari ki aure wani va inba sa'ood ba. Mahaifinsa dan uwa nane, wlh koyau nace mishi don Allah, yahada auren ki da dansa se'an daura shi yau base gobeba. Amma zainab kinbiyewa uwarki dabatada tunani kunata sabama Allah, duk wani abu dakuke inasane dashi, duk wani bin bokaye da kuke ina sane kawai nasa muku ido ne. Muga bokayen zasu muku abinda Allah bemukuba? Kisani zainab, babu abinda boka ze baka inba Allah yarubuta dama naka bane. Be isaba wlh Allah shi ne me azurtawa me kuma talau tawa, acikin Qur'ani Allah (s.w.t) wama min dabbatin fil ardi illa alallahi ruzukuha, wannan yanuna miki Allah shine me azurtawa. Haka yaita mata nasiha, abinda vesani ba kodaya bata daukaba a acikin nasihohin nasa, ranar bikin ko mom din ta cewa tayi babu inda zasu, shidai da beda zuciya yaita tafiya. ******** Ganin tana shirin yamai bacci yasashi dagota gaba daya tadawo jikinsa fitowa yayi, yasabata akafa kamar yarinya. Duk su Abbas sun wuce dakinsa, tanason sauka amma ganin babu kowa a harabar gidan yasata kara kwanciya da kyua a jikinsa. falon suka shiga tana sabe a kafadarsa, babu kowa acikin dakin tsit kamr anyi ruwa andauke se sanyi Ac da kamshin turare, duk lokacin sanyi ne Amma AC dakin akunne take, sama yanufa da ita, har kofar dakin Hafsat yai nocking, tuni tafara bacci, jin ana buga kofar yasata mikewa, hijab tajanyo agefen gadon itada Nana ne da fauziya dama, duk sunyi bacci, itako sabha seyanzu tabude ido tana satar kallonshi kasa² wata arniyar yunwa takeji, Amma yazatayi haka zata kwana, Hafsat ce tafito tana hamma, dan waro ido tayu tace ya sa'ood seyanzu? harara ya vanka mata,ita seyanzuma taga Sabha ahannunshi, kai gsky Allah ya shirya ashe haka yake, yanzu in ammi tagansu fa, duk aranta take wannan mgnr. Tsawa ya buga mata, Dalla kinwani tsaremu da ido nimatsa min sauketa, kai yaya nifa ba kallonku nakeba, amma aita tashi naga, kasauketa (saboda su nana nacikin dakin kuma duk kayan baccine jinkinsu) kallonta yayi yaga aiko tatashi aranshi yace lallai ashe kintashi, direta yayi yace kinji jiki me taushi ko? Hafsat ko ganin zasu iskantata yasa tanufi hanyar kitchen, tana cewa niko yunwa nakeji, da sauri tace tsayani pls kinji, cewa tayi kisami a ciki to taigaba, tana cewa kawai ku iskantani. "cewa yayi are ur feeling hungry?? Harzata daga kai seta tuna yace beso, hakan yasa tace Eh me kikaci yau?dan shiru tayi alamar tunani secan tace dazu ammi tabani wani nama, kai lallai ammi naji dake, smiling tayi seyace to jeki canza kaya muje kitchen din nima inajin yunwar, dan shagwabe fuska tayi tace nidai muje a haka tana dira kafafunta kasa, innalillahi wlh zakija yanzu kifasa kwana adakinnan kinji na rantse, bata fahimci meyake nufiba, ganin ta tsaya yace wlh kika bari naka maki sekinji ajikinki, dakinta shike tana turo baki gaba, cikin kayan da Nana tazo dasu tadau wata riga iyakarta gwiwa, tasaka sedata cire duka inners dinta sannan ta zura rigar, bawani kaurin arziki rigar garetaba, hakan yasa tadau hijabi harkasa tasa." Sandata fito yana jigine da karfen step din ya harde hannayensa akirji, sedai yanzu ya cire babbar rigar! karaso wa tayi, ganinta da hijab yasashi cewa kamar zaki walima?? fuskarsa babu yabo babu fallasa, murmushi kawai tayi. shine a gaba tana bin bayansa harsuka kusa karasawa kitchen din lokacin Hafsat harta dora indomie tazuba, tsayawa yayi yace wuce, tana daga kafarta kuwa tayi luuu zata fadi alamar ruwa ya zube a gurin. Aida wani irin sauri yatarota wanda shikansa besan yanadashi ba, jinta a tattausan kirjinsa yasata kara kwantawa, bamata lura da hijab din da yadawo sama gurin wuyantaba, sanadin juyinda tayi sanda takusa fadi. Shiko tuni yai kekkyawan gani, kara bude idanunsa yayi, aransa yana cewa Allah yayi halitta anan, ashe dazu daya taba bawani abun arxiki yayiba seyanzu daya gansu akusan bayyane, don babu maraba da babu. cak yadagata yanufi wani daki acan kasan step din, itadai se zare ido take kawai. "Dayan hannunsa yasa ya bude kofar, madai daicin dakine yanada girma ba kefi, se karamin gado aciki harad drawer da'alama dakin bame kwana aciki, hannu yakai ya kunna gloves din dakin tuni haske ya gauraye ko ina, tsab² dakin babu wani datti." Kan gadon ya shimfide ta plat, inbanda duka babu abinda zuciyar ta keyi, nashiga uku tafada acikin ranta sanda taga yarage hasken dakin, tana kuma hango inuwarsa yana cire kayan jikinsa. Gadon ya hauro shima yana kallota yanda jikinta ke rawa, cikin kunnenta yace kinutsu babu abinda zan miki, inkuma kika kiji se safe zakibar dakinnan wlh, sosai takejin tsoro amma hakan tayi shiru, tun tana banza dashi har sakonninsa kusa fara shigarta da kyau tuni ta mika kai, shiko seda ya gaji don kansa lokacin harta gaji se hawaye take saki kawai."kallon yanda take hawaye yake, sekuma yace miye abun kuka Kuma?? Cikin sangarta tace ai zafi nakeji, dage girarsa dake cike da kashi yayi yace, inane yake zafin? Filon dake kusada ita ta jefa mishi dry yayi, yace wuce muje muyi wanka". Kwalalo mai iso tayi tace dawa?bama tasan tayi hakanba wlh, jawota jikinsa yayi yace dani mana ko haram ne?A'a tafada ahankali to kingani muje kimin da kanki, aida gudu tavar jikinsa tana cewa wlh bazan iyaba, dry kawai yayi yashige bathroom din yayi wanka yafito, itafa bataso yasan setayi wanka, fitowa yayi yace natara miki ruwan, nifa bazanyi wanka ba;jikawai tayi yayi sama da ita......... _zhr_🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀 written by Zarahh AA 🅿️33&34 kuka tasakar mai tana bubbuga kafafu ganin yaki sauketa yasa ta bare baki sosai tna kuka, harcikin bathroom din ya kaita, cikin ruwan yasata don ma, ba sabulu a toilet din ruwan yafara diba da hannu yana watsa mata, gashi don mugunta yasa rusan da zafi radau, acewarsa akwai sanyi a garin, se kare kirjinta take da hannu, ganin ta tsugunna guri daya ta cure kijinta yasa Shi cewa, wai ke me kike boyewa ne?. banza ta mishi harya gama wanketa tas, yakara daukota ya fita. Wata irin masi fafiyyar kunyar shi ce tarufeta, har mmaki take wai yau itace, namiji yaima wanka?jin yana kokarin saka mata rigar hannunsa yasatace kaban insha ni. Tana turo baki, stop pretending mah kingama jin dadi zakizo kinawani, bobbo yewa wayyo Allah kamar ta tsine a kasa, don kunya wlh ita inbanta azaba da nipples dinta suke mata babu abinda takeji. "Amma don sharri waita gama jin dadi" tana hawaye ciki² tace tab wannan ne dadi kamar zan mutu wlh, me kikace?babu fa abinda nace!dry yayi yace wlh dase kin kwana a dakinnan kuma sekinyi jinya. "Ko kulashi batayi ba don ita yanzu kallon mugu take mishi, setaji yana cewa aikusan ma kwana kikayi tunda yanzu 1am tayi." Kwalalo ido tayi tace nabani, shikenan zasunamin kallon yar iska, se hawaye dry yake Sosai harseda ta tsaya da kukan tafara kallon sa ashe yana dry haka, suwaye zasu miki kallon yar iska?? Su auta mana!cewa yayi to tashi muje kidafa min tea da lemun tsami kinjamin yau bazan iya bacci ba, mikewa tayi tana cewa itafa bata iya girki ba. ko kulata beyiba har kitchen din suka shiga se abubuwa yake mata itako kunyarshi takeji wlh, gani take kmar ya gama da ita tunda ya mata wanka "Haka suka shiga kitchen din, ahankali tace ina auta ashe yaji ta, seji tayi yana cewa ita auta zata tsaya jiranki bayan kinbi mijinki." kuka tasakar mai, dai dai nan ammi tashigo kitchen din ganin sa'ood tsaye bayanta itakuma ta dora mishi ruwan tana yanka lemun tsamin still tana sakin kukan tabara. Subhanallahi mekake yi anan? sosai kai yafara yana cewa am..am..dama nace tadan dafamin ruwan zafine, harara ta buga mishi. tajuyo kan sabha tace zo auta kinji, menene kike kuka??goge hawayen take takasa ba ammi amsa, cewa yayi itamafa yunwar takeji ammi kallon sabha tayi tace wai kinajin yunwa yata? girgiza kai tayi, hararshi ammi tayi tace wuce kaje karasa aikin ka. "Kwabe fuska yayi yace ammi aiban iyaba ne, kallon ka rainani tamishi tace, inace kaine baka barin kowa yadafa maka wannan kaddarerren shayin, inba tsavar gulma ba, Sosa kai yayi yace wlh ammi, wannan shayin da kika gani bana wani abu bane, kawai yana kara lpy ne." .mtsss taja tsuka, wlh kun maidani kakar ku yarannan kasan dayake ni yarinya ce, kai ammi nina isa ince haka, um matsamin ni inwuce, (auta ce taje tacewa ammi itafa bataga sabha ba, tunda suka dawo taganta da yya, nandai tafada mata yanda sukayi tace to yanzu, na koma muci indomie din van gantaba, har ammi tafara bacci tace inje kar yaronnan ya dauke ta). Kamo hannun sabha tayi tace muje kinji auta, har dakin Hafsat tarakata sannan ta koma nata dakin, shiko yanacan ya kunkunai, shifa wlh so yai yadan kara rage zafi ko yayane (kai sa'ood kafi karfina wlh) Tana shiga su Nana suka sheke da dariya, hade rai tayi tace kukumafa lpy??kmar sabon kamu, kara sakin dariya sukai sukace aikece sabon kamu kinje kinsha dadi abinki. Kallon bakuda aikinyi take musu, Wait waima yaushe kuka tashi ne, nidai naga kuna bacci tun dazu, ahayye suka saka shewa kamar ba dareba, au kinga muna bacci shine kika bi mijinki. "ke zomu dubaki ko yaya yai aika² innalillahi Hafsat me kike cewa??dry tayi tace wlh inaganin sanda yai sama dake, tonifa inace daki yadawo dake, nazo naga bangankiba natashe su sukace basu ganki ba, shine naje nacewa ammi ban gankiba." Kambala'i dama ke kika gayawa ammi wlh banyafe ba,kawai kinja ta ganmu tare, batasan tayi subutar baki ba seda taji sun kuma saka shewa, nana ce tace kai sabha muna fuka,amma inace dazu² kika gama cewa ummi ke wlh kinfasa auren tafada tana sakin dryr mugunta. Mtss bakuda lpy wlh, ina abincin na?wani abinci Kuma?inji fauziya, keda kikaci babban abinci agun Yaya cewar Hafsat, innalillahi wlh zancewa ammi aure kike so. Haka suka cigaba da fira harsukai bacci. "Yana gama dafa tea din yanufi daki, duk suna zaune kowa ya canza kaya, aiyana sallama suka hau binshi da ido, Khalil ne yasaki wata uwar dariya yace, man wanka kayi ne??uban wanka nayi." Wlh kayi wanka badai a dakin ammi kai abunba? innalillahi yadafe kai yace wai Abbas meyasa kai dan iska ne?? iskanci yawuce wanda kagama ka tawo nan. "wlh sa'ood bakada tausayi wannan yar yarinyar, aika tausaya mata inji Khalil, wai ubanka na mata ne kaga ka kiyaye ni, kamanta sanda kake bin ummulkhairi ne kana cewa tsaka kaje kashewa??a'a to meye kuma na tone² dan iska kawai." Zama yayi yana kowa ruwan zafin duk yanda yakejin zafin kuwa seda ya shanye tas, numfashi ya sauke Abbas yace wai ina kaje ka dade haka??ina inda ka aikeni." Washe gari tunda ta tashi, tai salla takoma bacci har wajen 12:00 lokacin ma fauziya ce kece mata wai ammi na kiranta, dan bude ido tayi tana cewa, dalla kinzo kin adda beni, kina gani jiya bawani baccin arxiki nasamu ba. Dry Nana tayi data fito daga toilet alamr wanka tayi, tana cewa to masu miji kifada mana kinje gunsa bakiyi bacci sosai ba, banza tamata don taga nema suke su manna mata hauka. toilet ta shiga tayi brush ta wanke fuskar ta, tazari hijab dogo tana cewa fauxy zoki rakani dakin ammi!wlh bazaniba kilama wani darasin za'a koya miki, ba inda zaki...... Tasan bazata ba tunda tace wllh, hakan yasa tafita aiko tana fita tahadu da auta, ah Aunty mu kintashi? smiling kawai tayi tace muje kirakani, ina?damin ammi, jerawa sukai har cikin dakin, cike dakin yake da mata. Allah yasa taja hijab din ba'a ganin fuskarta, kara sinne kai tayi, ammi ce tace kuraso mana, takowa sukai suka zauna kan carpet. nan ta gaidasu cikin ladabi, cikeda fara'a suke amsawa nan aka fara gabatar mata dasu, ana fada mata alakarsu dasu sa'ood din, wata abokiyar wasan shi ce tace, kai gsky baze yuwuba jiya vamuje dinner ba vamu ga fuskar kiba "murmushi take cikin hijab, ammi ce tace kinga karki takurawa yata wlh, nanfa duka dakin aka fara anason ganin fuskarta, haka sukasa ta bude fuskar sewani kasa take da Kai, wani karamin yaro ne wanda baze wuce 5yrs ba yace, laaa mom itace aunty dady sa'ood,dayake haka yaran familyn suke ce mishi, duk dry akai jin hausar Shi bata wani fita." mmn shi ce tace, yes she's d one tayi kyau ko?Eh mon, duk dry ake adakin har sabha seda ta murmusa.tuni dangi sukaita tafiya especially wanda bakusa sukeba, sunata yaba kunyar sabha. Bayan ammi tadawo daga raka wa'inda suka tafi tace kuje ku shirya by 4pm za'a fara walima, daki suka koma suna cewa wlh walimar zatayi dd don ankira manyan mlmai mata. wanka sukayi sukai salla suka ci abinci, nanfa suka dasa fira, har wajen 3:30 sannan suka sake yin wanka, lifaya sabha tasa wadda ammi ce ta takawo mata ita me shegen kyau, wankan turare sukai mata, aunty ce takirata wai ta manta da ita ko??cewa tai kai Aunty taya zan mantaki. Dry tayi tace aunty sabha haryanzu shagwabar na nan ko?kinsan yanzu kin girma nanda 9months zaki koma mom, bubbuga kafafu tafayi tana cewa ita wlh, bazata haihu ba sekace mara kunya kawai aganta da baby. Dryr yarintar sabha aunty keyi tace, ah kice angon naki zekara aure soon kenan, aure kuma aunty batasan tafda ba, eh Aure kuwa wlh indai baki haifa mishi babies ba wata ze auro ta haifa mai. Tafada cikeda tsokana aikuwa tuni tafara wai itadai wlh a'a, meye a'a kishiyar tafada cikin sangarta, aiko tuni su Hafsat suka saka dry, cewa tai um se anjima driving nake kina sani surutu Driving aunty ina zaki, gidanku zanzo walima kai waidama aunty jiya kika tafi?ah lallai yarinyar nan bama ki nemeni ba kenan, dry tayi tace wlh ni inace kina wani dakin shiyasa um Allah ya shirya ki, sukai sallama. *Walima* Anyi wa'azi me ratsa jiki me matukar muhimmanci wanda yasa jikin angon da amaryar duk yayi sanyi, duk tsoron Allah ya shigesu(hhh kananan yan is..kawai) sosai wa'azin yai tasiri akansu. Especially sabha da dama su ummi sun mata se abun yaimata yawa, tuni tanatsu agun wa'azi ya ratsata. Shiko gogan ko kadan fuskar sa bata nuna ba amma, tabbas wa'azin yashi geshi da kyau sosai. Sewajen 6pm aka tashi inda a karshe aka kira amarya tayi karatu, cikin siririyar muryarta me matukar dadi tafra karatun cikin suratul *NISA'I* sosai yaji wani irin kasala sanda take karatun har wani bacci² yakeji don dadin muryarta. Haka aka tashi walima kowa yana son barka inda, wa'inda suke cikin abuja suka kama hanyar gida, haka ma su Nana da fauxiya suka shirya tafiya. "Ai tuni sabha tafara kuka don Allah karsu tafi, Allah sarki segasu Layla ana kuka sun kankameta itada husna, se kuka suke abin tausayi, inkagansu, haka suka shiga mota ammi ta kama gannunta suka koma ciki, tanata ajiyar zuciya don tasha kuka ba karya." Lokacin kusan 9pm tayi tare tayi haka ammi tasata, tayi wani wankan da ruwan turare, tasake shiryawa cikin wata atamfa me shegen kyau. Haka ta zaunarda ita, tafara mata wata nasihar kmar ita ta haifeta, haja take mata fada, dama tuni ammi tasa an kara gyra part din sa'ood don tace anan zasu zauna taga yazaman ze kasance, dontasan halin dan nata. Wani abu tabata me shegen dadi kamr zuma amma ba zuma bace, su Sabha anji dadi tuni ta shanye tas nan ammi taita kara gyrata kafin da kanta, takma hannunta tayi part din sa'ood da ita. Kan wani makeken gado ta direta tana kara yimata nasiha, aiko dama sabha akwai arhar kuka, tuni tarike hannun ammi wai wlh tsoro takeji, ita ammi ta turo mata auta ta tayata kwna, donta kwantar mata da hankali setace to bari inje inturo miki ita, "Sakin hannun ammi tayi tana jin dadi, ammi ko aranta take cewa rufawa auta asiri." Tana shiga daki taga sa'ood kwance akan gadonta, kaikuma lpy??sauke numfashi yayi yace ammi barka da gida, hararar wasa tamishi tace ina kaje tun dazu??wlh munje gidansu Abbas ne, inasu Khalil din to shima yanacan, Allah ya kyauta laha kai kace bakason su rakoka?? Dan sosa kai yayi, tace haba dma kayi kmada mara gsky. Nan shima tasashi gaba da nasiha, Sa'ood kasani yarinyar nan ayanzu mune iyayenta mune komai nata, batada kowa a gidannan bayan mu, don haka nabaka amanarta wlh inka zalunceta kaida Allah sa'ood kasani iyayenta sun baka itane, badon basu sontaba, sedai itama ta gina tata rayuwar, tasamu yara wa'inda zasu zama gata gareku. Sa'ood kasani yarinyar nan tanada hakki akanka kamar yanda kaima kanada hakki akanta, kamar yanda nafada mata kaima zanfada maka, kowannenku yana hakki akan dan uwanshi, tabbas koshi yarone yasan ammi mgn take mishi cikin dabara, takuma san yagane shiyasa tace tashi takafi, Allah yaima rayuwar aurenku Albarka. Yakasa tashi, seda takara cewa tashi ka tafi kabarta ita daya, mikewa yayi duk jikinshi yayi sanyi da kalamanta wlh, haka yafita yanajin wani iri, harya karasa part dinshi hannunsa rikeda ledoji wanda Abbas ne yasi duk abinda ke ciki. "Ya danna kanshi cikin dakin wani kamshi ya doki hancinsa, wanda ya saukar mai da wani shegen feeling wanda betaba jin irinsaba, yakasa karasawa se lumshe ido yake, ahaka yafara daga kafafunshi yanajin yanayinshi na kara canzawa..... _zhr_ 🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀 written by Zarahh AA 🅿️33&34 kuka tasakar mai tana bubbuga kafafu ganin yaki sauketa yasa ta bare baki sosai tna kuka, harcikin bathroom din ya kaita, cikin ruwan yasata don ma, ba sabulu a toilet din ruwan yafara diba da hannu yana watsa mata, gashi don mugunta yasa rusan da zafi radau, acewarsa akwai sanyi a garin, se kare kirjinta take da hannu, ganin ta tsugunna guri daya ta cure kijinta yasa Shi cewa, wai ke me kike boyewa ne?. banza ta mishi harya gama wanketa tas, yakara daukota ya fita. Wata irin masi fafiyyar kunyar shi ce tarufeta, har mmaki take wai yau itace, namiji yaima wanka?jin yana kokarin saka mata rigar hannunsa yasatace kaban insha ni. Tana turo baki, stop pretending mah kingama jin dadi zakizo ki "Ko kulashi batayi ba don ita yanzu kallon mugu take mishi, setaji yana cewa aikusan ma kwana kikayi tunda yanzu 1am tayi." Kwalalo ido tayi tace nabani, shikenan zasunamin kallon yar iska, se hawaye dry yake Sosai harseda ta tsaya da kukan tafara kallon sa ashe yana dry haka, suwaye zasu miki kallon yar iska?? Su auta mana!cewa yayi to tashi muje kidafa min tea da lemun tsami kinjamin yau bazan iya bacci ba, mikewa tayi tana cewa itafa bata iya girki ba. ko kulata beyiba har kitchen din suka shiga se abubuwa yake mata itako kunyarshi takeji wlh, gani take kmar ya gama da ita tunda ya mata wanka "Haka suka shiga kitchen din, ahankali tace ina auta ashe yaji ta, seji tayi yana cewa ita auta zata tsaya jiranki bayan kinbi mijinki." kuka tasakar mai, dai dai nan ammi tashigo kitchen din ganin sa'ood tsaye bayanta itakuma ta dora mishi ruwan tana yanka lemun tsamin still tana sakin kukan tabara. Subhanallahi mekake yi anan? sosai kai yafara yana cewa am..am..dama nace tadan dafamin ruwan zafine, harara ta buga mishi. tajuyo kan sabha tace zo auta kinji, menene kike kuka??goge hawayen take takasa ba ammi amsa, cewa yayi itamafa yunwar takeji ammi kallon sabha tayi tace wai kinajin yunwa yata? girgiza kai tayi, hararshi ammi tayi tace wuce kaje karasa aikin ka. "Kwabe fuska yayi yace ammi aiban iyaba ne, kallon ka rainani tamishi tace, inace kaine baka barin kowa yadafa maka wannan kaddarerren shayin, inba tsavar gulma ba, Sosa kai yayi yace wlh ammi, wannan shayin da kika gani bana wani abu bane, kawai yana kara lpy ne." .mtsss taja tsuka, wlh kun maidani kakar ku yarannan kasan dayake ni yarinya ce, kai ammi nina isa ince haka, um matsamin ni inwuce, (auta ce taje tacewa ammi itafa bataga sabha ba, tunda suka dawo taganta da yya, nandai tafada mata yanda sukayi tace to yanzu, na koma muci indomie din van gantaba, har ammi tafara bacci tace inje kar yaronnan ya dauke ta). Kamo hannun sabha tayi tace muje kinji auta, har dakin Hafsat tarakata sannan ta koma nata dakin, shiko yanacan ya kunkunai, shifa wlh so yai yadan kara rage zafi ko yayane (kai sa'ood kafi karfina wlh) Tana shiga su Nana suka sheke da dariya, hade rai tayi tace kukumafa lpy??kmar sabon kamu, kara sakin dariya sukai sukace aikece sabon kamu kinje kinsha dadi abinki. Kallon bakuda aikinyi take musu, Wait waima yaushe kuka tashi ne, nidai naga kuna bacci tun dazu, ahayye suka saka shewa kamar ba dareba, au kinga muna bacci shine kika bi mijinki. "ke zomu dubaki ko yaya yai aika² innalillahi Hafsat me kike cewa??dry tayi tace wlh inaganin sanda yai sama dake, tonifa inace daki yadawo dake, nazo naga bangankiba natashe su sukace basu ganki ba, shine naje nacewa ammi ban gankiba." Kambala'i dama ke kika gayawa ammi wlh banyafe ba,kawai kinja ta ganmu tare, batasan tayi subutar baki ba seda taji sun kuma saka shewa, nana ce tace kai sabha muna fuka,amma inace dazu² kika gama cewa ummi ke wlh kinfasa auren tafada tana sakin dryr mugunta. Mtss bakuda lpy wlh, ina abincin na?wani abinci Kuma?inji fauziya, keda kikaci babban abinci agun Yaya cewar Hafsat, innalillahi wlh zancewa ammi aure kike so. Haka suka cigaba da fira harsukai bacci. "Yana gama dafa tea din yanufi daki, duk suna zaune kowa ya canza kaya, aiyana sallama suka hau binshi da ido, Khalil ne yasaki wata uwar dariya yace, man wanka kayi ne??uban wanka nayi." Wlh kayi wanka badai a dakin ammi kai abunba? innalillahi yadafe kai yace wai Abbas meyasa kai dan iska ne?? iskanci yawuce wanda kagama ka taw *Mistake🖕*🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀 written by Zarahh AA 🅿️33&34 kuka tasakar mai tana bubbuga kafafu ganin yaki sauketa yasa ta bare baki sosai tna kuka, harcikin bathroom din ya kaita, cikin ruwan yasata don ma, ba sabulu a toilet din ruwan yafara diba da hannu yana watsa mata, gashi don mugunta yasa rusan da zafi radau, acewarsa akwai sanyi a garin, se kare kirjinta take da hannu, ganin ta tsugunna guri daya ta cure kijinta yasa Shi cewa, wai ke me kike boyewa ne?. banza ta mishi harya gama wanketa tas, yakara daukota ya fita. Wata irin masi fafiyyar kunyar shi ce tarufeta, har mmaki take wai yau itace, namiji yaima wanka?jin yana kokarin saka mata rigar hannunsa yasatace kaban insha ni. Tana turo baki, stop pretending mah kingama jin dadi zakizo kinawani, bobbo yewa wayyo Allah kamar ta tsine a kasa, don kunya wlh ita inbanta azaba da nipples dinta suke mata babu abinda takeji. "Amma don sharri waita gama jin dadi" tana hawaye ciki² tace tab wannan ne dadi kamar zan mutu wlh, me kikace?babu fa abinda nace!dry yayi yace wlh dase kin kwana a dakinnan kuma sekinyi jinya. "Ko kulashi batayi ba don ita yanzu kallon mugu take mishi, setaji yana cewa aikusan ma kwana kikayi tunda yanzu 1am tayi." Kwalalo ido tayi tace nabani, shikenan zasunamin kallon yar iska, se hawaye dry yake Sosai harseda ta tsaya da kukan tafara kallon sa ashe yana dry haka, suwaye zasu miki kallon yar iska?? Su auta mana!cewa yayi to tashi muje kidafa min tea da lemun tsami kinjamin yau bazan iya bacci ba, mikewa tayi tana cewa itafa bata iya girki ba. ko kulata beyiba har kitchen din suka shiga se abubuwa yake mata itako kunyarshi takeji wlh, gani take kmar ya gama da ita tunda ya mata wanka "Haka suka shiga kitchen din, ahankali tace ina auta ashe yaji ta, seji tayi yana cewa ita auta zata tsaya jiranki bayan kinbi mijinki." kuka tasakar mai, dai dai nan ammi tashigo kitchen din ganin sa'ood tsaye bayanta itakuma ta dora mishi ruwan tana yanka lemun tsamin still tana sakin kukan tabara. Subhanallahi mekake yi anan? sosai kai yafara yana cewa am..am..dama nace tadan dafamin ruwan zafine, harara ta buga mishi. tajuyo kan sabha tace zo auta kinji, menene kike kuka??goge hawayen take takasa ba ammi amsa, cewa yayi itamafa yunwar takeji ammi kallon sabha tayi tace wai kinajin yunwa yata? girgiza kai tayi, hararshi ammi tayi tace wuce kaje karasa aikin ka. "Kwabe fuska yayi yace ammi aiban iyaba ne, kallon ka rainani tamishi tace, inace kaine baka barin kowa yadafa maka wannan kaddarerren shayin, inba tsavar gulma ba, Sosa kai yayi yace wlh ammi, wannan shayin da kika gani bana wani abu bane, kawai yana kara lpy ne." .mtsss taja tsuka, wlh kun maidani kakar ku yarannan kasan dayake ni yarinya ce, kai ammi nina isa ince haka, um matsamin ni inwuce, (auta ce taje tacewa ammi itafa bataga sabha ba, tunda suka dawo taganta da yya, nandai tafada mata yanda sukayi tace to yanzu, na koma muci indomie din van gantaba, har ammi tafara bacci tace inje kar yaronnan ya dauke ta). Kamo hannun sabha tayi tace muje kinji auta, har dakin Hafsat tarakata sannan ta koma nata dakin, shiko yanacan ya kunkunai, shifa wlh so yai yadan kara rage zafi ko yayane (kai sa'ood kafi karfina wlh) Tana shiga su Nana suka sheke da dariya, hade rai tayi tace kukumafa lpy??kmar sabon kamu, kara sakin dariya sukai sukace aikece sabon kamu kinje kinsha dadi abinki. Kallon bakuda aikinyi take musu, Wait waima yaushe kuka tashi ne, nidai naga kuna bacci tun dazu, ahayye suka saka shewa kamar ba dareba, au kinga muna bacci shine kika bi mijinki. "ke zomu dubaki ko yaya yai aika² innalillahi Hafsat me kike cewa??dry tayi tace wlh inaganin sanda yai sama dake, tonifa inace daki yadawo dake, nazo naga bangankiba natashe su sukace basu ganki ba, shine naje nacewa ammi ban gankiba." Kambala'i dama ke kika gayawa ammi wlh banyafe ba,kawai kinja ta ganmu tare, batasan tayi subutar baki ba seda taji sun kuma saka shewa, nana ce tace kai sabha muna fuka,amma inace dazu² kika gama cewa ummi ke wlh kinfasa auren tafada tana sakin dryr mugunta. Mtss bakuda lpy wlh, ina abincin na?wani abinci Kuma?inji fauziya, keda kikaci babban abinci agun Yaya cewar Hafsat, innalillahi wlh zancewa ammi aure kike so. Haka suka cigaba da fira harsukai bacci. "Yana gama dafa tea din yanufi daki, duk suna zaune kowa ya canza kaya, aiyana sallama suka hau binshi da ido, Khalil ne yasaki wata uwar dariya yace, man wanka kayi ne??uban wanka nayi." Wlh kayi wanka badai a dakin ammi kai abunba? innalillahi yadafe kai yace wai Abbas meyasa kai dan iska ne?? iskanci yawuce wanda kagama ka tawo nan. "wlh sa'ood bakada tausayi wannan yar yarinyar, aika tausaya mata inji Khalil, wai ubanka na mata ne kaga ka kiyaye ni, kamanta sanda kake bin ummulkhairi ne kana cewa tsaka kaje kashewa??a'a to meye kuma na tone² dan iska kawai." Zama yayi yana kowa ruwan zafin duk yanda yakejin zafin kuwa seda ya shanye tas, numfashi ya sauke Abbas yace wai ina kaje ka dade haka??ina inda ka aikeni." Washe gari tunda ta tashi, tai salla takoma bacci har wajen 12:00 lokacin ma fauziya ce kece mata wai ammi na kiranta, dan bude ido tayi tana cewa, dalla kinzo kin adda beni, kina gani jiya bawani baccin arxiki nasamu ba. Dry Nana tayi data fito daga toilet alamr wanka tayi, tana cewa to masu miji kifada mana kinje gunsa bakiyi bacci sosai ba, banza tamata don taga nema suke su manna mata hauka. toilet ta shiga tayi brush ta wanke fuskar ta, tazari hijab dogo tana cewa fauxy zoki rakani dakin ammi!wlh bazaniba kilama wani darasin za'a koya miki, ba inda zaki...... Tasan bazata ba tunda tace wllh, hakan yasa tafita aiko tana fita tahadu da auta, ah Aunty mu kintashi? smiling kawai tayi tace muje kirakani, ina?damin ammi, jerawa sukai har cikin dakin, cike dakin yake da mata. Allah yasa taja hijab din ba'a ganin fuskarta, kara sinne kai tayi, ammi ce tace kuraso mana, takowa sukai suka zauna kan carpet. nan ta gaidasu cikin ladabi, cikeda fara'a suke amsawa nan aka fara gabatar mata dasu, ana fada mata alakarsu dasu sa'ood din, wata abokiyar wasan shi ce tace, kai gsky baze yuwuba jiya vamuje dinner ba vamu ga fuskar kiba "murmushi take cikin hijab, ammi ce tace kinga karki takurawa yata wlh, nanfa duka dakin aka fara anason ganin fuskarta, haka sukasa ta bude fuskar sewani kasa take da Kai, wani karamin yaro ne wanda baze wuce 5yrs ba yace, laaa mom itace aunty dady sa'ood,dayake haka yaran familyn suke ce mishi, duk dry akai jin hausar Shi bata wani fita." mmn shi ce tace, yes she's d one tayi kyau ko?Eh mon, duk dry ake adakin har sabha seda ta murmusa.tuni dangi sukaita tafiya especially wanda bakusa sukeba, sunata yaba kunyar sabha. Bayan ammi tadawo daga raka wa'inda suka tafi tace kuje ku shirya by 4pm za'a fara walima, daki suka koma suna cewa wlh walimar zatayi dd don ankira manyan mlmai mata. wanka sukayi sukai salla suka ci abinci, nanfa suka dasa fira, har wajen 3:30 sannan suka sake yin wanka, lifaya sabha tasa wadda ammi ce ta takawo mata ita me shegen kyau, wankan turare sukai mata, aunty ce takirata wai ta manta da ita ko??cewa tai kai Aunty taya zan mantaki. Dry tayi tace aunty sabha haryanzu shagwabar na nan ko?kinsan yanzu kin girma nanda 9months zaki koma mom, bubbuga kafafu tafayi tana cewa ita wlh, bazata haihu ba sekace mara kunya kawai aganta da baby. Dryr yarintar sabha aunty keyi tace, ah kice angon naki zekara aure soon kenan, aure kuma aunty batasan tafda ba, eh Aure kuwa wlh indai baki haifa mishi babies ba wata ze auro ta haifa mai. Tafada cikeda tsokana aikuwa tuni tafara wai itadai wlh a'a, meye a'a kishiyar tafada cikin sangarta, aiko tuni su Hafsat suka saka dry, cewa tai um se anjima driving nake kina sani surutu Driving aunty ina zaki, gidanku zanzo walima kai waidama aunty jiya kika tafi?ah lallai yarinyar nan bama ki nemeni ba kenan, dry tayi tace wlh ni inace kina wani dakin shiyasa um Allah ya shirya ki, sukai sallama. *Walima* Anyi wa'azi me ratsa jiki me matukar muhimmanci wanda yasa jikin angon da amaryar duk yayi sanyi, duk tsoron Allah ya shigesu(hhh kananan yan is..kawai) sosai wa'azin yai tasiri akansu. Especially sabha da dama su ummi sun mata se abun yaimata yawa, tuni tanatsu agun wa'azi ya ratsata. Shiko gogan ko kadan fuskar sa bata nuna ba amma, tabbas wa'azin yashi geshi da kyau sosai. Sewajen 6pm aka tashi inda a karshe aka kira amarya tayi karatu, cikin siririyar muryarta me matukar dadi tafra karatun cikin suratul *NISA'I* sosai yaji wani irin kasala sanda take karatun har wani bacci² yakeji don dadin muryarta. Haka aka tashi walima kowa yana son barka inda, wa'inda suke cikin abuja suka kama hanyar gida, haka ma su Nana da fauxiya suka shirya tafiya. "Ai tuni sabha tafara kuka don Allah karsu tafi, Allah sarki segasu Layla ana kuka sun kankameta itada husna, se kuka suke abin tausayi, inkagansu, haka suka shiga mota ammi ta kama gannunta suka koma ciki, tanata ajiyar zuciya don tasha kuka ba karya." Lokacin kusan 9pm tayi tare tayi haka ammi tasata, tayi wani wankan da ruwan turare, tasake shiryawa cikin wata atamfa me shegen kyau. Haka ta zaunarda ita, tafara mata wata nasihar kmar ita ta haifeta, haja take mata fada, dama tuni ammi tasa an kara gyra part din sa'ood don tace anan zasu zauna taga yazaman ze kasance, dontasan halin dan nata. Wani abu tabata me shegen dadi kamr zuma amma ba zuma bace, su Sabha anji dadi tuni ta shanye tas nan ammi taita kara gyrata kafin da kanta, takma hannunta tayi part din sa'ood da ita. Kan wani makeken gado ta direta tana kara yimata nasiha, aiko dama sabha akwai arhar kuka, tuni tarike hannun ammi wai wlh tsoro takeji, ita ammi ta turo mata auta ta tayata kwna, donta kwantar mata da hankali setace to bari inje inturo miki ita, "Sakin hannun ammi tayi tana jin dadi, ammi ko aranta take cewa rufawa auta asiri." Tana shiga daki taga sa'ood kwance akan gadonta, kaikuma lpy??sauke numfashi yayi yace ammi barka da gida, hararar wasa tamishi tace ina kaje tun dazu??wlh munje gidansu Abbas ne, inasu Khalil din to shima yanacan, Allah ya kyauta laha kai kace bakason su rakoka?? Dan sosa kai yayi, tace haba dma kayi kmada mara gsky. Nan shima tasashi gaba da nasiha, Sa'ood kasani yarinyar nan ayanzu mune iyayenta mune komai nata, batada kowa a gidannan bayan mu, don haka nabaka amanarta wlh inka zalunceta kaida Allah sa'ood kasani iyayenta sun baka itane, badon basu sontaba, sedai itama ta gina tata rayuwar, tasamu yara wa'inda zasu zama gata gareku. Sa'ood kasani yarinyar nan tanada hakki akanka kamar yanda kaima kanada hakki akanta, kamar yanda nafada mata kaima zanfada maka, kowannenku yana hakki akan dan uwanshi, tabbas koshi yarone yasan ammi mgn take mishi cikin dabara, takuma san yagane shiyasa tace tashi takafi, Allah yaima rayuwar aurenku Albarka. Yakasa tashi, seda takara cewa tashi ka tafi kabarta ita daya, mikewa yayi duk jikinshi yayi sanyi da kalamanta wlh, haka yafita yanajin wani iri, harya karasa part dinshi hannunsa rikeda ledoji wanda Abbas ne yasi duk abinda ke ciki. "Ya danna kanshi cikin dakin wani kamshi ya doki hancinsa, wanda ya saukar mai da wani shegen feeling wanda betaba jin irinsaba, yakasa karasawa se lumshe ido yake, ahaka yafara daga kafafunshi yanajin yanayinshi na kara canzawa..... _zhr_ 🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀 written by Zarahh AA 🅿️33&34 kuka tasakar mai tana bubbuga kafafu ganin yaki sauketa yasa ta bare baki sosai tna kuka, harcikin bathroom din ya kaita, cikin ruwan yasata don ma, ba sabulu a toilet din ruwan yafara diba da hannu yana watsa mata, gashi don mugunta yasa rusan da zafi radau, acewarsa akwai sanyi a garin, se kare kirjinta take da hannu, ganin ta tsugunna guri daya ta cure kijinta yasa Shi cewa, wai ke me kike boyewa ne?. banza ta mishi harya gama wanketa tas, yakara daukota ya fita. Wata irin masi fafiyyar kunyar shi ce tarufeta, har mmaki take wai yau itace, namiji yaima wanka?jin yana kokarin saka mata rigar hannunsa yasatace kaban insha ni. Tana turo baki, stop pretending mah kingama jin dadi zakizo ki "Ko kulashi batayi ba don ita yanzu kallon mugu take mishi, setaji yana cewa aikusan ma kwana kikayi tunda yanzu 1am tayi." Kwalalo ido tayi tace nabani, shikenan zasunamin kallon yar iska, se hawaye dry yake Sosai harseda ta tsaya da kukan tafara kallon sa ashe yana dry haka, suwaye zasu miki kallon yar iska?? Su auta mana!cewa yayi to tashi muje kidafa min tea da lemun tsami kinjamin yau bazan iya bacci ba, mikewa tayi tana cewa itafa bata iya girki ba. ko kulata beyiba har kitchen din suka shiga se abubuwa yake mata itako kunyarshi takeji wlh, gani take kmar ya gama da ita tunda ya mata wanka "Haka suka shiga kitchen din, ahankali tace ina auta ashe yaji ta, seji tayi yana cewa ita auta zata tsaya jiranki bayan kinbi mijinki." kuka tasakar mai, dai dai nan ammi tashigo kitchen din ganin sa'ood tsaye bayanta itakuma ta dora mishi ruwan tana yanka lemun tsamin still tana sakin kukan tabara. Subhanallahi mekake yi anan? sosai kai yafara yana cewa am..am..dama nace tadan dafamin ruwan zafine, harara ta buga mishi. tajuyo kan sabha tace zo auta kinji, menene kike kuka??goge hawayen take takasa ba ammi amsa, cewa yayi itamafa yunwar takeji ammi kallon sabha tayi tace wai kinajin yunwa yata? girgiza kai tayi, hararshi ammi tayi tace wuce kaje karasa aikin ka. "Kwabe fuska yayi yace ammi aiban iyaba ne, kallon ka rainani tamishi tace, inace kaine baka barin kowa yadafa maka wannan kaddarerren shayin, inba tsavar gulma ba, Sosa kai yayi yace wlh ammi, wannan shayin da kika gani bana wani abu bane, kawai yana kara lpy ne." .mtsss taja tsuka, wlh kun maidani kakar ku yarannan kasan dayake ni yarinya ce, kai ammi nina isa ince haka, um matsamin ni inwuce, (auta ce taje tacewa ammi itafa bataga sabha ba, tunda suka dawo taganta da yya, nandai tafada mata yanda sukayi tace to yanzu, na koma muci indomie din van gantaba, har ammi tafara bacci tace inje kar yaronnan ya dauke ta). Kamo hannun sabha tayi tace muje kinji auta, har dakin Hafsat tarakata sannan ta koma nata dakin, shiko yanacan ya kunkunai, shifa wlh so yai yadan kara rage zafi ko yayane (kai sa'ood kafi karfina wlh) Tana shiga su Nana suka sheke da dariya, hade rai tayi tace kukumafa lpy??kmar sabon kamu, kara sakin dariya sukai sukace aikece sabon kamu kinje kinsha dadi abinki. Kallon bakuda aikinyi take musu, Wait waima yaushe kuka tashi ne, nidai naga kuna bacci tun dazu, ahayye suka saka shewa kamar ba dareba, au kinga muna bacci shine kika bi mijinki. "ke zomu dubaki ko yaya yai aika² innalillahi Hafsat me kike cewa??dry tayi tace wlh inaganin sanda yai sama dake, tonifa inace daki yadawo dake, nazo naga bangankiba natashe su sukace basu ganki ba, shine naje nacewa ammi ban gankiba." Kambala'i dama ke kika gayawa ammi wlh banyafe ba,kawai kinja ta ganmu tare, batasan tayi subutar baki ba seda taji sun kuma saka shewa, nana ce tace kai sabha muna fuka,amma inace dazu² kika gama cewa ummi ke wlh kinfasa auren tafada tana sakin dryr mugunta. Mtss bakuda lpy wlh, ina abincin na?wani abinci Kuma?inji fauziya, keda kikaci babban abinci agun Yaya cewar Hafsat, innalillahi wlh zancewa ammi aure kike so. Haka suka cigaba da fira harsukai bacci. "Yana gama dafa tea din yanufi daki, duk suna zaune kowa ya canza kaya, aiyana sallama suka hau binshi da ido, Khalil ne yasaki wata uwar dariya yace, man wanka kayi ne??uban wanka nayi." Wlh kayi wanka badai a dakin ammi kai abunba? innalillahi yadafe kai yace wai Abbas meyasa kai dan iska ne?? iskanci yawuce wanda kagama ka taw *Mistake🖕*🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀 written by zarahh AA 🅿️35&36 Ahankali yake taka kafafunshi akan step din, tabbas beson fara shiga harkar yarinyar tun yanzu (hhh sedai kar a Kuma) sedai bangare daya kuma yana tuna maganganun ammi, ahaka harya karasa dakin dayakeda tabbacin tana ciki. "Yanda ammi tabarta haka take, tana zaune tasaka kafafunta cikin cinyoyinta se sheshshekar kukanta ke tashi (itako jiran ammi ta turo auta take tundazu) sallama yayi kamar anmishi dole, kare mata kallo yake yana tunanin yarinyar nan ko kadan bazata iya dashi ba." Ledojin hannunsa ya zubar akasa tareda kara sowa ahankali!daga gefe ya zauna yana kamota yadawo da ita jikinshi, kamshinta yake shaka ahankali yana kara jin jikinshi na canzawa, kamar wani muna fuki yake cewa, miye na kuka Kuma??sekuma ya Kara cewa ko tsoro kikeji ne??da sauri tadaga mishi kai! smiling yayi sannan yai cupping face dinta, kallon cikin idonta yake yana hango tsantsar tsoro a cikinsu. "Kenan bazaki iya kwana ke dayaba, duk cikin sanyin murya yake mgnr, daga mishi kai tayi tana kara sako hawaye, harshensa yasa yafara lashe tears din yana hadawa da gashin idonta yana tandewa. Harseda yaga hawayen sun dena zubowa tukun, ya muke yana cewa, shekarar ki nawa? Ahankali tace 17, jinjina kanshi yayi yace kinajin yunwa girgiza kai tayi, bakiji??Eh ok to kije kiyi wanka kizo ki kwanta kinji. kince kinajin tsoron kwana ke daya ko??don karyace ze kwana yasatace Eh, amma seka zauna harsenayi bacci katafi ko??tafda cikeda yarinta, smiling yayi yace nazama me gadinki kenan!kasa tayi da kai yace to naki wayon? sedai mu kwana tare indai kin yarda, zaro mai fararen idanunta tayi tace a'a wlh kaje dakinka, dry yai yace tsoron me kike?ba komai tafada kanta akasa, "Dry yai yace jekiyo wankan kiyo alwala daga nan, gyeda mishi kai tayi, harzata shiga taji yace haka zaki shiga toilet kallon kanta tayi duk cikin sanyin jiki take abubuwan batareda tasan dalilin kasalar ba(hhhh munbaza👀) miko mata wani karamin towel yayi wanda yake sabo kal." Amsa tayi tashige bathroom din, batawani jimaba tafito lokacin yafita shikuma, wasu humrori da aunty tabata da wanda ammi tace inzata kwanta tadinga shafawa, tadauko tashafa lungu dasako najikinta. Tuni dakin yadau kamshi kayan bacci tasa masu dan kauri balefi, riga da wando ne red masu shegen kyau, jin motsin ze shigo yasa tafara nema hijab tasa Dai dai nan ya murdo kofar, kusan sandarewa yayi agun yana kallon yanda taketa walkiya cikin kayan, ya salam yafada cikin ranshi. Yarinyar nan tanaso tasani abinda banyi niyyaba wlh, gawani maya taccen kamshi yana tashi adakin, ganin ya tsareta da idanu yasa tai saurin sanya hijab din. Sallayar data gani gefen gadon ta dauko ta shimfida, gaba ya shiga, yajasu salla raka'a biyu, juyowa yakama kanta yafara karanto addu'ar. *اللهم اني اسالك من خيره‍ا، و خير ما جبلته‍ا عليه، واعو ذو بك من شر ه‍ا، وشر ما جبلته‍ا عليه Sosai yake karanto mata addu'oi a kai harat farajin bacci², ganin tafara gyangyadi yasa yasaki kanta yana jawo ledojin yafito da wasu gasassun kaji masu rai da lpy (kazar da ango yake kawoma, amarya ba al-ada bane, addi ne, acikin littafin *Adabul zifaf* darasi na farko ance *ka'an yukaddima ilayha shay'an minash sharabi, waba hawihi, anso yasamar mata dawani abu naci ko nasha.* mikewa yayi yadauko plate, da kananan kofina guda 2, diba yayi don yasan ko su biyar ne bazasu iya cinyewa, don dayawa sosai, yaciro drinks guda daya, tura mata plate din yayi yace. Oya Bismillah, kwabe fuska tayi tace nifa na koshi wlh, wlh inbaki ciba sena baki da kaina kuma sekin cinye shi duka harna ledar. "Tasan tsab zesata tacinye din amma wlh takoshi, ita yanzu bama tasan meke damuntaba don wani yam² takeji ajikinta." Jawota yayi ya fara bata, bata wani ciba tace wlh ita batada lpy tasa mishi kuka, kallonta yake yanason gane meke damunta, smiling kawai yayi, yace jekiyi brush kizo ki kwanta.mikewa tayi tana layi kamar wacce ta bugu. kallon yanayinta yake tuni yagano matsalarta. Brush din tayi a daddafe tana lumshe ido, gawani sanyi da'ake a garin, sewani matse kafafu take, harta karaso can gefe ta kwanta, tanata curewa guri daya, ganin kamar tanajin sanyi yasashi. Rage gudun AC, maganar ammi yake tunawa, tabbas yana bukatar ta, amma yanada tabbas seya kusa karya mata kasusuwa barass wlh, kuma itama yaga yanayinta kamar se..karasa hayowa gadon yayi yajuyota xuwa faffadan kirji shi me kamshi. Lumshe ido take tafara shafa gashin kirjin nashi batareda tasan tanayin hakanba. Hannunshi ya tura cikin rigarta, yafara wasada nipples dinta, tuni tafara sakin nishi dagashi har ita sun fara daukar caji, sun kwashi tsawon lokuta yana aika mata da sakonni masu shiga jiki. Kafin ahankali yafara kai hannunshi kan cibiyarta, aibatasan sanda tasaki wani nishi me karfiba, tuni abun ya girmama. Duk sun makance, shiko tunanin yanda zeyi da ita yake wlh ko alamr zata iya dashi beganiba. haka yagaji harya samu sassaci, itama haka batareda wani katon abu yawakana ba, tuk tawaniyi laushi kamar ya mata, ga hawaye suna gangarowa a jikin idonta Smiling kawai yayi yana ayyana inda, yayi kuma to zatayi kila seta tara mishi duk mutanen gidan. Daukarta yayi ya kaita toilet ya silleta tsab, yanzu tadawo normal ganin yana shirin cire towel din yasa tasaki kara. Ke lpy dare fa, cikin kuka tace to karka cire mana, meye kar incire, towel din dry yayi yace yanda kike tajin dadinki har tabawa kikai... shine yanzu zaki min iyayi.....kai gsky sa'ood kai asalin dan is...ne wayyo wata irin azababbiyar kunya ce ta rufeta, sekawai tai kasa da kai, kare mata kallo yake. Sannan yace ko karya ne baki tab....tun kan yakai tasaki kuka don taga alamar inba haka tamishi ba lalatata zeyi. Dry yayi yako tube yayi wankanshi harya gama bata dago kantaba. "Cikin ranta ko mamakin rashin kunyar shi take" "Ashe haka yake" Inka ganshi ko a waje yana hade rai kamar be dry "Jitayi kawai anyi sama da ita," kan drawern mirror ya ajeta, yana cewa dago ki kalleni, nashiga uku niko, waime yasa ammi tahadamu daki daya ne??(hhhhh aiku za'a tambaya) Kasa dagowa tayi, yace wlh yanzu na damke ki senayi, abunda bakiyi zatoba, don kinga na kyaleki ko shine kike min iyayi. Dagowa tayi but takasa saka idonta cukin nashi: smiling yayi nan yadauko wata rigar bacci mara nauyi ya zura mata. Dama bacci takeji yana aje a gadon, ya shimfida sallaya yafara nafiloli. Har wajen asubah "Gadonma donya dan samu yayi baccin" Amma seya kara jawota jikinshi yana tattabeta. asuba nayi kara yin wanka, yaxura jallabiya yafice masjid, itama wankan takuma yi tai sallah, tuni wani baccin yakara dauketa. Shiko wajen 7am yabaro masjid din, part din ammi yawuce tana kitchen tana girki, taji sallamar shi, kitchen din yakaraso yana wani sinne kai kamr muna fiki.. Ah da sassafennan ina yar tawa??kwabe fuska yayi still kanshi na kasa yace wai ammi ko amsa gaisuwata bakiyiba kina tambayar wata. sakin baki tayi tana kallonshi sekuma tace, aiseka dago ka kalleni, baka dinga yi kamar mara gsky ba, dan Sosa kai yayi yace ammi ai kaina ciwo yake baya dagowa. Matsa kaban guri,ina yata nace maka kara sinne kai kasa yayi, itako ammi tuni tai tunanin dan nata ya girma ne(hhh akwai saura ammi)tana bacci, oh Allah sarki yarinyar kirki tashi kaje kabata kulawa karta tashi baka kusa. Mikewa yayi yana cewa ammi, bafa ciwo takeba dakuwa tamishi tace, kaci gidanku mara kunya, gayamin kayi aika². Wayyo ammi me kike cewa haka be, yafada yana dry kasa² gidanku nake cewa, wuce yanzu zan kawo maku abinci. Wucewa yayi yana cewa ammi, wannan autar taki innace abinda nakeji zan sauke mata, ai yau ko motsi bazata iyaba, duk gashin da kika mata kuwa, duk cikin ranshi yake mgnr. Bacci take hankali kwance part din tsit kamar babu mutun aciki, harya karasa dakinta, tana kwance, shima bin bayanta yayi yajawota jikinshi, Can cikin baccin yaji ana nocking kofar, mikewa yayi yana hamma, ya sauko yna tambayar waye?jin muryar auta yasashi budewa, hade rai yayi yana cewa ke kuma lpy zaki zo kitashi mutane da wannan sanyin safiyar?dan zaro ido tayi tace yaya safiya kuma. Yanzufa karfe 12;40 1 yakusa Basarwa yayi yace naji, miko mishi basket din hannuta tayi tace gashi inji ammi, amsa yayi yana cewa kice mungode. "To tafada aranta tana cewa lallai yaya anshiga sabuwar duniya harda wani antashe su da safiya." Ciki ya koma yatasheta, shima ya wuce daki, tana tashi tafada toilet tayi wanka, cikin atmafa doguwar riga ta shirya, kmar sarauniya. Tana daura dan kwali yashigo dakin, hannunsa yasa ya kamota ya manneta da jikinshi, "Ina wuni" tafada ahankali Be amsaba sekai bakinshi saitin kunnenta dayayi yana magana kasa² yace ammi tazata kingirma harda kawo breakfast, batasan kin hana danta jin dadiba saboda, tsabar tsoro. "Wayyo Allah tafada cikim ranta" Wlh mutuminnan bashida kunya, kobakiji ba? Um ina wuni!kamo bakita yayi yasaka nashi a ciki, kullum inzaki gaidani haka zaki dingayi. dagata yayi yafito falon da ita, kulolin ya hau budewa, seda yagam budewa duka, sannna yaxuba, farfesu me rai da lpy. "Jikinshi yadawo da ita, spoon yadauka ya kai bakinta, kinbudewa tayi seda taji yace wlh yanzu zanyi mgninki inbaki bude bakinba." Da sauri ta bude yafara bata, harseda ya tabbatar ta koshi, sannan yamiko mata spoon din, saura ke, mezanyi??tafada ashagwabe, bani zakiyi harsena koshi nima, wlh bazan iyaba. Cewa yayi to bari inje incewa ammi baki kula Dani, tanace da gske yake tuni ta debo naman, amma takasa kai wa bakinshi, wlh inbaki baniba yanxu zanyi mgninki, da sauri ta kai spoo din bakinshi tafara bashi, amma ko zau daya bafa dago ta kalleshi ba.... Harsuka gama, Abbas yakira yace kna inane yanxu, hospital mana, ok ganinan zuwa, gidan ubanwa zakaxo, kabar yarinya ita daya, toka hanani tunda aurena kake, ya kashe wayar. Dakinshi yakoma ya dauko agogo, itako tana kitchen tana wanke kayan dasuka bata, fitowa tayi taga yana daura agogon, zanje indawo kinji. Dan kwabe fuska tayi tace wlh bazan iya zama ni dayaba, indai zaki bari in miki abinda kike jin tsoro aise in zauna, da zauri tanufi kofar dakin ta tana cewa, Allah ya tsare hanya seka dawo, dry yai yafice. "Ko part din ammi bejeba, yashiga mota yabar gidan don sauri yake." tanajin yafita, ta xura hijab se part din ammi sallama tayi kamar muna fuka, Hafsat dake zaune tanufeta da gudu tafada jikinta, Aunty sabha nazo kina bacci. Ammi dake sauko wa, tace me zangani ke bakisna batada lpy ba, shine kike wani riketa da karfi haka?? Kara yin kasa da kanta tayi tace ina wuni ammi. "Murmushi ammi tayi tace lpy qlw yata ya kika tashi?takasa dagowa ta kalli ammi, hakan yasa tace Kinga kidena jin kunyata nima mahaifiyarki ce kinji." "Daga kai tayi" Auta ce tace ammi dama amrya tana fitane, gidanku ita ma fita tayi to?? Eh ammi memakon taita sheka bacci abinta, gidanku nace matsamin.dry tayi tace zomuje dakina auntynmu. "Dakin auta sukaje nanfa tasata gba wai, wlh Aunty sabha duk kuntonawa kanku asiri keda yaya, shimafa haka yaksa kallon ammia, tunda naga yaki kallonta nasan yaya yacika aiki, takarasa tana dry." Hararar ta tayi tace kekika sani, banma san me kike cewa ba, haba Aunty wlh duk wannan kunyar ita ta tonaku, daba wanda zesani, mtsss nifa kin ishe da surutu. Haka lokaci yaketa tafiya, kuma haryanzu babu abinda sa'ood yama sabha, Amma tanaji ajikinta don in abun ya motsa koya fita seya dawo ya mammatseta tukun, harma tafara sabawa. Yau kwana 5 kenan da aurensu kuma jibi ne zeyi tafiya!suna zaune afalon ammi su duka, itada autane kawai basu gurin, sunacan auta nakara mata lectures akan yayan nata. Abbu yace ammadai da matarka zaku tafi ko?? Dan Sosa kai yayi yace a'a abbu anan zata zauna inyaso se auta ta ringa tayata kwna. Ammi tace gsky baze yuwuba kayi tafiya harta watanni 3 batareda matarkaba baze yuwaba, abbu ne yace tsaya kai meye hujjarka. Aiko tuni yafara shekawa abbu krya don wlh yasan indai yatafi da yarinyarnan sedai tadawo da ciki, don babu wani abun arziki daxeyi shiyasa beson tafiya da ita (hhh lallai sa'ood ka girma) yaci gaba da cewa, kuma abbu aiki zanyi sosai yanada bukatar lokaci, akwai sanda inna fita se inyi kwana biyu bandawo ba kaga kuma bazata iya zama ita dayaba. "Gashi ba irin nan bane bare tashiga gun wasu" Eh tabbas kayi tunani, nayarda kabarta anandin amma da sharadi, kaga dama munyiwa iyayenta alkhawari zata koma school yanzu tunda zaka tafi, seta shiga school kawai tacigaba, tab wlh beson tashiga school aita kallonta. "Amma dayake neman hanyar tafiya shi kadai yake, yasashi cewa aiba komai abbu, yauwa nan abbu ya kira wani abokinshi akan anemo mata addmission dayake akwai kudi aranar aka gama komai, kuma cigaba zatayi daga 3oolevel shekara 2 kawai zata Kara." Aiko suna komawa dakinsu, yafara karanto mata ka ida, beson kula kawaye barkatai, kuma wllh ko'a waya yaji labarin tayi aboki namiji seya bata mamaki, yana gama kafa mata sharrundan yai sama da ita se dakinshi........... *zhr* _hhhhhh nasan su dizuuu dasu OO ananan anbaza kunne ana jira aji sa'ood yayi tsiya, bawan Allah tafiyama zeyi🤣🤣🤣_🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀 written by zarahh AA 🅿️37&38 Mama salamatu kuwa tunda taga irin motocin dasukazo, daurin auren kirginta ya buga Tabbas tayi data sanin hana auren mlm umar da sabha, amma bazata sareba, wlh seta raba aurenna komai addu'ar sabha tayi alkhawari seta rabata da wanda ta aura. "Ummi ko harta saba da rashin yartata, dama tunda ta tafi gidan uncle Usman tasava fa rashinta." sosai tadage tanama, yarta addu'ar zaman lpy itada mijinta, tanajin mm salamatu taita yarda mata mgn. Ko kallonta batayi. Shiri take tun dazu, duk wani kudi datake dashi adakinta ta tattaro, tanufi gidan wani boka wanda tafiyar kusan, awanni 4 neze kaika, taba zuwa. Yace karki damu, yanzu yaron zeyi tafiya mukuma kafin yadawo zamuyi sauri, musa ta tsaneshi!shikuma zamu cire mishi sha'awarta ko kadan, daga karshe musa tafara son wani daban, duk da da aurenta Alokacin da mijin nata yagane tanada wani datake kulawa, zesaketa kawai, saboda naga yanada kishi sosai. Numfasawa tayi tace, yauwa boka yanzu ni inda dama kar'a bari yakara kwana ita ma, asamishi tsanarta tun yau, itama tadinga jin batason goda ganinshi. Wata dry boka yasaki, yace karki damu dole yasaketa, kokuma mu kasheta gaba daya, da sauri tace a'a boka bazaai hakaba, vanso ta mutu bata wulakanta ba aduniya, sonake seta dan dana kunci da bakin ciki kafin ta mutu. Sekuma wannan uwar tata itakuma sonake, kasa mijinmu ko kallonta karyakara yi. Bakida matsala yafda yana wani gurnani me sauti, sannan tace nawa zan bayar kije idan aikin yayi ki kawo, idanma beyiba kikawo kawai nabaki kwana 4 zakiga abin mmki Setadawo gida auren ya mutu, ze tsaneta ze kyamaceta. Haka yahada mata abubuwan da duk yasan zasuyi aiki sannan ta fito. ta dauko hanya tanata tafiya cikin dokar daji, babu abinda akeji se kukan tsun tsaye, harta fito bakin wani titi, wata motace tazo wucewa. Harta wuce sekuma tadawo, zuge glass din akayi wata budurwa ce me kyau, ta leko cewa tayi mama zo in saukeki mana, wata zuciyar nacewa karki shiga wata nacewa shiga kawai kilama ta dalilinta kiyi kudi. Aitana washe baki tashiga, ko sunan yarinyar bata tambaya ba, haka seka dau hanya babu me mgn acininsu, ganin anki kaiwa cikin gari yasa tabude baki zatayi, mgn kawai seganinsu tayi cikin wani daki me shegen duhun bala'i. "tana juyowa taga wani katon mutum, yanama yarinyar data kawota, mgn ainace miki kibi wannan hanyar dama saboda nasan da wahala aje ba'a samu kayaba, kinga gobe ita zamu yanka. Aigani sukai ta fadi su mammiya, ko motsi batayi dry ogan yayi yace hhhh wlh ko mutuwa tai semunci kanta, daukota kafinta farfado mu yankata, aitanajin ance ayanka tamike, tana zare ido (hhhhh mm salamatu yau Kinga ta kanki) ******* haka sukasha sha'aninsu shida ita, sannan yaimata wanka, shima yayi itako har yanzu kunyarshi takeji bata taba kallonshi inyana wanka, bazata taba iyawaba. Se wajen 4pm suka fito dakin Hafsat tashige, tanata waya, aje wayar tayi tana cewa matar yaya kinsan me??a'a menene Wlh wani ne wai yanaso yaturo iyayenshi gidannan. Dry tayi tace ah kice kinkusa shiga daga ciki, um ni Aunty shawara nakeso kibani gaky banson inyi aute yanzu, meyasa?? Dan kwabe fuska tayi tace wlh gani nake kamr nayi yarinya. lallai ma, wato kinyi yarinya wlh kizauna ki tsofe a gida, dry tasa tace kaji aunty wlh kuna sha'aninku keda yaya, kuma gwanda nima inhau layi. Sabha ko aranta cewa tayi, zako ki hau layi, ah aunty tunanin yaya kikne, bansaniba Yanxudai indai kin tabbatar beda matsala why kice ya turo, wlh musha biki, kilama lokacin kinada katon ciki. A'a 'ya'ya gareni ba cikiba Tafada tana hararar Hafsat, dry tayi tace wai aunty nifa wlh banyarda dakeba, naga washe garin aurenku, dai² kike anya kuwa Aunty. "Duka ta kaimata tace jeki tambayeshi" tobari mu sauka se'in tambayeshi dry tayi tace kamrda gske, aibama zan barkiba yau kijamin bala'i, hhhh wlh kintona kanki Aunty Haka sukaita fira harsuka ji ana kiran magrib, kasancewar abbu bayanan kuma har yau ammi bata barin sabha yin aiki, sedai intaga tanayi tatayata. Abbu ko dazu yatafi Lagos Salla sukayi, sannan suka sauko kasan yana zaune yana kallon labarai, suka shigo ina wuni yaya, cewar aunta, lpy yafada ba yabo ba fallasa, "Ina wuni" Itama tafada, banza ymata ammi dake saukowa tace, kanaji tana gaisheka ko shine zaka mata, shiru Dan sosa kai yayi shifa wlh yau gani yake hakurinshi ya kare, baze iya bacciba yau. Nafa amsa ammi yafada yana kwabe fuska. zama sukayi sunata fira har yaje akai isha'i yadawo, suka ci abinci dukansu, sannan suka tafi part dinsu. Itafa bawani sotake yana kwana adakintaba, don betaba barinta bacci, inma tayi baccin bawani jimawa yakuma takura mata. "suna shiga tafara yamutsa mishi fuska kmar yarinya, lpy ya tambayeta??kwalla tafara matsowa ta gulma, don wlh yanda taga yanayinshi yau ba sauki, tuni ya rude ganin tana hawaye, jawota jikinshi yayi yana tambaya lpy." ai tuni takara narkewa tana dakin wani kukan iskanci, pls what's wrong?? What's wrong kawai yake tambaya duk a rude, don wlh ayanzu ba abunda ya tsana irin yaga kukanta. A shagwabe tace ni cikina da kaina ciwo suke, tafada hawaye na kara bin fuskarta kamar gaske, eyyah sorry my baby, zomuje indubaki kinji?dayake tasan karya take mishi, tuni ta saki wani kukan tace, nidai² banaso bacci nakeji. to bari inbaki Panadol kisha, se ciwon kan ya sauka ko?? Turo baki tayi tana kara matso hawaye tace, nidai a'a banaso, hawayen yafara lashewa da harshensa yana cewa, ok naji nafasa baki muje muyi wanka semu kwanta ko?? Daga kai tayi cikin iskanci. "Dagata yayi sama, ha haura kan step din tanata kankameshi, sanyi kikeji babyna, Daga mishi kai tayi yace to bari muyi wanka seki sha tea, zakiji denajin sanyin kinji, daga kai tayi." ,Dakanshi ya cire mata kayan, ya kaita cikin toilet din yasa musu ruwa me zafi, Donshi duk ya dauka ciwon kan take da gsk (haba sekace ba dr ba🤣🤔) Haka sukai wankan duk ya hanata sakat, ya daukota ya fito, Mai yake shafa mata yna mammatsa mata jiki, harya gama yasa mata riga medan kauri, juyo mata bayanshi yayi yace Oya shafamin. "Zata mishi musu yace wlh kikace wani abu yau sena baki mmki, dama kinga tafiya zanyi se'in tafi a cikakken namiji ko?ya fada yana kanne mata ido, kasa tayi da kanta tafara shafa mishi man ahankali kamr tana tsoron kar wani abu yataba shi." Harta gama, mhhh yace sannan ya dauki man dakanshi ya shafa duk inda bata shafa mishiba, da kanshi ya shiba kitchen ya dauko madara dasu milo. Dakin ya dawo yadebi ruwa cikin dispenser ya hada mata tean. jikinshi ya dawo da'ita, yana bata harta goshi se tabara take mishi shiko se lallabata yake kamr kwai, duk yanda yake jinshi ahaka, wlh baze takura taba ze cigaba da hakuri, tabbas yanzu yasan yafara sonta but baze iya fada mata yanzuba, zejira harse ya dawo amma bayajin ze'iya wata uku batareda ya maida ita shiba, shima yaxama ita. "Yanajin koya tafi seya dawo, baze iya jira harse sanda ze gama abinda ya kaishi ba, ko kodan baze iyaba" wanda tasha shima ya shanye tas, jawota yayi jikinshi suka kwanta yanata tattabeta, har bacci ya dauketa bama tasan sanda yayi bacciba shima. Haka suka cinye satin, wanda sa'ood yakara tabbatar da son Sabha yake bana wasaba, tabbas ze rayu da ita, zesu zauna inuwa daya Randa ze tafi kuwa, ita kanta kewarsa takeji!tanajin kamar tahana shi tafiyar wlh, harta fara missing din shi tunkan yatafi, har ammi sedata lura da yadda ta canza gaba daya, Hafsat ko se tsokanarta take wai anya missing dinnan Aunty, na Allah da annabi ne, kodai². Mtss ni wlh banda lokacinki. Har airport suak rakashi, Harda Abbas suka kaishi, aiko daze tafi jitai kamar wani sashen jikinta ne zebarta nadan wasu lokuta, ita kanta batasan sanda tafada jikinshi ba. Tasaki kuka, shikanshi daurewa yake;seyanzu yake daya sanin cewa bazashi da itaba, dukda yana cikin damuwa, amma hakanan ya daure. Ya dago da idanunshi da sukayi jaa kamr garwashi, ahankali yace babyn sa'oooood yanda yaja sunan seda duk jikinta ya amsa. "Kiyi hakuri namiki alkhawari bazan kai 3months ba zan dawo kinji, but pls kimin alkhawari zaki bari, insa miki babyna acikinki, seyanzu ta dago ta kafeshi da dara² idanunta masu haske da sheki, har wani maiko² yake gani acikinsu, duk sun manta dasu Abbas shida auta, dasuke jikin mota." Batasan tadaga mishi kaiba, that's my gal knyi alkhawari ko??sake daga mishi kai tayi tana kara kwanciya kam kirjinshi, to karki dinga yawan tunani kinji, ga shi zaki koma school pls kikulamin da kanki kinji, banda kula wasu maza inda hali lecturers din maxa karki dinga musu mgn, to tafada tanajin kamr karya tafi. Abbas dayaga abun yaki karewa ne yakaraso yace to bird's seku sarara ku rabu ko??naga kun manta damu agun, sosai taji kunya Amma takasa barin jikinshi, tabbas ayanzu ta kwanta a jikinshi shiyafi komai mata dadi. "Ko kallon Abbas beyiba, ya manna bakinshi cikin nata, tuni tazage tana maida mishi martani wanda ya kusa zubewa agun, Ai su auta mota suka shige!mutane ko tuni suka fara kallonsu wasu nacewa sun birgesu, wasu kuma don black stomach suyi tsaki. Jin anfar kiran passengers yasa shi zare bakinshi cikinnata, yana furta take care my twincle. ahankali ta rava jikinta danashi, Tana sakin wasu zafafan tears, seda yakara lashe tears din tas, sannan yace pls kigayamin wani abu daze dinga sa inna tuna inji dadi. Am gonna miss ur smiling, am gonna miss ur everything, pls karka kula mata kajii!batasan tafada hkaba, smiling yayi yace I promise ur bazab kula mataba, saura ke, I promise tafada tana daga mishi hannu. Harseda yaga ta koma mota sannan shima ya karasa shigewa. tana shiga auta tasa dry, lallai matr yaya ashe haka kuke??kedashi wlh kunban mmki, Abbas ne yace kinga autar ammi kinsa ma matar abokina ido, it's out of love, dry tayi tace wlh Yaya Abbas bansan haka sukeba. Duk bawani dariya sukeba, Amma dayake soyayya ce gashinan sunma manta damu, wlh naso ammi tana gurinnan tasha kallon, ko kallon su batayiba don ita harta fara kewar mijinta wlh. Ahaka har suka koma gida, Abbas ze tafi se cewa yayi mrs sa'ood natafi kigaishe min dashi, donna san yanzu ke ze dinga kira, amma wlh da inya ishe da waya, ga shegiyar zuciya kamar kuturu. Ammi ce tace kaga, wlh kafita idona Abbas daga kai har auta kun dameta haka, Umhhh wlh ammi yau mukaga love ko yaya Abbas cewar auta, ammi tace kuma kuyi auren mana sekuga waze hanaku love din. Ita dai tanajinsu, Amma wlh da gsk tanajin mugun kewarsa, tunkan aje ko'ina. Yana zama cikin jirgin, ya jingina da kujerar, lumshe ido yayi ita kawai yake hangowa a cikin idonsa, tabbas sonta yamishi mugun kamu wanda besan sanda hakan yafaruba. Har ya sauka a kasar Europe ita yake tunani, gashi dare ne, but wlh baze iya bacciba inbeji muryarta ba, gashi bashida ko numbernta yake tunani. Yasan yanzu su befi karfe 10pm ba, hakan yasa ya kira ammi, suna ta gaisawa, sundan jima suna waya, amma yakasa tambaya ina take, se wani kame² yake kamar mara gsky. Se dai can yace, ammi ina take??wa?dan sosa kai yayi sannan yace auntarki mana, ohh tana dakinku. "Bamatada lpy wlh seda Nasa Abbas yakawo mata mgni, wayyo ammi meya sameta?ya tambaya cikin rudewa, kawai zazzabi ne.... Yana kashe wayar ammi yakira auta, beson takura hakan yasa yace, ta tura mishi no dinta!itako tanacan tana karajin wani mugun kewarshi, wayarta taji tayi kara ko kallon wayar batayi ba, don tunda yatafi komai ya dena mata dadi. Jin ankara kiran wayan, yasata mika hannu ta dauko, ko kallon numbern batayiba takara a kunne, Assalamualaikum tafada cikin sanyin murya, dagaji kasan tana missing wani abu. waalaikissalam babyn sa'ood, da sauri taciro wayar a kunnenta, sannan ta kalli no din, tabbas ba numbern Nigeria bace, jin yanata mgn yasa ta maida wayar kunnenta. Babyna ance bakida lpy?daga mishi kai tayi kamar yana ganinta, Eyyah sorry kinga nima inanan nazama abun tausayi, se missing dinki nake. "kema missing dina kike?Batasan tace mishi eh ba, seda tafada sannan ta lura, Ok bari inkiraki video call, sekiyita kallona harse kin gaji." Aiko video call yakirata, auta data gama wayar datake, tana shigowa taga suna video call duk sun kurawa juna ido, se sakin zance suke kamar ba'a musu gashin baki ba, bama su lurada itaba sum² tajuya takoma falo. ko riga babu ajikinshi, jitake kamr ta kwanta kota samu sassacin missing dinshi datakeji, baby wlh nagaji cikin kasala tace pls kaje ka huta, kura mata ido yayi, cikin tsokana yace baby naga kina lumshe ido ne?? tasan meyake nufi hakan ysa tace, nifa babu komai dry yayi yace dama I know wlh sekinyi missing, Ammafa nafiki missing don wlh kallonkinnan danake, banajin yau zan iya bacci. Har bacci yafara daukarta yace, sleep twincle am going to watch ur sleep, harse kinyi nima zan kwanta, hakako ya kura mata ido, hartai bacci. auta data gaji, aranta cewa take itafa wlh bazata iyaba, se soyayya suke sunsata zaman falo ga sanyi, shigowa tayi taga Sabha na bacci. Mhh masoya kenan, inace kwana zakuyi kuna wayar ai wlh. "Eh kwana zamuyi taji maryar sa'ood ta doki kunnenta, nashiga uku dama be kashe wayar ba? Sorry yaya aiba wani abu naceba, mtss ke gyara mata blanket dinnan kitufe mata duk jikinta ana sanyi." tana turo baki hka ta gyara blanket din, sannan ya kashe wayar yana cemata kikulamin da ita kamar yanda zaki kulada kanki kinjiko, saboda takosa ya kashe tayi bacci yasa tace to yaya inshallah. Lokaci nata tafiga har sa'ood yayi kusan 3weeks da tafiya, sabha ko tuni tafara school Nail University, alhamdulillah kuma tana fahimta sosai, gefe daya kuma kewar mijinta ta addabeta. "Batada wasu kawaye, sewata aysha data nace mata harsuka kulla kawance tanada kirki sosai ga tarbiyya, se wata matar aure tanada da daya Abdul, yanzu duk inda zakagansu tare suke." Gawata shakuwa da suka karayi itada shi, indai suna free su duka tose kasamu waya akunnensu, ammi ko tuni tasamo wasu masu gyaran jiki anata kara gyara mata yar tata, wanda tayi wani free tana shining tana glowing, donma bata zama tana zuwa school, kullum driver ke kaita yadawo da ita. Haka suketa rayuwa dukda suna waya amma jisuke kamar suyi tsuntsu suga juna haka sukeji, shiko ganin ya kwashi kusan wata daya harda rabi yasa Shi, shirya dawowa don wlh kullum insukai waya se yayi wanka. "Ko ammi begayawa ze dawoba, Abbas kawai yatadawa aifa Abbas yasamu abin tsokana tuni yasashi gaba, wai zedawo ya takurawa yarinya tana famada school shima ya isheta!naga dai matata ce ko?Matarka ce kai baba kasan yarinyar danakeso tayi aure kuwa, don Allah?wlh wai sunga naki turowa Abbas yafada cikin dan damuwa, kut wlh basu kyauta makaba." Kai banza kasan wanakeso yanzu kuwa??ina zan sani wannan Nanar kanwar aunty matarka, Wow friend aiko babe din tanada hankali, kuma tanada kyau wlh. Nidai gobe da wuri zantawo, basoda inzo gida da rana, wlh gani nake inaban gantaba bbu zaman lpy ko kadan ita kawai nkeson gani, shege friend soya kamashi yafada cikin shakiyanci, but tasan zaka dawo?a'a ko ammi bata saniba surprised nakeson musu........✍️ *Zhr* _______________________________________ *BUY MTN DATA AT AFFORDABLE PRICE* 👇 *500mb* 200 *1GB* 300 *2GB* 600 *3GB* 900 *6GB* 1800 (CHECKING BALANCE *460*260# Or *131*4*) VALIDITY: 1MONTH And all the network For more enquiry Call Or WhatsApp this number *08066268951*🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀 written by zarahh AA _Wannan fejin sadaukarwa ne ga duk wani, masoyin book dinnan ko ina yake a fadin duniya (especially DR SA'OOD fans group inayinku irin over dinnan 😘)_ 🅿️39&40 Wata dry katon mutumin yasaka, yana cewa muna fuka cikin karaji, ashe ba suma kikayiba. takasa furta ko kalma daya se baza idanu take, ya sunanki yarinyar data daukota ta tambaya?babu alamun wasa, jiki na bari tace sunana salima, hhh irinku namanku zaki gareshi bakaken fata. Ai wani kuuuuu taji cikinta yace, kasa ta zube tana basu hakuri. Wlh nibanma taba ganinkuba kutemaka ku fitar dani a wannan dakin, hhhh dama ina zaki sanmu, bari kiji tun wuri kidena tunanin komawa gida, don gobe iyanzu kinzama haka, yafada yana bude wata katuwar kofa dake gefensu.... Mezata gani??kawunan mutane ne jere a cikin drawer ta Glass wasu harsun zama kasusuwa, ita kanta batasan sanda tasaki wani zawo ba, jijake fatatata tana sakin zawayi a gurin. Oganne ya saki dry, lallai wannan da sauranta inmuka kaita dayan dakin kuma yazatayi? yarinyar ce tace tab ai Oga mutuwa zatayi😆, haka aka kira wasu matasa guda uku akace su nuna maga bayi, tayi sauri anbata minti 2 ta wanke wannan kazantar. Haka suka kaita wani bayi me shegen duhu se wasu, abin kunna turaren wuta guda uku da'aka sa candle aciki hasken sune kawai acikin dakin. Tsawa suka buga mata Dalla wuce se wari kike, da gudu takarasa shiga cikin bayin, aida wani gudun takara kwasowa tafito, saka makon ganin, sassan jikin mutun a jinjin gine a bango, ba kai ajikinsu. Ke Dalla kiyi² wlh muka kara miki mgn akan, wannan kazantar taki ko?yafda cikeda kyama, haka ta koma cikin bayin, tunda tashiga tarufe harta gama wanke jikinta idonta a rufe yake, haka tafito duk jikinta ya jike, Jan hannunta sukai, suka kaita wani daki. Inda taga mutane uku, duk mata ne se namiji haka suka sata cikin dakin, wanda iya ba'inda za'a yanka gobe ne aciki, daga gefe, tazauna tana rabewa, namijinne yace yauwa, munkara yawa. Kasancewar shi yadan girma don yayi ya, daita, yace yata muna shirya yanda zamubar gidannan, dayar macen tace ki kwantar da hankalinki, inshallah yau zamubar gidannan. Nandai tasaki jiki dasu, sukaita hada plan dinsu, damasu sauran duk an musu aski, haka akazo aka dauketa aka mata askin itma(hhh lallai mm salamatu kinga life) haka aka dawo da'ita lokacin dare yayi sosai.... Can gida kuwa dayake ansaba da halinta setaga dama, take dawowa dama ba kullum take kwana a gidanba, hakan yasa babu wanda yane meta. Cikin dare dama tuni sukai alwala, sukaita nafila har dare ya tsala, sannan suka fito sunata addu'ar nasara, aiko cikin ikon Allah, ko mantawa mutanen sukai sukabar kofar bude, ohoo nan namijin yace duk su fara fita, cikin ikon Allah seda suka fito su duka harda wasu mutanen kusan su 20 suka tserata.. Haka sukaita gudu cikin dare, seganinsu sukai mutane sun rufesu, babu wanda ya'iya fadan abinda yafaru cikinsu, ammadai kowa yana mgn Kuma lpyrsu lau, haka akaje gidan radio da yaran dabazasu gane gidansu ba. Itama ta koma gida, bayan tashigo mota don a kano, aka tsincesu, koda tadawo gida tuni tafara neman gafarar abba, da ummi haka taje gidansu taba mahaifinta hakuri, haka tadawo rayuwa dai² kamr ba itaba... ******* yau batada class da safe hakan yasa yau da wuri akamata gyaran jiki har lalle aka kara kumsa mata kyau a zara² yatsunta, akarare mata jiki da turaruka masu kamshi haka suka bata magunguna itako dataji dadi, tazage taita sha!yau tunda tatashi takejinta cikin nishadi, har Hafsat macewa yau Aunty sabha naga se farin ciki kike kodai yayana yagaya miki kalaman soyayya ne?tafada tana dry "Itama dryr tayi tace Allah yau bansan meyasaba, tunda na tashi nakejin farin ciki, Ah Allah yasa musamu alkhairi.ameen to, sewajen 2 tatafi school donma bawani dadewa zatayiba, duka befi 3hrs ba, riga da skeet tasaka na material maroon, wanda yafito da asalin kyaunta." koda taje school din seda aysha taita tambayar ta wai lpy yau taketa smiling, sedai kawai tace lpy qlw kodau saurayinki ne zezo?(don ita batasan sabha nada miji ba)mtss kefa bawani kai kika cikaba. Dama ina zanyi Kai yarinya kamar, mara gsky baki kula kowa a school dinnan, umh banda lokacinki wlh, don ita duk yau basu wayada sa'ood ba sekuma yanxu takejin tadamu darashin kiranta dabeyi ba, Maybe yana busy dama shiyake kiranta indai yajishi free. Tun wajen 4pm yakira Abbas yatafi daukoshi, hana zuwa suka rungume juna kai friend naga kadan ramene??mtss manta kawai wlh bawani dadin tafiyar nan najiba, hhhh shege nasan me kake nufi shima dry yayi yace kaga lefina? a'a bangani ba, nimadai auren zanzo inyi wlh, seda suka shiga mota yake cewa kaiya mgnr yarinyar dakace kana so? Wlh nifa haryau ban gaya mataba wlh, banza ka zauna wani yamaka shigar sauri, sar suka kai gida da uban kaya da yawa, wanda duk rabi natane, harda kayan jarirai yasiyo wai babies din dazata haifa mishi yasiyo wa.(hhh wanna shine bakaga sarkin fawaba se miya tai Zaki). Auta ce kawai acikin falon don ita yanzu ba school take zuwaba I.T take daganan se last semester, tana ganinshi ta taso dagudu tafada jikinshi, Oyoyo yaya , laa karki karyani wlh, dry tayi tace tab wlh Aunty sabha ko shine bata gayamin zaka dawoba ko. "Um nikinda meni ina ammi? Tana daki, ciki suka karasa shida Abbas tana zaune tana waya, tana ganinsu takashe wayar kallonsu take cikeda mmki, Abbas ne yace barkada rana ammi smiling tayi tace wai da gsk kune?se lokacin yayi mgn ammi mune, lallai yaronnan wato shine baka zauna kagama gaba dayaba ko?dry yayi yace wlh ammi nayi missing dinkune, Abbas daya fakaici idon ammi yace kadaiyi missing matarka muna fuki, wlh kai Allah ya shiryaka, kaima kasan zedawo shine baka fadaminba ko??tafada tana kallon Abbas dry yayi yace ammi sefa daya dawo airport yakirani inzo indauke shi." Baki yasaki yana kallon Abbas yanata shirga karya. Mtss um duk bakinku daya, sekuje kuci abinci abbas yace ammi wlh, akwati patient dayawa danake dubawa natafi daukoshi,yanzu zan koma, snacks taxuba mishi a takeaway, tace yaje dashi, afalon ko sebaza idanu yake kozega sahibar tasa, amma shiru yakeji harseda yace ammi, tana ina?wace?itama tafada kamar bata gane meyake nufiba. Dan Sosa kai yayi yace wannan yarinyar, hhh nikam babu yarinya a gidana tafda cikin tsokana, zunburo baki yayi yace ammiiiii, na'am kake kirana kamar sa'arka, ganin yayi shiru yasa tace yanzu za'a je daukota kafinta tashi tana school. "Kwalalo ido yayi yace ammi, waye zeje daukota? driver aitunkan tarufe, baki yace ammi bari inje indaukota, yamike itako da ido tabishi aranta tana cewa sarkin kishi." Kasancewar yasan school din yasashi direct nufar makarantar, itako yanzu suka fito class sunjero itada aysha mmn abdul kuma tatafi saboda tanada mota, aysha ma za'a xodaukarta. Sunfito daga cikin school dukda bacikin gari bane gurin sosai, amma dayake yanzu aka tashi akwai student dayawa a wajen, tafiya suka farayi sunata fira har zeshiga cikin school din kmar ance yajuyo ya hangota tana tafiya su biyu, seda yakara goge glass din idonshi yana kare mata kallo, shi gani yake kamar ancanzata sewani kyalli take. "Rivers yayi yazo kusada su yana yimusu horm, ko kallon inda motar take batayiba don dmashi kamar kamfanin mota yake yau wannan gobe wannan, hakan yasa bata ganeshiba, aysha tace babe kodaike akema wannan horm din, dama nasan yanda kikaci gayu yau harda kunshi zeyi, wiya bakiyi kasuwaba tafada tana murmushi, mtss aysha bakida aikin yi wlh, karayi musu horm yayi, ganin bazasu kulashiba dama agefenta yake hakan yasa ya zuge glass din motar." Kamar amce ta juyo, aiko idonta yafada cikin mashi, takasa mgn gani take kamr gizo yake mata bashi bane, itadai tasan mijinta baya kasar nan, ganin takasa mgn yasashi cewa yan mata, wayyo wlh shine tafada cikin ranta, dage mata gira yayi yakuma cewa sekin gama jamin aji ko?? Tsintar kanta tayi da girgiza kai, smiling yayi yace zomu tafi, haryanzu gani take kamar mafarki take. Itako aysha baki tasaki tana kallon ikon Allah, ina sabha tadan Dr sa'ood koda a hoto taganshi amma tabbas wannan shine, wayema besanshi ba, jin ana mata horm gasan itama daukarta akazoyi. "Juyowa tayi tace sabha zantafi, juyowa tayi don wlh ta manta akwai wata aysha agunnan, dan kakalo murmushi tayi tace to aysha kigaida gida, dan gefe taja sabha tace ke ina kikasan wannan gayen, hade rai tayi tace yayana ne kinsanshi ne, eh dr sa'ood Neko?abokin yayana ne luqman but awaya nataba ganinshi fa, smiling tayi jin yakara yin horm yasa tace bye aysha semunyi waya." ahankali take takowa harta karaso, dakanshi yafito yabude mata kofar aifa tuni yazama tv kowa se Masha Allah yake, watace tace dama wannan sarkin girman kan tasan sa'ood tab ni wlh damaxe tsaya damunyi selfie, dayar tace wadin?wlh yanzu zedisgaki cikin mutane. "Shiga tayi tana lumshe ido saboda kamshinsa data shaka, zaga yowa yayi yashiga, seda ya kunna motar sannan yace ko sannu da zuwa bakiminba ko bakiyi missing naba, jin tai shiru yasashi juyawa yana kallonta, itako wani dan iskan kasala ne yasaukar mata tunda taji kamshinsa." murmushi yayi cikin ranshi yace dadina da yarinyarnan akwai, daukar darasi da'alama harta harbu, lashe labe yayi kamr wani maye, kamo hannunta yayi yafara driving da hannu daya, yanata murza mata yatsu itako dama tunda Tasha abunda masu gyaran jiki suka bata, takejinta se a slow wlh, cikin ranshi yake cewa Inshallah yause na sauke duk wani kishin ruwana na shekaru dana diba. Ganin sakonshi yana kaiwa inda yadace yasashi, rage murya sosai sannan yace babyn sa'oooood!ya rabb, tafada cikin ranta don wlh seda taji jikinta yace zutt 🙄 "Ahankali yake kara rikitata, yanaji ana kiran mgrib parking yayi a gefen wani masjid yace, bari inyi sallah ko??daga mishi kai kawai ta iyayi, shiko wani dadi yakeji yanajin bazata mishi gardamaba, kulleta yayi acikin motar yaje yayi sallah sannan yasiyo musu, wasu kaji lafi yayyu yasan zatayi zobo donyanaso sosai kuma itama tanaso, hakan yasa be sayi drinks ko dayaba kuma yasan akwai ma a gidan." Itako tana zaune tarasa meke mata dadi taji ringing din wayarta, sunan ammi tagani aiko ahankali tayi picking tana sallama, daughter ina kuka shigene?tun daxu cikin tsantsar kasalar daya saukar mata, tace ammi yashiga masjid yayi sallah, ohk to kuyi sauri kudawo kunsan yanzu bawani tsaro garemu ba a kasar, kamar mara jini tace to ammi. Ammi aranta cewa take habawa yaran zamani yadawo ze hanata sakat don yanda taji muryar sabha tasan ba banzaba (karfa ku manta ammi tanace sa'ood yakashe arna). Motar yadawo har lokacin bata wani jin dai² hannunshi ya xura back seat din ya aje ledojin daya siyo kaza, mhh mrs sa'ood har yanzu abunne? yafada cikin tsokana! sosai taji kunya dontasan yaganota. Haka sukadau hanyar gidan sundan jima kafin sukai, duk jikinta a mace yake bawani mgn sukeba(ohn jama'a kodai sao'od belura sabha gyale tasaba ne naji beyi masifaba) Hannunta yakama suka shigo falon, se ammi kawai afalon auta tajeyin waya, tana ganinsu ta saki murmushi, ganin sabha wata iri aranta tace wlh yaronnan yacika jaraba, daga dawowa yafara canza mata 'ya Karasowa sukai suna gaida ita a tare, amsawa tayi ledar hannusa ya aje, yace ammi ga wannan, fira suka fara har auta tadawo, nanfa tafara tbayarsa ina tsarabar ta, yace shiyama manta akwai wata Hafsat agidansu, tashi tayi tace aishikenan yaya. Duk dry suka sa har ammi. "Masallaci yaje yayi sallah yadawo, lokacin ammi takara bata wasu abubuwan tuni kanta yakara daukar caji(wayyo sabha natayaki kuka)haka suka kai dare a part din ammi sewajen 11pm suka tafi, suna fita yace baby kinsan yau akwai alkawari tsakaninmu ko?wanne tafada tana kwantarda kanshi jikinta, danace zan samiki babies a ciki randa zantafi, kuma kikace innadawo zaki bari ayi, saboda hakafa nadawo nace miki kullum ciwon ciki nake ba sauki." kintuna??Eh tafada tana cewa yanzu me za'ayi kawai zaki bari muyi karkitamin kuka kinji, daga mishi kai tayi that's my gal, yafada yanajan hancinta, suna shiga yace muje muyi wanka, cewa tayi batare zamuyi wankaba ammako tafada cikin shagwabe fuska, innalillahi baby karkisa mufasa wankan don Allah kibari, bathroom yakaita da kanshi yaimata wanka,donyaga ita yau basauki. dawoda ita yayi yace bari infito se'in shafa miki mai, to kawai tace don wlh jitake wani dan iskan fitsari takeji tana tunanin harma yafara fitowa, kuma tasan tayi fitsari data shiga toilet din, da sauri tatashi taje gaban madubi tafara dubawa goxataga fi tsarin, amma setaga wani...🤐 sekawai tashafa mai kadan tada humra a lungu da sako na jikinta, sannan tadauko wata yar iskar riga tasa. "tabi lpyr gado" Cikin duvet tashige tana sauke ajiyar zuciya donjin wani dumi. Fitowa yayi yaga takwanta, haka ya shafe jikinshi da turare, yasaka boxer da singlet, gadon yahau donshima dauriya kawai yake. tana cikin bacci taji ana taba mata inda batai tsammani ba, da sauri tajuyo dama tajuya bayane, tana shirin sakin kuka yace shiiiiiiiiit ajiyar zuciya tasaki, yace me Nene, cikin shagwaba tace wani fitsari nakeji kuma innajema baze fitoba, kinason infitar miki dashi, da sauri tace Eh don ita tanace mgni zebata, amma setaji yana kara tura hannusa cikin jikinta, tuni ya canza mata yakoma kamar wani zaki, nama kawai yake nama. Harshensa ya maida kan nipples dinta, tuni tasaki jiki tana jin dadi, ahaka yaita lallabata harseda yaje inda yakeson zuwa, aituni takara bude baki zata sa kuka, yai saurin saka bakinshi cikin nata, sanda burinshi ya cika kuwa duk sunfita hayya cinsu, ita kuwa tuni tai suman wucin gadi......✍️ *zhr* *Wlh yau page me zafi nabaku indai bakuyi comment me ratsa zuciya ba, Inshallah senayi kwana biyu banyiba* ```Hello everyone dama inason fada muku wannan shine last free page, soku hanzarta kuzo biya don kusamu damar karasa karantawa, karkuga lefina dizuu ce tabani shawara🤐🏃🏃```🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀 written by zarahh AA 🅿️41&42 *After 2hors* tabbas tasan yau baze barta da raiba ko kadan, ahankali take juya kanta, tarike mishi damtsen hannunshi, hawaye kawai take saukewa sotake yabar jikinta! ahankali yake sauke nishi me nauyi, gawata irin zufa dake tsatstsa fowa a jikinshi. sauke mata faffadan chest dinshi yayi, wasu zafafan tears na saukowa acikin idonshi, tabbas bayajin ze'iya manta wannan ranar, wannan daren darene me matukar tarihi cikin rayuwar shi, tazama tadaban acikin rayuwarsa tabashi abinda, babu wata mace ta taba bashi, tabbas ita ta musamman ce. jin ynada yake sauke mata nishi a cikin kunne yasata, rike damtsen hannunshi da karfi. "Fuskarta takoma jajur kmar anyi girki akanta, idonta kuwa harwani lum² take gani dasu, gawani irin kunbura dasukayi sun canza kala, shikanshi yanzu temako yake nema, saboda yanda kamshi keson tarwa tsewa saboda ciwo, hawaye ne kawai ke sauka a cikin idanunshi, sauke kanshi yayi akana wuyanta yana zuba mata tears dinshi, gawani zazzabi dayake ji mera misaltuwa, jin yanda yake zubar da hawaye yasata bude gajiyayyun idanunta, tana kallonshi, kallonshi take tana tuna irin azabar daya gana mata." cikin sarkewar murya yace "Am Soo sorry, my BABY!!! am really sorry am not mean to hurt u anymore, pls baby forgive me!!." Yake fada gaba daya yanajin shi wani iri, ahankali ya kwanta daga fenta, still hannunta tasa takara rike damtsen shi, tana girgiza mai Kai, sotake tace yayafe mata tanaso taroki gafararsa inta mishi wani, lefi don ita tasan tagama RAYUWA duniya sedai wata ba'itaba, koda ta rayuwa tofa tasan sunyi sallama itada tafiya, tanaji kafafunta bazasu kara taka kasaba dasunan tafiya, koyaya ne bataso tabar dny bata roke shi gafra ba koda bata mishi lefi ba, tanason bashi wasiyya ya gayawa umminta da ammi, sedai takasa mgn ko kadan se hawaye datake saukewa kawai... Cikin jarumta ya mike, yana dafe kanshi bathroom yashiga yahada hot water me yawa, fitowa yayi yaga tana yanda yabarta cikin izza da cikar mazan taka yake takowa ayanzu, dagota yayi yariketa kamar jaririya yakaita, toilet din cikin ruwan yasakata wanda, yasata sakin kara tana tureshi ganin yanason kara kasheta, ganin tasa shirin bata mishi time yasa shi, fadawa cikin ruwan shima. "jawota jikinshi yayi duk yanda takejin zafin, hakan behanata kwanciya kan kirjinshi dake yalwace da kwantattun gashi masu sheki, shafa kanta yake ahankali yana furta sorry twincle, ahankali tafara jin dadin jikinta haka yaita canza mata ruwa, sannan ya barta tai wajibi." Sosai ya tsora sanda yafito yaga yanda gafon yabaci, dafe goshi yai yana cewa mena aikata haka? karasawa yayi gaban gadon ya dauke bedsheet din yakai toilet din dakin dake kusada nasu, yasaka a washing machine, sanna ya shanya ta bayan dakin inda wata kofa take. Sanda yadawo ya shimfida wani bedsheet din, sannan jiyo kukanta kasa² cikin toilet din, da sauri ya karasa yana tajingina tanata hawaye, da'alama takasa tafiya ne! Kallonta yayi yaga tayi kasa da kanta, tana wasa da hannunta ga hawaye yanata zuba. yasan bazata mishi mgn ba hakan yasa kawai ya, daukota ya ajeta akan stool din mirror, handa Drayer ya dauko ya kunna ahankali yafra busar mata da kanta wanda yake a tsefe, ahankali dumin Drayer yafara taba jikinta tuni tayi bacci, smiling yayi yana daukara ya saka wata t-shirt dinshi blue wacce tasauko har gwiwo winta. Ya shimfideta a gadon yaja mata barko, toilet din yakoma yayi wanka shima yadauro alwala, kallon yanda take bacci atakure yayi smiling yayi kawai, yatada salla, ynzu kusan 2am ne Seda yaji anfara kiran salla sannan yakara nafila raka'a 2 ya koma gadon, jikinshi ya maidota tako kwanta, haka sukasha bacci. "Alarm din wayarshi ne yabuga lokacin karfe 7:30 sosai gari yayi haske, da sauri ya diro daga gadon saboda yanda ya hango hake ta window, astagfirullah yaketa fada har dauro alwalar, ya tada sallah sosai yaita istigifari beta kai 6am beyi salla ba yaugashi har kusan 8am, seda yayi azkara sannan yakoma gadon haryanzu a takure take bacci bawani cikin dadi ba, ahankalk yafara jan madai daitan yatsunta na kafa wa'in da sukasha lalle, wanda lallen yakoma maroon saboda kwanan da yayi sabanin jiya dayake ja." Ganin taki tashi yasashi maida kanshi saitin kunnenta yafara tura harshensa cika yana, laso gefe da gefe, tuni tafara mimmikewa tana sakin kuka wanda itama batasan na miyeba, shiiiiiiiiit yafada cikin kasala, miko mata hannu yai tuni kusan kashetan da yayi jiya yasata noke kafada tana turo baki, dry yai yace mrs sa'ood we don't have to play fa lokacin sallah ya wuce!. Da sauri ta tashi ita seyanzu ta hango hasken windon, zira kafafunta kasa tayi wanda suka sauka kan wani tattausan carpet, mikewa tayi aida sauri ta koma tazauna tana bare baki, tasa kuka, what's wrong baby harara ta balla mishi hawaye na diga, aiyasan meke damunta wlh baxata kulashiba take fada aranta. Dry yayi donyasan bakulashin zatayiba, dagata yayi cak ya kaita bathroom din, fitsari takeji gashi yaki fita, shiko jira yake tagama ya daukota, se kawai tasa kuka, OMG!baby what again, ko fitsari zkiyi, daga mishi kai tayi, dama besa mata komai ba da daren se riga, dakanshi yadaga mata rigar yazaunarda ita akan toilet din. Tana hawaye haka tayi fitsarin tana matse ido, dama yasan seta wahala intazo fitsari yamayi mamki dayin haka bata mishi rakiba. Haka ya dinga xuba mata ruwan tana alwalar bayan yasa matana zafi tayi tsarki. sake daukota yayi yadawo da ita dakin, zani ya miko mata da kyar ta daura, ta tada sallar, yana zaune yazuba mata narkakkun idonshi wanda suketa kyallin angonci🤣, azaune tayi sallar tana idarwa ya matso yana kwantar da ita a jikinshi sannan ya zare mata hijab din. Sorry my babyboo "Ina kwana" Tafada cikin sanyin hali, seda yasake tura hannunshi cikin rigarta, sannan yace lpy qlw mrs sa'ood yajikin?? Da sauri tarufe ido tana turo baki, dry yayi yace kunya kikeji ko?daga mishi kai tayi tana kara xun buro baki. Da sauri ta matsa ajikinshi jin yafara, matsa mata abubuwan ta...kara jawota yayi cikin kunnenta yace haba mrs sa'ood kizama jaruma mana, har inacewa anjima zan kar.....aituni tahau tureshi don wlh tagama tabbatar da beda tausayi ita dama tayi mmki ace wannan mugun mutumin sun kwashe wata kusan 2 beyi maga muguntarba, ashe ya shirya mata watane, to ai kohauka take bazata sake yin wannan abunba, itada da halima tadena kwana dashi a dakin wlh yau dakin auta zata kwana.. Dagota yayi ya ajeta kan bed din,gani tayi yana dage mata riga dama yacire zanin, gashi ba iya tashi zatayiba bareta gudu, haka tayi shiru yadage mata rigar, itadai ta rintse ido kawai tana jira taji.me ze mata jin saukar hannunshi a inda yake mata zafi, ysata tai sauri ta rike hannun tana kuka. "Sorry babu fa abinda zan miki kawai inason ganin, koda wata matsala ne, ai babi yafda tana hawaye;shareta yayi yaci gabada abinda yake, hannunshi yasa ya bude gurin da kyau, hamdala yayi yagin beji mata ciwo ba, amma gurin kawai zaka kalla kasan ta wahala, ahankali yake shafa gurin yana cemata sorry." Hartai bacci Shima bacci ya koma tareda rungumeta tsam ajikinshi kamar za'a kwace mishi ita, haka sukasha bacci har wajen 11am, yanzunma kiran wayan shine yata shesh, ahankali ya tashi, juyawa yayi Side dinda wayar take, ganin Abbas ke kira yasashi jan tsaki yana cewa, baze taba barin mutum yaji dadiba. "Yana dagawa Abbas yace kai dalla wai bazaka fito bane, aiseka zo yaumuyi aikin tare ko? Thanks tabbbata bakada hanakali Abbas ni wlh kaganni, ina tunanin ma matata zan dauke kafin ammi ta tashi mubar gidannan mu koma namu, don wlh nasan yau dai inta hauni da fada ko, hhhh shege kacemin kayi abun." Yafada yana dry yace gsky kai shege ne, kananan kana sha'aninka niko ina famada marasa lpy, wlh dasake bari inzo insa matarka tafadawa yarinyar don wlh nakasa fada mata, matar wa?wlh baka isa kazo ka takura mataba nasan bakada wani hankali, hhh kaifa bakada mutunci wlh kawai saboda kasamu dadi shine kake fadamun mgn son ranka, eh inkayi zuciya kafin katafi kayi aure. Ina zani? Hhh wlh friend nayi hankali bazan kuma barin matata ba indai kaga nakoma kasarnan to wlh da matata ne? Kuma kasan abbu cewa zeyi ban isaba, hhh sosai abbas keyi harada kwanciya, kai friend kai dan iskane yaro ya girma, wato da bakada hankali ne, eh wlh nida zata yarda wlh tana tashi zan dauketa mu wuce gidanmu. Kai wlh nima aurenna zanyi, kadai zauna kicin duhun kai, hhh kai Abbas ka dinga dry ahankali mana seka tasheta?? Allah sarki ni babu komai inshallah bazan kuma wata 5 ba aure ba, sao'od yace kai wlh muyi serious magana kai zakaje ka karaso aikinnan, inko kace bazaka ba sedai kaje kayiwa abbu mgn yaban matata kasan yanzu cewa zeyi tana mkrnta, haka suka gama mgn yace yau wlh baze fito ba. "Itako tunda yatashi itama tatashi sedai taki huyowa bare su hada ido, don ita tana gani bazata iya kallonshi ba, juyowa yayi yanace bacci take smiling yai yana shafa fuskarta yana hura mata iskar bakinshi, ahankali ta bude ido kamar da gske baccin take, sedai taki kallonshi dagota yayi ta zauna ta jingina da gadon, se kasa take da kai, shiko kura mata ido yai yana kare mata kallo tadan rame kadan se idanunta dasu ka kankance, kuma suka kumbura, dago da fuskarta yayi yace open ur eyes girgiza kai tayi alamar bazata iyaba, smiling yayi yakai bakinshi saitin nata aida sauri ta bude idon." Dry yayi yace tashi muje muyi wanka, kinga rana yayi ko kinsa inata bacci gashi jikinki da zazzabi muje part din ammi muyi breakfast se'in baki mgni ko, kallon bakada lpy tamishi yanzu shi seya iya kallon fuskar ammi, lallai rashin kunyarshi ta girma tunaninta, kinji yafada yana mikewa ya shiga toilet din yahada musu ruwa don shima gashin zeyi ma jikinshi🤔🤣. Haka sukai wankan suka fito wanda ita har yanzu bawani tafiyar arziki takeba, haka yashafa mata mai suka shirya cikin manyan kaya ya shirya kanshi wanda suka fito da kyaunshi, hannunta ya rike suka nufi party din ammi (itako ammi ta aiko auta takawo musu abinci, taxo taita nocking taji shiru takoma, don sauri take zata tafi gun I.T) Shiyasa tace tatafi insun gama baccin sunzo suci, goyata yayi suka fito ganin yana shirin shiga har part din ammi da'ita yasa ta hau, zamewa tana ita wlh yasauketa, cewa yai kinsan in kika sauka bazaki na tafiya dai² ba ko?kuma dole ammi tagane indai kinyarda kuma to. "shiru tayi takasa cewa komai, murmushi yayi yace, say something mana dear!dan zunburo mai baki tayi tace kaga mu tafi but muna zuwa kusada falonta seka ajeni ko?." to shikenan, aiko suna zuwa ya direta hankali tafara taka kafar, amma jitake kamr ana zuba mata barkono, haka ta daure ta dan saita tafiyar sannan suka shiga. Falon babu kowa, gashi bazata iya taka step taje dakin ammi ba!cewa yai twincle zo inkara goyaki muje dakin ammi. Wata uwar harara ta jefa mishi tace wlh bazan hauba ammi ta sauko. "Hhhhhh yarinya kokizo, ko karki zo yanda kike wannan tafiyar ammi dole tagane, nashiga uku tafada cikin tashin sense!suna haka kuwa sega ammi ta sauko;Ah daughter, na'am ina kwana ammi tafada tana zama a kasan carpet!shafo kanta tayi tace ykk yata, aranta ko cewa tayi, inafa lpy ammi, afiliko tace alhamdulillah." "Kara sowa yayi yana wani hade rai,irin adole anki kulashi, ammi inata mgn kinmin banza nitafiya ma zanzo inyi bazan dawo ba sena nagama duk abinda yakaini tunda ammi yanzu tadena sona; cewa tayi aiko daka kyauta wlh don nibanga abinda yadawo da kai vaka gama aikin ba, dan Sosa kai yayi kasa² yake cewa tab ammi abu me muhimmanci ne yadawo dani." Afili ko cewa yayi ammi aina kusa komawa, ammafa semun zauna da abbu anyi sharadi kafin in koma, in kuma ba'a yarda da abinda zan fada ba sedai Abbas yaje ya karasa wlh. "Um nika cikani da surutu mara kan gado, dry yai yace ammi wlh da gsk nake miki, to naji daughter jeki dauko muku abinci a kitchen kinji." "Na bani" "Tafada aranta, haka ta mike ahankali tafara takawa tana cize baki, gashi dakin kato kafin kaje kitchen dinma aiki ne!aiko yanzu ta gaza, ita kanta batasan sanda tasaki kuka ba; subhanallahi daughter lpy ammi tafada a rude? se hawaye take kawai, ko kafanki ne ke ciwo?da sauri ta daga kai tana goge hawayen, shiko yana zaune ko motsi beyiba se smiling yake, eyye to jeki dauko abincin kadawo inada wani mgn na ciwon ga'bo'bi, daga kai tayi but takasa tafiya ko kadan, wani tunani ne yazo zuciyar ammi, kara kallon sabha tayi, a ranta tace aikuma sun taba yi, sewata zuciyar tace anya yarannan, shiko tunda yaga ammi tayi shiru tana tunani yasan yanzu zata gano su, hakan yasa yai kasa da Kai sosai yaji wata matsanan ciyar kunya ta kama shi." Juyowa tayi tana kallonshi yanda ya sadda kai kasa kawai ya, tona musu asiri, hade rai tayi tace sannu da kokari; masa dagowa yayi, taci gaba da cewa yanzu kai saboda ka kyauta kenan, kakama yarinya karama ba tausayi? Dagowa yayi but yakasa saka idonshi cikin na ammin, itako sabha jitake bata tabajin kunya irinta yauba tunda take aduniya se kawai tayi kasa da kai tana hawaye!juyowa tayi tausayin sabha yana kamata don dama ita tayi mmki ace yanda tasan sa'ood dashan lemon tsami ace bema yarinya aika² washe garin aurensu tayi wannan tunanin, but yanda taga sunajin kunyarta kadai yasa ta yarda, kenan abinda yadawo dashi kenan? Hararar shi tayi tace seka daukota ai kakawota daki, tafada tana wucewa sama, da sauri ya karaso kusada ita, data tsaya kamar andasata se hawaye take, bab...nika gyaleni kawai kaja ammi tagane, murmushin gefen baki yayi yace tome kikaji tace, kinga yanzu dai muje inkaiki ta gasamin ke, hararar shi tayi, dry yayi yai sama da'ita se'a dakin ammi ya direta lokacin ammi tana toilet tana hada ruwa, hannunshi yakeson zurawa cikin rigarta sega ammi ta fito, da sauri ya cire yana kasa da kai, Allah dai ya shiryaka kama hannun sabha tayi tace muje kinji kanta a kasa suka nufa toilet din, kuma kaje kasamo mgni da kayanta don bazata koma dakinka ba ka kasheta, besan snda yace wayyo ammi karkice haka mana;kallonda ta mishi ne yasashi juyawa da sauri. Haka ammi ta zage ta gasata da kyau kmar ba sirika ba, sannan suka fito yanzu ko dakanta, take takawa harsuka fito yanakan gadon ammi yana danna waya kureta ido yayi yaga tana wani fresh, kamr ya dauketa sukoma part dinsi wlh, wuce kafita ammi tace sanda taga ya kure sabha da ido, yanadan sosa kai ya mike yana cewa ga kayan da mgnin, haka ammi taiwa sabha duk abinda tasan yadace sannan ta kawo mata tea me yafi da farfesu, seda ta koshi sannan ta hau gado, se wajen 3 taji anata tsotse mata baki ana saka hannu cikin rigarta aida sauri ta mike zata mishi kuka yai sauri yace wlh kinayin kuka ammi taji ta shigo, aiko yaita bata wiya se hawaye take, kamr a mafarki sukaji shigowar......✍️ *zhr*🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀 Written by zarahh AA 🅿️43&44 Shigowar ammi, aida sauri ya matsa yana sosa kai, itako wani dadi taji da ammi ta shigo, but taji kunya sosai da ammi ta gansu ahaka, harara ta bankama sa'ood tana nuna mishi hanya wuce kabar dakinnan; narke fuska yayi yace ammi wlh ba abinda nakeyi, kawai nazo duba jikinta ne, inbe warkeba inkara mata ruwa, innalillahi ammi tafada cikin ranta lallai yaronnan ya cika mara kunya, wato ruwa ze kara mata aifa zekara mata ruwa, tsawa tamishi yanzu ta hade rai, tace wuce ka fita nace, sum² yamike yana cewa ammi tazo mutafi daki, ko kallonshi batayiba, haka ya fita yana ayyana wlh yau matarshi zata bashi. "Yana fita ammi takaraso kusada ita tana cewa daughter be miki komai ba ko?daga kai tayi ta kasa kallon ammi, dama wani magani ta kawo mata, hakan yasa tace ungo wannan ki shanye kafin kwana 3 kinji? Eh ammi ganin tanajin kunyarta yasa tace kozaki koma part dinku ne??ai kmar wuta ammi tace ta koma, da sauri ta girgiza kai, to shikenan auta yanzu tashi kije ga ruwa can na had a miki, ai kinsan yanda namiki dazu ko? Daga kai nayi, to haka zakiyi kinji bari inkawo miki abinci. Bathroom din tashiga kamar yadda ammi ta mata da safe, haka tayi tanajin zafin but ahaka ta daure tayi yanda tace, seda tayi alwala ta fito don lokacin sallah harya wuce, ko mai bata zauna shafawa ba, ta tayarda salla tayin sallama ammi tashigo dakin, yauwa daughter ungo abincinnan Kuma ki cinyeshi tafada cikin wasa, murmushi tayi kawai, ita kuma ammi ta fice, zama tayi ta cika cikinta tayi nass dukda bawani dadi bakinta yake ba, seda tagama ta shige dakin auta ta dauko doguwar riga acikin kayan auta tasa, don wlh tace bazata koma part dincan ba, yakashe ta abanza, yabar umminta da ammi da asara 🤣😂." Haka da dare tayi yazo yana cewa. "Ammi zan tafi" Dagowa tayi tace Allah yatashe mu lpy, tsayawa yayi yace ammi pls kice ta fito kinji? Wlh sa'ood kafita idona in rufe kaji? Kwabe fuska yayi yace haba ammi don Allah kibani matata kinji amminah yafada cikin kwantar da murya sosai, innalillahi sa'ood yaushe kazama haka me wai?dry yayi kadan yace ammi bafa abinda nazama kinsan zan kara dubata inga ya jikin nata ko? Mtss wlh ka maidani kakarka ko? Ya salam ammi nina isa in maidake kakafa, um wlh bari kaji gobe ka shirya ka koma ka karasa aikinka kajini ko? Hade rai yayi yace yauwa ammi dama inason muyi mgn dake, tanace mgnr arziki ce shiyasa tace to inaji, zama yayi yana cewa ammi Kinga bedace mutum yana shiga hakkin matarsa ba ko? Kuma wannan wa'azin ke kikamin shi, to kibani ita mutafi tare ni wlh ko yanzu kikace mutafi indai ta da'ita wlh ammi a shirye nake, itako sakin baki tayi tana kallon ikon Allah, yaran zamani ba kunya, daurewa tayi tace wlh sa'ood bazan baka yarinyar nanba senanda sati koma fin haka, ai kamar tamishi allaura ya mike yana cewa ammi seda safe, murmushi kawai tayi tana mmkin yaushe dan nata yazama haka? Daki yaje yanacewa tab wlh ammi kasheni takeson yi, itama ai itaja kome akamin tawani kwanta se bacci take ko tausayi nama bataji, haka yaita bambami yana wlh gobe matarshi za'a bashi har yayi bacci. "Itako sabha tana dakin Hafsat sefira suke, sekuma Hafsat tace wai aunty sabha yau anan zaki kwana? Eh kawai tace, mtss wlh matar yaya kika biyewa ammi ko hmmmm? Mtsss damafa ance duk auta bawani hankali gareta ba, cewar sabha kut nice banda hanakli ko? Wlh tashi muje inraka ki dakin yaya don bazaki kwanan min adakiba, hhh wlh baki isaba nida dakin yayanki ai munyi bye² wlh, hhhh kinsan aunty sabha jiya inajin kukan ki kinata cewa, plsss kabari se surutai kike, harseda na toshe kunnena, takarasa mgnr tana sakin dry, itako sabha tanace gsk ne hakan hasa tace, shikenan yajamin halama ammi taji ko?tafada cikin sigar tambaya!Eh mana itace tazo ta tasheni tafada cikin sakin wata dariyar, tuni tafara hawaye wai yanzu zeja ammi tace mata yar iska..itako Hafsat mezatayi inba dry ba wlh, aunty Sabha yaya dole ya rude miki wannan shagwaba haka? Kinsan me? "A'a" To wlh tunkan dare yayi sosai kitashi muje inraka ki dakinku, kibawa mijinki kulawa kinji? Baya ta juya mata tana cewa sekin dawo, haka auta taita ruda sabha, harseda taga tayi bacci. Haka ammi tarike sabha agunta har yau kwana biyar (dayake abbu yatafi Lagos) kullum sintiri yake mata akan don Allah ammi kibani ita, tanajin tausayin shi but tana tsoron aikin daze kara barowa, itako sabha aysha da mmn Abdul sekiranta suke wai meyasa bata zuwa school?sedai kawai tace musu sunyi tafiya ne shiyasa, gawani uban kiba data narka tun randa sa'ood ya ganta adakin ammi bata sake ganinshi ba, gashi yaji baushi ko kiranta a waha bayayi wlh kuma itama tayi missing abubuwan dayake mata, tana zaune adakin Hafsat don ko falo ammi bata bari tafita bare ya ganta, wayar taji yayi ringing tana dubawa kamr a dream taga shike kiranta. "Seda ya kusa tsinkewa sannan tai picking, tana dauka yace haba twinkle wlh ke ko tausayi na mabakiyi?yafada kmar zamata kuka, wani yam yam takeji ajikinta sanda taji saukara muryar shi a kunnenta, kwanciya ta gyara tana kara jan blanket din tana rufewa, cewa yayi pls say something mana baby, ummm ina kwana, tafada asakarce, besan sanda ya firta wayyo ba hartaji shi, da sauri tace menene? Yauwa wannan wayyo ta temakeshi, sekawai yafara sakin mata numfashi yana cewa baby wlh inajin yau mutuwa zanyi? Cikin rudu tace nashiga uku, meke damunka haka, cikin munafunci yace Baby shiyasa kullum bana kiranki saboda banason kinaji yanda nake, wlh kullum kamar zan mutu baby, kinga kizo mutafi gidanmu duk cikin yanayin ciwo yake mgnr, a'a nidai bazan bikaba wlh salon ammi tace banida kunya gsky bazaniba, shiru yayi mata, cewa tayi kaji? Shikenan baby bazan takura kiba kawai ki zauna agun ammi, tasan mgn yafada mata hakan yasa tace no nifa bahaka bake nufiba, to me kike nufi?." Kaga inna bika muka tafi ammi zatace banda kunya, injiwa yace ammi zatace bakida kunya? Yanzu kinfiso kullum inta kwana bana bacci ko, a'a, to tunda a'a inzo mutafi? No nidai kabari ammi tace indawo da kanta, ganin zata bata mishi lokaci yasa yafara, shimfida mata karya yana tsarata da kala mai masu shiga rai, harya samu ta zata bishi, wayyo my babylove bari inzo mutafi kai da wannan safiyar zamu tafi?Eh mana ko so kike ammi ta tashi bamu tafiba kinga yanzu bacci take ko? Eh, to ki shirya yanzu zanzo mutafi, dama tayi wanka tun dazu don yanzu befi karfe 8am ba, shiko yana daki yana rawar murna, Harya kira Abbas yafada mishi , Abbas yace to dan iska sekabi yarinya a hankali, kasan me? A'A ashe shima Khalil seda ummi tarike matar, don Allah yafada yana dry? Wlh nima suhaib ne yake fadamun, yan iska ashe Zama kuke kuna gulmar ma'aurata, kubari muga sanda zakuyi naku tukun, kai se'anjima wlh kafin ammi ta tashi ta batamin shiri, innalillahi sa'ood ammi batasan zaku koma gidan ba, eh mana Amma kaidai dan iskan ne wlh, kai naji se'in jima ya kashe wayar. "Kayansu ya zuba musu cikin trolley, yaje yasa cikin Boot din, direct part din ammi yanufa fuskarnan kamar gonar audiga, alhamdulillah yafada ganin ba ammi a falon, dakin auta yashiga lokacin tana saka hijab kawai jitayi, an rungumeta ta baya, ana shafa mata kirji ihu tabude baki zatayi, yai sauri tura mata dan yatsanshi cikin bakinta Aiko kamr jira take tafara tsotsar hannun nashi, don se yanzu tajiyo kamshin tura renshi, cikin kunnenta yace babynab bakiyi missing Dina? Um Kinga muje kafin ammi ta fito, daga mishi kai tawai tayi har lokacin hannunshi yana cikin bakinta kamar tasamu sweet, baby sakimin hannun in munje gidanmu sekita sha ko? Kasa tayi da kanta, haka ya dagota cakk yafita har cikin mota yasata, sannan yaje ya kullewa ammi kofarta, ya dawo motar. Yana cewa pls baby kinga kin warke ko? Seki bari yau in kara angwance wa, yafada yana tada motar, itako se yanzu tafara data sanin biyoshim datayi wlh, don bata manta azabar data shaba, kuma tasan yau dinma ba barinta zeyiba, haka suke tafiya se harara gudu yake a tt don wlh ya kosa su isa gidan......... *zhr* ________________________ *🔥🔥 HOHOHO FANS🥳* kuyi maza kufito🚶🏼‍♀️🗣️🗣️ ku siya Wannan littafin me taken *KIBIYAR SOYAYYA💘* mhhh🔥💃🏼kaidaga jin sunan kasan za'abuga love❤️ a wannan lbrin💯❤️ soyayya ce wanda takeda wata irin sarkakiya me taba zuciya🫀kudai kawai ku hanzarta xuwa ku biya kudinku💰tun wuri🏃🏻‍♀️💃🏼 donjin yanda soyayyar zata kasance🫂🔥❤️ tsakanin *ALIYU ASADULLAH DA AYSHA SHATUTU* tabbas bantabajin labarin soyayya irin wannan ba soyayya wacce takeda wani irin sarka kiya💯🥳 kifito ku fara biya FANS, zakuji yanda asalin kiyayyah yake komawa soyayyar mezafi🔥❤️💘inda har sukaiwa wannan soyayya tasu lakabida🗣️ *kibiyar soyayya* tabbas kibiyar ce kuwa don ta sokesu batareda sun san sanda ta sokesu ba💘💝 shatutu kenan da aliyi asadullah jajur taccen sojah, me bautawa kasarsa🔥, asanda yatafi bautawa kasar tasane yadawo gida🏘️yatarda💃🏼🤔shatutu agidan su wanda bema taba ganintaba🤔acikin lbrinnan zakuji muhimmanci rukon amana🤝🏼wanda amanarce tasanya mahaifin asadullah ganin ya dace ya aurawa danshi shatutu🥰🔥💃🏼zakuji illar cikin amana, zakuji soyayya zakuji lbrin tausayi🤐🔥 *FANS KAR'AYI BAKU KU HANZARTA BIYAN KUDINKU #300 ONLY WANNAN ACCOUNT DIN 3147907313 ABBA ISAH ALHAJI SHEDAR BIYA TA WANNAN NUMBERN 09067671415 IDAN KUMA KATIN WAYA NE TA WANNAN NUMBERN 07038900912 HOTON KATIN ZAKU DAUKA KU TURO💃🏼🔥* PLS SHARE👏🏽 🥀🥀🥀🥀🥀 *✓DR SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀 Written by zarahh AA 🅿️45&46 Sundan jima suna tafiya, kafin su karaso itadai sabha se dana sani take wlh, fitowa yayi yasa key yabude get din sannan ya zageshi komawa yayi ya shigo da motar. "Ya rabbi" Tafada asanda ta hangi cikin gidan katon gidana ne sosai ya tsaru yawuce tunanin me tunani, saita parking din yayi sannan yabude mata itama tafito, hannunshi cikin nata suke tafiya, yana matsa mata yatsu. "A kofar dakin suka tsaya, yakara saka key yabude musu, akwai kura sosai acikin dakin, dama kayan aurenta da uncle Usman yayi gidan aka kawo su, ALLAH yasa suna leda duka ba'a budeba, hakan yasa iya dakinne kawai yayi kura." "Ahankali ya sauke numfashi yace, twincle kinga gidan yayi datti ko?gsky banso hakaba, yake fada cikin kunnenta tareda sakin mata numfashi aciki, ummm tafada tana sakin hamma don wlh bacco takeji, da wannan safiyar, but bazata iya bacci ba, bata share gidanba, hakan yasa ta share abinda yake mata, tatsa gefe don batason biye mishi, um kaga bari ingyara gidan yayi datti da yawa, noo baby kibari mutashi bacci tukunna, dan waro ido tayi tace, a'a gsky kaga kabari mufara gyara dakin ko?tafada tana dora hannunta saman sumar kanshi, um baby wayau ko?yafada yana saka hannushi cikin rigarta da sauri, ta cire hannu, tana nufar inda take tunanin shine kitchen, aiko tayi sa'a tasamu tsintsiya aciki, wanda da'alama harda su aka sa sanda aka kawo kayan nata, kitchen din tafara gyarawa." Shiko sa'ood tunda tabarshi ya zauna akan kujerar bayan yasa, wani karamin towel ya goge dattin, se zuba ido yake yaga ta fito but taki. Mikewa yayi yanufa kitchen din "Daidai nan ta fito tana, goge hannu dawani towel din, shima dai sabonne." Hannuta ya ruko yana cewa plss baby kibar aikin Kinga yanzu safiya ne, bacci yakamata mu koma ko?yafada cikin sigar tausayi "Dan zunburo baki tayi" Tace no pls kabari yanzu zangama, to muje intayaki aikin kinji,haka sukaje falon suka gyarashi tsab, but rabin aikin itakeyinshi, se hannushi daketa yawo ajikinta. Hannushi dake cikin rigarta, take kokarin cirowa duk da tanajin dadin abun, but tanason sugama aikin duka gaba daya su wuce gurin, pls baby kibari Mana, itama cikin irin yanda yai mgn tace, kaga kabari muje ciki semu karasa sharewa ko, kamar wani yaro ya daga kai, kuma yaki cire hannushi sema kara matsa mata nipples din dayake. Ganin inta biye mishi zasu bata lokaci, yasa seda taga ya shagala da abinda yake, sannan tai sauti ta ciro hannushi tamike tana dry, dago mayatattun idanunshi yayi yana kallo yanda take taka step din hips dinta na juyawa, dan lumshe ido yai, don yasan dole zata dawo tunda dakunan a kulle suke, Aiko segata tana turo baki gaba, dru yayi yace harkin gama my love?tasan tsokana yakeji hakan yasa tadan rage murya tace, pls kaga kabani Inshallah bazanyi 1hr bazan gama komai. Hannuta ya riko ya mike, yana cewa muje inyi intayaki mugama, gani yake kmr bata sauti a tafiyar hakan yasa ya dagata cak harseda suka karasa, dakunan ya kulle bedroom guda 4 ne duk da gado da komai aciki, aranta kuwa cewa take, duk wannan abubuwan itada wa?. Haka yataya suka share ko, ina suka wanke toilet, dan zama tayi agefen gadon dayasha gyara kamr me,tana sauke numfashi don wlh tagaji, jin anjawota yasa tayi saurin juyawa, aiko karaf yajefa bakinshi cikin nata, cikin wani salo yake rikita mata jiki, yana aika mata sakonni, wanda naga alama sun fara shigarta da kyau, abunka da andade ba'a haduba, kamr sabuwa haka takoma, niko ganin abun yanason fin karfina, yasa na dauko dan birona da takardar nayo waje,(tunda niba dizuu bace kuma ba mmn sudais ba). ****************** Ammi ko sanda tatashi dama tasan auta, zata fita tose sabha kawai agidan tayi tunanin ko bacci take, tunda taji bata fito tayata aiki ba, seda ta kammala tsab sannan ta haura dakin Hafsat tana kiran autata baki tashi ba ne? "Karasa shiga dakin tayi" Tana cewa daught...ganin ba sabha akan gadon yasa tai tunanin kota shiga toilet ne, setadan tsaya jin ba'almar saukar ruwa yasata danyi nocking toilet din, still shiru taji."tura kofar toilet din tayi, nama taga babu sabha aciki a'a ina auta tayi ne?." Wani tunani ne yazo ranta, kodai taje part dinsu dauko wani abune?Kai bazata ba, amma kuma shi ze iya zuwa,ya dauketa. Se tunane² take tun dazu, but still ko keyar auta baga ganiba, hakan yasa ta dauko wayarta,ta dannawa sa'ood kira, lokacin rana tayi balefi don kusan 12:54 . "Sun fito wanka kenan, tanata mishi sangarta shiko sebiye mata yake,sega kiran ammi ya shigo kallonta yayi tana zaune daga gefen gado, tana datasanin biyoshi don yauma kusan kasheta yayi, cikin dasheshiyar muryar data gaji da kuka tace,ba wayanka ake kiraba?daga mata gira yayi yace, yeah it's ammi, kwalalo ido tayi tace na bani tafada tana dafe girji, shikenan yaja mata wlh ammi zatace tabi mijinta, sega hawaye, dry yai yace ba'abinda zata ce indai taji muna tare, har wayar ta yanke be daukaba, hakan yasa yasake kira, aiko yana kira ta dauka, tanayin sallama tace ina yata?tashin sense yafada cikin heart dinshi, dan sauke murya kasa yayi yace ammi ina wuni, nace maka ina taje ko?tafada wannan karon da'alamun fada cikin muryarta, ahankali yace ammi gatanan, oh shine kazo katafi da ita dakin ko?to ka dawomin da'ita yanzu, ahankali yace ammi muna gidanmu fa." Waro ido tayi tace wani gidan?am..um..amm.ammi, yakasa karasa mgnr, tace lallai yaronnan ka kyauta, sekuma tadawo da muryarta normal tace yanzu, haka ka dauketa kuka tafi kamar batada kowa a duniya??wlh nasan kai ka tilastata kuka tafi nasan bazata bika hakanan ba? Dry yayi yace ammi to wai, meza'a jirane yafada yana kasa da murya, ummm ni bani ita inji yatake jarababbe, dry yake kasa² yamika mata wayar, tab wlh bazata amsaba, juyamai baya tayi taki amsa, cewa yayi ammi taki amsa wai kunyar ki takeji, haba dama nasan yanda auta takeda kunya bazata bika ba, hakama tana bacci ka dauketa ko??ahh wlh ammi dakanta tabiyoni fa, wlh kaga kafita idona ka dauke yarinya yanzu kana mata karya. Ammi shikenan tunda kin goyi bayanta "Nagoya din mara kunya" Yanzu anjima zan turo auta, takawo mata kayanta, dake part dinku, dry yayi yace ammi wani kaya kuma, ga kayanmu nanfa, itako ammi sakin baki tayi tana mmkin rashin kunyar dan nata, ita ko kadan bataga lefin sabha ba sena sa'ood din, tasan sabha nada kunya sosai bazata bishi ba, seya takurata, to ai shikenan yakukai don nasan gidan yayi datti yanzu, wlh ammi muna zuwa muka fara aikin gidan seda muka shirya komai muka share." Allah sarki kaga kawahalar min da itako?dakayi hakuri yau se'insa azo ashare muku a gyara, ammi karki damu tare mukayi, ta daiyi, hh ammi kinsan me? A'a munyi mgn da Abbas yanzu shi ze koma, a memakon ni, yakara abinda banyiba, lallai meyasa kai daka fara bazaka gamaba, ammi bana cemiki zantafi da matata ba kince a'a nikuma Kinga ba kyau shiga hakkin iyali ko ammi"itako ammi jinjina rashin kunyarshi take, amma taji dadi sosai ganin yanzu yana kulada sabha"mhh Allah ya shiryaka kaidai, anjima auta zata kawo muku turarukan wuta, dasauran abinda ba'a rasaba. Yanzu bari driver yakawo muku abinci, to ammi mungode, haka sukai sallama tana cewa yakula mata da auta. Juyowa yayi yaga Sabha hartayi bacci, dry yayi yana cewa wacce tace sallah zatayi itace da bacci, kananun kaya yasa light blue t-shirt yasa se bakin wando jeans, yadau p-cap yasa, Masha Allah kamar asace shi a gudu, fita yayi don akwai masjid kusa dasu, seda ya tabbatar ya kulle ko ina, kuma ya aje mata extra key, don zeje yasiyo musu kayan abinci, tunda nata da'aka kawo dama gidan ammi aka kai, sanda akace bazata tare ba, tuni ammi tayi sadaka dasu, yana idar da sallar yayi waje, direct shopping mall yanufa, seda yayi siyayya meyawa, harda su chocolate su Nutella su sweet, haka yasiyo sekace sunada yara, Boot din motarshi yacika wasu kuma yasa aki mishi, don nashi ya cika. Seda ya biya, waya kawai ya kira yamusu ordern abinci, don yasan tagaji baze bari tayi girkiba. Itako tanacan tana sheka bacci, hankali kwance sewajen 2pm ta tashi, tana waige ina zata ganshi, but bata ganeshiba ahankali ta mike tana cize baki, don bawani dai² take tafiyaba. "Bathroom din tashiga, seda tasake gasa jikinta, kafin ta dauro alwala tafito, wani karamin trolley tabude bama tasan meye acikiba, ganin kananan kayane aciki, yasa ta dauko wata shegiyar riga me kyau, ta zura wacce ta tsaya mata iya gwiwa, sannan ta daura zani asama, tabude handbag dinta tasa safa, don ita da safa take Sallah, tunda wasu mlmai sunce inbata sallar mutum beyiba, donta kore Kokonto kawai setake sawa, dai²ta tsayuwarta tayi kan sallayar, ta tada sallah,harta idar bedawo ba kuma bata lurada keys din daya aje mata ba, hakan yasa tamike don nema musu abinci, tana shiga kitchen yana shigowa, haurawa samn yayi ganin bata duka dakunan yasashi nufar kitchen din direct." Tanata nunanin yazatayi, don ba'ayi repealing gas dinba babu aciki, haka ta zauna akan wani stool me kyau sake cikin kitchen din, komai na ciki farine tar kmar kankara sekuma hannun drawers din maroon, kamshinsa kawai taji, dukda yau ma besa turaren ba, amma dayake kamshin yakama jikinshi, dago da dara² idanunta tayi tana amsa mishi sallamar, ganinta da hijabi yasa shi cewa sallah kikayi mrs sa'ood?daga mishi kai tayi don wlh wata shegiyar yunwa ke cinta (kai sabha sekace dizuu Rabin heart)rabonta da abinci tun jiya wlh. shafo gefen fuskarta yayi yana, cewa baby kinga na manta nayi mana, ordern abinci, kuma ammi tace zata kawo mana, dan lumshe ido tayi don yanda yake shafa mata fuska sakar mata kasala yake wlh, horm din dasukaji anayi agidanne yasa suka mike tare yana rike da hannunta, suka fita harabar gidan wanda yake cikeda, shuke² shiya karasa bakin gate din yana budewa, zura kanshi yayi ganin drivern gidansu be yasashi karasa fita, suka gaisa cikin mutunci, sannan yanashi basket din dake shake da kayan ciye², sukai sallama ya juya ya shigo ciki, Tana inda yabarta, tana wasa da wani rose (fire)me kyau dake jikin wata bishiya doguwa, kara sowa yayi bama tsan yakarasoba sejin mgnrshi tayi yana cewa, kinga ammi ta kawo mana abinci, kash kinga na manta, driver yajuya dana bashi yasawo mana gas dinko, Eh wlh tafada cikin sanyin jiki, wayarshi ya ciro ya kira drivern yace don Allah yadawo yadan siyo abu, aiko cikin minti kadan segashi dama beyi nisaba, horm yayi lokacin sun koma daki, fitowa yayi ya dauko blindern ya tawo dashi bashi yayi, da kudi me yawa. Shikuma yadawo lokacin tagama zuba musu abincin, bata raba musu plate ba dontasan kota raba yare zasuci, zama yayi yafara bata dakanshi harta koshi bawani ci tayiba, don dama batada ci sosai, haka itama tafara bashi yanaci yana tattabeta, seda takoma kitchen din ta wanke komai sannan tadawo. "Harzata zauna a kasa yajawota jikinshi, kan kujera, kwantar da ita yayi akan cinyarshi, yana zare hijab din jikinta, wanda tun sandaya dawo yake jikinta, kusan suman zaune yayi ganin yanda rabin cinyarta ke waje, don rigar zamewa tayi tadawo sama sanda yake cire mata hijab din." Shafa mata kai yafara, yana cewa baby kinsan sanda nasiya kayannan ko mgnr auren mu ba'a faraba kuwa? dagowa tayi tana kallonshi alamr tanason karin bayani, daga mata kai cikeda tabbatar wa, yace lokacin menje kasar Singapore nidasu luqman, toshi luqman yanada aure seyake siyarwa matarshi ishaq ma yasewa matarshi, shinefa Nida Abbas muma mukace wlh semun siya, Kinga wannan rigar dama tunda nafara ganinki naga kindace da ita wlh. Murmushi take tna shafa kwantaccen sajen dake fuskar shi yanata shining....... Se smiling take, cewa yayi naga kinata smiling ne?um to ainaji ne wai tunkan kayi aure kase kayan takarasa tana dry kadan, umhh baby wlh bansan zanyi aure yanzuba, kawai sega ammi tamin aure shima smiling din yake, hannushi yazura cikin rigarta yana wasada nipples dinta, cikin cool voice taji yanacewa twincle kinsan tun randa nafara ganinki naji kina burgeni, nafadawa Abbas yacemin wai sonki nake, lokacin seda mukai fada dashi donna tsani wata tace tana sona, bare kuma ace ninake sonta, but kinsan me a'a sanda na tabbatar ina sonki lokacin da, kikazo gaida ammi naga kinsha gayu mhhh jinai kamar kar inbarki kibar gidan kawai a daura mana aure, naji ina miki wani irin so Wanda nima bansan sanda nafada cikinsa ba, da in Abbas yana soyayya inamai kallon mara hankali, daga sanda nagane ina sonki, daga lokacin nadena ganin lefin Abbas, duk wannan mgnr dayake hannushi yana cikin rigarta, wlh twincle inda ammi bata zabamin ke amatsayin mata ba ko mhhhhh, dama tunda tafada min nasawa raina. Kobayan nayi auren sena aureki, dan matsa nipples din yayi, tadan saki kara cikin shagwaba, yace randa naji dake aka daura mana aure, lokacin jinai kamar inje cikin gidan kawai in dauko ki mutafi tare, ai kinga sanda su Abbas sukazo, babu ni ko?. Wlh naki biyosu ne saboda bazan iya ganinki, agabana kuma a matsayin mata ban rungume ki gaban kowaye ba that's why naki binsu, sanda Khaleel yakemin congrat ko, jinake kamar in mallaka mishi duk abinda nake dashi aduniya saboda murna. Ita ko, Smiling tayi harseda dimples dinta suka fito fararen hakwaranta suka bayyana tsakiyarsu dauke da wata siririyar wushirya...... Jin tayi shiru yasa shi cewa, baby say something mana, bakisona ne??yafada cikeda tsoro kartace batason shi, itako cikin ranta mmkin karfin halinshi take ashe yadade yana sonta. "Baby kice wani abu manahhhh, yaja mgnr tareda kare matse mata nipples din, outchhh tafada tana kokarin ciro hannushi, yai saurin kara kasa dashi saitin cibiyarta." Ahankali tace nima inason mijina sosai, tafada tana saka fararen hannunta dasuka sha lalle tana rufe fuskarta dashi. Shiko jiyake kamr ansashi cikin, aljannah ashe bashi kadai yake hauka ba, ashe itama tana sonshi, cikin tsantsar farinciki yace baby pls tell yaushe kika fara Sona?? Lumshe ido tayi tana tuna ranarda zebar kasarnan aranar taji duk duniya babu takejinshi azuciyar ta se shi, tabbas ta wahala da sonshi sanda bayanan da kyar take iya bacci. Ahankali yakara cewa pls yaushe kika fara Sona?? ahankali tafara fada mishi tana rufe fuska... Kawai jitayi ya hade bakinsu, yayi daki da'ita, wayyo tasan me ze biyo baya, hakan yasa tafara cewa pls ka saukeni yunwa nakeji cikin kunnenta yace ai abincin xan bakiko......✍️ *🔥🔥 HOHOHO FANS🥳* kuyi maza kufito🚶🏼‍♀️🗣️🗣️ ku siya Wannan littafin me taken *KIBIYAR SOYAYYA💘* mhhh🔥💃🏼kaidaga jin sunan kasan za'abuga love❤️ a wannan lbrin💯❤️ soyayya ce wanda takeda wata irin sarkakiya me taba zuciya🫀kudai kawai ku hanzarta xuwa ku biya kudinku💰tun wuri🏃🏻‍♀️💃🏼 donjin yanda soyayyar zata kasance🫂🔥❤️ tsakanin *ALIYU ASADULLAH DA AYSHA SHATUTU* tabbas bantabajin labarin soyayya irin wannan ba soyayya wacce takeda wani irin sarka kiya💯🥳 kifito ku fara biya FANS, zakuji yanda asalin kiyayyah yake komawa soyayyar mezafi🔥❤️💘inda har sukaiwa wannan soyayya tasu lakabida🗣️ *kibiyar soyayya* tabbas kibiyar ce kuwa don ta sokesu batareda sun san sanda ta sokesu ba💘💝 shatutu kenan da aliyi asadullah jajur taccen sojah, me bautawa kasarsa🔥, asanda yatafi bautawa kasar tasane yadawo gida🏘️yatarda💃🏼🤔shatutu agidan su wanda bema taba ganintaba🤔acikin lbrinnan zakuji muhimmanci rukon amana🤝🏼wanda amanarce tasanya mahaifin asadullah ganin ya dace ya aurawa danshi shatutu🥰🔥💃🏼zakuji illar cikin amana, zakuji soyayya zakuji lbrin tausayi🤐🔥 *FANS KAR'AYI BAKU KU HANZARTA BIYAN KUDINKU #300 ONLY WANNAN ACCOUNT DIN 3147907313 ABBA ISAH ALHAJI SHEDAR BIYA TA WANNAN NUMBERN 09067671415 IDAN KUMA KATIN WAYA NE TA WANNAN NUMBERN 07038900912 HOTON KATIN ZAKU DAUKA KU TURO💃🏼🔥* PLS SHARE👏🏽 *zhr* 🥀🥀🥀🥀🥀 *✓Dr SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀 Written by zarahh AA 🅿️47&48 Zee da mum dinta kuwa yanzu rayuwa bata tafiyar musu yanda ya dace, komai ya tsaya musu basujin dadin rayuwa. Saka makon duk inda sukaje, akan matsalar auren zee da sa'ood sedai ace musu suyi hakuri. Itako zee tayi alkawarin auren sa'ood koda zata rasa ranta wlh. Bangare daya kuma tanata sheke ayarta, ita fita setai 1week bata dawo ba, Abbanta bayanan dama indai yai tafiya bata zama a gidan Shiko yanacan abbu ya wakiltashi shida abban Abbas zasu sauke wasu kaya dasuka iso a jirgin ruwa, hakanne yaba ta damar yin abinda taga dama. Itakam mum dinta bata taba cemata tayi abu da dai² ba kullum kara imgizafa takeyi, tayi abunda taga dama ga zuwa gidan malamai sako² sune sunje neman mgnin dazesa sa'ood yasota. Yanzu haka tana dakin wani saurayinta, bashir sunata sheke ayarsu suna abinda sukaga dama, sebayan sungama badalarsu ne, zee take ce mishi Darling kasan dai, doctor yace kar inkara zubarda ciki ko? Yace indai nakara zubarda ciki to bazan kara haihuwa ba. Niko kaga gsky bazan iya, auren sa'ood ace ban haihu ba, tomiye amfanin auren damafa don in haihu in kwashe dukiyar zan auresa Umm tabbas babe kinyi mgn me kyau, waiyama batun gayenne? Dan tsaki taja mtwss kaidai bari darling wlh kowani malami mukaje wajenshi cewa yake bazamu ci nasaraba wlh. Babe dob Allah kiyi iya kokarinki, ki aureshi kodan ki dinga wataya wa acikin kawayen mu, koya kikace babe. Ni dukba wannan ba yazamuyi da wannan cikin, to ai shine nace miki kiyi kokari ki aure shi semuce cikin nashine koya kikace Kinga zerike min dana, yakuma kulamin dake, tabbas to yanzu bari inje incewa mum gsky tazo muje dama sadiya tace min tasamu sabon boka shiya hadata da wannan sairayin nata me kudine sosai (sadiya kawar zee ce kusan duk lalacewar da zee tayi itace sanadi) dry yayi yace kai ai gsky babe sadiya tana kawo light wlh Um kaga bari inkoma gida yanzu, dukda dare tayi se'incewa mum munsamu wani bokan koya kace, eh gsky yakamata muje kisaukeni to. Haka suka dauko hanya, ta saukeshi a gidan dayake kwana kusan komai zee ce kemishi, son shi take kamr ranta. Shiko kudinta kawai yake ci, don wlh haushi take bashi wataran seyasa ankashe mishi ita kawai soyake Yagama shirin dayake, gidan iyayenta zasu shiga suyi fashi, su kwashe komai su kashe iyayenta su kuma duk su gujeta Duk sadiya ce takawo wannan shawarar, yanzu haka suna hada target dinda zazu farmata ne kawai. Itako zee tana zuwa gidan tafadawa mum dinta sadiya tasamo musu sabon boka, nan mum taita murna Harda cewa ai gsky zainab wannan yarinya alheri ce a rayuwarki kingafa duk kusan malamannan itace tahadamu dasu, aisedai kawai muce mungode mata wlh Aiko washe gari da uwar safiya suka dau hanyar gidan bokan, wanda zee ceke driving din don ita tasan gidan. Sun dade suna tafiya harsuka kai, cikin wani kungurmin daji babi gida gaba babu gida baya seda sukayi parking motar Awani guri sannan suka duka tafiyar kasa, sun gaji sosai da kyar suka karasa gurin wani katon dutse Sewata bukka aciki, ahaka suka fara hawa dutsen harseda suka kai cikin bukkar, yana zaune fuskarnan kamar hadari babu annuri ko kadan acikin ta. Dama sadiya tace mata karsuyi sallama in sunje don indai sukai sallama baze amsa ba, aiko haka suka shiga ba sallama. Dagowa yayi ya kallesu, seda kirjin zee ya buga don wlh, bata taba ganin mutum mummuna kamr wannan bokan ba Cikin karaji yace ku zauna anan, yanuna musu wata kujera, wuta seci take acikinta duk kwalalo ido sukayi, sunki zama wata uwar tsawa ya buga musu Inbazaku zauna ba kuwuce kufitarmin a gonata, jiki na rawa suka zauna, abun mamaki ko kadan basuji zafin wutar ba. Tunkan sufara mgn yace, indai wannan yaronne bazaku taba cin nasara akanshi ba, gwanda kuyi hakuri kawai yakarasa mgnr cikin hargagi Dukseda suka tsorata, amma hakanan mum ta daure tace yanzu boka yazamuyi kenan? Nunata yayi da hannu yace aike Idan har kika kara zuwa gidan wani boka, toki sani tabbas akan ajalinki kike tafiya don aranar zaki mutu. Kutashi kubani guri, wannan yaron innayi aiki akanshi aishi kenan tawa ta kare, don ko aljanuna yafi karfinsu bare no. Itako mum wani, irin firgici da tsoro tashiga, donjin ance zata mutu sedai kuma batajin zata iya dena nemawa yarta farinciki Kutashi kubani guri, karku kara minti daya anan, inba hakaba kuwa...tunkan yafadi abinda ze fada suka kwasa aguje Wanda seda zee tafadi asanda suke gudun saukowa akan dutsen Haka suka karaso gun motarsu, suna tafiya mum tace yata kinji abinda bokannan yace? Daga kai tayi tace but mum harkin yarda da mgnrshi kenan Girgiza kai tayi tace, haba sekace baniba, ko kin manta, mahaifiyarki jaruma ce, zanyi iyayina wajen ganin kincika burinki, aduniya indai ina numfashi Gobe ma wani gun zamu, damacan naso mufara zuwa sekuma kikazo da lbrin wannan me bakin bakin Gobe iyanzu ma mundawo don tun asuba, zamu tafi, but mum kinsan yau dad ze dawo zebarmu mufita da asuba ne Um barshi wlh, senaje kodan farin cikinki yata, haka suketa tattauna wa acikin motar harsuka karaso gida Kowa dakinta tashiga, wanka sukayi inda mum tayi bacci, itakuma zee takira sadiya take gaya mata abinda boka yafada musu Cikin rudewa sadiya tace, wlh zee karku kara zuwa, tunda bokannan yafada muku mum zata mutu in kuka kara zuwa wlh seta mutu(itako sadiya batason mum ta mutu basu cimma burinsu ba)hakanne yasa take gargadin zee kuma tasan aikin bokannan Mtwss zee tace wlh, semunje naga alama, kinfara bakin ciki da farin cikina ko?to ta Allah bata kuba wlh tafda tana kashe wayar. Haka zee tabanzatar da zancen sadiya, tuni suka fara shirin zuwa gidan bokan dazasu gobe, itako sadiya se kiran wayar zee take, akan ta hanata zuwa gidan wani bokan dontayi imani goge mum zata mutu indai sukaje wani gun wlh Aiko da sanyin safiya, dukda dad dinta yadawo, amma haka suka dauki hanyar gidan wani bokan, shibema san zasu tafi ba Don tunda akayi auren sa'ood tadena shiga dakinshi, acewarta shine beson zee ta rayu cikin arxiki shiyasa ta dau gaba dashi. Sunyi nisa sosai kamar a mafarki haka motar za kwacewa mum dayake itace yau take driving din, babu wanda ya tabasu baka motar tafara yawo a tt Abu kamar wasa, haka motar tafara kamawa da wuta, tuni zee tafara tuna maganganun sadiya da wannan bokan Hannun mum tarike gam, tanason amsar sitiyarin motar amma babu hali, se ihu mum take, itama zee ganin motar ta kife a tt yasa tafara ihun azo ate makesu Sun dau mintuna agun babu wata mota datazo wucewa, cikin ikon Allah sega wata mota me shegen kyau tafaka agun Da sauri wani matashi, dawani dattijo wanda baze wuce 60yrs ba, sukayo kansu ta window suka fara zarosu inda mum harta fara konewa ga wani irin karkaryeea datayi, yan yatsun kafarta duk sun cire, kanta se zubarda jini yake, ita kuma zee dukta bibbige akanta da hannuwa nishi kawai take Cikin gaggawa suka daukesu see hospital, ikon Allah cikin sa'a kuma hospital din sa'ood akayi dasu saurayin se sannu yake jerawa zee da mum Suna shiga hospital din aka kawo musu temakon gaggawa, tuni likitoci suka hau kansu, inda aka samu akaiwa zee dinki a inda ta bubbuge wani gun kuma aka wanke. Wanda wani kwararren likita ne dake hospital din yake basu kulawa, shi sa'ood ya dau hutu donya dade bezo hospital din ba sedai sometimes suzo da Abbas baya wani dadewa yake tafiya. Itako mum sedai kawai, muce Allah yabata lpy don jikin ba dadi, duk ta fita hayyacinta tadawo kalar tausayi, se ihu take tana fadan maganganu marasa dadi Shiko dad din zee, tunda ya farka yaga basu gidan, yawuce gidan abbu yafara fada mishi aikin dasukayi alhamdulillah sun kammala komai da komai Nan suka fara firar yan uwa, inda ammi takawo musu breakfast sukaci, sun gamaci kenan sega waya ta shigo, da no din zee (suko wa'inda suka tsinci su xee Allah yasa wayrta babu password shiyasa suka, duba sunan dad yanda zee tayi saving suka kira, nan suka fada mishi abunda ke faruwa, ya tambaya wani hospital ne suka fada mishi) Abbu yagayawa komai da aka fada mishi, abbu yace subhanallah ai hospital din sa'ood ne, muje kawai haka suka zo hospital din Aka kaisu dakin da aka kwantar da zee, se bacci take, itako mum tanacan tana surutai marasa hankali duk wani abunda tayi seda fa fadeshi, shiko dad kawai kallonta yake Amma aranshi ya yafe mata Tunda gashi rayuwa ma ta mata hanakali, sosai taba abbu tausayi gefe daya kuma yana mamakin hakurin dan uwanshi dabe taba zuwa yafada mishi abinda take mishi ba. cewa akayi suje waje, za'a sake dubata haka suka fita, tanason rokon dad gafara but data bude baki sedai taita sake tonawa kanta asiri takasa, neman fararshi don tasan bazata kara kwana ba aduniya Haka suka wuni, a hospital din ammi tayo musu abinci, itako zee tana farfado wa, ta duro akan gadon tana cewa sukaita gun mum dinta Wata nurse ce tariketa tace, kinutsu kinga jikinki beji sauki ba ko?ki koma ki kwanta, Kinga cikin jikinki ma ya fita, mum dinki tana lpy, no ni ki kaini gunta Sairayin dasuka kawo hospital dinne yashigo donjin zee tanata surutu, ganin sunata fada da nurse dinne yashi cewa nurse din Tabari taje taga mum dinta, haka ya kama hannunta sukajera tanata matse ido, har dakinda mum take ciki ya kaita lokacin doctors din zunfita Tana kwance kamr mara rai a jiki, haka zee ta karasa jikinta tana sakin kuka, ahankali ta gwada bude baki, aiko taji mgn ta fito kamar ta fisgota Ahankali tace zainab, tabbas nasan mutuwa zanyi, kiyafe min banzamo uwa ta gari agunki ba ke kadai Allah yabani, memakon inyi kokarin bki tarbiyya me kyau Sema na zama, silar kara bacin tarbiyyar ki, kiyafemin zainab kar in mutu da alhakinki akaina, kuma ki kiramin dad dinki shima innemi gafararsa kafin lokaci ne yayi. Hanakali zee ta mike duk tayi sanyi, tana fita dad yayo kanta yana cewa lpy daughter kika fito bakisan bakida lpy ba ne, hanakali tace dad mum nakiranka, da sauri ya bita suka shiga dakin. Tana kwance yanda zee ta barta, se hawaye take, suna shigowa ta bude baki ahankali tafara ba dad lbrin duk wank bakin halinta da abunda ta dingayi wanda bedace ba, babu wani bata lokaci yayafe mata Tuni tafara aman jini don batai tunanin dad ze yafe mataba, da sauri yafita yaje Nemo likita, itako zee hanakali ta yayi mugum tashi, tuni tarikice tana kiran mum² mum² karki tafi ki barni..... Inaa lokaci yayi, rai yai halinsa Sanda doctors din suka shigo kuwa, tuni ta rasu, se zee dake durkushe tana kuka, harda abbu abayan dad, shiko dad yakasa motsi tabbas yanason mum amma bakin halinta ne beso..haka aka dauki gawar aka tafi da'ita gida don a suturtata. Harda mutuminnan daya tsinto su, don irin muta nennane masu tausayi hakan yasa basu tafiba tunda sukazo, sosai sukaji mutuwar mum..haka suka karaso gidan harya cika da yan uwa.... "Sa'ood ko dasuke shan soyayyar su, babu wata, damuwa atattare dasu." Shida sabha sunyi wani irin fresh se walkiya suke, kmar farin wata. "Indai kaga sabha kasan gidan wutu, take wanda suke baza life agidansu inkaje sesun kusa, makanta maka idanu." Taje gidan Aunty so biyu, gidan ammi ko kusan kullum seya kaita, saboda yanzu kusan 5months kenan da aurensu. Ya dade dasanin sabha nada ciki, itako se shirmenta take, gefe daya kuma tana karatunta, Randa matar luqman sukazo gidan sabha Harda aysha sukazo wanda tasha mamaki, nanfa tatasa sabha a gaba, lalli ma matarnan ashe da aurenki shine baki fada mana ba ko?dry kawai tayi inda aysha takira mmn Abdul take gaya mata Nan tace zamu hadune a school lallai yarinyar nan, nidama nayi tunanin haka seta cemin kamar ce za'a ce tanada aure sekace a film Haka suka sata gaba itada aysha a waya, seda suka wuni, sosai sabha suka saba da matar luqman Su Layla kuwa suna yawan zuwa gidanta, Aunty ma tazo so daya, kullum cewa take zatazo amma bata kara zuwa ba Abbas kuwa tuni iyaye suka shiga maganar aurensu shida nana, se love kawai suke bazawa yanda sukaga dama ansa ranar aurensu wata 2 yanzu befi 3weeks ba Inda haryaje yagama musu, aikin da sa'ood yace wlh bazashi ba indai vabu mata, haka abbu yaita fada harya hakura Abbas din yatafi. Sabha kuwa yanzu hartaso tafi, sa'ood jaraba don indai yana gida tofa suka kan abu daya, basu gajiya Yanzu ma tana kwance a kirjinshi tana cewa wlh, na gaji"dan jan kumatun ta yayi yace"bake kike cewa vaki vaki gajiba nikuma se'in kara Dan dukan kirjinshi tayi tana sakin kukan shagwaba, cikin kasa da murya yace mrs sa'ood. Bazaki bikin auta bafa (ansama auta rana wanda rana daya za'ayi dana Abbas, inda zasu wuce turkey da mijinta, ba'anan zasu zauna ba)tab Allah ni senaje lokacin aikin kusa juyewa madam Vanza tamishi tatshi tana cewa, waikai sekaita wani cewa, nakusa juyewa kome zan juye oohoo tafada tana turo baki gaba. "Dry yayi yace, babufa abinda zaki juye wasa bake miki." "Suna haka sega kiran ammi yashigo wayarshi, cikin girmamawa ya daga, yna gaisheta, bata tsaya amsawa ba." Tace kana inane wai, tun dazu ina kiran wanka, is not reachable?wlh ammi inaga babu network ne. ''nan take fada mishi mum din zee ce, tayi accident, tarasu itakuma zainab tayi tsaguwar kashi, a hannu." tabbas baya shiri da mum din zee ko kadan, but yaji mutuwar ta wlh, hakan yasa cikin sanyi jiki wanda ya saukar mishi yanzu yace,ammi kuna wani gidane? Muna gidansu dad din naku, okay gamunan zuwa Inshallah. "sosai jikinshi yayi sanyi kalau, itako sabha data gamajin abinda ammi tafda mishi, basanin mum din zee tayi ba." Donba tataba ganinta ba, tadai taba ganin zee, itama ranar seda takusa yarda ita akasa, harseda auta tayiwa zee rashin m. "Babu wani bata lokaci, haka sukadau hanya, sundanyi tafiya sosai kafin su iso unguwar su zee, layine namasu kudi, amma damuta ne kodan rasuwar da'akayi." Haka aka kai, mum din zee gidanta na gsky, zee kuwa gaba daya, hankalinta baya jikinta haka taita surutai tana cewa kar a dauke mata mum, haka akaje aka rufeta aka dawo. Haka kwanaki suketa karewa, har anyi 40 mum dinta wanda tadawo abin tausayi, Allah mayasa cikin datayi ya zube. "Itako sabha yanzu tasan tanada ciki, wanda auta ce tafada mata, itako auta yanda taga sabha nashegen kwadayi ne yasa tagane," aiko suna komawa gida, tasashi gaba tana kuka wai wlh, yasani yaki yafa mata, shiyasa yake cewa takusa juyewa.sedai yaita lallashinta har tayi shiru. Yanzu cikin yaki kusan 3months sosai tayi kiba tayi fes da ita Zee kuwa yanzu gidan ammi tadawo, abbu ne yace adawo da'ita kawai, sosai ta canza tayi laushi kamar ba zee me jiji da kaiba, yanzu itada auta sun zama kamar Best friend, basu fadannan. Su sadiya kuwa, gaba daya tadena shiga harkarsu, ko kulasu batayi dama rakusa gama school din final year take. Yauma suna zaune da Hafsat se sabha datazo yanzu, rana tadan fara, sega me gadi yana yace wai ana kiran zainab inji wani a waje. Ahankali tace kane kace batanan, ammi datake saukowa tace, kaje kace gatanan zuwa yanzu, dan juyowa tayi tana shagwabe fuska kai ammi ni wlb.. Ke wlh me?dan matso hawaye tayi tana cewa vanfasan wayeba, Sabha ce tace sorry Aunty zee pls kije mana. Haka suka sata gaba harseda taje ta dauko hijab ta fito. Tana fitowa wazata gani? wannan gayen dasuka tema kesu suka kaisu hospital sanda mum dinta tarasu.....✍️ _____________________________ *🔥🔥 HOHOHO FANS🥳* kuyi maza kufito🚶🏼‍♀️🗣️🗣️ ku siya Wannan littafin me taken *KIBIYAR SOYAYYA💘* mhhh🔥💃🏼kaidaga jin sunan kasan za'abuga love❤️ a wannan lbrin💯❤️ soyayya ce wanda takeda wata irin sarkakiya me taba zuciya🫀kudai kawai ku hanzarta xuwa ku biya kudinku💰tun wuri🏃🏻‍♀️💃🏼 donjin yanda soyayyar zata kasance🫂🔥❤️ tsakanin *ALIYU ASADULLAH DA AYSHA SHATUTU* tabbas bantabajin labarin soyayya irin wannan ba soyayya wacce takeda wani irin sarka kiya💯🥳 kifito ku fara biya FANS, zakuji yanda asalin kiyayyah yake komawa soyayyar mezafi🔥❤️💘inda har sukaiwa wannan soyayya tasu lakabida🗣️ *kibiyar soyayya* tabbas kibiyar ce kuwa don ta sokesu batareda sun san sanda ta sokesu ba💘💝 shatutu kenan da aliyi asadullah jajur taccen sojah, me bautawa kasarsa🔥, asanda yatafi bautawa kasar tasane yadawo gida🏘️yatarda💃🏼🤔shatutu agidan su wanda bema taba ganintaba🤔acikin lbrinnan zakuji muhimmanci rukon amana🤝🏼wanda amanarce tasanya mahaifin asadullah ganin ya dace ya aurawa danshi shatutu🥰🔥💃🏼zakuji illar cikin amana, zakuji soyayya zakuji lbrin tausayi🤐🔥 *FANS KAR'AYI BAKU KU HANZARTA BIYAN KUDINKU #300 ONLY WANNAN ACCOUNT DIN 3147907313 ABBA ISAH ALHAJI SHEDAR BIYA TA WANNAN NUMBERN 09067671415 IDAN KUMA KATIN WAYA NE TA WANNAN NUMBERN 07038900912 HOTON KATIN ZAKU DAUKA KU TURO💃🏼🔥* *zhr* PLS SHARE👏🏽🥀🥀🥀🥀🥀 *✓Dr SA'OOD* 🥀🥀🥀🥀🥀 written by zarahh AA 08/05/1443H 13/12/2021 🔚🔚🔚🔚 🅿️49&50 yana jingine jikin motarshi ya harde hannu a kirji. Se sakin murmushi yame kasumbarshi tanata sheki ahankali, tafara taka kafafunta. Harta karasa kusada shi, Cikin sanyin halin daya sameta tayimai sallama, tareda sadda kanta kasa. Ya kafeta da ido, yanata sakin murmushi shima cikin cool voice ya amsa mata sallamar. Cikin murmushi da sakin fuska, yafara gabatar mita da kanshi, tareda kara yimata gaisuwa Ita mamaki take, yawani tsaya gayamata shine, itako inba butulu bace ita taya zata mantashi?shine fa wanda asanda basuda me temako itada mum,shine suka tema su tabbas inta mantashi tayi butulci,dama tanata tunanin inda zata ganshi takara mishi godiya. Ganin tayi shiru ne, yasashi cewa kodai haryanzu baki tunani ba?yafada cikin sakin fuska. dan maramin murmushi tayi,cikin kulawa tace "A'a" Sekuma takarayin shiru,smiling yayi donyaga alama kunyarshi takeji, ahankali yafara janta da hira,harta fara sakin jiki dashi,yadade kafin yace. To gimbiya zantafi,kanta nakasa taki cewa komai (hhh lallai kura tai lpy) wayarshi ya miko mata yace tasa mishi phone numbern ta. ahankali tafara jera mishi numbobin harta gama, mika mishi wayar tayi,tareda juyawa tana mishi sallama. Amm... yafada tareda kallonta tasan da ita yake,hakan yasa ta tsaya cak batareda ta juyoba Ahankali yafara takowa har inda take,mika mata ledar hannushi yayi yace. Pls karkice no don Allah,yafada yana hade hannuwan, kasancewar agabanta ya tsaya,jin yace Allah yasata amsa. Cikin sanyin hali tare "Thanks" Smiling yayi,itakuma tanufi falon gidan seda ta kusa shiga, sannan yace pls zan kira anjima,tanaji sekawai tai smiling. Juyawa yayi fuskarshi cikeda murmushi,don yaga alamun nasara. Itako tana shiga su Sabha,suka hau mata dry,wai Aunty zee yanaga kin dade,daga bazakiba sekuma muji shiru, Hafsat tafada tana dry; mtwss kefa kincika gulma wlh,hhh aidole kice tayi gulma daga wlh vazani ba kuma se mukaji shiru,inji sabha. Kai matar ya sa'ood wlh kika biyewa wannan,seta koya miki sa ido,tafada tana nuna auta, ahayye wlh bari abbu yadawo,zance mishi ahada bikinmu yare kawai auta tafada tana dry,banza kamar zata iya cewar zee tana aje ledar hannuta,tanufi hanyar kitchen don yunwa takeji. Sabha dake saman kuje,kuwa kasa tadawo jawo ledar da zee ta'aje tayi,budewa tafara kayan ciye² su chocolate su biscuits su sweet's. Haka taita fito dasu,harta dauko wani springles aiko kamar dama Shitake nema,budewa tayi tafara ci,dama takai sati tana cewa yasiyo mata yaki. Auta dake kan kujera tana chart,jin sabha nata rukus² da bakine yasata juyowa tana cewa,kai wannan dan nawa bashi mutunci wlh,haba aikace aunty Hafsat zomuci shine zaka cinye kaida mamanka,tafada tana turo baki kamar dan najinta. ko kallonta sabha batayiba,se aikawa ciki kawai take,saukowa tayi ta dauki daya tasa a baki. Zee data fito kuwa, kallon yanda sabha take cin springles din take,kara sowa tayi hannunta rikeda plate din abinci. Aunty sabha kinsan me?cewar zee! a'a tafada tana kara saka daya abakinta,wlh babynan namu zeyi kwadayi tun dazu ammi tace,kici abinci kikace kin koshi, but kinsamu kwadayi kinata zaka. Hhhh aiku ya gado keda auta, cewar sabha datake cigaba tacin abinta hankali kwance harta kusa cinye,gongoni daya Haka suka sha firarsu har dare,yayi inda sa'ood yazo daukar ta, cewa tayi kawai kabari se gobe,mutafi ko kulata beyiya,yai baga abinshi dry tayi,dama tsokanar shi take "Sallama sukayi wa ammi, sannan suka kamo hanyar gidansu seda suka tsaya,sukase balangu sannan suka tafi,suna zuwa me gadi ya wangale musu gate(drivern ammi ne yasamo musu me gadi,wanda sa'ood dinne yasa shi samo mishi,me gadin yadan girma amma bawani sosai ba)seda suka shigo sannan ya rufe get din" Let daya yaba me gadin,aiko yaita sa mishi albarka don sa'ood kullum inya siyo abu tofa nashi kasan daban. "Suna shiga daki tanufa kitchen tadauko plate,ko jiranshi batayi ba, tafara cin abunta se uban bada yaji take,tana wuci kamar maciji,fitowa sanyeda jallabiya yana kare mata kallo,tayi kiba balefi." Yasan batason kiba hakan yasa cikin tsokana yace, my love kinsa me kuwa?girgiza kai tayi still tana kara zuba aciki,cewa yayi tab kinga yanda kikai kiba kuwa?wlh inaga nan gaba sena kara bude wannan kofar falon donnaga takusa yi miki kadan. Aituni tabar plate din naman,ta mike tana dira kafafunta,dry yayi still cikin tsare gida yace dama nace miki,indai kikayi kiba zan kara aure ko?todama inada wata budurwa tare mukayi school da'ita taki aure tace seni,ko jiya babanta ya kirani kuma nayi mai alkhawari zan aureta. yanzu ko da gaske kuka,tasa mishi tana cewa wlh yamaidata gidan uncle dinta,bazata zauna da kishiyaba sekuma takara sakin kuka. "Harde hannu yayi yanata kallon yana dry,ganin irin kallon dayake matane yasata dena kukan,tana tura baki, takowa yayi har kusada ita yace kinga mrs sa'ood dake bawata inshallah,wasa nake miki,indai kika koma gidan uncle ainima can zan koma,haka yaita lallabata hartayi shiru." Ahankali rayuwa take tafiya,yanda ya dace inda tuni Zee da Mubarak suka kulla wata irin soyayya me,matukar ban mamaki dukda yasan wacece zee amma ahaka yace yaji yagani,ze aureta donshi tun randa yafara ganinta yakamu da sonta. koda sukaje hospital addu'a yaitayi karta mutu,don wlh da gsk sonta yake,tuni ansa ranar aurenta itama rana daya dana Hafsat wanda ake shirin yi ranar Saturday dinnan me zuwa "Cikin sabha yayi girma sosai, don kusan wata 8 kenan, sa'ood kuwa daki daya yacika da kayan Yara,itadai sabha kallonshi kawai take,tuni yayi mata scanning yaga mace zasu Haifa," zee da Nana da auta ne zaune dakin sabha sunata firar yanda, abubuwan zasu kasance Haka suka wuni gidan,se dare suka tafi wanda dukansu gidan ammi suka wuce har Nana. Lokaci nata tafiya, har anyi bikinsu auta, inda duk wani event da'akayi sabha bataje ko daya ba,wai babynshi ze wahala,walimar da'akayi gidan ammi kawai taje. Haka akagama shagulgulan bikin aka tafi kai, amare gidajensu,wanda zee zata zauna anan cikin abuja a LOKOGOMA, itakuma Nana gidan Abbas dake MAITAMA.auta Kuma sun wuce turkey inda suke zaune a CAPPADOCIA gurine inda duk wasu masoya sukeson rayuwa acikin turkey. Inda ammi takoma ita daya acikin gidan,se in sabha tazo ne,takedan tayata zama itama tace tadena yawo,don gab takeda haihuwa.amma dukda ammi tahanata zuwa innta gaji dazama seta saka mai kukan shagwaba seya kaita. "Haka taita rainon cikinta"tayi wani irin kiba ta yi fari kamar balara biya haka takoma,ana haka ammi tace yakamata sabha takoma gidanta dazama. Nanfa yace shi sam besan zancen ba harseda abbu ya mishi mgn amma haka yace shifa,sedai akawo wata taringa mata wankan,ahaka aka tashi zaman. Haka ya koma yana gaya mata yanda akayi,aiko tace ita wlh daya barta taje gidan ammin kawai,kallon ashe baki tausayina yamata,dry tayi tana shafo sajenshi tace.wasafa nake ainima bazan iya bacci. Soyayya suke zubawa dukda cikin dake jikinta,donma ammi tana mishi fada akan yarage takura ta saboda babyn jikinta. tadan jima bataje school ba saboda yanda cikinta ya girma, but yau dole taje don test garesu tuni ta shirya cikin shigarda tafiyi yanzu wato doguwar riga. "Babu abinda tashafa afuskarta sedan lipstick shima bawani dayawa tasaba,setadan shafa turare kadan,sanda ta sauko yana zaune yana hada mata tea.kara sowa tayi tana Mai sannu da kokari donkusan yanzu duk wani aikin gidan shiyake mata kafin me aikinsu tazo,kamo hannunta kawai yayi ya zaunar da ita saman kafarshi dukda nauyin data kara,saboda cikin jikinta Mrs sa'ood ya babyn namu yafada yana tura hannunshi kasan mararta wai gaisawa yakeda babyn." Dry kawai tayi haka suka kama karyawar,suka fito donshi ke kaita tunkan cikinta ya girma,haka suka dau hanya suna tafiya tace mishi itafa tsire takeson ci!dry yayi yace wannan babyn yacika kwadayi harya kusa fitowa amma yaki dena kwadayi,seda yaje wani gun yan gayu inda yasan kome yakeso. Agun zesamu sannan yafita yaje yafada abinda yakeso Babu wani bata lokaci akabashi. Kamar jira take kuwa yana dawowa tabude ledan tana hadiyar miyau Haka tafara ci tana,ko dago kai batayi shidai kallonta kawai yake yanajin a week dinnan zata haihu Badon ita tamatsa ba,baze kawo school dinnan ba dondai kawai tanace ne. Haka taketa cin tsirenta,harsuka karaso school din harbakin department dinsu yakaita inda class din yake, Juyowa yayi yana kallonta yace haba maman baby yada nunamin'yan ubanci yafada cikin hade rai kamar gske,tasan me yake nufi hakan yasa tamiko mishi dayar ledan dama leda hudu yakawo mata,donyasan da dare ma setace mishi zataci. "Amma harta cinye leda biyu, smiling yayi yace no am juking nibaci zanyi ba." Smiling kawai tayi tadau dayar ledar, dakanshi yazaga yo yabude mata motar, tafito seda sukadan jima suna hira kafin tawuce class din don sun kusa shiga ajin. Wu cewa tayi tana kiran mmn Abdul taca mata tazo,shiko harseda tashiga sannan ya juya yawuce. Tana shiga aysha tace kaga Mrs sa'ood,ashe haka kika koma shiyasa kika mana hijira a school kenan, Hararar aysha tayi tana cewa aibaku da kirki tunran bikinsu Nana baku kara zuwa ba. Aimana afuwa cewar mmn Abdul,haka sukadan zauna kafin lecturer yashigo yayi musu test din, cikin ikon Allah segashi dukta amsa. Suna gamawa takira shi tace zun gama,ita bama wani dadi takeji ba,tanajin mararta na daurewa,hakadai ta daure suka fito suka siya gurasa bata wani ci dayawa ba yakirata yace yaxo. Fitowa tayi,don dama hostel din da kanwar mmn Abdul takeda zama suke zuwa inza suci abinci. Haka tafito tana yatsine fuska,se kallonta yake ta cikin motar yanajin babu wata mace a duniya kamr sabha yanajin babu wacce yataba gani da ciki cikin yai mata kyau kamar ta. Tana takowa ahankali saboda yanda mararta ke daurewa,shiko seyaga tayi kyau yanda take tafiyar komai nata special ne,itadin tada bance. "Haka ya kafeta da ido harta karaso,inda yayi sauri zaga yowa yabude mata,seda shiga shima yadawo yanace wa yadai mmn baby?" Kallonshi tayi, murmushi yayi yace naga kamar bakida lpy ne?yafada yana kara kura mata ido yana karantar yanayinta sosai, Babu abinda tace,sema kara takurewa guri daya datayi tanajin ciwon nakaruwa,shiko ganin tayi shiru yanace sarautar ce tatashi. Haka suka dau hanya,wani uban birki yaci jinta saki wani gwauron numfashi tana hada zufa,da sauri ya juyo yana kallonta,wani irin gumi ke tsatstsa fo mata. Cikin rudewa yace my love lpy??takasa ce mishi komai se wani zufa datake ji. "Yasan haihuwa zatayi hakan yasa,cikin sauri ya juya motar zuwa hospital kawai,aikk kafin su karasa asibitin tuni tagama fita hayyacinta." Suna zuwa kuwa ya daukota,kamr yar bebi haka yaita ratsa mutane,yana wuce su.wani private room ya kaita inda tuni ya fara aikinshi na likita. tashin farko ya tabbatar haihuwa ce,hakan yasa yafara shirin ciro mata dan da kanshi,sedai inaa, abun yayi nisa ko alamr zata iya haihuwa bega niba. "Tuni ida nunta suka fara juyawa" Cikin tsananin tashin sense ganin tana shirin barin duniyar gaba daya,yasa shi kiran sunanta cikin karaji. SABHA!!! yafada yana jijjigata,baze iyaba wani guri ya danna acikin dakin,tuni waya ta bayyana cikin minti kadan aka daga wayar. ba'a jimaba sega wata mace da'alama ita ya kira,kuma babbar likitace itama,dakin ta shigo bakinta daukeda sallama,tunkan ta rufd baki yace pls check her. Kallon sabha tayi cikin sauri ta karasa,kusada ita don taga alamun matar ogance,cikin nutsuwa tafara aikinta wanda sa'ood yaki fita a cikin dakin. Dan juyowa tayi ta kalleshi tana mikewa,am bari induba abu yanzu zantawo,daga mata kai kawai yayi. Karasowa yayi kusada ita,kamar wasa yafara cigaba akan aikinda Dr zahra tafara,aiko kamad wasa sega kukan jariri.wanda yadawo da sabha hayyacinta. "Cikin wani irin farinciki ya dauki baby girl din dake tsala ihu,yanaji beta ba shiga farinciki irinna yauba, zubewa yayi yana me sujjada ga Allah,dago babyn yayi kawai ya mannata da jikinshi bedamuda ya jikinta yakeba." Dr zahra data dawo yanzu, tsayawa tayi ganin sa'ood rikeda baby,cikin farin ciki tace Masha Allah Dr ashema ta sauka, murmushi kwance a fuskarsa sanda yake daurawa sabha babyn. Sosai taji son babyn ya shiga ranta,ashe iyaye sukeson yaransu, tabbas soyayyar iyaye bawasa bace. Haka Dr zahra ta shiryata,tama babyn wanka wanda tuni sa'ood yaga yawa Abbas yaje yasa Nana taje ta dauki musu kayan babyn wanda sa'ood dinne yaba Abbas key din gidan. Nana ko se murna take wai tazama momy itama,haka takawo musu kayan masu kyau wanda duk cikin siyayyar sa'ood dinne. Tuni aka shirya babyn tareda temakon Dr zahra,aiko yaki kiran ammi bare tace su wuce gidanta,seda suka koma gidan. "Suna shiga daki,ya dannawa ammi kira tana dagawa yace ammi kinyi jika fa!waro ido tayi tace bansan wasa fa? ammi am serious wlh,kuna ina?ammin tafada cikin tsantsar farinciki datake ciki kamar bata taba samun jika ba." Muna gida ammi,agida ta haihu kenan?Noo ammi a hospital ne,dan waro ido tayi tace shine baka gayamin ba naxo,waikai meyasa bakaji ne? sorry ammi bansonki wahala ne, murmushi tayi donta gane nufinshi karta rike mishi mata. Masha Allah me aka samu to?ta kauda waccen mgnr baby girl ce, sosai takara sakin fara'arta tace Allah yasa cikon musulunci ce akasamu,cikin jin dadin addu'ar yace ameen ameen ammi,kaci gidanku ba kunya ma?dry yake yace haba ammi sekace zamanin da. Allah ya shiryaka, A mamakinshi ko kadan bata mishi mgnr, sabha tadawo gidan ba,itako ammi suna gama wayar takira,wacce zata dingama sabha wankan bazata gaza shekaru 54 aduniya ba me suna Habiba wacce suke cewa adda. Cousin din su abbu ce,dama duk sauran yayyenshi ita tama matansu wankan jego,aiko babu wani bata lokaci segata agidan ammi. Can gidan kuwa,tuni Aunty taxo haka ta kara saka ruwa me zafi,tasa sabha wankan su Layla kuwa se daukar babyn suke,wai tayi kama da dadynta. Haka adda ta zauna da sabha wanda kullum gidansu wuni yake da baki,yan kaduna ma sunzo barka amma basuda wani yawa,kuma ba kwana sukayi ba saboda babu nisa tsakanin kaduna da abuja. Shiko sa'ood kusan kullum babyn tana gunshi,sosai yakeson yarinyar gashi tana kama dashi,haka zasuta rigima da sabha akan cewa da'ita babyn take kama. Sedai yai shiru yabar mata. Itada adda suke kwana,amma indai tashigo dakinshi seyadan rage zafi. Haka yace mata wani suna zasu sama babyn?? murmushi tayi kanta kwance a kafadarsa tana shafa gemunshi tace,ina tunanin kai nice,ni kaice saboda haka duk sunan daka sa yamin Nima. Sosai yake kallonta wannan mgnr tasa yaji takara kima a idonshi,dan dago kai tayi tace dama inason kullum intambaye ka wani abu se'in manta. "Umm inaji" Yafada yana shafa fuskarta,habiby meye meaning din sunanka? smiling yayi kadan mutane dayawa suna tambayar shi hakan,cikin shaukin so yace yanzu ke bakisan meaning din sunan mijinki ba?daga kai tayi tana dry kadan.......lakato hancinta yayi yace meaning din sunana shine FORTUNATE & HAPPY _(wato sa'a da farinciki)_ meaning biyu kawai gareshi.. Masha Allah sunanka yanada dadin sauraro,yanada dadi wajen fada, kallonta yayi yace plss my one and only kice sa'ood kinjiiiiii!noke kafada tayi tabbas inba mantawa tayi ba bata tabacewa sa'ood da bakinta ba. Shiko soyake tafada yasan sunan zeyi dadi acikin bakinta,plsss baby kinji,ni bazan iyaba ai;no plss aini nace. "Amma fur taki tace din,ganin ya hade rai ne yasa ta bude baki kamar me tsoron kar wani yaji tace,sa'ooooooooood tafada batareda tasan taja sunan haka ba,shiko jiyayi harwata ni'ima tana saukar mishi sanda take fada,yanaji babu mahaluki daya taba fadan sunanshi yaji yamai dadi kamr ta yanajin kamar kullum daringa ce mishi haka,amma yasan bazata taba b." Cikin basarwa tace ya mgnr sunan babyn ne?dan shafo breast dinta yayi yace baby sunanta Safiyya!! cikin wani irin farinciki tace da gske,tabbas yazama ita tazama shi ta yarda da hakan, wannan sunan shine sunan data dade tana fatan sawa yarta tunkan tayi aure,abinda bata sani ba shine acikin wani diary dinta yaga tanason sunan. Sosai ta tunana farinciki akan sunan,shima seyaji dadin ganin tana farinciki. Haka ranar suna suka dau gayu cikin shigar alfarma,kowa yaga Sabha seta burgeshi haka aka yanka raguna uku da shanuwa daya wacce Abbas ne ya siyaeta banda kayan daya siyawa Nana takai,haka sa'ood yace acirewa sabha rago daya ita daya... Haka akash suna wanda Hafsat seda tayi kuka dabata zoba,mm salamatu kuwa sosai sabha tayi mamkin canzawarta setake ganin kamr ba itaba,dayake da'ita akazo. Haka akayi suna inda za'a ringa cewan babyn DAHMA cewa yayi meye meaning din sunan dayake ita tasa sunan aiko tazauna taita kora mishi bayani _DAHMA she was a scholar of religion and Had learnt from her brother al-imam al-mahdi; she excelled in grammar and literature and possessed knowledge of other science and art._ Jinjina kai yayi yana cewa kai Mrs sa'ood wannan bayani haka,dry tayi kawai kama hannunta yayi yace come and see something mikewa tayi tana binshi abaya,har harabar gidan suka fito,kama hannunta yayi ya mika car key, sannan yai mata nuni dawata mota me matukar kyau fara dal ta'ida. Batasan sanda ta rungume Shi ba,tana furta kalmar i love I love u Wanda batasan adadin data fada ba. Aunty data fito neman su husna tana cewa yamma tayi kuzo mu wuce,da gudu sabha tafada kanta tace Aunty nayi mota wow,tuni aka cika wurin anata santin mota. Sabha kuwa baki har kunne Haka akasha suna,har mutane suka tattafi gidan yadawo daga Adda se ita. Kayan da aka tarawa sabha bamasu faduwa bane,kayane masu yawan gske. Ammi ko kara jadadawa adda kulada sabha tayi,dontaga abin sa'ood din yayi girma,aiko tasa musu ido but bawani takurasu take ba,kawai bata barin sabha taje dakinshi tadade ne kamar da. Haka har sukayi arba'in wanda ammi tasa masu gyaran jiki sunaka kara gyara sabha aiko takoma kamar amarya. Randa sukai arba'in ranar Adda tatafi wanda sa'ood yacika da kudi masu yawan gske sabha kuma tabata atamfofi haka suka hada mata kayan arziki. Aiko ansha amarci don kuwa soyayyar su suka zuba me tsayawa arai. Bayan sunje gidan ammi ne tace yaushe sabha zata kaduna?dan Sosa kai yayi yace ammi senanda 2months aiko tasashi haba akan cewa asatinnan takeso sabha tatafi Haka badan yaso ba suka shirya tafiya,bayan taje gidan Aunty da gidan Abbas. Tare dashi zasu tafi harta gama shiryawa don kuwa jitake,wani irin kewar umminta ta dawo sabuwa, hannunta rikeda dahma wacce tayi bul bul da'ita kamar suban. haka sukadau hanya wanda sukayi musu siyayya me yawan gske seda sukacika bot tam,haka suka shiga cikin kaduna wani dadi taji zataga ummi bayan shekara daya da watanni datayi bata gantaba. Sanda sukaje dahma nata bacci,haka suka fito shine ya rike babyn ita tayi gaba,sanda tai sallama tana ganin ummi tayi gunda cikin murna tana cewa,ummi jibi kinyi kiba ko kewata bakiyi ko, kallon Sabha take kamr an canza mata ita takeji,tazama ci kakkiyar mace tayi bul² da ita. To aike naga duk kin rame saboda kewata ko,tafada cikin farincikin ganin yarta,daki suka shiga lokacin mm salamatu tana ban daki, ita se yanzu ma take kallon dakin inba ciwon ido takeba kamar anyi gyara sosai a gidan. Ummi ce tace ina yarinyar ganin sabha ita daya,ba yar laaa ummi tana gunshi,salati ummi tafara tace shine kika barshi shi daya a waje?aikin kyauta sekije ki shigo dashi,haka ta mike tanajin kunyar ummi don tunda tayi aure bata gantaba. Yana tsaye inda tabarshi,ita se yanzunma take ganin ashe har wajen gidan aka gyara,gyara me matukar kyau kuwa. Hadiye mamakin tayi tace am sorry nabarka kai daya,toba kinga ummi kin mantani ba,ina na isa in mantaka nikuwa,tare suka shiga gidan har dakin ummi wanda yasha gyara kamar bashiba se kamshin turare ke tashi. Cikin girmamawa suka gaisa,nanfa suka hau fira kamar ba surukar shiba,itako sabha gefe ta koma tana mamakin yaushe yasaba da ummi haka,abinda sabha bata saniba sa'ood yasha zuwa gidan su bayan sunyi aure wanda har gyaran gidan shiyasa musu sedai betaba gaya mata yana zuwaba. "Ganin sun kyaleta sunata fira yasa ta mike,tana turo baki tace ummi tunda naga kin manta dani aishi kenan natafi gidan kakus,tafada tana shirin mikewa,dan juyowa yayi yace bari inzo muje nima ingaidata se'in xo in wuce." Tare suka jera saboda babu nisa sosai yasa suka tako akasa har yanzu shike rikeda dahma,wacce take kamr sunyi wata biyu, "Sunayin sallama gidan kaka,tace wanake nakeji kamr sabihehe ta,mtss kai wannan tsohuwa daga zuwa zaki fara batamin suna ko?tafada tana turo baki gaba." Eh zanbata sunan,wacce ba'ama abin arziki kullum inta tunaninki amma shine zaki karyamin tsinke a takashi ko?babu komai tawo ciki kaji sa'udi na tafada tana shigewa daki, sabha kuwa vaki ta rike don mamaki waye kuma sa'udi kakus. Bansaniba muje kaji dan kirki,haka kake hakuri daita ko?dama nasan me hali baya fasawa,ashe kinanan da tsiwar ki kamar da ko?tafada suna shigewa dakin itada sa'ood din dayake ta musu dry. Haka suka zauna sukasha fira,wanda taketa mamakin wai yaushe yasaba dasu haka,jibi yanda suketa shewa da kaka. Har wajen 3pm suna gidan kaka,dazasu tafi tace kaga sa'udi kayi a hankali inkana tuka motar nan donnasan ku zaka iya kaita sharara gudu kamar wani zomo.. Duk dry maganar tabasu wanda duk mgnr datake, safiyya na hannunta tace ita bazata iya kiran wannan suna ba sekace sunan aljanu. Haka tarakasu har waje,inda sa'ood yacika ta da kudi masu yawa,seda sukayi fada kafin ta amsa,dama indai yazo yabata kudi da kyar take amsa. Haka sabha tayi sati a gidan ummi,wanda kusan kullum dahma nagun mama salamatu. Randa tayi sati kuwa yazo ya dauketa,inda taji kamar ankara mata sonshi don abbanta yafada mata alkhairin da sa'ood din me musu... BAYAN SHEKARA 7 abubuwa da yawa sun faru,ciki harda zuwan su kasashe dada ma acikin duniya,wanda zuwanta kasar saudiya uku taje aikin hajji sau daya biyun duka umra, Umminta abbanta kaka harda mama salamatu duk ya biya musu makka sukaje suka sauke farali.kuma duk be gaya mata ba. Seda abbanta ya kira yana ta samata albarka yake fada mata abinda ya faru,ranar tayi farinciki kamar ba gobe tanajin tafi kowace mace sa'a a duniya. Mlm umar kuwa tuni ya nemi auren fauziya inda,aka bashi shima yayi kudi tunda ya gama karatu yasamu aiki a cikin adamawa yanzu acan sukeda zama,inda sabha ta halarci bikin takuma bashi gudummawa. acikin wa'innan shekarun kuwa inda sabha ta kara haihuwa harso biyu yaranta uku kenan,mata 2 namiji daya Dahma se Hauwa'u wacce suke cewa jiddah sekuma Mansoor, Inda auta takeda yaya biyu,duk maza Ita kuma Nana yara uku maza biyu mace daya,inda zee keda da daya tak saboda seda ta dade bata haihuba. Haka rayuwa taketa tafiya Tuni sabha tagama school hartayi master's,inda sa'ood yabata babban matsayi a daya daga cikin company dayake dasu acikin abuja Inkaga sabha sekasha mamaki takara wayewa tayi kyau kamr bata haihuwa, kudi sun zauna mata. _tabbas inta zauna takanyi tunanin rayuwa dama ance,mutum rana gareshi ta yarda da hakan,saboda ayanzu albarkacin temakon takeci duka shiya kaita duk wani matsayi datake ciki dama,wanda zata shiga nan gaba,duk silar temako ne tate maki ammi asanda batasan wacece ita ba ashe silar ta zata kai matakin datake ayanzu,mutum daraja gareshi komai kankantarshi ka temake shi da sannu zaka ci gajiyar wannan temakon, tabbas gashi tanacin gajiyar wanda tayi._ Haka rayuwar wa'innan ma aurata ta kasance,kamar kowane gida zaman tare dole wataran asamu sabani,suma hankance ta kasance wataran sukanyi fada kuma su sasanta kansu. Sun shirya zuwa kasar paris wato CITY OF LOVE shida Abbas,haka suka tafi yaran suka kai wa ammi saboda school,shima Abbas ya kaiwa mama nashi. Wata sabuwar rayuwa suka bude acikin wannan tafiya dasuka yi, sosai suka canza suka kara murjewa...✍️ *Zhr ce* 13|12|2021 1:37PM *Alhamdulillah* Ana nakawo karshen wannan labarin me taken *Dr SA'OOD* ya ubangiji kuskuren danayi acikin wannan labari kayafemin kasha feshi acikin littafina, alkhairin dake ciki kabamu ikon amfani dashi kabani ladan rubu tashi. _Ya hayyu ya qayyum kadatar damu,kasamu cikin bayinka tsarkakku kayafe mana kura kurenmu,kabamu lpy da abinda lpyr zataci ka datar damu,kasanya mu cikin yantattun bayinka_ TABBAS BANDA BAKIN GODEWA MASOYA, DUKDA LITTAFINA NA FARKO NE,AMMA KUN NUNAMIN KAUNA NA GODE NA GODE SE MUN HADU A LITTAFI NA GABA ME TAKEN *TSANTSAR IZZAH* ZEZO MUKU DAWANI SALO NA DABAN BISSALAM👏