✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* I just published "Chapter 1" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1168359507?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=ZbVY0Hth4KHji9qv%2FBvA2vMptu3DyOH4d4aL08P69EeYz0GH7DNo7UlicEiFv12F1Xyw3%2Fz32gI3NZ%2B9pj851f0McDdsKOMsH0APbdmHFHGd5EW65lmVTvxuB3tRqT0d *Whatsapp group pls banda maza* https://chat.whatsapp.com/CWWKwL2Fbuf2OXISNrUtNH *Shafi na ɗaya* *NIGERIA* *KANO STATE* *YEARS AGO* Cup din tea dake bakinta ta sauke tana kallon Umma dake shafa butter a jikin bread ta ce " Zan tai dan akwai wasu client ɗin *_YUSUF_* da zasu zo by 9am, ɗakin taron ba'a gyara yake ba ya kamata inje office kafin 8" Bata jira cewar Umma ba ta dauki hand bag dinta ta rayata tana gyara mayafin abayar dake jikinta. "Toh Allah ya kiyaye, ki kula kinji? Murmushi Budurwar tayi wanda ya bayyanar da dimple dinta me matukar kyau. Gyara zaman gilashin dake fuskarta tayi tana faɗin " Amin Ummana" Daga haka ta fice daga gidan. Murmushi Umma tayi a fili ta ce " Allah yayi miki albarka *_ZARAH_* Allah ya tsare miki mutuncinki a duk inda kike" Tana fita ta samu napep kasancewar kusa da titi gidansu yake. Tafiya ce me dan tsayi kafin ta iso wani gini me dan karan kyau da kuma tsayi dan ya kai hawa 5, a saman ginin an rubuta *TWO BROTHER'S* Sallamar me napep din tayi tana shiga ginin ta ƴar ƙaramar ƙofar da aka tanada saboda shiga. Sai da akayi checking ɗinta saboda tsaro sannan ta wuce tana sauri tana gaisa kuma da mutanen da ke daga ma ta hannu. Lifter ta nufa dan bazata iya bin stairs ba saboda zai ci ma ta lokaci. Tana isa office ɗinta ta ajiye jakarta ta fito. Wani office din ta shiga wanda ke ɗan nesa da nata bakinta dauke da sallama. Matashi ne zaune yana amfani da na'ura me ƙwaƙwalwa. Ɗagowa yayi yana kallonta fuskarsa a sake ya amsa ma ta sallamar yana ɗorawa da cewa " Yanzu nake ƙoƙarin kiranki ai" Zama tayi a kujera tana fadin " Lafiya dai? "Eh, ya shirye shiryen biki? Ya faɗa yana mata murmushi. "Komai normal fa, so nake ka kira Kabiru saboda inaso a gyara dakin taro sannan ayi ordering abinci sai a kawo ruwa lemo by 9am wasu client da za muyi wani project tare zasu zo" "Uhm, Zarah sarkin aiki! Kiran da zan miki ai a kan wannan taron ne, Me gida ya ce in sanar da ke ya baki hutu sai bayan bikinki" "Seriously?! Ta fada tana zara idonu cike da mamaki. Dariya yayi yana faɗin "Nima nayi mamaki ai kinsanshi baya son wasa a aiki, maganar taro kuma nasan maybe ya soke dan yace in sanar dake ma karkizo aiki" Relaxing tayi a kujerar tana Murmushi tayi " Gaskiya naji dad'i wallahi" "Ok naji karki cikani da surutu ki tashi ki tafi gida, anjima Zainab zata zo maybe tayi deciding abubuwan da zakuyi a bikin" Tashi tsaye Zarah tayi tana gyara glashin dake fuskarta ta ce " Ai Umma tayi fushi da kai _*ZAYD*_ ko Allah ya sanya alkhairy baka zo kayi ma ta ba ko? Tsayawa yayi da abinda yake kafin ya kalli Zarah ya ce " Zanzo insha Allah ki bata hakuri" Taɓa baki tayi tana ficewa daga office ɗin. Zarah bata tafi gida ba, office ta nufa ta fara rage wasu ayyukan ta har kusan 10am. Ganin ko ina yayi tsit yasa ta game Yusuf yazo dan baya son hayaniya kowa yasan da hakan. Zaro ido tayi waje tana kalle² ko zata samu wajen ɓuya tasan by now Zayd ya sanar masa da cewa ya faɗa ma ta sakonsa amma kuma ta zauna a office har yanzu tsaf zai iya cewa ya soke hutun daya bata. A gaban cabin dinta ya tsaya dan yaji motsi. Matashi ne ɗan gaye me ji da kanshi yasha Desmond merrion supreme suit me dan karan kyau da tsada, ƙafarsa sanye da Crockett shoe, hannunsa sanye da smart watch, bashi da suma haka zalika bashi da saje amma fa akwai kyau, ba fari bane yana da duhu. A hankali ya ƙarasa bakin cabin dinta yana ɗan kalle² kafin ya ce " Zarah! Cikin muryarsa me amo. "Na'am" Ta masa batare da ta sani ba. Riƙe bakinta tayi cike da takaici kafin ta fito a hankali cikin sanɗa. Kallon sama da ƙasa yayi mata kafin ya ce " Zayd be sanar dake saƙona ba? "Eh" Ta fada a takaice. "A'aaaaa... Uammm.. I..ina nufin ya sanar dani yanzu nake shirin tafiya" Daga haka ta koma cikin cabin ɗin ta da sauri har ta fito yana tsaye a inda ta barshi. "Nagode" Ta fada tana ƙoƙarin wucewasa. "Tsaya" Ya faɗa yana juyowa. Itama juyowa tayi tana murmushin dole. Envelope ya ciro a aljihunsa na cikin suit din ya miƙa mata yana faɗin " Inji *_FAROOQ_* yana miki fatan alkhairy. Girgiza kai tayi da sauri tana faɗin "Ka ce masa Nagode" Ajiye wayi a kanta yana fadin " Allah ya baku zaman lafiya" Daga haka ya barta a wajen. Hannu ta saka ta ciro envelope ɗin tana murmushi. ***** "Zarah! Zarah! Yadda yake kiran sunanta shi ya dawo da ita daga duniyar tunanin da ta tafi na rayuwarta na baya kafin ta auri wannan azzalumin mutumin...... *Comment da voting nake buƙata! Idan babu zan mai dashi na kuɗi* Autar mama ce. ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 2" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1168718784?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=g1o05WXd5%2BE9QwoBVAL%2Bho6KW8po2enK%2Bd4M7ism3i%2BY%2BZDM1Ol2SbVQkkxMzN3xvkF06pxaQzEBH%2FK8P3%2FrpJhb942UPTWPB%2FKznl9DR8c2tJRN77uTCFrHFYo4Pxiy *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza* https://chat.whatsapp.com/CWWKwL2Fbuf2OXISNrUtNH *Shafi na biyu* Idanunta na zubar da ƙwalla ta kalleshi ta ce " Na'am baban _*UMMIE*_ "Idan kika ƙara dangantani da wannan baƙar yarinyar sai na ci..... Ƴar akuya kawai, bansan dalilin daya sa na aureki na wallahi! Kaf matan duniyan nan na rasa wadda zan aura sai ke! Nasan ba haka kuka barni ba ke da mayyar uwarki kunga me kudi! Yan matsiyata kawai" Sosai taji zafin kalmansa, taso tanka masa amma kalaman mahaifiyarta na karshe suka dawo ma ta. *'Zarah shi gidan aure wahalar sa tafi dadinsa yawa, kuma hakuri akeyi! Duk macen da zaki gani zaune a gidan mijinta to ki tambayeta sirrin, zata ce miki haƙuri ne! Toh kema inaso kiyi wannan haƙurin, duk abinda *_SHEHU_* *zai miki kiyi hakuri karki bar aurenki ko dan Ummi saboda idan kika bar gidan aurenki ƴarki itace a wahala kuma baki san hannun wanda zaki faɗa ba gwanda kiyi zamanki a gidanku kiyi ta haƙuri, watarana sai labari'* "Ka...ka .kayi haƙuri" Ta faɗa tana jin wani ɗaci a zuciyarta. "Ai kullum cikin haƙuri nake dake! Tashi ki bani abinci sakarya kawai" Yana gama fada ya nemi waje ya zauna a cikin ɗaya daga cikin royal chairs ɗin dake tafkeken falon. Jikinta ba kwari ta nufi dining area ta jero masa abincinsa a babban tray, a gabansa ta ajiye tana faɗin " Me zaka fara ci? Ba tare da ya kalleta ba ya ce "Har kala nawa kika dafa abincin? A ɗan tsorace ta ce " Biyu" Kafin yayi wata² ya dauke ta da mari, yana shirin ƙarawa yaji an riƙe masa rigarsa ta baya. Waya yarinya ce wadda bazata wuce 7-8yrs ba, Black beauty me tsananin kyau kamar ita tayi kanta, cikin Muryar yarinyata ce " Abba dan Allah ka daina dukan Ummana tana jin zafi" Cikin ko in kula yasa hannu ya ture yarinyar tana faduwa a ƙasa tare da buga kanta a tiles, aikuwa ta tsandara ihu. Da sauri Zarah ta nufi inda take tana daukar ta hawaye masu zafi na zuba daga idanunta. "Ummi! Ummi! Ta fada da karfi tana jijjiga yarinyar. Cikin bacin rai ta kalli Shehu ta ce " Wai baka da imani ne? Kai wani irin azzalumi ne? Ƙarasowa yayi inda suke yasa hannu ya riƙo habarta cike da mugunta ya matse sosai yadda zata ji zafi. "Uban waye azzalumi Zarah? Ya faɗa yana kara matse ma ta haɓarta. Kasa magana tayi dan zafin da take ji ya wuce misali. Dan kanshi ya sakar ma ta bakinta yana huci ya wuce ya barsu a wajen. Hawayen idanuwanta kasa daina zuba sukayi, daukar ƴarta tayi ta nufi daki da sauri, a kan gado ta kwantar da ita tana shiga banɗaki da sauri ta ɗauko jikaƙakken towel ta ɗorawa shi a kan UMMIE tana faɗin "Allah zai saka miki" A hankali Ummi ta fara buɗe kyawawan idanunta tana kallon Mahaifiyarta ta ce " Ummana kaina ciwo yake" Da sauri ta goge hawayenta tana shafa kan Ummi ta ce " Sannu, bari na baki paracetamol kisha" "Ummana ni dai bana son shan magani" Ummi ta faɗa tana son tashi zaune. "Kwanta Mamana karki tashi kinji? Haƙuri zakiyi kisha magani" "Toh Ummana" UMMIE ta faɗa hawaye na zuba a idanuwanta. ********* "Ina cikin farin ciki Sa'adah ina cikin tsananin farinciki yau zan auri wanda zuciyata take muradi! Inason Shehu sosai Allah na gode maka da zaka mallaka min wannan bawa naka a matsayin mijina" Wadda ta kira da Sa'adah ce tayi wani Murmushi tana dan taɓa baki ta ce " Kedai shaukin ya isa haka ki tashi ki shiga wanka kafin yamma tayi kinsan yace da wuri zai aiko motoci" Tana murmushi ta tashi ta fito daga ɗakin. Wata budurwace me kyau wadda zasuyi sa'anni ɗaya da Zarah ba ta zo inda take tana faɗin " Amarya! Tun dazu yah Farooq da Yah Yusuf suke jiranki a soro zakuyi magana, na dauka ma bacci kike kwanta" Kai Zarah ta girgiza tana Murmushi ta ce " Bari naje" Mayafin dake jikin Budurwar ta karba ta kutsa cikin mutane ta nufi soron gidan. A zaune ta gansu a kan sallaya su uku har da ɗan me gidanta Yusuf yaron bazai wuce 6yrs ba. Bakinta ɗauke da sallama ta karaso kanta a ƙasa. Amsawa sukayi suna murmushi. A ɗan gefen sallayar ta zauna tana gaidasu. Amsawa sukayi kafin Yaron y gaisheta itama ta amsa tana kalllonsa. "Zarah ga wannan ba yawa zamu wuce Allah ya baku zaman lafiya" Kallon bandir din kudin tayi daga dan ƙasan idanunta kafin ta girgiza kai ta ce " Nagode Sir amma bazan iya karba ba" Tashi sukayi Yusuf ya kalleta ya ce " Idan ba rainawa kikayi ba ki dauka, ki gaida Umma Allah ya albarkaci aurenku" Da Amin ta amsa tana yin murmushi tare da furta kalmar Nagode. Fita sukayi daga gidan, Yusuf yana ta shafa bayan Farooq a hankali. A hankali ta tashi ta ɗauki kudin ta koma cikin gida. ***** "Ke wai tunanin ubanme kike yi? Taji Muryar Shehu ya faɗa daga bayanta. Da sauri ta tashi tana juyowa ta kalleshi tana goge hawayen idanunta. Matsowa yayi kusa da ita yana gyara hannun armless din dake jikinsa fuskarsa a ɗan sake. Juyowa tayi taga Ummi na kallonta. Matsawa bayi tayi tana kallonsa ta ce " Menene? "Meyasa kike gudu? Ni ba mijinki bane? Tun da taji yana magana a hankali tasan bukatarsa ce ta kawosa. Haɗe rai tayi kaɗan ta ce " Zan biyo ka daki Ummi na nan" Riƙo hannunta yayi da ƙarfi yana fadin " Ban damu da ita ba idan ma zata nade komai a kwanyarta ne ban damu ba! Zara ina zaune dake ne kawai saboda ban samu macen aure ba amma bazan iya cigaba da zama da fasiqa ba! "Fasiqa?! Zara ta faɗa hawaye na kwaranyo wa a idanunta. "Karya nayi? Uban waye uban yarinyar nan idan ba wannan me gidan naki ba nawajen aikinki? Tureshi taso yi dan ta gaji da maganganun da yake faɗa ma ta, amma ko motsi beyi ba dan ba rikon wasa yayi ma ta ba. Murmushi yayi yana saka hannunsa bisa ƙugunta yana matso da ita jikinsa. Da sauri ta kalli Ummi, itama kallonsu take. "Me haka Ummi fa tana gani" Zarah ta faɗa tana ƙoƙarin sake tureshi gabanta na faduwa, wannan bashi ne karo na farko da Shehu yake ma ta haka ba a gaban Ummi, tana tsoran tarbiyyar ƴarta ya lalace dan shi bai damu ba...... *Comments da voting kawai nake bukata idan ba haka ba zan mai dashi na kuɗi😝* *Naji dadin yadda ku ka karbi littafin nan* Autar mama ce ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 3" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1169146997?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=3g1kxmJDDVBQ0EWSnhgBkR%2BZklJ2%2FmY9so4VgX54w3t3FDvOw5O304zF1hrR4Iy5nWNTmcuKzDEK%2Fq7ussB%2FbOiTztp54ovUSrbSjQj9UJGgrHRzdZ5w1AJJ7VM0C9H2 *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/Elwxpru3vXrCknztg1dQ3d *Shafi na uku* Hannunsa ya saka a fuskarta yana shafawa a hankali idanunsa cikin na ta. "D...Dan Allah ka bari" Ta faɗa muryarta na ɗan rawa. Kallon Ummi yayi kaɗan yaga su take kalla. Murmushi yayi yana sakin Zarah ya ce " Not because of her! It's just my wish" Daga haka ya fice daga ɗakin. Wani sassanyar ajiyar zuciya ta sauke tana kallon Ummi ta ce " Bari na baki magani kisha sai kiyi bacci ko? "Toh Ummana, amma meyasa Abba yake miki haka? Meyasa baxaki ce masa bakya so ba? Rannan ma naga har cizar miki baki yake yi kuma nasan kinji zafi ko? Zarah bata kulata ba dan bata san me zata ce ma ta ba. Magani ta dauko ta bata ta hadiya sannan ta ce " Ki kwanta ina zuwa" Kai kawai UMMIE ta gyada tana rufe idanunta. Zarah kuwa ficewa tayi tana tunani. Bata tarar da Shehu a dakinsa ba. Ajiyar zuciya tayi ta fito ta kwashe kayan abincin ta mayar dining tana dawowa kujera ta zauna ta lula duniyar tunanin rayuwarta ta baya. ****** " Sir! Akwai buƙatar amsar kwangilar saboda soon zamu gama wadda muka amsa last year, kar ka bari wannan big opportunity din ya kubuce ma.... Kallon da yayi ma ta ne ya sakata hadiye sauran maganar tana zare idanu. " Fita zan neme ki" Ya faɗa fuska a ɗan daure. "But sir the arrangeme... "Pls Zarah ki bani waje" Ya sake faɗa yana nuna ma ta kofar fita daga office ɗin. Gyara glass din idanunta tayi kafin ta turo baki kadan ta kwashi takardu da files ta nufi bakin kofa, yana buɗewa itama ta saka kai, jin ta jikin mutum yasa ta saurin yin baya tana ɗagowa ta kalleshi. "He's soooo handsome, kamar wani balarabe yana cikin suit ash masu dan karan kyau da tsada idanunsa sanye gilashi irin na ta (medical). "Sorry" Ta fada bayan ta gama ƙare masa kallo. "Bro ya dai? Na dauka ka tafi Abuja ai" Taji Yusuf ya faɗa daga inda yake. Tsaki tayi kaɗan a ranta sannan ta fice ta shiga cabin dinta. Tana zaune taga fitowar sa, ɗauke kai tayi tana cigaba da amfani da na'ura me ƙwaƙwalwa. Ɗumin numfashinsa taji a kusa da ita, da sauri ta waigo suka fara kallan kallo daf da junansu dan suna iya jiyo numfashin juna. "Hy" Ya faɗa cikin murya me sanyi. Ita bata taɓa ganinsa ba sai yau. Matsawa baya tayi ta ce " H..h..h..hhyy" Shima matsawa yayi dan mutane sun fara gossiping. "Farooq, ke kuma Zarah ko? A hankali ta gyaɗa kai idanunta a kansa. "Good! I like you" Taji ya faɗa ko a jikinsa. Tsayawa tayi tana kalllonsa kalmar i like you din daya fada tana yi ma ta yawo a kwanyarta. "Hey!" Taji ya faɗa tana tapping ɗin hannunsa a kusa da fuskarta. Kafin tayi magana Cellphone din sake inda take ta fara ruri. A ɗan rikice ta dauka tana faɗin " H..he..hello... Hel.hello" Murmushi Farooq yayi yana karbar wayar office ɗin daga hannunta ya kara a kunne ya ce " i like her kawai na ce Shikenan ta rikice, sai ka fito wannan sakatariyar taka sai a slow" Daga ɗaya bangaren ta jiyo Yusuf yana fadin " Ka de You i like her? Wai kai baka aiki da lissafi ne Farooq? Na dauka munyi closing wannan chapter tun a gida? Kallonta Farooq yayi kafin ya ce " Tana jinka fa" Tsaki Yusuf yayi yana katse wayar. Ajiye wayar Farooq yayi yana daga kafadunsa alamar be damu ba dan shi baya iya ajiye abu a ransa. Sau uku ya ga Zarah kuma duk wajen taro ne kuma yarinyar tana birgeshi. "Zarah ni za wuce" "Ok" Ta fada tana kai dunanta gareshi. Shi kuwa murmushi yayi sannan ya tafi. Ajiyar zuciya ta sauke tana runtsa idanunta, tabbas ko wani bawa da tashi ƙaddarar! Da tasan abinda zai faru kenan idan ta auri Shehu da bata aureshi ba! Amma ƙaddara ta riga fa ta. Tashi tayi a hankali tana kallon falon, tabbas ga ta dai cikin daula amma babu farinciki ballantana kwanciyar hankali, zaman gidan ya ishe ta ta tsani Shehu tana hakurin zama dashi ne kawai. Door bell ne ya fara ƙara. Da sauri ta goge hawayen ta ta nufi bakin Kofar tana buɗewa. Macece tsaye tasha kyau abinta cikin doguwar rigar leshi taci uban glashi yaci rabin fuskarta. "Sa'ada ki shigo mana" Ta fada tana kokarin saita kanta ta kuma bata hanya. "Ba zama na zo yi ba yamma tayi zuwa nayi mu dan gaisa, naje gidan Kawu na dake nan bayanku na ce bari nazo mu gaisa. Murmushin ƙarfin hali Zarah tayi tana cewa " Nagode sosai Sa'adah" "Amma Zarah kina lafiya kuwa? Naga kin kara ramewa kinyi baƙi" "Bakomai Sa'adah kawai nayi zazzaɓi ne a ƴan kwanakin nan" Kallon sama da ƙasa tayi ma ta kafin ta ce " Ko dai bakya jin dadin auren ne? "Shekaru 8 kenan da aurena kuma Alhamdulillah ina cikin farinciki meyasa zanyi complain? Taɓa baki Sa'adah tayi tana fadin " Ok, ni na tafi idan mijinki ya dawo ki gaidashi" Da toh Zarah ta amsa ita kuma ta juya ta tafi. Kulle kofar Zarah tayi sannan ta wuce wajen Ummi dan duba yanayin jikinta. Washe_gari Tun da ta gama ayyukanta ta dawo falo ta fara gogewa Ummi school uniform, taso ya barta da aikinta dan ta sa ƴar ta a makarantar me kyau sosai amma yanzu ya kaita local school hakan ma yana ganin yayi ma ta mutunci da daraja. "Zarah! Wai me yake damun ƙwaƙwalwarki ne? Duk abinda zan ajiye sai kin ɗauka kin canza masa waje? Dalla zo ki nemo kin gold ring dina inasonsa sakawa! Ya karashe maganar yana isowa inda take. Bata ce dashi komai ba ta kashe iron din ta tashi tsaye ta nufi dakin da ya fito. Bayanta yabi ransa a ɓace. Closet ɗinsa ta fara dubawa cikin drawer Dan day before yesterday s nan ta gashi. Amma wayam babu komai a cikin akwatin zoben. Cike da mamaki ta kalleshi ta ce " Anan fa na ganshi shekaran jiya" "Toh yanzu dai ki dauko shi" Ya faɗa yana hura hanci. Cigaba da lalaube tayi amma bata ganshi ba, gaba-daya ta rikice dan bata so Shehu ya ƙara laƙa ma ta sata dan ba yau ya fara ba. "Kinga ki daina wahalar da kanki! Nasan ke kika dauka kika siyar fada min uban me kikayi da kuɗin? Ya karashe maganar yana kama gashin kanta. Runtse ido tayi tana faɗin " Dan Allah ka sakar min gashi wallahi ban daukar maka zobenka ba" Ƙara matse gashin yayi da ƙarfi yana fadin " Karya kike, ai nasan ba yaune karo na farko da kika fara yi min sa ta ba fada min me kika siya da kuɗin? Kasa magana tayi sai hawaye dake zubo ma ta ga kanta daya fara ciwo. Tureta yayi da ƙarfi, cikin hansazari ta dafa gado hakan yasa ba ta fadi ba. "Rubbish, zaman hakuri kawai nake da Zarah! Amma soon zan karo aure zaki gane baki da wayo! By 7pm akwai party da zamuje na client dina da kuma wannan shegen me gidan naki muna aiki da shi akan wani project idan naga kunyi magana dashi sai na ci uwarki" Bata ce komai basai hawaye kawai da ta keyi zuciyarta na yi ma ta zafi da radadi. Toilet ya shiga ita kuma ta tashi ta fito daga dakin ta nufi na ta ta fara kukan bakin ciki dabara shin uwa, dan yanzu bata da wanda take fadawa damuwarta, abu kadan take iya fadawa Zainab" Ƙarfe sha biyun rana ta shirya cikin dogon hijabi ta dauki jaka dan zuwa dauko Ummi daga makaranta dan 12:30pm suke tashi. Tayi fayau da ita, kana kallon fuskarta zaka san tana cikin damuwa. Bata da kudin mota hakan nan ta fita dauko ta, tafiyar ba ta da tsaho sosai amma da ɗan nisa. Gate man ne ya tsayar da ita yana fadin " Hajiya Alhaji ya ce kar na barki ki fita" Wani banza kallo tayi masa tana faɗin " Matsa min na wuce" Kin matsawa yayi, da tayi kokarin bi ta gefensa ya riƙo ma ta hijabi. Cikin bacin rai ta daukeshi da mari tana fadin " Baka da hankali ne? "Wa kike tunanin zai baki daraja bayan wanda ya ajiye ki a gidan ma baya darajaki? Kalaman da taji daga bakin me gadin kenan. Hawaye masu zafi taji sun zubo ma ta. Da sauri ta sharesu tana fita daga gidan zuciyarta na zafi. Kasa tsayar da hawayenta tayi dan kukan da take yi tana dan jin sanyi a zuciyarta. Bata san inda take jefa kafarta ba, horn din da taji a tsakiyar kanta ne yasa ta matsawa da sauri tana kallon motar dake yi ma ta horn din wasu kuma suna wucewa. Matsawa ta yi daga titi ta koma chan gefe tana cigaba da tafiya. "Zarah! Zarah! Taji ana kiran sunanta. Juyowa tayi da sauri jin kamar Muryar Zayd. Aikuwa shine, yana sanye da long sleeve baka da wando me laushi shima baki haka canvas din ƙafarsa haka ya yatsuke sosai yayi kyau abinda samartakar sa ta fito sosai. Murmushi ta saki tana fadin " Zayd?! Shafa kansa yayi ya ce " Zarah! Ya kike? "Lafiya lau, ya kwana dayawa? Yasu Zainab da Aunty? Ya kake? "Kowa lafiya Zarah, amma kinyi rashin lafiya ne? Da sauri ta girgiza kai sai kuma ta ce " A..ah ina nufi eh nayi" Idanu ya tsira ma ta yana tunani kafin ya ce " Ok Allah ya sawwake ina zaki je haka? "UMMIE zan dauko daga makaranta" "Ok muje na kaiki" Murmushi tayi ta ce Toh ta nufi motarsa kirar accord shi ya buɗe ma ta ta tshiga sannan ya zagaya ya shiga nashi bangaren. Tayar da motar yayi suka bar wajen. A hankali yake tuki yana kuma kallonta lokaci zuwa lokaci. Kasa jurewa yayi ya ce " Zarah kina cikin matsala ne? Kasa riƙe hawayenta tayi ta fashe da kuka me ƙarfi. Da sauri ya ce " Zarah me ya faru? Kasa magana tayi shima kuma cewa komai ba ya har suka isa makarantar su UMMIE. Tana tsaye a bakin titi tana ta kalle². Tana hango Zayd da Ummanta ta nufo su da sauri tana rungume kafafun Zayd ta ce " Uncle" Dagata yayi sama yana fadin " Kyakkyawata kuma amaryata ya makaranta? Dariya tayi kafin ta kalli Ummanta ta ce " Uncle Zayd meyasa ka dakar min Ummana take kuka? "Duka kuma? Ai ba'a dukan ma ta ban daki Ummanki ba" "Ba'a dukan mata kuma? Toh meyasa idan Ummana tayi wa Abba laifi sai ya fara dukanta rannan ma ina jin tana ihu ya kulleta a daki shekaran jiya ma har cizar ma ta baki yayi kuma yana matse ma ta non... "UMMI! Zarah ta faɗa da ƙarfi cikin tsawa. Da sauri ta yi shuru tana kallon Zayd da ya cikada mamaki sosai..... *Yawan comments dinku shine yawan typing, ina jin dadin ydd kuka karbi littafin daga farawa* ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! Autar Mama ce ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 4" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1169654318?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=8C2Fd9czCvwD51O8dPwQMdH%2B%2F%2Fk9fQCol1RJcVGrVSUqvyvvkThZDzU3oa9W%2BTZeHJzVmnWExV1HTa0NqW2iqI6pAxteS%2F9Y0Py310kduFY06Wo%2BovOQrx9qh255jalg *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg *Shafi na huɗu* "Zayd zamu tafi saboda kar ta makara a islamiyya" Zarah ta faɗa tana ƙoƙarin karɓar UMMIE daga hannunsa. Sauke UMMIE yayi yana faɗin " UMMIE tafi mota ina zuwa" Ba musu ta tafi dan taga ran Ummanta a ɓace yake idan ta tsaya yin wani maganar Umma zata iya dukanta. Sai daya ga shigarta motar ta rufe sannan ya danna makulkin motar ta rufe kafin ya kalli Zarah dake kokarin barin wajen ya ce " Meyasa ki ke kokarin kauce wa ne? Zarah! Ni fa ɗan uwanki ne, ko ban chanchan sanin danuwarki ba ne? "Bakomai Zayd, Kasan yaro da surutu muje ko? Ta fada tana danyi gaba dashi. "Zarah! Ya kira sunanta yana haɗe ransa. Tsayawa tayi tana goge hawaye ta kafin ta juyo ta kalleshi, shi ma kallonta ya ke kafin ya sauke ajiyar zuciya ya ce " Meyasa baki taba zuwa gida ba akan matsalar da kike fuskanta? Meyasa zaki bari yana dukanki? Meyasa zaki bari ki zama baiwa a wajensa? Shuru tayi ta kasa cewa komai zuciyarta na zafi. "Zarah talk to me" Ya faɗa yana matsowa daf da ita. "Zayd is not the right time please! Mu tafi gida" Daga haka ta barshi a wajen tana fighting da hawayena dake zubowa bisa kuncinta. Girgiza kai yayi yana bude motar kafin ya karaso ta shiga. Har ƙofar gida ya kaita, bata ce dashi komai ba ta sakko tana buɗe back seat ta fito da UMMIE. Fitowa yayi daga motar yana kallonta ya ce " Not Even a good bye? Aren't you missing me? Ya faɗa dan yaga murmushinta, amma ko kadan bata dara ba. A hankali ta ce " Nagode ka gaida Aunty da Zainab" "Shikenan zasu ji, ranar asabar me zuwa za'a zo tambayar auren Zainab kar kice ban fada miki ba ki" "Allah ya kaimu ya sanya alkhairy" Ta fada tana rufe masa murfin motar. Har ta shiga cikin gida bai daina kallon gate ɗin gidan ba, tabbas yana son sanin abinda ke faruwa da ita ko ba komai ita ɗin yar uwarsa ce kuma zumunci me dad'i sukeyi dan tun mutuwar mahaifinsu mahaifinta shi ya dauki dawainiyarsu har ya kawo karfi kafin shima ya rasu, bata da uwa ba ta da uba, tana bukatar kulawa da rarrashi da kuma kwanciyar hankali amma ga dukkan alamu bata samun ko daya daga ciki. Dogon numfashi yaja sannan ya shiga mota ya bar wajen. Wanka Zarah tayi wa UMMIE sannan ta sakata yin sallah ta kuma bata abinci kafin ta kwanta zuwa 3pm su tafi islamiyya. A kusa da UMMIE ta zauna tana shafa goshinta a hankali har UMMIE ta yi bacci. Duniyar tunaninta ta faɗa wanda ya zame ma ta abokin hira a lokaci irin wannan... ********* "Ma'am this card is for you" Wani colleague ɗin ta ya miƙo ma ta. Karba tayi tana juya card din me kyau kafin ta ce " Waya baka wannan Kabir? Murmushi yayi yana kallon Card din ya ce " Sir Farooq" "Ok zaka iya tafiya" Ta fada tana kalllonsa. Fita yayi daga cabin dinta, ita kuma ta miƙe tsaye tana buɗe card ɗin. *Farooq* Shine sunan da ta fara gani a saman card din bayan ta bude an rubuta shi da italic bold sosai. *Zamu iya fita dinner?Stay blessed dear* Shikenan abinda ke jikin katin. Ta karanta yafi sau goma kafin ta turo baki kadan ta ce " But how? Ta yaya zan bashi amsa? Toh meyasa yake so mu fita? No way! Bana son zuwa ko ina da kowa, wannan be dace ba sam! Idan rayuwar kasar waje yayi ni ba ita nayi ba ahtoh" Juyowar da zatayi ta ganshi a tsaye yasha bakin glass yayi kyau sosai. Matsawa baya tayi da sauri tana fadin " K...kk..kai? Cire glass din yayi ya ce " Eh, Ni ne" "Uhmm... Ah.. S..sss..sir din yana ciki" Ta fada tana kokarin wucewa. Hannunta ya riƙo yana dawo da ita gabansa ya kalleta ya ce " Zarah eye contact please" Yusuf dake cabin dinsa yana hangosu sai dai ba sosai yake jin abinda suke faɗa ba. Kasa kalllonsa tayi hannunta sai rawa yake. Sakinta yayi yana sake fadin " Zarah ki kalleni" Ya faɗa yana matsowa daf da ita. Matsawa baya tayi tana fadin " S..sir yana kirana" "Zarah Please! Ya sake faɗa a ɗan ƙufule. Fitowar Yusuf yasa ta nufo wajensa da sauri tana faɗin " Sir kaina yana ciwo zan iya tafiya gida? Kai ya daga ma ta alamar eh. Bata yi ko minti ɗaya ba ta bar wajen. ****** "Duk da be furta ma ta kalmar so ba amma ta daɗe da fahimtar cewa Farooq sonta yake yi! Ta dade da gane hakan kuma yayansa ke dakatar dashi saboda yasan ta kusa aure, da tasan haka auren Shehu zai zame ma ta da batayi ba" "Ummana ki daina kuka kinji? Kallon UMMIE tayi da sauri, duk hawayenta ta digo a fuskar UMMIE hakan ne ya tasheta kenan. Goge hawayen tayi ta ce " Toh Mamana" Murmushi UMMIE tayi tana lumshe idanunta. 7pm. Ta shirya tsaf cikin lace me kyau wanda sawa ta biyu kenan tayi masa sawa ta farko da zasuje wani taro da Shehu kuma saboda wannan taron ya siyo ma ta, shi kadai ne kayan da zata iya sakawa ta fita. Ta shirya UMMIE ma cikin riga da wando masu kyau amma sun ɗan koɗe. Tana gyarawa UMMIE dogon gashinta da tayi ma ta style me kyau dashi ya shigo hannunsa dauke da babbar leda fuskarsa babu yabo babu fallasa. Wani matsiyacin kallo ya wurga ma ta yana fadin " Dalla Malama cire kayan nan ga wannan ki saka sannan akwai na wannan aljanar ƴartaki a ciki na baki 5mins ki shirya sannan mayafi zaki saka bazaki bi ni da hijabi kamar matar liman ba" Bata ce dashi komai ba ta ɗauki ledar daya cillo. Fito da kayan ciki tayi, abaya ce me kyau sosai milk ƴar yayi sai flat shoe da hand bag me kyau. Sannan jeans da shirt me kyau na UMMIE. Ajiyar zuciya tayi tana cirewa UMMIE kayanta ta canza ma ta sannan ta kara gyara ma ta gashinta tayi wani bala'in kyau. Hula yar ƙarama me kyau ta dauko ta saka ma ta, kafin ta ce " Jeki falo ina zuwa" Da toh ta amsa tana ficewa daga ɗakin. Da sauri ta shirya cikin kayan daya kawo ma ta ta fesa turare kadan ta fito. Shima a lokacin ya fito ya shirya cikin ƙananan kaya yayi kyau sosai dan dama shi ɗin me kyau ne. Ɗauke idanunta tayi daga kansa tana riƙo hannun UMMIE ta ce "Mun gama" Wani gauron ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce " Idan mukaje kika dinga ƙasa da kai kamar tsohuwar akuya zaki gane baki da wayo sannan bana so ko da kalma daya ya shiga tsakaninki da ex-boss ɗinki kin dai ji ko? Ƙoƙarin mayar da hawayenta tayi kafin ta ce " Toh" Bai ce komai ba ya fice, da sauri ta riƙo hannun UMMIE suka biyo bayansa. In 15mins suka iso inda zasuje. Fitowa yayi daga motar yana riƙo hannunta ita kuma ta riƙo na UMMIE. Tana jin yadda yake ma ta mugunta yana matse ma ta yatsu amma ba ta ce komai ba. Wajen ya hadu sosai, ana dan jiyo hayaniya kaɗan kaɗan. Matsowa yayi daf da ita yana yana rada ma ta " Zarah kar kiyi abinda zaisa raina ya ɓaci, kuma kija bakin wannan baƙar yar taki nasan ta da shegen surutin tsiya" "T..toh" Ta amsa masa. "Ashe dai zakuzo" Taji muryar Zayd ya faɗa. Da sauri ta ɗago tana kalllonsa. Yasha kyau cikin riga da wanda na kanti kamar a sace shi. Murmushi tayi kadan zatayi magana Shehu ya matse ma ta hannu da ƙarfi. Hakan yasa tayi Murmushi kaɗan. Zayd yaga lokacin da Shehu yayi ma ta muguntar amma sai ya basar yana fadin "Barka dai Shehu ya kake? "Ai ka ganni ina lafiya ko? Shehu ya faɗa yana jan hannun Zarah su bar wajen, UMMIE sai waigen Zayd daya bisu da kallo ta ke. Komai a tsare yake kuma kowa an rubuta sunansa a inda zai zauna tare da iyalansa. Zama sukayi Zarah na yan kalle². Tashi yayi ya barsu a wajen. UMMIE ce ta kalli Zarah ta ce " Ummana me muka zo yi nan wajen? "Taro za'ayi na wajen aikinsu Abba" "Ummana yunwa nake ji" UMMIE ta kara fada tana kallon Zarah. "Yunwa kuma? Baki ci abincin dana baki ba? Kai UMMIE ta daga alamar eh. "Toh kiyi hakuri anjima kadan zamu koma gida kinji? Da toh UMMIE ta amsa tana kwanciya s jikin Zarah. Ita kuwa Zarah Shuru tayi tana kallon mutane tana tuna lokacin da suka zo makamancin wannan taron da Sir Yusuf. "Masha Allah, wannan babyn wacece? Ta juyo wata murya daga dan gabanta sosai. Da sauri takalli jikin ta taga ba UMMIE. Kallon matan dake gabanta tayi ta hango UMMIE a kan chair sai murmushi take zubawa ɗan dama tana kaunar ace ma ta me kyau. Da sauri ta tashi ta nufi inda suke tana fadin " She's my child" Wata beautiful lady daga cikinsu wanda tasha ubansu lace da gold ko ina sai kyalli ta ke ta yi sauri kallon ta ta ce " Zarah! Zarah kham kallonta take yi dan bata santa ba. "Ummana zan ci abinci" UMMIE ta sake faɗa tana kallon Zarah. Sai a lokacin Zarah ta daina kallon matar ta sauke UMMIE daga kujerar har sunyi gaba ta jiyo Muryar matar tana fadin " Sakatariyar Yusuf ce fa a da! Babu irin binsa da batayi ba daga baya kuma ta dawo kan brother in-law Dina Farooq gashi yanzu 8yrs da aurenta ko 7 ne Brother in law Farooq ya kasa yin aure kullum bai da zance sai na Zarah, da kyar Mother in law dina ta sa ta koma karatu shine fa har yanzu be dawo ba, and naji Yusuf yana faɗin ta bar aiki ne saboda mijinta yana zarginta to ba mamaki ma wannan yarinyar ba ƴar mijin bace dan kyanta ba irin na hausawa bane" Sosai Zarah taso hadiye bakin cikin dake cinta. Hannunta taji an kamo, da sauri ta kalleshi fuska ba yabo babu fallasa ya ce " Wajen uban wa kika je? Kwace hannunta tayi da sauri tana jan hannun UMMIE suka fito daga wajen. Yaso biyo bayanta amma baya so hankalin mutane ya dawo kansu hakan yasa ya Kyaleta amma yau kham zata ci ubanta. Kuka ta fashe dashi bayan sun fito, maganganun matar na dawo ma ta, UMMIE ma kukan ta fara tana riƙe Zarah. Bazata iya daina kuka ba dan hakan yana sa taji ɗan sanyi a ranta, rungume UMMIE tayi ta kara fashewa da kuka sosai. Ta kai kusan minti biyar a waje tana kuka kafin ta miƙe tsaye tana goge idanunta, ta gogewa UMMIE na ta idanunta. Juyowar da zatayi ta ga ZAYD a kanta. Da sauri ta juya masa baya tana kara goge idanunta. "Uncle Zayd Ummana sai kuka take yi nima shiyasa nayi kuka, Dan Allah ka bawa Ummana hakuri ni bana so inganta tana kuka" Rage tsaho yayi ya dawo yana riƙo UMMIE ya ce " Nima haka UMMIE, kukan Ummanki yana sa ni naji zafi a zuciyaata yana sani na kasance cikin damuwa, amma insha Allah watarana sai labari" Tashi tsaye yayi ya kalli Zarah ya ce " Muje na kaiki gida" Bata ce komai ba, shi yafara yin gaba hannunsa riƙe dana UMMIE har suka iso inda motarsa ta ke. Wayarsa ce ta fara ruri. Dubawa yayi yaga Yusuf ne. Karamin tsaki yayi kafin ya daga yana faɗin " Hello" Tana ji Yusuf ya ce " Zayd ka dauko files a mota kazo ina jiranka" Kallon Zarah yayi kafin ya ce " S..sir zan kai Zarah gida ne bata jin dadi" "Ayyah kace ina gaisheta ya UMMIE? "Ok sir" "Yawwa, kafin ka tafi ka kawo min files ɗin" Be jira cewarsa ba ya katse wayar. "Ina zuwa" Zayd ya fada barin wajen. Jingina tayi jikin motar tana riƙe da hannun UMMIE. "Hawaye basuyi deserving zuba a fuskarki ba Zarah" Da sauri ta kalleshi. Sosai ya kara manyanta rabon data ganshi 2yrs kenan. "Sir" Ta fada tana kalllonsa. Hankici ya bata yana fadin " Wipe those tears Zarah. Hannunta na rawa ta karba tana goge fuskarta. "Ummana mu tafi yunwa nake ji" Buɗe motar Zayd yayi yana fadin " UMMIE shiga" Ba musu ta shiga seat din gaba. "Insha Allah komai zaizo karshe kinji? Dama shi gidan aure gidan hakuri ne, ki dage da addu'a" "INSHA ALLAH, kayi hakuri da abinda ya faru banyi tunanin Shehu zeyi wannan banzan tunanin ba" "Bakomai Zarah, Allah ya kara sauki" Daga haka ko minti ɗaya be kara baya bar wajen. Gidan gaba ta shiga sannan Zayd ya tada motar suka bar wajen. Maimakon taga ya dauki hanyar gidanta sai ya dauki hanyar zuwa gidansu.. *Hmm Zayd sannu da kokari😒* ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! Autar Mama ce. ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 5" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1170077868?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=3R%2FLSi5vzgol6do%2B6oYxpiyTKptpWkP75lsBTMcmvRmXkZmbklBlk2PLM%2F5k%2FEclnLMVHKOu%2B87X8T%2B%2F7F%2FFKuQMLMOJ0HmZecuCWx%2BstZICbCVSKE%2FGMNIYkAfeSNhE *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Shafi na biyar* "Zayd ina zamuje? Ta fada tana kalllonsa cike da mamaki. Ko kulata beyi ba ya kara speed. "Ka tsayar da motar nan Zayd, ina kake tunanin kai ni? Nan ma banza yayi ma ta yana tukinsa. "Idan baka tsaya ba zan fita duk da kaa gudu" Sai a lokacin ya rage gudun ya ɗan kalleta ya ce " Zarah gida zan kaiki" "Na ce maka ina bukata ne? Dan Allah ka mayar dani gidan mijina yafi min" "Miji? Har wannan ya kai matsayin ki kirashi da mijinki Zarah? Kau da kai tayi daga kalllonsa ta ce " Eh, ko ba komai shine uban ƴata kuma bazan taba canza hakan ba" "Good yayi kyau, amma duk abinda zaki faɗa ki fada amma gida zaki dawo" "Wai Zayd meyasa baka fahimta ne Dan Allah ka kaini gida idan bazakaje ba ka saukeni" Birki yaja ganin yadda take magana a zafafe. Kallonsa tayi da sauri dan ta ji tsoron birkin daya taka. Horn aka farayi masa ba kakkautawa, gefen titi ya gangara yana dai² ta parking ɗinsa yayi yana faɗin "Fita" Da mamaki ta ce " In fita kuma? Banza yayi ma ta dan baya so ya yi ma ta magana cikin tsawa. Shuru motar tayi dan UMMIE tuni tayi bacci. Fitowa yayi daga motar ganin bata da niyyar fita zagayo ya bude bangaren da take ciki ya ce " Fito" Kalllonsa ta tsayayi cike da mamaki dan batayi tunanin dagaske yake ba amma yanayin fuskarsa ya tabbatar ma ta dagaske yake. A sanyaye ta fito daga motar tana rike da UMMIE. Rufe murfin motarsa yayi ya zagaya ya shiga ya bata wuta ya bar wajen. A baya ta goya UMMIE tana kallon titi, ita bata da ko sisi gashi yayi nisa da ita ballantana ta ce zata tafi a kafa. Ta dade a tsaye a bakin titin kafin ta fara tafiya UMMIE goya a bayanta. Sam Zayd be yi ma ta adalci bada zai sauketa a titi a daren nan. Kusan minti talatin ta dauka tana tafiya amma ko rabin hanyar gida batayi ba. Tasan yau kashinta ya bushe a wajen Shehu. Tana cikin wannan tunanin taji horn a bayanta. Da sauri ta juya tana kallon motar. Zayd ne, bata san lokacin da ta saki murmushi ba. Fitowa yayi ya kalleta ya ce " Am so sorry Zarah, gaba daya na kasa controlling kaina, shigo na kaiku gida" Murmushi tayi sosai hakan ba karamin dad'i yayi masa ba. Ƙarasowa yayi inda take tsaye ya karbi UMMIE ya saɓa a kafadarsa ya ce " Kiyi hakuri" "Bakomai Zayd muje" Ta fada tana yin gaba. Bayanta yabi da kallo cike da tausayinta yasan da beyi nauyin baki da zurfin ciki ba da yanzu ita ɗin mallakinsa ce, da yanzu yana nan yana cikata da roman soyayya yana kuma bata farincikin da tayi deserving, amma ƙaddara ta riga fata. "Zayd! Yaji ta kira sunansa. Da sauri ya taho yana kara faɗin kalmar sorry. Motar ya shiga sannan itama ta shiga ta karbi UMMIE. Har suka iso gidanta babu wanda yake ƙala a cikinsu. A bakin gate ɗin gidan yayi parking, tana kokarin fito da UMMIE taga Shehu ya fito daga gidan. Da sauri ta kalli Zayd ta ce " Sai da safe" Sam bega Shehu ba hakan yasa yaja motarsa ya bar wajen. Wani banzan kallo Shehu yake watsawa Zarah kafin ya koma cikin gida. Bayansa ta bi riƙe da hannun UMMIE wadda ta farka daga bacci. A falo ta tarar dashi yana jeka ka dawo. Tana shigowa ya tsaya yana kallonta, ransa a matuƙar ɓace ya ce " Uban waye ya saukeku a mota? "Uncle Zayd" UMMIE ta faɗa tana kalllonsa. Kamo UMMIE yayi ya riƙe ma ta haɓarta ya matse sosai ya ce "Ni zakiyi wa karya? "Ka saketa dan Allah" Zarah ta faɗa tana kokarin kwace UMMIE dake hawaye. Sakin UMMIE yayi ya riƙo Zarah ya ce " Wato yawon iskancin da kika saba kika je ko? Kin samu sake shine kika bi wani kato yaje ya kwanta dake ya biyaki kudi ko? Cikin bacin rai ta tureshi tana fadin " Idan zargina kake ka sakeni Dan Allah! A musulunci ma auren mu be halasta ba tunda kana zargina" Riƙo hannunta yayi ya matse yana fadin " Bazan sakeki ba" Shuru tayi tana jin zafi sosai. "Fada min waye wanda ya saukeku? Kasa magana Zarah tayi saboda zafin da ke ziyarta har brain dinta. "Bazaki fada ba kenan? UMMIE kuwa riƙe kafar Shehu tayi tana roƙansa ya sakar ma ta Ummanta amma daga karshe na kafar yasa yayi ball da ita ta fadi ƙasa tana tsadantara kuka. Belt din dake jikin wandosa ya ciro yana rike Zarah sosai ya fara dukanta kamar wanda aka aiko. Sosai ya zane ta tas jikinta duk yayi ja dan har abayar jikinta ya cire daga ita sai skirt da vest gaba ɗaya ya yi ma ta rudu² da jiki. Cike da rashin tausayi ya ce " Ki sameni a ɗaki" Kasa magana tayi dan hukunta duk yayi ma ta nauyi ga gefen fuskarta duk ya kumbura. Da kyar ta iya isa inda UMMIE ke zaune tana taɓa goshinta inda ya kumburo saboda bigewar da tayi. Rungumeta tayi sosai tana fashewa da kukan daya ki zuwa tun dazu. Bata son wani dukan, da kyar ta tashi ta kai UMMIE daki ta bata paracetamol sannan ta sakata tayi bacci ita kuma ta nufi wajen Shehu tana me jera masa Allah ya isa. ★★★★★★★ *Two days later* "Maaama, duk _wannan abincin na mutun daya ne? Yaron ma da ba wani cin abinci yake ba? Kin hanani fita office, kin hana Ra'uf zuwa_ makaranta, duk saboda dawowar Farooq, uhmmmm it seems like shine na gaban goshinki kuma kin fi sonshi and ina kishi" "Auta ne fa! Yaron da nayi kusan shekara biyu ban gani ba dole kuwa bayi dokin ganinsa, kuma kai dashi baku da wani banbanci a wajena, kayi sauri ka shirya kaje daukoshi dan kasan baya son jira" Murmushi Yusuf yayi yana faɗin " Yes ma'am" Dariya tayi har ya bayyanar da hakori gwal din dake manne a hakorinta yayi das. Tashi tsaye yayi yana gyara hular kansa ya ce " Ya maganar da kukayi Aunty ƙarama? "Komai zai tafi dai-dai insha Allah, nasan bazai ƙi zabi na ba" Gyaɗa kai yayi yana ficewa ita kuma ta rakashi da addu'a. ****** "Zarah! Wai ba magana nake miki ba? A gidan uwarki kika samo wannan cikin har na tsawon wata uku? Hawaye na zuba a idanunta ta ce " Wallahi cikin ka ... Bata karasa ba sakamakon mari daya dauke ta dashi me rikita ganin mutun. "Karya kike wallahi! Ni nasan wannan ba ciki na bane saboda ina da matakin da nake bi saboda kar ma ki sake haifar min da a gidan nan kuma kinji na rantse Wallahi wannan cikin sai kin zubar dashi ni ba bawanki bane" Babu ko sallama ta faɗo cikin falon tana kallonsu. Da sauri Zarah ta fara goge hawayenta tana kallon Sa'adah ta ce " Shigo" Wani kallo Sa'adah tayi ma ta kafin ta dauke kai ta kalli Shehu tana sakin wani shegen Murmushi ta ce " Ashe kana gida" "Eh wani abu ne? "A'a dama a kan event din da zamu kama ne 600k ne kuɗin" Tsaki yayi kadan ya ce " Shikenan zan miki transfer" Daga haka ya wuce ya bar wajen. Da sauri Zarah ta kalli Sa'adah ta ce " Event din menene? "Karassss Sa'adah tayi da chewgum kafin ta ce " Aurena da mijinki" Ko minti ɗaya bata kara ba ta bar falon. "Aure? Zarah ta faɗa cike da mamaki. 'Yanzu kenan amanarta Sa'adah za ta ci? Shuru tayi tana tunano lokacin da take amarya a gidan Shehu. ******* "Gaskiya ƙawata kin mo re, sai ka ce a novel wannan gida haka! Ga miji san kowace mace ƙin wadda ta rasa? Wai ni kuwa ya ake ciki ne wata biyu har yanzu ba labari ko dai ba'ayi abun bane? Wani kallo Zarah tayi wa Sa'adah kafin ta ce " Jefa ƴar iska ce! "Ahtoh zancen gaskiya ne ai, wai yaushe yake dawowa ne? Sa'adah ta kuma tambaya tana kallon agogo. "Six" Zarah ta ba ta amsa. Ganin just 2pm ya saka Sa'adah yi mata sallama ta tafi. Washe gari by 6pm sai ga Sa'adah, lokacin dawowar Shehu kenan ana ta rungume² irin dai na dokin amarci wanda ba kowanne ne ya cika zarce wa ba. "Oh, kuyi hakuri" Sa'adah ta fada tana komawa, duk da kiran da Zarah ta dinga yi ma ta bata dawo ba sam ta tafi. Daga baya ma Sa'adah zata zo tun rana bata tafiya sai isha'i kuma shi ne yake kaita gida, a da chan babu abinda Sa'adah bata sani ba a kanta daga baya Zainab tayi ma ta magana ta daina fada ma ta komai, ashe abinda Zainab ta faɗa ma ta zai kasane, duk yadda suke da Sa'adatu? Tun yarinta sun taso tare makotan juna kuma kawayen juna shine zata saka ma ta da auran mijinta? Hawayen da suka zubo ma ta ta share tana a fili ta ce " Menene ma amfanin kukan? Su suka sani" *Hmm wallahi hattara dai amare masu giggiwa! Ko wani sirri ki dauka ki fadawa kawarki ke bari kiji baki da kawar da ta wuce mahaifiyarki karki yarda da fadawa kawarki matsalarki idan baki da uwa ki riƙe sirrinki daga ke sai Allah daya halliceki, wata ma kawar washegarin da aka kaiki zata wani dinburo miki waya ta ce " Shegiyas ya kike ya anyi abun? Wani abun dan uban ki? Nace wani abun? Saboda baki da kai notikan kanki sun kwance sai ki ce " Eh anyi mudai mun wuce wajen saura ku, wannan wani irin abune dan Allah? Duk wannan kananun abubuwan da kuke gani duk yana cikin sirrin aure! Meyasa baxaki iya boyewa ba? And maganar zuwan kawa gidanki yau tazo gobe yazo jibi ma haka har ta samu courage din tambayar karfe nawa mijinki yake dawowa? Wlhy wannan ba sabon abu bane! Abune da yawanci yake faruwa akwai wadda ma saboda rashin kamun kai Ni da kunne na naji lokacin ina school ita amarya ce satinta uku ta dawo makaranta munje wajen alwala naji tana fadawa kawayenta wai abun mijinta tafi tsahon hannunta daga gwiwar hannu zuwa yatsu! Innalillahi wa inna ilaihi rajiun! Wannan wace iriyar rayuwa ce da zakizo cikin kawayenki kina tona ashirin mijinki? Nasan za'a samu masu tsinin bakin da zasu ce bani da aure nake wannan maganar! Amma gaskiya ce dole na fada wallahi, a karshe dai zan bada shawara a kiyaye fadawa kawa sirrin aure! Wallahi a kiyaya musanman masu sabon aure, da kuma ki bari Budurwar makota ta dinga shigo miki gida ko da yaushe har ku saba tasan sirrinki wallahi makashin na tare da kai gwanda ya zamana baki santa ba mijinki ya aureta akan tasan sirrinki mijinki ya aurota me kenan? Hmm Allah yasa mu dace amma akwai kuraren da amare sukeyi sosai, wallahi wata ba iya auren mijinki zatayi ba har da mallakeshi idan kinci Sa'a ki tsira da auran idan kuwa akasin hakan ta faru sai dai ki zama labari. Ni kham na fadi iya wanda na sani Allah yasa mu gyara duk da kowa da tashi ƙaddara* Autar mama ce. ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 7" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1171688369?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=oKbkoJ9AirGafTVTOyqtFOArGAs9lq7moWkO%2FmyMsCC21QB0R3PMRu3OqG%2BUjGHFKl5iQMkfRnuffo4jA7yF7rAFOdmqnohLK69uZScNlbPYjj19mxWwmjGKHRI6k6aP *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Shafi na bakwai* A tare su ka kalli bakin ƙofar falon. Shine a tsaye cikin suit hannunsa riƙe da briefcase top din suit din riƙe a dayan hannun nasa tare da makullin mota. Da sauri Zarah ta miƙe tsaye tana kalllonsa. Ƙarasa shigowa yayi yana kallon kayan dake hannunsu kafin ya maida dubansa ga Zarah ya ce " Na ce me wannan?! "K...kayan abinci" Sarah ta fada tana yin ƙasa da kanta. "Uban waye ya kawo? Ya faɗa yana kallon Zainab. "Ubanka! Zainab ta bashi amsa a zafafe. "Ubana? Ya faɗa cike da mamakinta. "Eh na fada ubanka! Kai waye ya baka right din zagar min nawa uban? Ko uba yafi uba ne? "Zainab" Zarah ta faɗa tana rikota. Kwace hannunta tayi daga na zarah ta ce " Ke idan kina tsoransa ni bana tsoransa wallahi! Shi har ya isa? Ko ance masa kowa irinki ne da yake baki kashi kin cinyewa? "Waya ce ki bar wannan karuwar ta shigo min gida? Shehu ya fada yana kallon Zarah da kanta ke ƙasa. "Karuwa? Ni ce karuwa? Zainab ta fada cike da jin ciwan kalmar. "Toh mecece ke? Shekara 30 ba aure, mecece ke idan ba karuwa ba? Cikin mamaki suka ji saukar mari tassss. Runtsa ido Zarah tayi dan ta saddakar Shehu ya mari Zainab. Amma ga mamakinta taji Zainab na faɗin " Ni ba sa'ar yin ka bace sakarai kawai! Idan kana yi wa Zarah tana kyaleka toh Ni Abu nake ba Zarah ba! Wannan marin ma kadan ka gani wallahi asararrare" Daga haka ta yarda dauki jakarta kafin ta kalli zarah ta ce " Idan kin ga dama ki biyo ni ko kuma ki tsaya wannan jakin yana dukanki kamar yar uwarsa jaka" Daga haka ta fice ta barsu cike da mamaki musanman man ma Shehu da yake ji kamar mafarki yake. Zainab na fita tayi dialing din number Zayd bugu uku ya ɗauka. "Yaya ni zan tafi gida amma if possible kazo gidan Zarah if not nasan zaku iya daukar gawarta" Daga haka ta katse wayar. Shehu kuwa jimamin abun na barinsa ya kalli Zarah da jajayen idanuwansa cikin tsananin ɓacin rai ya nufota tare da shaƙo wuyanta. Ransa na tafarfasa ya ce "How dear you! Sosai ya shaketa idanunta suka firfito waje saboda azaba. Sakinta yayi ganin zata daina numfashi. Tari ta fara sosai tana riƙe da wuyanta. Belt din jikin wando sa ya ciro ya saita kan belt din ya fara lafta ma ta tako ina, ihu take tana kokarin guduwa amma be saurara ma ta ba. Yarda belt din yayi ya nufota ya fara cire ma ta kayan jikinta daga ita sai skirt underwear da vest ya barta. Da sauri ta tashi zata gudu dan tasan dukan yanzu sai yafi na da. Amma ya riƙo ya fara bata maruka da duka ta ko ina. Yana janta a tiles ya dauko belt dinsa ya fara dukanta ba ji ba gani tun tana ihu har ta daina kuma hakan baisa ya daina ba. Sai da karfinsa ya kare kafin ya barta a wajen ya nufi ɗaki. Be daɗe da shiga dakin ba Zayd ya shigo cikin falon a 360 dan sun kara yin waya da Zainab ta sanar masa da abinda ya faru. Ganin Zarah a kwance hancinta a fashe haka ma jikinta da fuskarta. Da sauri ya nufeta yana dago da ita ya fara jijjiga amma ko motsi bata yi. Ransa yayi matukar ɓaci ganin shatin duka da maruka akan fair skin ɗinta. Shehu ne ya fito daga daki yana goge kanshi da towel. Zayd na jin karar buda kofa ya juya da sauri idanunsa sunyi ja sosai jijiyoyin kansa sun tashi ruɗu². A matuƙar fusace ya nufo Shehu yana nade hannun rigarsa. Kafin Shehu ya ankara yaji sakar wani lafiyayyan naushin a gefen fuskarsa wanda ya janyo zubar jini ta bakinsa. Zage karfi Zayd yayi ya fara bashi naushi irin na mazane, ransa a matukar ɓace. "Idan kana so ka gane kai namiji ne meyasa bazaka gwada kwanji dani ba sai ita only 26yrs macen da take kamar lagwani!" Zayd ya karashe maganar yana turashi ya faɗi. A galabaice Shehu ya ce " Sai na dau mataki" Cikin takaici ya bar inda yake ya nufo wajen Zarah ya daukota ko motsi bata yi. Fita yayi da ita daga falon. A back seat ya ajiyeta yana fadin " Ina UMMIE? Bata ganinsa sosai kuma bakinta yayi mata nauyi bazata iya magana ba. Rufe motar yayi ya dawo cikin gidan ya fara kiran Ummi da ƙarfi. Tana bacci taji kamar ana kiranta. A hankali ta tashi daga gado, sosai taki zazzabin ya saketa fitowa tayi daga dakin tana kallon Zayd dake kalle² a falon. "Gani" Ta faɗa cikin siririyar murya. Juyowa yayi yana kallonta be kara ko second biyu ba ya nufotayana daukarta kafin ya kalli Shehu dake zaune har yanzu ya ce " Sakarai" Daga haka ya fice da UMMIE. Asibiti ya wuce, karbar Zarah akayi da kyar dan cewa akayi zai yakawo police saboda wannan abuse ne yasha rokonsu kafin su karbeta da niyyar zaije ya dauko police. "Uncle Zayd me ya sami Ummana? UMMIE ta faɗa tana kalllonsa. "That idiot father's if yours..... Sai kuma yayi shiru yana huci. Shuru Ummie tayi tana kwanciya jikinsa dan she's totally weak. Rungumeta yayi sosai yana me fatan Allah ya bawa Zarah lafiya yasan ba karamin duka Shehu yayi ma ta ba. Kira ne ya shigo wayarsa, da sauri ya ɗauka ganin Aunty ce. Jin Muryar Zainab ya sakashi fadin "Kinga abinda kikayi causing ko? Me kike tunanin kin aikata ne Zainab? Cike da mamaki ta ce x Me nayi kuma? "Au tambayata kike me kikayi? Waya aikeki ki mareshi? Kinga dukan huce takaicin da yayi wa marainiyar Allah? Zanzo gidan yanzu na sameki" Daga haka ya katse wayar ransa duk abace. Sake kira akayi, still dai number mahaifiyarsu ce. Dauka yayi har ya fara bala'i sai kuma ya ji Aunty ta ce " kuna ina ne? Iska ya furzar kafin ya ce " Muna asibitin kusa da gidan su ba nisa sosai Zainab ta san wajen" "Toh gamu nan" Daga haka ta katse wayar. Be mayar da wayar aljihu ba wani kiran ya shigo, ganin SIR YUSUF ya sashi yin tsaki kadan ya ɗauka yana fadin " Hello sir" "Zayd kana ina ne? "Asibiti" Ya bashi amsa a takaice. "Waye ba lafiya?Yanzu nakira Kabir yake fadawa min ka bar Company" Yusuf ya kara faɗa daga dayan bangaren. "Hakane, Zarah na kawo asibiti" Zayd ya faɗa a ɗan kufule. "Meyasameta? "Bata da lafiya sosai Sir" "Ayyah ok text me the address zanzo insha Allah, Allah ya bata lafiya" Cewar Yusuf muryarsa cikin ƴar damuwa. "Amin" Zayd ya amsa yana katse wayar cike da jin haushin Sir dan yatsani wannan so much concern din da yake nunawa Zarah. Be yi masa texting din address din ba ya mayar da wayarsa aljihu. Yana cikin tunani yaji Muryar Zainab tana faɗin "Ina Zaran? Da sauri ya kalleta sai kuma ya cire UMMIE daga jikinsa yana mikewa tsaye ya ce " Me yake damunki? Kinsan abinda kika aikata me ya janyo? "Kaga yanzu ba lokacin wannan bane, ina ita Zaran? Aunty ta fada tana shiga tsakaninsu. "Basu fito da ita ba" Ya faɗa yana komawa ya zauna. Ajiyar zuciya Zainab ta sauke tana zama a ɗan nesa dashi ta kalli UMMIE ta ce " Zo nan" Ba musu ta iso inda take ta zauna a kujera, Zainab kuma ta janyota jikinta tana shafa kanta a hankali. A tsakiyarsu Aunty ta zauna cike da jimamin lamarin ta ce " Nasan ba karamin duka yayi ma ta ba ko? "Kedai bari Aunty! Ai bazata koma gidansa ba" Zayd ya faɗa cike da bacin rai. "Gaskiya kham ko ni bazan goyi bayan ta koma ba abun nashi yayi yawa" Cewar Aunty tana jinjina lamarin. "Zainab ko gida zaki koma saboda jikin UMMIE? Tashi Zainab tayi tana fadin " Toh dan kuwa zazzabin yana son dawo ma ta" Sallama tayi musu sannan suka bar asibitin ita da UMMIE. Kiran wayane ya kuma shigo masa, ganin sunan Sir Yusuf yasa shi mayar da wayar aljihu. Sau biyu tayi ringing be dauka ba. Daga lokacin kuma ba'a sake kira ba. Kashe wayarsa yayi gaba ɗaya cike da takaici. Suna zaune aka fito da zara dake bacci duk anyi treating din wounds dinta amma fuskata duk ta canza ta kumbura sosai. Nurse ce ta kalleshi ta ce " Kai ne mijinta? Da sauri ya ce " Eh" "Ok ga doctor chan ka bi shi zai maka baya.. be jira ta gama maganar ba yabi bayan doctor din data nuna masa, ita kuma Aunty ta bi bayan su zuwa dakin da aka kai Zahra san hutu. Ko zama beyi ba ya ce " Doctor me ya take yanzu? Zama likitan yayi yana kallon Zayd daga sama har ƙasa kafin ya ce " Ashe kana son matarka haka ka bari akayi ma ta wannan dukan ko na ce kayi ma ta wannan dukan" Runtsa idanunsa yayi ya zauna a kujera yana kallon likitan ya ce " Ban daketa ba, kawai ka fada min ya take? "Ok" Likitan ya faɗa yana daga kafada alamar shikenan. "Tana da ciki na wata uku zuwa hudu kasan da hakan? "Ciki? Zayd ya faɗa cike da mamaki. "Eh ciki, kuma daf yake da zubewa idan baka kula da ita ba dan banyi tunanin ma zai zauna ba amma Kasan ba yadda Allah baya ikonsa, tana matukar bukatar bed rest na tsahon watanni biyar saboda gujewa hadarin abinda zai iya faruwa, zuwa yanzu dai babu wani internal injury iya ciwukan dake jikinta ne kuma zasuyi healing soon insha Allah, bari na rubuta ma ka maganunguna da allura sai ka siyo tana room 4 sai ka kai akwai nurse da zatayi ma ta, sai a kula da bata maganunguna yadda ya kamata, kuma ta dinga yawan cin fruits sosai da abinci masu kara lafiya ta dinga mixing su carbohydrates protein, vitamin dS saboda zai taimaka ma ta insha Allah" Ajiyar zuciya ya sauke me karfi sannan ya ce " Ok doctor mungode" Likitan bai ce komai ba ya cigaba da rubuce² sa, sai da ya gama sannan ya bawa Zayd paper shi kuma ya karba ya sake masa godiya ya fice" Dan dole ya kunna wayarsa saboda transfer din kudi a pharmacy Dan bashi da cash isassu a hannu. Sai daya je POS din dake cikin asibitin ya ciro kudi sannan ya siyo kayan marmari ya dawo cikin asibitin. Room 4 ya nema, be sha wahala ba kasancewar ko wani daki an rubuta a jiki. Yana shiga wayarsa tayi ƙara alamar shigowar text. Ajiye kayan hannunsa yayi yana ciro wayarsa ya duba. Credit alert na 50k ya gani daga Yusuf. Mayar da wayarsa yayi aljihu dan yasan zai ce ya biya responsibilities na asibitin dashi. Ko zama beyi ba kiran sa ya shigo, dauka yayi yana faɗin " Hello" Daga dayan bangaren Yusuf ya ce " Zayd! Tun dazu nake kiranka meyasa ka kashe wayar? "Ba charji sir ban dade da sakawa ba sai na kunna, but am so sorry sir" "Bakomai ya jikin na ta? Sai daya ɗan kalleta sannan ya ce " Da sauki yanzu bacci take" "Ok, duk abinda kuke bukata kuyi min magana kaji ko? Sannan kayi min text din address na asibitin zamu zo ko zuwa bayan isha'i ne" "Ok sir mungode" Ya faɗa yana katse wayar. .. Zama yayi yana kallon Aunty ya ce " Lokacin sallah yayi bari na tafi masallaci" "Toh Zayd Allah yayi muku albarka" "Amin" Ya amsa yana tashi ya fita dan zuwa ya gabatar da sallar Magariba. Sai da yayi wa Yusuf transfer din 50k dinsa sannan ya wuce masallaci dan yana da enough money din da zai dauki responsibilities din yar uwarsa mesaya kuma zai karbi kudin wani? Da wannan tunanin ya isar da alwala sannan ya shiga Masallaci. Sai da aka idar da sallah kafin yayi masa test din address din. Waya ya tarar da Aunty tana yi da alama da Zainab suke yin waya jin yadda yake jiyo Muryar Ummie tana rigima ita Ummanta take son gani. Kallon Aunty yayi bayan ya zauna ya ce ' Bani nayi wa UMMIE magana" Miƙa masa wayar tayi shi kuma ya karba yana karawa a kunne. "Ummie! Ya kira sunanta, cikin rigima ta ce " Uncle Zayd ni dai ka kaini wajen umma na" "Gobe Aunty ki zata kawoki kinji amma idan kikayi rigima babu inda zaki" "Toh na Dena" Ta fada cikin Muryar yarinta. "Good girl" Ya faɗa yana ɗan sakin fuskarsa. Kashe wayar yayi yana ajiyeta a kusa dashi. Zarah ya zubawa idanu cike da tausayinta. ★★★★★ Cikin kufta ya shirya wadda akayi wa dinkin zamani sosai yayi kyau. Yana gyara hular kansa ya sakko hannunsa riƙe da mukullin mota sai wani khamshi yake. Mama dake kallo a falo ta kalleshi ta ce " Yusuf ina zuwa? Kafin Yusuf yayi magana Farooq dake sakkowa daga stairs cikin 3qtr da t-shirt ya ce "Asibiti zamuje" "Asibiti kuma? Waye ba lafiya? Mama ta fada tana kallonsu. "Zarah" Cewar Farooq yana yin gaba ya bar Yusuf a tsaye. Be jira cewar Mama baya fice daga dakin. Tasowa Mama tayi tana kallon Yusuf ta ce " Zarah kuma? "Eh Mama, zamuje dubata ne, ko ba komai yarinyar tana da kirki duk da cewa aikin 3yrs mukayi da ita kafin mijinta yahanata but har yanzu muna dan gaisawa" "Gaisawa? Wai me yake damunku ne kai da Kaninka? Hannunta ya riƙe ya ce " Mama not now please sai mun dawo" Daga haka ya saki hannunta ya fita ya barta cike da jin haushin Zarah ganin ta mallake ma ta zuciyar yara musanman ma dai Farooq da yake sonta kamar zeyi hauka, ta samu da kyar ya dawo dai² shine Yusuf yake kuma kokarin kulla wata alaƙa da ita? Kwafa tayi ta koma kujerar ta zauna ranta duk a ɓace..... Autar Mama ce. ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 6" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1171239230?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=4Y2gQG0j84rehZe0yQn4KxIg78D3ngmIhYq24zcNRKOKXwtocd5hCuRlkyL0kgQJAHwrhIILXMvByIdlDHcgw7DahgIvfa2Z%2F4SVGo%2BVI82gmUGNQSfrPkTmbF6q8pX8 *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Shafi na shida* " Farooq wai me kake yi a ɗaki ne? Karamin tsaki ya saki yana kallon Yusuf ya ce " Hutawa nake sonyi" "Ok but abinci fa? Ko na kawo maka nan? Room slippers dinsa ya cire yana kwanciya a kan gado tare da jan duvet ya rufe jikinsa. A kusa dashi Yusuf ya zauna yana taɓa kansa ya ce " Me yake damunka? Lumshe idanunsa yayi yana furzar da iska kadan ya ce " Bakomai" "Nothing? Kana tunanin zan karbi nothing a matsayin amsa? Yusuf ya faɗa yana kalllonsa. Tashi zaune yayi yana riƙo hannun Yusuf ya ce " Dawowata Nigeria yasa komai ya dawo min sabo! Bana tunanin zan iya cigaba da zama Yusuf! Banaso ya kasance ina tunanin abinda bai dace ba" Dafa kafadarsa yayi cikin son kwantar masa da hankali ya ce " Dama shi haka so yake, yana shiga faradɗaya amma yana daukar shekaru kafin ya fita gaba ɗaya wani lokacin ma baya fita gaba dayan sai dai ya ragu, inaso ka cire komai a ranka ka manta da dasuwar soyayyarta a zuciyarka lokuta da dama muna son abinda bazai zama alkhary a gare mu ba, ka cigaba da addu'a perfect match Dinka tana nan zuwa insha Allah" Ture hannun Yusuf yayi daga kafadarsa yana faɗin " Bazan iya ba! Daga haka ya tashi ya saka slippers dinsa ya bar ɗakin. Ƙasa ya sakko ransa duk babu dad'i. Mama data fito daga kitchen yanzu hannunta riƙe da tray din abinci. Karasowa tayi inda yake yake tana ajiye empty tray din a gefensa ta ce " Me ya faru naga kamar ranka a ɓace? "Bakomai" Ya faɗa kamar anyi masa dole. "Saboda Zarah ne, bansan menene matsalarsa ba matar nan tana da aure 8yrs da aurenta amma ya kasa cireta a ransa" Yusuf ya faɗa yana karasa sakkowa daga stairs ɗin. "Ai kuwa ko da ace yau mijinta mutuwa yayi bazan taba bari ya auri widow ba gwanda ma ka cire rai da ita! Nan da wata biyu ma zamuyi maka aure! "What? Ya faɗa cike da mamaki. "Sosai ma kuwa Farooq! Kuma *_UMMIE_* zaka aura ƴar Aunty ƙarama" Da sauri ya tashi tsaye yana kallon Mama ya ce " _*UMMIE?*_ "Tabbas, da so nake ka huta sai muyi magana amma tunda ka zabi na faɗa ma ka yanzu gashi na faɗa ma ka kuma ka shirya gobe kaje wajenta" "Mama UMMIE fa kika ce? That 18yrs old child? "She's not longer a child Farooq! Kuma ko 10yrs gareta ba 18yrs ba wallahi sai ka aureta kaji m na rantse tunda baka da kirki" Mama ta fada ranta a ɓace. " Calm down Mama, abun bai kai haka ba ai basai kin bata ranki ba" Tashi tsaye Farooq yayi ya nufi sama da sauri. Zaunar da Mama Yusuf yayi yana fadin " Mama da kin bishi a hankali kinsan yaro ne" "Yaro? Yaro fa ka ce 32yrs din ne yaro? Da ace yayi aure lokacin daya dace da yanzu dansa yayi wayo ba? "Mamaa, shifa aure lokaci ne, idan lokacin yinsa yazo dole ayi shi" "Bani ruwa Nasha" Mama ta fada tana kalllonsa. A dining ya dauko ruwa mara sanyi tare da cup. Shi ya zuba ma ta ruwan ya bata tasha a tajiye a hannun kujera. Dauke cup din yayi yana faɗin " Ruwan ya isa? Kai ta daga alamar eh sai kuma ta kalleshi ta ce " Yaushe yarinyar nan zata dawo ne? Shuru yayi yana shafa kanshi dan Mama bata san cewa Yaji Ramlah tayi ba saboda yace bazai rabata da uwarsa ba ita kuma wai yanzu ta gaji da zama da surukarta duk kawayenta gidansu daban dana sirikarsu. "Kayi Shuru" Mama ta fada tana kalllonsa. "B..bansani ba" Ya faɗa yana nufar dining. "Bangane baka sani ba? Kai kwana nawa ka bata? Yau kwananta uku fa" "Zan kirata na tambayeta" Daga haka Mama bata kara cewa komai ba. ★★★★ Cikin nutsuwa ta ke wanke kayan, a zahiri dai gata a zaune tana wanki amma kana kallonta kasan hankalinta baya tare da ita. 'Ta yaya zata zubar da cikin dake jikinta? Ta yaya zata bar rayuwar yarinyarta ta lalace ba arabi ba boko? Anya Shehu yasan me yake yi kuwa? Yasan me yake damunsa? Shi haka aka barshi ba arabi ba boko? Saukar ruwan da taji a fuskarta shi yasa ta dawowa daga duniyar tunanin da ta shiga. Cike da mamaki take kallon Zainab kafin ta saki murmushi tana kokarin tashi tsaye. "Zauna abunki, ai ke wannan sai a shigo a sace ki baki sani ba" Zainab ta faɗa cikin raha. "Uhm, mu shiga daga ciki" Zarah ta faɗa tana goge hannunta jikin zaninta. "Kinga ni dai ki barni na shiga na ajiye kayannan sai na fito muyi wankin tare" Zainab bata jira cewar ta ta shiga cikin falo ta barta a compound din gidan. Bata dade ba ta fito tana fadin " Kawo nayi saɓi ke sai ki dauraya ki shanya" Murmushi Zarah ta yi ta ce " Toh" Basu dade ba suka gama wanki wanda duk yawanci kayan Shehu ne dan mugunta ya daina kai wanki ita take wankewa ta goge ta jera a closet. Sai da suka gama sannan suka shigo falon. "Ina UMMIE ta? "Bata jin dadi tana ɗaki" Zara ta faɗa a sanyaye. "Me ya sameta? Cewar Zainab tana tashi tsaye. "Zazzaɓi ne kuma tana complaining kanta na ciwo" "Ok muje na ganta" Zainab ta faɗa tana nufar dakin Zarah. A kwance ta ga UMMIE sai hawaye takeyi. Da sauri suka karasa. Zarah ta tallafo kanta tana fadin " Menene Mamana? "Ummana kaina ciwo yake min kuma jikina yayi zafi dayawa, Ummana bana so na mutu" Murmushi Zainab tayi tana fadin " Ba'a mutuwa sai kwana ya kare, kuma cuta ai ba mutuwa ba ce, zaki samu sauki insha Allah, Yawwa Zarah wani magani kika ba ta? "Paracetamol" Zarah ta ba ta amsa. "Ok da kika je chemist ba'a rubuta allura ba? "Bamuje ba Zainab! Be bani kudin ba" Zarah ta faɗa tana goge hawaye da suka zubo ma ta. Cikin masifa Zainab ta ce " Wai ke wace iriyar macece ne Zarah? A kanki aka fara mutuwar aure? Wallahi da wannan auren gwanda babu! Ke kinfi damo ma hakuri! Wallahi gwanda ya sakeki ki huta ga masu san aurenki" "Su waye Zainab? Bani da inda yafi min gidan mijina" "Zarah ni bawai na ce ki nemi saki ba ne kawai dai ki dawo gida nasan da kanshi zai sakeki! Mutumin nan baya kaunar ki! Ace jikin yarinyar nan yayi zafi har haka amma ko kuɗin kaita chemist be baki ba? Me yake damunki ne? Ba komai ake yi wa hakuri ba wallahi, dubi jikinki duk shatin duka! Dubu goshin UMMIE a kumbure kuma nasan shine ya bigeta, wani irin so kike wa mutumin nan? Share hawayenta tayi ta ce " Nima yanzu bana sonsa Zainab amma shi ɗin uban yara na ne! Bani da kamarsa, kinsan kuwa yadda duniya take kallon zawarawan mata? Zainab gwanda na zauna gidan mijina duk rashin dadinsa yafi min zaman zawarci" "OMG! Zarah wallahi bawai yabon kai ba amma na tabbatar kiki kina fita daga iddah dan uwana zai nemi aurenki" Cike da mamaki Zarah ta ce "Dan uwanki? "Yes! Zarah Zayd ya dade yana sonki tun kafin ki hadu da wannan mugun mutumin kawai Allah beyi bane ya kasa furta miki kinsan halinsa kinsan yadda yake amma nayi mamakin yadda kika kasa fahimtarsa" "Na fahimceki Zainab, kawai kice na kashe aurena na auri yayanki" Zarah ta faɗa ranta ba dad'i. "Zarah me kike tunani ne? Meyasa zan ce miki haka? Banza Zarah tayi ma ta tashiga toilet. Lokacin data fito bata tarar da Zainab ba, ajiyar zuciya tayi ta ajiye robar hannunta ta kalli UMMIE da bacci ya kwashe ta. Towel ta fara dora ma ta akanta. Aikuwa a firgice ta tashi tana sakin kuka. Da rarrashi zarah ta goge ma ta jikinta har zafin ya ragu. Tana shirin komawa banɗaki sai ka Zainab ta shigo. Kallon zarah ta yi ta ce " Taci abinci? "Bata ci komai ba" Zarah ta bata amsa. "Ok, ki bata ko koko ne sai na ma ta allurar" "Kallonta tayi ta ce " a ina kika samu kuɗi kika siyo ma ta allura? "Wanda ya damu da ita ne ya bayar! Ta bata amsa a kufule tana miƙa ma ta ledar magungunan kafin ta kara da fadin " Komai an rubuta yadda za'a ba ta, kullum zan dinga zuwa ina ma ta allura" "Ina Zayd ɗin? Zarah ta faɗa tana kallonta. "Zai tsaya ne? Kina so ya tsaya mijinki ya ce yazo kwartanci? "Zainab Please! Zarah ta faɗa tana daga ma ta hannu. Cikin takaici Zainab ta ce " Ke kika sani! Kiyi ta zama yana baki kashi, ki tashi ki hada ma ta koko nayi ma ta allura kuma ka kaya chan Zayd da Aunty sunce a kawo miki, kuma bikina ansa wata uku" "Allah ya kaimu ya sanya alkhairy, jinkirin ya zame miki alkhary Zainab, Allah yasa kinyi dacen miji" "Amin" Zainab ta faɗa ba tare da ta kalli Zarah ba. "Bani da gasara kuma ya hanani fita ko zaki bawa gateman ya karbo miki? "Kawo kuɗin" Zainab ta faɗa tana kallonta. "Bani dasu Zainab amma nasan yaya ai zata taimaki ƙanwarta ko? Kuma bazata bar ƴarta cikin ciwo ba" Cike da takaicin halin Zarah da hakuri irin nata ta fice ba tare da tace komai ba. Bata daɗe ba ta dawo tana ajiye gasarar a cinyar Zarah. Murmushi Zarah tayi ta dauka ta nufi kitchen. Zainab na latsa waya Zarah ta shigo da cup a hannunta. Sai da ya huce sannan ta tashi UMMIE ta bata, da kyar tasha rabin kofin Zainab tayi ma ta allura ta baya magungunan sannan ta koma ta kwanta wani baccin ya kuma dauketa Zarah na shafa dogon gashinta wanda ya kasance golden sosai. "Kinsan me Zarah? Zainab ta faɗa tana kallonta. "Ina jinki" "Kyau da kyau ne ya hadu ya bada kyakkyawa, gaskiya UMMIE kamar ba yar bahaushiya ba, ke kyanki har zuciyarki amma mijinki iya fuska ne" "Hmm" kawai Zarah ta ce. "Amma Zarah meyasa baxaki fadawa kanwar mahaifiyarsa abinda yake miki ba naga kamar tana sonki" "Zainab kenan! Matar data canza? Ƙanwarsa ce fa kawai take sona yanzu, kuma sun koma Qatar, daga ni sai shi" "Shikenan Allah ya gyara" "Amin" Wayar Zainab ce ta fara ruri. Ganin sunan Zayd ya saka ta dauka tana fadin " Har ka taso ne? "A'a, kira nayi na fada miki ki tafi gida dan sai dare zan dawo" "Ok bakomai ai babu abinda zanyi a gida idan ka dawo ka biyo mu tafi" "Ok toh ya Zarah? Sai a lokacin Zarah ta kalleta. "Tana nan dai yadda ka santa" Zainab ta fada idanunta cikin na Zarah. "Ok, sai addu'a kawai Allah ya kawo karshen wannan lamarin, ya jikin UMMIE? "Jiki da sauri ta samu bacci gashi sai gumi take zazzaɓin ya sauka ma" "Masha Allah, toh ki gaishe da Zarah idan kuma tana kusa ki bata wayar" Zainab bata ce komai ba ta miƙawa Zarah wayar. Hannunta na rawa kaɗan ta karbi wayar tana tuno kalaman Zainab "Yes zarah Zayd ya daɗe yana sonki tun kafin ki haɗu da wannan mugun mutumin.... "Hello Zee" Taji ya faɗa daga ɓangarensa. "Ni ce" Murmushi Zainab tayi dan tasan ba mamaki kalaman da ta faɗa ma ta Zayd ya daɗe yana sonta ke yi ma ta yawo a kai. "Zarah ya jikin UMMIE? "D..da sauki" Ta bashi amsa tana kallon UMMIE. "Ok toh Allah ya kara sauki, ki kula sosai kinji" "Insha Allah" Bai kara cewa komai ba ya katse wayar. "Zarah wai haka kike zama ba waya? "Kedai bari Zainab ni ba wannan ne ma dameni ba, ya ce wai UMMIE ta daina zuwa makaranta saboda ina samun damar fita sai na fa ke da zuwa dauko ta" "Lallai ma wannan mutumin! Aikuwa bazai yu ba, ai ya ce ba yarsa ba ce ko? Toh zanyi wa Zayd magana idan kuma zaki bamu ita sai ta zauna tare da Aunty" Da sauri Zarah ta girgiza kai ta ce " A'a, tana ɗebe min kewa sosai" "Shikenan toh amma ina ganin hakan shine dai² saboda na farko zata samu ilimi mai kyau sannan kuma Kinga ko ba komai tarbiyyar ta zata gyaru duk da wasu abubuwan basu taba gogewa a kwakwalwarta ba, kuma bawai ina nufin baki ba ta tarbiyya bane a'a, kinsan halin mijinki! Be kamata ma ace tasan wasu abubuwan ba amma yanzu ta sani at 7yrs kawai" "Hakane, shikenan zan faɗa masa" Taɓa baki Zainab tayi tana fadin " Ni fa yunwa nake ji" Itama Zarah tashi tayi tana fadin " Zainab inaso muyi magana a kan Zayd" "Ok menene? "Saboda ni yaƙi yin aure? Idan banyi kuskure ba zai kai 35yrs ko? "Karki wani damu! Lokacin aurensa ne beyi ba, nima gashi ina cikin 30yrs zanyi auren fari! "Hakane" Zarah ta faɗa a sanyaye kafin ta ɗora da faɗin " Allah ya bashi mace ta gari" "Amin, bakiyi girki bane? Zainab ta karashe maganar tana ɗan lauyewa. "Banyi ba, muje dai yanzu mu dora" "Kice dai baki da matsalar abinci? "Hmm wallahi sai hakuri Zainab, kullum cikin shinkafa nake basir duk ya kamani wallahi kullum ba canji kuma ko dan fruit baya siyo min idan Kinga naci fruits toh ya gaji da jina a bushe ne" Dariya Zainab tayi kafin ta ce " Kin ban dariya wallahi" "Kedai bari muje kawai" Zarah ta faɗa cike da damuwa. Cikin tausayinta ta bita da kallo kafin ta ce " Allah ya saka miki ya kawo miki karshen wannan lamarin" Bin bayanta tayi zuwa kitchen. Babu komai sai shikafa ko miya babu. Kallonta tayi ta ce " Wai kullum ita kike ci? Tun safe har dare? "Eh, amma wani lokacin yana siyo taliya da makaroni toh kwanaki ma ya siyo Nama kuma ya ɗan daɗe" Jinjina kai Zainab tayi ta ce " Kwanaki kamar yaushe? "Kedai mu bar maganar" Zarah ta faɗa tana ɗora tukunya me ruwa akan gas. "Kuma yana ci? Zainab ta kara tambaya. "A'a idan Kinga yaci abinci a gida toh yayi cefene" "Ashe dai yasan baya adalci, bari kiga akwai 3k a hannu na yanzu bari naje nayi cefene sai muyi miya ki boye kya dan ji dad'i kwana biyu" "A'a Zainab ki adana kudinki" Zarah ta faɗa tana riƙe hannunta. Kwace hannunta tayi ta fice daga kitchen ɗin. Murmushi zarah tayi cike da jin dadin yadda Zainab take sonta. Zainab ta daɗe bata dawo ba dan har Zarah ta sauke shinkafa ta zuba a kula. Tana zaune tana tunani Zainab ta shigo da kaya niƙi² tana kallon Zahra ta ce " Zayd na kira ya aiko driver ɗin office dinku ya kaini kasuwa har da kudin ya bayar" Tashi Zarah tayi baƙi bude ta kalleta ta ce " duk wannan kayan haka? Ta karashe maganar tana karbar wasu ledojin daga hannun Zainab. "Ai kece bakya faɗa nasan Zayd bazai taba barin ki cikin kunci ba da ace kina fada masa matsalarki da abun be yi miki worst haka ba kuma na faɗa masa maganar dawo da UMMIE wajen Aunty,Sannan ya ce ..... "Me wannan!? Suka jiyo muryar Shehu ya faɗa..... Autar mama ce ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 8" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1172554033?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=pUrHe7li8HA5lqn8%2BBLqHvcYXZukfkQftmmBoOTh3ktzoU3nW2hrRK%2FY9LGH1LqJSeSF2Wu2IEBnrGaZ0ZGPYSa%2Ba4g13Z52Ry3%2F8YMktqqi%2FAaUeu%2F%2BA1jWAhmHfiX9 *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Shafi na takwas* Idanu kawai ya zuba ma ta zuciyarsa na zafi sosai, a hankali yaga ta motsa idanuwanta. Da sauri ya taso yana fadin " Zarah" Buɗe idanuwanta ta farayi a hankali tun tana ganin dishi² har ta fara ganinsa sosai, kanta taji yayi ma ta nauyi ga jikinta jishi duk a daddaure. Kallon dakin tayi kafin abinda ya faru ya dawo kanta. "Ina UMMIE? Shine abinda ta fara fada tana kokarin tashi zaune. Aunty ce ta taimaka ma ta tashi zaune tana ɗan cije baki alamar tana jin ciwo. "Sannu Zarah" Aunty ta fada cike da tausayinta. "Ina UMMIE? Ta sake tambaya tana kallon dakin. "Ummie tana wajen Zainab kuma tana lafiya, Zayd jeka kira likita kace ta farka" Be ce komai ba ya fita daga daƙin. Aunty na gyara ma ta pillow suka ji Knocking. "Shigo" Aunty ta fada tana zama dan ta gama gyara pillon. Bakinsu dauke da sallama suka shigo, Yusuf ne a gaba sannan Farooq a baya ko wanne riƙe da lede. Ƙasa tayi da kanta tana jin nauyi. "Bismillah ku shigo" Aunty ta faɗa tana tashi ta dauko tabarma wadda already a dakin take kasancewar private asibiti ne. Shimfida musu tayi tana fadin. " ku zauna" Sai da suka zauna ko wanne yayi zaman cin tuwo idanunsa a kan Zahra da kanta ke ƙasa har yanzu. "Sannu da zuwa" Aunty ta fada tana kallonsu. Sai a lokacin suka kalleta suka ce " ina yini" Amasawa tayi fuska a sake. Kafin Farooq yakara da fadin " Ya me jiki? "Jiki da sauki Alhmdll Gashinan har ta tashi" Be iya amsa ma ta sakamakon hankalinsa daya bar kanta ya koma wajen Zahra. Sosai ta canza ma sa yafi shekara biyu be ganta ba. "Zarah sannu, ya jikin" Cewar Yusuf yana kallonta. Ba tare da ɗago ba ta ce " Da sauki" Lumshe idanunsa yayi jin sautin muryarta. Dan taɓa shi Yusuf yayi dan yaga kamar baya hayyacinsa. Numfashi ya sauke zeyi magana ZAYD da nurse suka shigo. Kallonsu yayi ya ɗan haɗe ransa kafin ya ce " Har kun iso ashe" Yusuf ne kawai ya iya amsa masa amma Farooq har yanzu ya kasa ɗauke idanuwasa akanta. Zayd na ganin hakan ransa ya kuma kuluwa shi baisan da wannan nataccen za'a zo ba da bai tura address din ba. "Zayd! Yaji Aunty ta fada alamar ta daɗe tana kiransa. "Na'am ya amsa yana kallonta. Girgiza kai tayi ta ce " Dauko magungunan da allurar da ka siyo" Da toh ya amsa sannan ya nufi drawer yadauko su yana miƙawa nurse ɗin. Allurar ta gyara sannan ta zuƙo tana kallon Zahra ta ce " Juya" Sai a lokacin ta dan saci kallonsu Farooq taga duk idanunsu a kanta ya ke. Kasa juyawa tayi duk da cewar bangaren da zata juya ba'a nan suke ba. Sauke idanuwansa yayi kasa yana ɗan sakin murmushi kaɗan abinda yakan dadewa beyi ba. Shima Yusuf sauke nashi idanun yayi daga kanta. A hankali ta juya akayi ma ta allurar, magungunan ta bata ta sha sannan ta ce " ya kike jin jikinki? "Da sauki dama ciwan bazai tafi lokaci daya ba" Zarah ta faɗa a hankali. " Hakane, ki kiyaye magunguna kinji? Insha Allah zaki samu sauki da wuri" Nurse din ta fada tana Murmushi. Sallama tayi musu sannan ta fita. Zayd ne ya gyara mata pillon ta yana fadin " me zaki ci? "Bakomai" Ta fada tana lumshe idanunta. Wayarsa ce ta fara ƙara, daukowa yayi yana duba me kiran. Vd call ne Zainab ta kirashi. Dauka yayi yana faɗin " Ya dai? "Hmm nufar dawo da UMMIE zanyi, yarinyar sai kuka take yi da kyar na lallabata taci abinci ita sai na kaita wajen Ummanta bansan ta yadda za'ayi ma ta zauna damu ba" "Ok bata wayar" Ya faɗa yan kallon screen din. A gaban Zainab Ummie ta zauna tana shan majina ta ce " Uncle Zayd Ni dai kazo ka kaini wajen Ummana Aunty Zainab tsoro take bani" "Kut! Me kike nufi da tsoro nake baki? Zainab ta faɗa tana kallonta. "Baki da kyau" Ummie ta fada tana taɓa ma ta fuska. "Lallai ma yarinyar nan waya kaiki ma muni? Ke kinsan irin munin da kike dashi? Ummie ta tsani a ce mata mummuna hakan yasa ta fara kuka sosai. Murmushi Zarah tayi tace " Bani wayar" Miƙa ma ta wayar yayi, "Mamana" Ta fada tana sakin murmushi. Da sauri Ummie ta daina kuka tana kallonta ta ce " Ummana meyasame ki haka? Meyasa aka sa miki audiga a fuska? Kuma meyasa fuskarki ta kumbura? Shuru Zarah tayi dan bata da amsar da zata bawa UMMIE. "Ummana Abba ya dakeki ne? UMMIE ta faɗa kamar zatayi kuka. Kasa riƙe hawayenta tayi hakan yasa ta kifar da wayar tana fashewa da kuka ko zatayi zuciyarta tayi sanyi. Tana jin UMMIE ma nayin kukan tana fadin " Ita bata son Abba tunda Abba mugune yayi ta dukar ma ta Ummanta yana sata kuka" "Duka!? Itace kalmar da Farooq yayi ta maimaita wa a zuciyarsa. "Zarah ya isa haka! Aunty ta fada tana tasowa ta nufota. Kallon Zayd Yusuf yayi ya ce " Muje waje" "Ok sir" Ya faɗa yana yin gaba su kuma suka biyo bayansa. "Waye yayi ma ta wannan abun? Waye ya daketa haka? Cewar Farooq yana kallon Zayd. "Mijinta ne! Ko akwai abinda zakayi? Zayd ya faɗa a ɗan kufule. "Yes! Idan ta yarda ni mai iya kaishi court ne kuma na tsaya ma ta a yanke masa hukunci dai² da abinda ya aikata" Murmushin gefen baki Zayd yayi yana rungume hannayensa ya ce " Ita zaran ce zata baka hadin kai? Bari kaji, yadda take son wannan mijinta ko kai baka san kanka haka" Ya karashe maganar yana kauda kansa daga kallon Farooq. Tsaki Farooq yayi yana shafa kansa cike da takaici. Murmushi Yusuf yayi yana kallon Zayd ya ce " Relax bro tana da aure fa! Kishin bai da wani amfani, and meyasa ka dawo da kudin dana turo maka? Dan kasa yayi da kansa kafin ya ce " Bakomai kawai dai.. sai kuma yayi shuru "Kawai dai baka son taimakona ne ko? Yusuf ya karashe maganar yana murmushi. "Ba haka bane sir, naga ina da kuɗi meyasa zan karbar maka naka? Amma ai ni nayi niyya na baka ko? Yanzu ka biya komai na asibitin? Cewar Yusuf yana kalllonsa. "Eh" Ya bashi amsa a takaice. "Ok shikenan, zuwa gobe zan dawo na kara ganin jikin nata, Allah ya bata lafiya kagaida Ummanku kace mun tafi" "Insha Allah" Zayd ya amsa ba tare da ya kalleshi ba. Farooq bai ce komai ya wuce. Bayansa Yusuf ya bi yana kiran sunansa. Dogon tsaki Zayd yaja kamar wata mace sannan ya koma cikin ɗakin. Ayaba ya tarar da ita tana ci da alama ta daina kukan. Ledojin da suka kawo ya ƙalla kafin ya ce " zarah ya jikin? "Da sauki fa" ta fada tana ɗan yi masa murmushi. Shima murmusawa yayi kadan yana zama a kujera tare da janyo kujerar zuwa gaban gadon da take. Idanu ya zuba ma ta cike da tausayin halin da ta ke ciki. "Zayd ya kamata ka tafi gida dare na kara yi" Aunty ta fada tana kalllonsa. Numfashi ya ja sannan ya sauke da ɗan ƙarfi ya ce " Hakane, nasan zuwa gobe ma zasu iya sallamar mu" "Allah yasa" Aunty ta fada tana kallon Zarah. "Amin, na tafi Allah ya kara sauki Zarah" Da Amin ta amsa shi kuma ya fice. Aunty ce ta dawo kusa da ita tana fadin " Ga kaji nan su Farooq sun kawo in zubo miki zaki ci? "Na koshi Aunty bari nayi sallah sai na kwanta" "Toh muje na rakaki. Aunty ta taimaka ma ta ta kama ruwa sannan tayi alwala tazo tayi sallah kafin ta kwanta. Washe _gari 8am a asibitin tayi wa Zayd shi da UMMIE, Zainab kuma ta wuce wajen aikinta. Ummie na ganin Zarah ta nufeta da gudu ta fadin " Dorani a kan gadon" Zayd ne ya karaso ya dorata kusa da Zarah yana cewa " Ina kwana? Murmushi Zarah tayi ta ce " Ina kwana? "Lafiya lau, ya jikin? "Naji sauki fa, dazu ma da nurse tazo yin round ta ce idan kazo kaje maybe sallama ce dan na ce ma ta bana jin wani abu sai iya ciwon da ya ji min kuma dama shi sai a hankali zai warke" "Hakane bari naje toh" Ya faɗa yana ficewa daga ɗakin. Kaya Aunty ta fara haɗawa, sai yanzu ta kula har da kuɗi a cikin kayan da su Farooq suka kawo. Miƙawa Zahra kudin tayi ta ce " Ungo nan" Cike da mamaki Zahra ta ce " Wannan fa? "Masu dubiya ne suka kawo miki, riƙe kudinki karki bari yaronan ya gani kinsan ya iya fitina yanzu zai ce Bazaki amsa ba kuma bashi da dalili" Murmushi Zahra tayi ta ce " Toh" A cikin jakar Aunty ta jefa kudin tana murmushi. Kamar yadda sukayi tsammani sallama ce, ya biya komai nasu, kayan ya ɗauka ya kai mota sannan suka fito tare dadi Zarah. Gida ya nufa, Zarah ta manta rabon da ta zo gida, gaba ɗaya unguwar ta sauya ma ta. A kofar wani gida me kyau kuma ma dai²ci yayi parking yana kallon UMMIE dake zaune a front seat ya ce " Shikenan na dawo miki da Ummanki ko? Murmushi tayi tana daga kai alamar eh. "Yawwa toh sauka muje" Buɗe motar sukayi suka firfito, shi ya shigar musu da kayan cikin gida sannan ya nufi wajen aiki. ★★★★★ "Farooq! Farooq! Ganin hankalinsa baya kanta yasa ta dan dakeshi a kafa tana fadin " Kai kullum baka da aiki sai tunani? Ungo wannan zaka kaiwa UMMIE idan kaje kuma kar ka kuskura ka ce ni na baka ka bata nasan halinka sannan ka tashi ka shirya dare na yi" Ɓata rai yayi yana saukowa daga kan gado ya ce " Kaina ciwo yake Mama ki bari gobe na je" "Ai baka isa ba kuma! Na faɗa musu ga kanan zuwa, kafin na ɓata ma ka rai kayi abinda na ce, kuma Allah idan kaje ka bata wa ƴar mutane rai kaima sai na bata naka ran" "Ok" Ya faɗa yana shiga toilet. Itama fita tayi daga ɗakin. Tana sakkowa ta tarar da Yusuf ya dawo daga office yanzu. Ko zama beyi ba ta ce " Fada min! Yaji Ramlah tayi ko kuma me? Ni ban taba ganin ta tafi hutu ta zauna haka ba gashi jika na ko ziyarta na bayayi, ka fada min gaskiya ko kuma ni naje har gidansu na jiyo me yake faruwa" Ajiye files ɗin hannunsa yayi tare da rigar suit dinsa ta sama yana kallon Mama ya ce " Ko ruwa fa bansha ba" "Na sani ai! Ina jinka meyasa ta tafi? Numfashi ya sauke kafin ya ce " Kyaleta Mama, she's not serious abinda take so bazai taɓa faruwa ba! Sai dai idan bazata iya ba na saketa! For God sake muna zaune lafiya for more than 10yrs shine yanzu zata budi baki ta ce wai lallai sai na raba muku gida, ƙawaye ne suke zugata kuma zasu kaita su baro ta! Ina zan kaita? Duk wannan girman gidan ke kadai take so ki zauna? Ai ko Farooq ne yayi aure a nan zai zauna ballantani ni, bazamu bar mahaifiyarmu da zaman kadaici ba" Ya karashe maganar ransa duk a ɓace. Shuru Mama tayi tana jajanta lamarin ita a iya zamanta da Ramlah bazata ce ga abinda take ma ta dan ta musguna ma ta ba, ba yabon kai ba tasan ita ɗin mother in law ce ta gari a wajen Ramlah amma kuma zugar ƙawaye da koma waye zai kaita ya barota. Ajiyar zuciya tayi ta ce " Shikenan, zata gaji tadawa ne kai kuma idan kaje bikonta Allah ya isa, sannan ka karbo Babana daga wajenta" Daga haka ta barshi a tsaye a wajen. Shafa kansa yayi yana furzar da iska me ɗumi ta bakinsa sannan ya dauki kayansa ya nufi dakinsu. Da kyar Farooq ya iya shiryawa cikin shadda me gajeren hannu ɗinki zamani wanda suke rigar iya cinya. Yayi kyau sosai, amma ransa duk ba dadi. Wayarsa da mukullin mota ya dauka tare da sakon Mama sannan ya fito. Be tarar da kowa a falon ba, ficewar yayi ba tare da ya nemi kowa ba. A hankali ya dinga tuki, tafiya daya kamata yayi a minti 20 yafi 40mins a hanya, kiran mama babu wanda be shigo wayarsa ba amma be dauka ba dan baya jin zai iya yin magana da ita a yanzun. Sai daya isa kofar gidan kanwar Mama sannan kira Maman. Cikin fada ta fara fadin " Wai baka isa bane? Kuma meyasa baka daga kirana ba? " Mamaaaa! Ya faɗa yana wani shagwabewa. Katse wayar tayi shi kuma ya sauke ajiyar zuciya sannan ya kashe motar ya dauko abinda mama ta bashi ya fito. Knocking din gate ɗin gidan yayi sau biyu. "Waye? Yaji an fada cikin siririyar murya. "Dallah bude min kofa" Ya fadi kamar zai make me maganar. Tana jin muryarsa tasan Farooq ne. Da sauri ta buɗe kofar tana fadin " Uban dan masifa" Harara ya watsa ma ta yana fadin " Me kika zo ji? "Ziyara mana ko za'a hanani? Ta fada tana dariya. "Uhm yayi" Ya faɗa yana yin gaba. Karasa dauraye wando yarnta tayi ta biyo bayansa da sauri. Gida ba wani babba bane amma fa yana da kyau sosai. Bakinsa dauke da sallama ya shigo falon. Fuskar Aunty ƙarama dauke da murmushi ta amsa tana fadin " Ai na dauka ka fasa zuwa" Shafa kansa yayi ya tsugunna ya gaida ita. Amsawa tayi tana ɗorawa da faɗin " Ya su Addan? "Kowa lafiya" ya fada yana komawa kan kujera ya zauna. "Farooq an kara girma" Cewar macen data buɗe masa kofa dazu. Banza yayi ma ta yana kallon wani waje daban" "Ke dai bazaki bar tsokanar sa ba ko? Kamar wani sa'anki" cewar Aunty ƙarama tana Murmushi. "Wata biyu fa kawai ya bani" "Amma dai na girmeki? Ya faɗa yana harararta. "UHM sannu gyambo" "Hadiza kawo masa ruwa mana" "Barshi dai wadda yazo wajenta ta bashi, bari na kirata" Ta fada tana nufar wani Balcony. Tashi Aunty ƙarama tayi tana fadin " Kar dai a nunawa Auta tah izza da girman kai" Murmushi kawai yayi gaba ɗaya basu sanshi bane amma kham bashi da ko daya a cikin abinda ta faɗa,shi har ga Allah yarinyar bata yi masa ba kuma baya sonta. Shi kadai aka bari a falon. Yana cikin latsa wayarsa ta shigo. Khamshin da take yi shi ya ziyarci hancinsa hakan ya saka shi ɗagowa ya kalleta. Atamfa ce a jikinta ruwan hoda da baƙi tayi daurin modern ture kaga tsiya tayi kyau kham dan kyau kana ganinta kaga usulin Fulani. Cikin karamar muryarta irin na yayarta ta ce " Assalamu alaikum...... Autar Mama ce. ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 9" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1173459205?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=7%2FTrllilk4yOV0VOahBpYAG%2FAaOjxTOLkHXzkyr9I8Tc3S9zedz4zHs6zFNtifWikSFtCqvi3icH66wkPfLT%2FLTLevwKVNC%2FUTVfl2nI5YFhbn%2BqfBX2NKZjSxcgNPMC *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only kiyi magana tawannan number 07026368879* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na tara* Chan ciki ya amsa yana ɗauke idanuwasa daga kanta. Zama tayi a kusa dashi fuskarta ɗauke da murmushi ta ce "Yaya ina yini? "Lafiya" Ya faɗa yana mayar da wayarsa aljihu. Kusan minti ɗaya babu wanda yayi magana a cikinsu, shi yana nazarin me zai ce ma ta ita kuma tana jiran yayi magana" Numfashi ta sauke a hankali sannan ta miƙe tsaye tana fadin " Bari na kawo maka abin tabawa" Bai ce da ita komai ba, tasan dama da wuya yau maganar hakan yasa ta nufi kitchen. Abin tabawa da ruwa da kuma leman hadi ta jero a tray babba sannan ta fito. A gabansa ta ajiye tana cewa " Nan dai gidan ba bakon ka bane, ka sakko kaci" Wani kallan tara saura kwata yayi ma ta kafin ya ce " Kinsan abinda ya kawo ni ko? Ƙasa tayi da kanta tana Murmushi kafin ta ce " Eh" "Ok! Ni bazan iya yin musu da mahaifiyata ba ko bijire ma ta, kuma bawai ina so kema ki saɓawa naki iyayen ba, amma inaso ki samu sauki ne a rayuwarki UMMIE! bana so ya zamana garin karfafa zumunci an tarwatsa shi, ina sonki bawai bana sonki ba amma so ba irin na aure nake miki ba UMMIE so na yan uwantaka nake miki, inaso ki sanar da su ban miki bakya sona" Ya karashe maganar yana kafeta da idanu. Idanuwanta duk sun ciko da ƙwalla. Hankici ya miƙa ma ta ya ce " Ba kuka zakiyi ba UMMIE,Ni haka nake, duk abinda naga bazan iya dauka ba bana ɗorawa kaina" Tashi tsaye yayi yana miƙa ma ta sakon Mama ya ce " Gashi inji Mama" Daga haka ya gyara rigar jikinsa ya bar falon. A wajen ta daskare ta kasa motsi ko kadan dan batayi tunanin zai iya faɗa ma ta maganganu makamantan wannan ba ballantana wannan" Lumshe idanunta tayi wasu hawaye masu zafi suka siyo kuncinta. "UMMIE lafiya" Taji Aunty Hadiza ta fada tana dafata. Fashewa tayi da kuka tana riƙe hannun Hadiza. Zagayowar gabanta Hadiza tayi saboda daga bayanta ta tsaya jikin kujera. Zama tayi a gefen ta yana riƙo hannunta ta ce " Meya faru? Aunty ƙarama ce ta fito daga ɗaki tana kallonsu dan taji sautin kukan UMMIE. "Nidai bana sonsa Allah bazan iya auransa ba" Ta fada tana goge hawayen dake zubo ma ta. "Bangane bakya sonsa ba! Cewar Aunty ƙarama tana kallonta cike da rashin fahimta. "Shi ne mana, da kinsan baya sona kika ce shi zan aura? UMMIE ta kuma faɗa tana kuka. "Shi Farooq dinne ya ce baya sonki? Cewar Hadiza tana kallonta. "Eh mana" Ummie ta bata amsa. Shuru sukayi gaba ɗaya kusan na minti biyu kafin Aunty ƙarama ta dauki wayarta dake kan kujera. Da sauri Hadiza ta riƙe hannunta tana fadin " Me zakiyi? "Zan kira Adda ne naji ko itane ta ce yazo ya faɗa ma ta haka? "Umma dan Allah ki kyale Aunty babba haka, ke kanki kinsan bazata turo Farooq yayi abinda yayi ba, kuma ni a nawa ganin tunda har ya fito ya ce baya sonta banga amfanin wannan hadin ba dan UMMIE ce a wahala dan ta kasancewa yar uwarsa wallahi hakan bazai hana shi wulakanta ta ba shifa namiji ne! Ai ba kwantai tayi ba kawai a bar maganar hadin nan matar Cushe ba ta daraja tunda baya so shike.... "Ke dallah rufe min baki, me kika sani? Yaushe aka haifeki da zaki zauna kina lecturing dina haka? Cewar Aunty ƙarama tana kallon Hadiza. "Shikenan zan kira Baffa wallahi na fada masa inyaso ya dawo" Daga haka Hadiza ta bar wajen ranta duk ba dad'i. Zama Aunty ƙarama tayi kusa da UMMIE tana shafa kanta ta ce " Karki damu Farooq mijinki ne kinji? Ummie bata de komai ba sai ajiyar zuciya kawai takeyi... ★★★★★ Hadarin daya hado a garin shi ya saka ta fito ta fara kwashe wankin da Zainab tayi kafin ta tafi aiki. Tas ta kwashe su tana komawa daki, saboda iska da ake yi alamar hadarin ya taso ruwa daf yake da sauka. Kallon UMMIE tayi dake cin tuwo ta ce " Kyakkyawar Umma an samu abinda ake so ko? "Eh, Aunty Zauna ta iya tuwo" "Yau kuma kece da yabon Zainab? Cewar Aunty da ta fito daga uwar ɗaka. Dariya UMMIE tayi ta cigaba da shan miyar kuka dake cikin ruwan. "Sannu Zarah, ina ta sauri na fito na kwashe kayan ashe har kin kwashe" "Eh Aunty, sun ma bushe bari na ninke ma ta" Cewar Zarah tana fara ninke kayan. Tayata Aunty ta farayi. Suna cikin ninkin Aunty ta kalleta ta ce " Zarah! "Na'am Aunty" Zarah ta amsa tana kallonta. "Maganar aurenki da Shehu! Ni bana so ki koma gidansa cutarwar tayi yawa" Murmushi kaɗan zarah tayi ta ce " Ya zanyi Aunty? "Kina nufin zaki koma? Taji Muryar Zayd ta ziyarci kunnent. Da sauri ta kalli bakin kofar dakin, shine tsaye ruwa ya dan jikashi. Sunkuyar da kanta ƙasa tayi ba tare da ta ce komai ba. Karasa shigowa yayi yana kallonta ya ce " Komawa zakiyi Zarah? " Meyasa zaka titsiyeta haka? Aunty ta fada tana kalllonsa. "Ku barta ta amsa! Ki fada min zaki koma?! Ya faɗa ransa duk a ɓace. Shuru tayi ta kasa amsawa, bata tunanin zasu fahimci abinda ta fahimta, babu yadda zatayi shi din mijinta ne kuma uban yaranta. "Bakya ji na ne? Y fada kamar zai daketa. Matsawa baya tayi dan taji tsoro. "Uncle Zayd meyasa kake wa Ummana tsawa? Cewar Ummie tana lashe hannu. Saita temper dinsa ya fara yi idanunsa har sunyi ja. "Zo muje UMMIE" Aunty ta fada tana kama hannunta. Daukar kwanon tuwan Aunty tayi suka bar wajen da bata so anayin wasu abubuwan a gaban UMMIE. Matsowa yayi kusa da Zarah yana kallon kanta dake kasa ya ce " Zarah fada min, kina son komawa? Sai a lokacin ta ɗago ta kalleshi amma ta kasa furta ko da kalma daya. "Zarah Please! Enough! Enough Dan Allah bazan iya jurewa ganin ki cikin wahala ba, zuciyarta tana zafi" "Why? Ta fada tana kafeshi da idanu. "Kinason kisan dalili? Ya faɗa yana kallonta ransa duk ya kara ɓaci idanunsa sunyi ja. "Uhm" Ta fada tana dan matsawa baya. Runtsa idanunsa yayi kadan tana juya ma ta baya tare da yin addu'a a ransa. Da sauri ya bar wajen kamar wanda ake bi. Dogon ajiyar zuciya ta sauke tana zama a kan kujera, dagaske idan ta rabu da Shehu Zayd zai aureta? Duk da bata so shi amma tana jin zata iya zama dashi dan bai da wata makusa a tare dashi, kuma tana da tabbacin zai riƙe ma ta yaranta kamar nashi! So zata nemi saki ne a wajen Shehu? Tabbas! Zata kaishi kotu dan a raba auren! Tana wannan tunanin Zainab ta shigo hannunta riƙe da lema, bata wani jike ba saboda Husband to be dinta ne yake ya daukota kuma ya bata lema ta shigo gida saboda kar ruwa ya jikkata kafin ta karaso cikin gida. "Zarah! Tunanin me kike yi haka? Ta fada tana ɗan yarfa ma ta ruwan dake jikin lemar. Dogon numfashi ta sauke tana fadin " Har kin dawo? "Eh, me aikin yamma tazo min da wuri shiyasa, amma tunanin me kike yi haka? "Kinga bana son dogon surutu ki canza kaya kizo ga abinci muci" "Shikenan" Zainab ta faɗa tana nufar dakin da Aunty ta shiga dazu tare da UMMIE. Bata daɗe a ciki ba ta fito tana kallon Zarah da ta kuma lulawa duniyar tunani. Abincin ta zubo har ta kawo gaban Zarah ammma bata sani ba. "Sakko daga kujera muci abinci" Sai a lokacin ta kalli Zainab ta ce " Toh" a hankali ta sakko ta saka pillon kujera sannan ta zauna suka fara cin abincin duk hankalinta baya jikinta. Sai da suka kammala cin abincin sannan Zainab ta kalleta ta ce " Kunyi Maganar komawa gidanki da Aunty ne? Naga duk yau dinnan sai a hankali" "Hakane munyi maganar amma bana tunanin zan kuma komawa idan bazai sakeni ba zan kaishi kotu ne kawai" Murmushin jin dad'i Zainab tayi kafin ta ce " Amma naji dad'i, ai ba kowani zama akeyi wa hakuri ba ke kham kinyi hakuri iya hakuri Allah dai ya tabbatar mana da alkhairy" "Amin" Zarah ta amsa tana sauke ajiyar zuciya. ★★★★★ Baya jin zai iya zuwa gida a yanzun dan yasan by now Aunty ƙarama ta kira Mama ta sanar da ita abinda yace da UMMIE dan yasan ba boyewa Ummin zatayi. Shi kanshi be san inda zai nufa ba tuki kawai yake yi dan bai da wani wajen zuwa gaba ɗaya baya jin dadin yanayin yadda yake ciki, da ace Mama zata kyaleshi yaji da abinda yake damunsa a zuciyarsa da yafi sauki amma yanzu bai san ma da me zaiji ba. Gefen titi ya gangara yayi parking yana kallon tsirarrun motocin da suke wucewa. Lumshe idanunsa yayi yana jinginar da jikinsa jikin kujera tare da dafa goshinsa da hannunsa na dama. Wayarsa ce ta fara ruri, dubawa yayi yaga Yusuf ne ke kiransa. Ɗauka yayi yana karawa a kunne ba tare da yayi magana ba. "Farooq! Yaji Muryar Mama kamar zata fasa wayar. Runtsa idanunsa yayi yana ɗan cizar lebansa, tasan da ita kirashi bazama lallai ya dauka ba shiyasa ta kira da wayar Yusuf. "Baka ji ne wai? Ya sakeji ta fada ranta alamar a ɓace yake. "Ina kan hanya ne shiyasa" Ya fadi yana whining down Dan taji karar motoci sosai. "Ok kayi sauri ka dawo ina jiranka" Daga haka ta katse wayar. Ajiye wayar yayi yana kunna motarsa ya bar wajen ya dauki hanyar komawa gida. A tsaye ya tarar da ita ranta duk a ɓace, hannayensa ya zuba cikin aljihun wandonsa yana kallonta ya ce " jirana kike shine kika zo nan kika tsaya? "Bansani ba! Wai Farooq me yake damunka ne? Bazaka girma kasan inda yake maka ciwo ba? Ita yarinyar da ka kasa yin gaba a rayuwarka domin ta gata chan har da yarinya ɗaya! Ko yau ta mutu tana da mai yi ma ta addu'a, amma kai fa? Wai wani irin aljanune da kai ka kasa cire mata wani a ranka? Murmushi yayi kaɗan yana dafa kafadarta ya ce " Relax mana! Shikenan kiyi hakuri bana so kina bata ranki akan petty things irin wannan" Kwace kafadarta tayi daga hannunsa tana nufar cikin falon ta ce " Ni dai na fada maka kuma ka saka rana ka koma ka bawa UMMIE hakuri dan aurenka da ita babu fashi insha Allah" Bai ce komai ba ya nufi hanyar matattakala. "Baka ji bane? Mama ta dake faɗa tana kallon bayansa. "Insha Allah" Ya faɗa ba tare da ya jiyo ba. ★★★★★ Tun bayan sallar isha'i ta kwanta tana jin jikinta duk ba kwari. Har bacci ya fara daukarta ta jiyo Muryar Shehu kamar a mafarki yana kwallah mata kira ga kuma Muryar Zayd da ta Aunty har da Zainab ma. Da sauri ta sakko daga kan gadon tana sai slippers ta fito falon, tabbas Shehu ne. Yana ganinta ya ce " Mu tafi gida! Tsayawa tayi daga inda take ta ku ƙarasowa, Aunty, Zayd da kuma Zainab suka juyo suna kallon ta. Karasowa yayi inda take ya kama hannunta yana faɗin " Ko kwana ɗaya bazaki karayi a gidan nan ba" Kwace hannunta tayi da sauri tana kallon sa. Shima tsayawa yayi yana kallonta ransa duk ya gama ɓaci. Sake kamo hannunta yayi ya riƙe gam ya ce " Dole ki bi ni zuwa gida" Kokarin kwace hannunta take amma ta kasa. Zayd ne yasha gabansa yana fadin " Dallah malam saketa" Hannu daya yasa dan ya ture Zayd amma ko motsi beyi ba. Sakin hannun Zarah yayi yasa hannu biyu yaturr Zayd yana fadin " Kai har ka isa kayi min iyaka da matata? "Uban waye ya baka izinin shigo mana gida? Ko nan gidan ku ne? Zainab ta faɗa tana hura masa hanci. Gyara kwalar rigarsa yayi ya ce " Wannan kike kira da gida? Banda wannan sakaryar ma me zai kawo ni wannan akurkin" Juyo dashi Zarah tayi zuciyarta na lugude ta ce " Idan ka kara taka kafafunka cikin gidan nan sai kayi daka dani" "Ke! Ya faɗa yana rike hannunta tare da murdawa. "Zayd kwace ta mana" Aunty ta fada ganin yadda Zarahn take cije baki alamar da zafi. Rana duk a bace ya bar wajen dan Zarahn ma ta fara bata masa rai. Su Zainab naji na gani yaja Zarahn suka bar gidan da tsohon daren dan goma har ta wuce...... Autar Mama ce. ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 10" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1174739022?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=V7yHLlRAWz61KYtx6X%2BHPlhZeGTLmtHQNEUcjZfi2EnUPqQsvfv4%2FwnDzxrKS2gsNm7g5Lmg%2FJH1GkLFKxcsmXW%2BS5deDziVrbQE7XZAU3u2vzaNP6zPA2uORMLF45La *Please tun a farko nayi bayani idan zaki fara bi ki fara bi kafin nayi nisa dan bazan iya turawa ta Private ba, fatan zaku fahimta* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only kiyi magana tawannan number 07026368879* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na goma* "Indai ina raye Zarah da kuma hankali na bazan taba bari kiji daɗin rayuwarki ba tunda kika zaɓi cin amata tun farkon zaman mu" Kwace hannunta tayi daga cikin nashi tana masa wani kallo ta ce " Lokacin da nake budurwa banyi zina ba sai dana aureka zanyi? Matsowa yayi daf da ita yana kallon cikin kwayar idanunta ya ce " Ke kika san wannan amma ni nasan UMMIE ba ƴata bace! Matsawa baya tayi tana share hawayen dake zubowa bisa kuncinta ta ce " shikenan, tunda ka ce haka UMMIE zata cigaba da zama dasu Aunty" Daga kafada yayi alamar ko a jikinsa kafin ya dora da fadin "Ban damu ba! Hasali ma an rage min nauyi, inaso ki sani jibi daurin aurena kuma za'a kawo furnitures anjima da yamma idan kika kuskura kikayi musu halin akuyancinki sai na saita miki kanki" "Akuyanci? Ta fada zuciyarta na zafi. "Eh akuyanci! Ai akuya ma tafiki daraja a wajena" Ya karashe maganar yana barin ta a wajen. Dafa kujera tayi ta zauna tana fashewa da kuka me tsanani. Sai kusan 11 na safe yayi shirin aiki ya fito yana gyara tie dinsa ya ce " Zan aiko yarona da cefane kiyi musu abinci sannan ki karbesu yadda ya dace dan ba yara bane" Da toh ta amsa tana dauke idanunta daga kallonsa. Ficewa yayi ya barta cikin kunci. Kafin azahar me aiken yazo da kayan masarufi masu yawa, adana komai tayi sannan ta hau girki. Abinci kala biyu tayi musu sai lemo da ruwa, dibar nata tayi taci ta koshi sannan ta wanke kwanon ta nufi dakinta. Wanka tayi ta shirya cikin atamfa as usual wadda ta koɗe dan ta daɗe, amma hakan be hanata yin kyau ba. Kara gyara falon tayi tana jiran isowar bakin. Bata daɗe da zama ba ta fara jiyo hayaniya da guda sama², tashi tsaye tayi ta nufi bakin kofar falon tana buɗewa, manyan mata ne kusan su biyar sai kuma Sa'adah. Tana tsaye har suka iso inda take ko wanne yana yi ma ta kallon kashi. Jikinta a sanyaye ta koma gefe har suka gama shigowa, Ƙanin Sa'adah ta gani yana tahowa yasha askin banza bakinsa da fuskarsa baƙin kirin, kana ganinsa kaga rikakken ɗan iska. *SALE?* ta fada a ranta tana ƙare masa kallo yadda ya kuma zama ɗan iska bazai wuce 22yrs ba amma duk ya lalata rayuwarsa haka? Maganar da yayi ne ya dawo da ita daga duniyar tunanin da ta tafi. Cikin murya irin ta yan shaye² ya ce " Ai wallahi duk inda gaskiya ta ke a fade ta! Ni nasan Sa'adah taci uwar raina miki hankali taci kuma amanar ki da zata aurar miki miji na tsani munafurci fa Allah wallahi" Ya karashe maganar kamar zai daki Sa'adah. Ita dai Zarah bata ce komai ba. " Zarah kiyi hakuri ko! Ya sake faɗa yana dariya. "Kai dallah kuje a shigo da motar kayan azo a fara jerawa kafin yamma ta kara yi" Ɗaya daga cikin matan ta fada tana kallon Sale. Bai amsa ba ya juya ya fara tafiya yana wani cilla hannu. Ajiyar zuciya Zarah tayi kafin ta juyo ta kallesu ta ce " Sannunku da zuwa" Mutun daya ce ta amsa ma ta saura kuwa ko kallonta basuyi ba" Kallon Sa'adah tayi wadda tasha gyaran amarci tayi kyau sosai. "Sa'adah ya shirye²? "Mtsww, ke dallah bansan munafurci" Sa'adah ta fada tana harararta. Shuru Zarah tayi tana nufar dakinta. Tana jiyo hayaniyarsu sai bayan magariba suka tafi, fitowa tayi falon. An canza komai har TV ansa Dan da bata da ita Shehu ya cire. Sosai falon yayi kyau babu abinda basu sake ba, tasan da kudin mijinta akai komai dan su Sa'adah basu da wani ƙarfi. Sosai falon yayi ma ta kyau. Murmushi tayi ta kalli dining area, sunci abinci kuma har dining ɗin sun canza. Tasan tsofaffin kayan siyarwa zasuyi, bata damu ba dan ba nata bane. Zama tayi a kujerar tana kunna TV tana sakin murmushi, har ta manta rabon da tayi wani kallo. A nitse take yin kallonta hankali kwance. Har bayan isha'i Shehu bai dawo ba. Tana idar da sallar isha'i ta kashe TVn ta koma daki ta kwanta, da tana da waya data kira Zainab sunyi magana da UMMIE. Lumshe idanunta tayi tana tuno lokacin da ta samu cikin UMMIE. ***** Fuskarta ɗauke da tsananin farinciki ta nufoshi tare da PT din dake hannunta. Zama tayi kusa da shi tana fadin " Kalli" Sai daya fara rungomota sannan ya kalli abinda ke hannunta. PT ne ya nuna double red line sosai. "Me hakan? Ya faɗa yana shafa gefen cikinta. Ɗan bata rai tayi kaɗan ta ce " Ciki ne dani mana kuma yayi wata uku, dan watan uku banyi al'ada ba. Maimakon taga farinciki a fuskarshi sai taga ya ɗan bata rai yana matsawa daga kusa da ita kafin ya ce " Auren har wata nawa da zakiyi ciki? Cike da rashin jin daɗin reacting din da yayi ta ce " Watan mu 11 fa! Tashi yayi ya barta a wajen. Cike da rashin jin dadi ta biyo bayansa tana fadin " Meyasa baka ji dadi ba? Tsayawa yayi da tafiyar da yake yi ya ce " Bawai banji dadi bane amma yayi wuri gaskiya" Daga haka ya wuce ya barta a wajen. Bazata manta ba tun daga lokacin Shehu ya fara canza ma ta tun tana rarrashinshi har ta daina, abun ya kara tsananta lokacin daya bukaci tayi abortion taki, ya daina yi ma ta magana kwata² tasha kuka da rokon yayi hakuri amma sam yaƙi, lokacin mahaifiyarta na raye ita ke share ma ta hawaye sannan ta ce karta yarda ta zubar da cikin domin laifi zata aikata. Daga baya da cikin ya girma sai ya fara wasu zantuka bai yarda ma cikinsa bane dan lokacin tana zuwa aiki, data gaji da maganganunsa shine tayi quiting job din amma duk da haka bata tsira ba. Ta haifi UMMIE da kwana uku ya ce ta tafi gida, a gida akayi suna UMMIE taci sunan Ummanta wato Fatima shine ta sa ma ta UMMIE. Watan UMMIE uku ya dawo da ita tana son mijinta amma ta rasa me ya hau kansa yake ba ta wannan wahalar tun daga wannan lokacin har zuwa yanzu, tana zaune ne kawai dan Ummanta ta ce tayi hakuri da abinda yake ma ta amma da tuni ta bar auren. (Ni kuwa nace sannu Damo... Itama Ummantaki da tace kiyi hakuri abun beyi tsamari haka b a lokacin, ki zauna yayi ta gallaza miki😂) Lumshe idanunta tayi tana jin hawaye masu zafi na gangarowa bisa kuncin nata. Bata san lokacin da Shehu ya dawo ba dan sai tashi tayi lokacin kiran sallar asuba. Ta daɗe batayi bacci ba irin na yau. (Ni kuma nace gwanda kiyi baccin akwai lokacin da zaizo ko rintsawa bazakiyi b😂😜) ★ "Zayd me ya faru ne? Tunda kazo office baka hayyacinka na dauka 3days off din dana baka zaisa k dawo normal but it seems like kana da bukatar ƙarin tima ko? "No sir thanks! Ya faɗa yana kokarin kawar da damuwarsa, a kwanakin nan soyayyar Zarah kara ruruwa take a zuciyarsa ji yake kamar yaje ya sace ta ya aureta! Amma ya zaiyi? Matar aurece yasan tunanin ta da yake yawan yi ma is unfair amma ya zaiyi? Yana kokarin danne soyayyarta, yana kokarin ganin ya kawar da komai ya saka shi Kasan ransa amma a yan kwanakin nan ya rasa gane kasan he can't Hide his feeling anymore gaba ɗaya yabi ya zama wani iri? What's happening to me? Ya faɗa a fili ba tare da ya sani ba. Murmushi Yusuf yayi yana kallon dan ya gama karantarsa tsaf. "Addu'a ita ce mafita Zayd! Da nayi niyyar zuwa Canada saboda gudanar wani aiki akan zanen University din da aka bamu kwangila, but yanzu inaso kuje kai da Kabir it will make you feel better, kuma ka nutsu ka duba yadda wajen yake domin makaranta akeso a zana a gina shi kuma kamar yadda yake a zane ka gane ko? Ni mistakes Please, zamuje a shirya komai saboda by next week nakeso ku tafi" "Ok sir" Ya faɗa yana shafa kansa. Fita yayi ya barshi a office ɗin shi kuma ya life kansa a desk din dake gabansa yana ji kamar zuciyarsa zata fashe saboda yadda yake ji.... ★★ Half trouser jeans ne a jikinsa sai shirt mara nauyi hannunsa na dama riƙe da wayarsa na hagu kuma cup ne yana shan coffee a hankali yana kuma danna wayarsa. Mama ce ta sakko daga stairs tasha kyau cikin atamfa ta yada gyale kato ya rufe ma ta jiki sosai sannan ta sakala jakarta a kafada tana riƙe da makullin mota. Sai data karasa sakkowa ta kalleshi ta ce " Dole dai ka fara zuwa aiki bazai yu wannan zaman ba! Ni zan fita" Ajiye cup din hannunsa yayi ya kalleta ya ce " Ina zakije? "Gidan Aunty ku mana! Magana zamuyi a kan aurenka da yarinyar nan UMMIE dan bana so ya wuce wata uku" Bata jira cewarsa ba ta fice. Ransa duk ba dadi yayi relaxing a kujera yana imagine yadda zai zauna da wadda baya so ko na digo hawaye, baya so ya bawa yar mutane wahala, da an barshi yasan dole² watarana yaga macen da tayi masa ko da bai dora yadda yake son Zarah ba amma za'a wani kakaba masa yarinya karama! Ko wata biyu barayi da yin graduation na O level ba. Tsaki yana me tsaho yana dafa goshinsa,ana yin auren tafiya zaiyi ya barta. Da wannan tunanin ya dauko cup din coffee dinsa ya cigaba da sha. ***** Biki saura kwana ɗaya, Zarah tayi matukar mamakin ganin Shehu ya shigo da akwati babba ya ajiye a gabanta wai na ta ne. Har yanzu ji take kamar mafarki yake especially ma ganin yadda akwatin ya cika da kaya makil. Shigowa dakinta yayi yana gyara lens din hannun rigarsa ya ce " Idan zaki alkinta ki alkinta dan karki sake sa ran zan miki wani kayan, taso ki zuba min abinci" Daga haka ya fice ya barta a dakin tana binsa da kallon mamaki. Bai daɗe da fita ba ta biyo bayansa gudun kar ya balbaleta da masifa. Abinci ta zuba masa ta kawo gabansa sannan ta dauko ruwa ta kawo masa. Kamar zata tafi sai kuma ta tsaya muryarta na ɗan rawa ta ce "N..Nagode" "Uhm" Kawai ya faɗa ba tare da ya kalleta ba. Ita kuma bata kara ko minti ɗaya ba ta bar wajen ta koma ɗaki. Har bacci ya fara daukarta taki an cillo ma ta abu a fuska. A ɗan tsorace ta tashi tana ambaton Allah. Ganin rafar yan dari biyar 5 guda uku tayi, daukar kudin tayi tana kalllonsa ta ce " Wannan fa? "Kiyi siyayyar kayan wannan cikin da ke jikinki sannan kiyi kunshi da kitso na biki dan su Hajiyata zasu dawo gobe saura kuma ki fada musu wata magana kiga yadda zanyi dake" Bata ce komai ba shi kuma ya fice ya barta. Sai yanzu ta gane inda ya dosa, ashe duk yana yi ne dan idan Hajiya ta dawo ta dauka ya canza. Ajiyar zuciya tayi ta cire takardar dake jikin kuɗaɗen ta fara kirgawa. 250k ne kuɗin, murmushi tayi kadan tana yi wa kudin ma'adana sannan ta koma ta kwanta tasan Zainab zata zo soon ita zata bawa kudin ta hado ma ta abubuwan da aka fi buƙata. Washe_gari. Tana zaune a falo misalin 9am Shehu ya fito daga daki sai khamshi yake yasha wani kyau na musanman. Dauke idanunta tayi daga kansa tana cigaba da danna charbinta. "Na tafi" Ya faɗa yana kallonta. Harara ta doka masa tana faɗin " Ai ina da ido" Rage fara'arsa yayi ya ce " ke! Ubanwa kike harara? Tashi tsaye tayi ta ce " Ubanka! Daskarewa yayi a wajen dan tun da yake da ita bata taɓa mayar masa da magana ba. Yana ji yana gani ta wuce ta gefensa mamaki duk ya hanasa yin motsi. Kiran da ake masa ne ya dawo dashi daga shocked din daya tafi, daukar wayar yayi yana fitowa daga falon. Zarah kuwa zuciyarta bugu ta dinga yi dan tasan idan Shehu ya shigo kashinta ya bushe, bata san ma lokacin data yaba masa magana ba. Ƙarfe 12 saura aka daura aurensa sa Sa'adah. Zarah na dakinta ta jiyo Muryar Hajiya(yayar ummansa) sai Aunty Rabi (kanwar Ummansa). Tashi tayi da sauri tana fitowa, Aikuwa dai su dinne har da kanwar mijinta Juwairah. Bakinta a washe ta karaso inda suke tana fadin " Ashe har kun iso" "A'a jiranki muke yi! Aunty Rabi ta fada tana ma ta wani kallo. "Rabi! Dattijuwar da ta zauna a kujera ta fada ranta a haɗe. Shuru Aunty Rabi tayi tana neman kujera ta zauna sai karewa falon kallo take yi. Hannun Zarah Juwairah ta riƙe tana dan matsawa kaɗan. Murmushi Zarah tayi tana kwace hannunta ta ce " Yarinya an girma" Fari Juwairah tayi da idanuwanta sannan ta ce " Bikina ma saura wata biyu" Zaro ido Zarah tayi bata ce komai ba ta nufi inda su Hajiya suke. Har ƙasa ta gaidasu. Hajiya de kawai ta amsa a sake amma Aunty Rabi a ciki² ta amsa. Zarah bata damu ba dan inda sabo yaci ace ta saba da halinta. "Ke ya naga bakiyi taro ba Zarah? Hajiya ta fada tana kallonta. "Yaushe zatayi? Tana fama da bakinciki" Cewar Aunty Rabi. Banza Hajiya tayi ma ta tana kallon Zarah ta ce " Meya dameki ne Zarah? Naga kinyi duhu kin rame! Jikinki duk tabo" Shuru Zarah tayi dan bata jin zata iya yin wata magana kuka be kufce ma ta ba. " Hajiya kin dameta da tambayoyi fa" Juwairah ta fada tana ƙarasowa ta riƙe Zarah tana karawa da fadin " Aunty zarah muje mu gyara dakin da zasu zauna nasan baki gyara ba saboda baki san zamu zo ba ko? Tashi Zarah tayi hukunta a sanyaye ta ce " Na gyara ya faɗa min zakuzo ai muje ku kai luggage dinku" Da toh Juwairah ta amsa tana dauko luggage dinsu su tabi bayan Zarah. Aunty Rabi ce ta kalli Hajiya ta ce " Kinga tsabar wulakanci ko ruwa bata bamu ba ko? Ran Hajiya a ɓace ta kalli Rabi ta ce " Wallahi idan baki fita a idona ba sai na saba miki" Shuru Rabi tayi dan dama a ce babbar ya is a second mother. Basu daɗe ba suka fito, Kallon Hajiya tayi ta ce " Hajiya me za'a dafa muku? "Dafa koma menene kinji? "Toh" zarah ta amsa tana nufar hanyar kitchen. Bin bayanta Juwairah tayi. Fatira da miyar green beans da hanta tayi musu sannan Juwairah tayi zobo. Zuba musu tayi Juwairah ta kai musu. Ita kuma ta zuba musu tare ita da Juwairah. Yaji dadi zuwansu sosai dan ba karamin ɗebe ma ta kewa Juwairah take ba. By 6pm suka fara jiyo hayaniya alamar yan kawo amarya sun fara hallara. Kan wani lokaci fakon ya cika da bakin jawo amarya. Kusan 7pm sannan motar amarya tazo, hayaniya kamar zasu fasa gini an kade dakin amarya an ma ta shinfida amsa turaren wuta tun kafin amarya tazo. Sosai kham amarya ta amsa sunanta dan tayi kyau sosai kamar ba ita ba. Hajiya ce ta kira Zarah da Juwairah da suke daki suka fito. Kanwar mahaifiyar amarya ce tayi musu nasiha sannan aka damka amarya a hannun Uwargida a matsayin amana. Komai anyishi ba tashin hankali har aka kai amarya dakinta jama'a suka fara watsewa saura ƙawaye masu jiran su siyi baki. Sai wajen 9 gidan ya dawo dai² baki sun tafi. Suna zaune suna kallo a wayar Juwairah ya shigo dakin baku a washe. Ajiye ledar dake hannunsa yayi ya ce " Gashi, ke kuma Juwairah ungo wannan ki kaiwa su Hajiya" Karɓar dayar ledar Juwairah tayi tana fadin " Bazaka shiga ku gaisa ba? "Eh, sai gobe" Daga haka ya fice ko sallama beyi wa Zarah ba. Taɓa baki Zarah tayi tana binsa da harara....... *Storm is coming* 😭😭😭 Autar Mama ce. ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 12" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1177420761?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=jv%2F9p9xdIomZx8tEUvxrvg%2B0UxpLomuqSQFXpv3VKIVT3Ml4Xq4KXtLLNXkQ5PIfonZN7Z81BJ2ExTU%2BrwYQctYwrvD7XpqOxfxYmGWy72nJeRmInC%2BrjIXogaPoXEPG *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only kiyi magana tawannan number 07026368879* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na sha biyu* Ƙarar slippers dinsa dake sauka bisa tiles din dake jere a stairs ya sanar ma ta da isowarsa. Ransa a ɓace yake sosai, ƙarasowa yayi kusa da su yana karewa kayan lefen kallo zuciyarsa na tafasa sosai. " Yawwa Umarun Mama zo kaga kayan 500k kawai zaka ciko saboda za'a karasa siyayya sannan za'a bawa amarya kudin gyaran jiki da sauran abubuwa" Mama ta faɗa tana kalllonsa fuskarta cike da annuri. "Ok" Kawai ya faɗa yana neman waje ya zauna. "Bro! Wannan hade ranfa? Cewar Yusuf yana kallonsa. Dama jira yake, kallon Yusuf yayi ya ce " Nifa bana son yarinyar nan wallahi! "Farooq kenan! Aikuwa tunda kaƙi bi ta lallams zaka bi ta dole! Umarni kuma nake baka ka aureta! Daga haka ta tashi ta basu waje. Kusa dashi Yusuf ya dawo yana taɓa kafadarsa ya ɗan duka alamar rarrashi sannan ya ce " Hakuri zakayi, tun farko laifin ka ne da ace ka fito da mace kayi aurenka da yanzu ba wannan zancen akeyi b... "Enough please! Farooq ya faɗa da ƙarfi yana tashi tsaye. Da kallo kawai Yusuf ya bishi, tsabar takaici tsaki Farooq yaja yana barin falon! ★ Da kyar aka iya ceto rayuwar Zarah! Ba karamin jini ta zubar ba wanda shima da kyar ya tsaya kuma dole ayi ma ta karin jini. Leda biyu na jini ya siyo aka ajiye dan ya huce kafin a saka ma ta, nurse ɗin dake kula da ita ne ta kalleshi kafin ta maida dubanta kan drip din dake shiga jikin Zarah ta ce " cikin jiki ta ya zube! Kuma akwai ragowar pieces zakuyi flushing dinsu idan magungunan da muka rubuta beyi flushing dinsu ba, and tana bukatar kulawa sosai" "Insha Allah" Ya faɗa yana jinjina kai kamar na kirki. Duk abinda aka bukata a asibitin ya siyo ya ajiye. ** Ɓangaren Sa'adah kuwa su na tafiya ta koma daki tayi kwanciyarta. Tana ta jiran dawowarsu amma har dare shuru. Wayarta ta dauka ta kira shi har sau biyu amma bai dauka ba. Gaba daya haushi ya isheta, ƙaramin tsaki tayi tana kwanciya tare da lumshe idanunta. A asibitin Shehu ya kwana har wayewar gari Zarah ba ta tashi ba. Sai da Nurse tazo ta duba ta sannan ya taho gida dan yayi wanka ya tafi aiki Sa'adah kuma ta zauna da ita kafin ya dawo. Jinin zarah ya fara cin karo dashi duk ya bushe, cike da mamaki yake kallon duk inda jinin ya zuba, direct dakin Sa'adah ya nufa, a kwance ya ganta tana latsa wayarta. Tana ganinsa ta mike da sauri tana fadin "Baby ya jikin Zarah? Da kyar jiya na iya yin bacci, ga wayarka a gida shiyasa ban kiraka ba ya take yanzu? Ajiyar zuciya ya sauke yana ɗan shafa kansa ya ce " Cikin dake jikinta ya zube" Wani murmushi Sa'adah tayi kafin ta tsuke fuska kadan ta ce " Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun, ya zube? "Hakane, amma meyasa baki gyara wajen dana ce ba? "Wani waje kuma? Ta faɗa cike da bariki. "Da zamu fita jiya ban faɗa miki ki gyara wajen ba? Bata amsa masa ba ta wani riƙe cikinta tana yin ƙara. Da sauri ya riketa yana fadin " Lafiya? "Tun jiya cikina ke ciwo kaɗan²" Ta fada tana wani shuumun murmushi. "Sannu, kwanta bari na kawo miki magani" "Uhm" Ta fada tana zama. Fita yayi ya shiga dakinsa be daɗe ba ya dawo riƙe da maganin ya ballo ma ta sannan ya bata ruwa tasha tana bata rai tare da jero masa Allah ya isa ranta dan shi ya sa ta shan magana ba tare da ciwo ba. Kwanciya tayi tana wani bata fuska, rufeta yayi yana faɗin " Ki kwanta bari na gyara wajen nazo nayi Shirin aiki" "Ok" ta fada tana bin bayansa da harara. Shi ya gyara wajen da jini ya bata har dakin Zarah da toilet komai ya gyara. Sai wajen 12 yayi shirin aiki, bacci ya tarar da Sa'adah tana yi, hakan yasa ya barta ya fita. Yana shiga mota yayi dialing number Zayd, har ta gama ringing be dauka ba, text message ya tura masa sannan ya dauki hanyar zuwa asibiti. Yana office yana duba yadda building dinsu na Canada yake tafiya yaga wayarsa tayi haske. Dubawa yayi yaga missed call daga Shehu sannan kuma ga message daya shigo just now. Ganin sunan Zarah a message din yasa shi saurin budewa ya fara karantawa a fili. *Zarah tana asibiti, tayi bari ka tura Zainab ta kula da ita dan babu kowa a wajenta ga address ɗin.....* Shuru yayi bayan ya gama karantawa kusan na minti ɗaya sannan yayi wa Zainab forwarding din message din, ko minti uku ba'ayi ba tayi masa reply da *Ina wajen aiki* Ajiyar zuciyar yayi sannan ya kira lambar Aunty, bugu uku ta ɗauka. Bayani yayi ma ta sannan ya kara da fadin " Zan turo Kabir ya daukeki sai ya kaini zan bashi address ɗin" "Toh Allah ya bata lafiya" Da Amin ya amsa sannan ya kashe wayar ya fito daga office ɗin. Cabin ɗin dake kusa da nashi ya shiga, ya sanar da Kabir abinda zeyi masa sannan ya bashi mukullin motarsa, shi kuma ya koma office. Kasancewar su UMMIE sun kusa tasowa daga makaranta yasa Aunty ta ce su biya makarantar su daukota. Sai da suka fara biyawa sannan suka nufi asibitin. A bakin gate ɗin asibitin ya sauke su sannan ya koma. A reception Aunty da Ummie su ka tsaya dan yi tambaya. Kiran sunan Ummana da UMMIE ta fara yi yasa Aunty kallon direction din da Ummie take kalla. Zarah ce sanye da riga irin wadda ake sawa patients a wasu asibitocin hannunta na hagu sanye da cannula an liƙe da plaster kanta kuma hula ce me laushi itama duk ta asibitin, kafarta ko takalmi babu, rigarta duk yayi stain da jini. Gaba dayanta ta zama wata iri,da sauri Aunty ta Ummie suka nufeta. Jikin Aunty ta faɗa tana sakin wani kuka me ciwo. Da kyar Aunty ta iya ɗago da ita ta ce " Meyasa kika fito daga ɗaki? Cikin tsananin kuka Zarah ta ce " Aunty Dan Allah ki kaini gida! Bazan iya cigaba da zama da wannan azzalumin ba! Ya barar min da cikina Allah ya isa tsakanina da Shehu Allah ya wulakanta shi yadda ya wulakanta ni Allah ya bi min hakkina Allah ya hana shi jin dadin rayuwarsa Allah ya isaaa" Ta karashe maganar tana ɗora kanta a kafadar Aunty tana sakin wani sabon kukan. " Ummana Allah ya saka miki, duk wanda yasa Ummana kuka shima sai yayi kuka insha Allah" UMMIE ta faɗa hawaye na biyo cute shiny black chick dinta. Janyonta aunty tayi ta runguemsu su duka hawaye na zubo ma ta. "Malama! Malama! Suka juyo Muryar wata tana fadi a kusa da su. Dagowa Zarah da Aunty sukayi suna kallonta. Nurse ce, kallon Zarah tayi ta ce " Kinsa hankali ya tashi, be kamata ki fito a wannan yanayin ba muje in baki abinci kisha magani" Da sauri ta girgiza kai ta ce " a'a sallamata zakiyi" "Sallama kuma? Nurse din ta fada cike da mamaki. "Eh" Aunty ta bata amsa. "Ok but no refund gaskiya kuma mijinta ya biya kudi sosai saboda a kula da ita gwanda ta ,auna taji sauki sosai dan bazamu dawo da kudin ba" "Bakomai" Aunty ta fada tana kallon nurse ɗin. "Ok toh ku jira anan na kawo mata druge da allurorinta" Da toh kawai Aunty ta amsa ma ta ita kuma ta bar wajen. Number Zayd tayi dialiy bugu uku ya ɗauka yana fadin " Ya jikin Zarah? "Ka zo dai asibitin" Daga haka Aunty ta kashe wayar. Basu daɗe a wajen ba Nurse din ta dawo riƙe da jaka wanda ke dauke da tambarin asibitin. Aunty ce ta karba tana yi ma ta godiya ita kuma tayi wa Zarah addu'a tare da wasu yan shawarwari sannan ta tafi. 15mins ya dauki Zayd kafin ya iso a asibitin. A zaune a reception ya hangosu da sauri ya karaso yana fadin " Me kuke yi anan? "Muje gida tukunna" Aunty ta fada tana riƙe Zarah. "Meyasa wai kuka fito Aunty? Gashi Zarah tayi staining basu tsayar da jinin bane? Ya faɗa kamar zai yana kallon Zarah. "Riƙeta muje" Aunty ta faɗa ba tare da ta bashi amsa ba. Top din suit din jikinsa ya ciro ya sakawa Zarah sannan ya riketa yana fadin " Muje" Da kyar Zarah take iya takawa saboda jiri dake dibar ta kadan² A seat din baya ta kwanta Aunty da UMMIE suka shiga gidan gaba sannan ya shiga shima suka dauki hanyar gida. Bayan sun isa gida Aunty ce ta taimakawa Zarah ta gyara jikinta sannan ta bata kayan Zainab ta saka, kunu ta dama ma ta tasha sosai sannan ta sha maganunan ta ta kwanta idan Zainab ta dawo tayi ma ta allurar. A kusa da ita UMMIE ta zauna taga taba ma ta fuska. A hankali Ummie ta ce " Ummana sannu" "Yawwa Mamana" Zarah ta amsa tama ɗan yi ma ta murmushi. Kallon UMMIE Aunty tayi ta ce " Zo muje ki cire uniform kici abinci" Jikin UMMIE a sanyaye ta taso ta biyo bayan Aunty. Basu dade da fita ba Zayd ya shigo yana kallonta fuska ba yabo babu fallasa. "Ya jikin? "Da sauki" Ƙarasa shigowa yayi yana zama a gefanta ya ce " Shi ya kara dukanki har kikayi ɓari? Goge hawayenta tayi ta ce " Shine mana! Kuma inason kai ƙara kotu indai har bazai sakeni ba" "Saki kike nema? ZAYD ya kara tambayarta. "Eh" Shuru dakin yayi na kusan minti biyu. Wayar Zayd ce ta fara ruri. Zarota yayi a aljihun wandonsa yana duba me kiran. Ganin sunan SIR YUSUF yasa ya ɗauka yana fadin " Hello Sir" "Yawwa! Ya jikin Zaran? Sai daya kalleta sannan ya ce " Da sauki" "Ok kayi min kwatancen asibitin" Cewar Yusuf daga ɗaya bangaren. "Mun dawo gida ai, an sallamota yanzu ma bacci take yi" "Ok toh ka gaisheta" Zayd be ce komai ba ya katse wayar. Lumshe idanunta tayi tana sauke numfashi a hankali. Idanu kawai ya tsira ma ta yana jin zuciyarsa nayin sanyi. A jikinta taji kallonta yake yi. Buɗe idanuwanta tayi, aikuwa suka haɗa ido, da sauri ta sake rufewa tana fadin " Bacci zanyi" Tashi tsaye yayi yana gyara zaman tie dinsa ya ce " Ok" Daga haka ya fice. Shehu na dawowa daga office ya nufi asbiti amma aka shaida masa relatives dinta sun zo sun tafi da ita. Number Zayd ya kira wajen 10 na dare. Bugu daya Zayd ya ɗauka yana fadin " By now kaji labarin Zarah bata asibiti ko? Karka wani damu kanka Zarah bazata sake dawowa inda kake ba ballantana ka samu damar wulakanta ta" "Kaga Malam bana son shashanci ka gane ko? Ka dawo min da matata ko kuma kaji sammaci" "Karka fasa!" Daga Haka Zayd ya kashe wayar cike da jin haushin Shehu. Kwanan Zarah huɗu taji sauki ba lafi dan tana samun kulawar da ta dace sosai har yanzu Shehu be sake kira ba ka be zo ba, Zayd kuma br fadawa kowa yadda sukayi ba 3 days back dan yana so Shehu ya kai ƙara kuma ya zama shi za'a kama da laifi. ★ *Monday* First day kenan da zai fara zaman office a Nigeria! Baya son minor² cases su dameshi! A Nigeria kuwa bashi ma wanda be taka kara ya karya ba sai ace an tafi kotu. Ni kuwa ce ko bera biyat te tai na nemi hakkina😜. Cikin Stuart Hughes diamond edition suit ya shirya, ya sanya stemar shoe me dan karan kyau a ƙafarsa, RLX watch ya saka a hannunsa, gyara tie dinsa yayi ya fesa turare kadan sannan dauki wayarsa da mukullin mota ya sakko. Kallon Mama yayi dake jera underwears a cikin akwati. Taɓa baki kadan yayi ya ce " na tafi aiki" "Allah ya kiyaye" Ta fada ba tare da ta kalleshi ba. Tsayawa yayi yana kallonta kafin ya ce " Mu first day at work babu wani special prayer? "Ai aikin ba sabo bane a wajenka ko? Kuma Ni kullum cikin yi maka addu'a nake" "Ka tafi kawai kaina da neman magana" Yusuf dake dining yana breakfast ya fada yana kalllonsa. " Wai yarinyar nan basu dawo daga Dubai din bane? Na gaji da wanke² da girki kullum" Cewar mama tana zuge akwatin lefen UMMIE. "Bata dawo ba, kuma kota dawo ai bazanje biko ba! Aure zan kara" "Eh nima ba cewa nayi kaje bikonta ba jikana nake so ya dawo" "Shi zai miki wanke² da girki? Cewar Farooq yana kallonta. Dariya Yusuf ya tuntsire da ita dan dama abinda yake ransa kenan. "Kai bana son shirme" Mama ta fada tana hararasa. "Shi da ya kusa kawo miki wata daughter in law din? Kinga kin kusa daina wanke² Kuma ke kika ƙi yarda akwai maid" "Eh bana so inada sirika mezanyi da maid? Kuma jima din ai ba zama nake ba ina tayata da wasu ayyukan" "Ni dai na tafi" Farooq ya faɗa yana ficewa. Kusa da Mama Yusuf ya dawo yana riƙo hannunta ya ce " Mama dan Allah ki kyale yaron nan da maganar auren UMMIE idan ma kina ganin bazaki iya ce musu a fada ba ni zan aureta for the sake of my brother happiness, wallahi baya sonta jita mun dade muna magana dashi ya fado min baya sonta kiyi hakuri ki bashi dama ya fito da wadda yake so auren yayi wuri nan da one month fa Mama, wallahi ina gujewa yarinyar shiga matsala ne tunda har ya fito ya ce baya sonta" "Ka gama? Mama ta fada tana kalllonsa. A hankali ya ce " Eh" "Toh naji! Maganar aure Kum ba fashi Allah! Zai dora ahankali ne, kawo min akwatunan nan daki an gama haɗa komai zuwa jibi za'a kai insha Allah" Bai ce komai ba ya dauki akwati daya yabi Bayan mama dashi zuwa dakinta ransa duk ba dad'i.... *Kuskure! Hmm* *A cigaba da hakuri dani pls* Autar Mama ce. ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 11" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1176077869?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=DbaEwy%2FfUJagV6G6DjuEm3qm3rp1m5%2FpfrV0k%2BT8LNUPFS0DxHtFveoh%2FS5S%2BPiigU5mpSrfofw%2BfekauLm%2B7Gz59pWG03K%2F4CYxrroJttcUkVJzSxPdxF8Ml8xnqkH5 *Please tun a farko nayi bayani idan zaki fara bi ki fara bi kafin nayi nisa dan bazan iya turawa ta Private ba, fatan zaku fahimta* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only kiyi magana tawannan number 07026368879* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na goma sha ɗaya* Washe_gari Kafin Zarah ta tashi daga bacci har Juwairah tayi karin kumallo. Wajen 9am sannan Zarah ta tashi, wanka ta farayi kafin ta shirya as usual cikin kodaddiyar atamfa amma kuma a wanke a goge take. Juwairah ce ta shigo hannunta riƙe da tray ta jero bowl me dauke da sc of egg gefe kuma cup din shayi ne duk ta haɗa komai sannan bread. A kan gado ta ajiye kusa da Zarah tana faɗin " Kici abinci bari na kaiwa amarya nata Hajiya" "Sannu da aiki" Zarah ta faɗa tana Murmushi. "Yawwa, anjima ki tambayi Yaya sai muje gidanku naga UMMIE" "Toh" Zarah ta amsa tana murmushi. Fita Juwairah tayi baya dade ba ta dawo tana faɗin " Har karfe goma wai basu tashi ba ya wani balbaleni da masifa kamar wata ƴarsa" Ta karashe maganar tana zama a kan gado kusa da Zarah. "Fushin menene haka Juwairah? Kinsan ai yadda maza suke behaving idan sunyi sabon aure ko? Toh dan haka ki daina wani bata ranki" Turo baki kaɗan Juwairah tayi tana gyara zamanta a kan gado ta ce " Indai namiji ne zata gani ai" "Aikuwa" Cewar Zarah tana kurbar shayinta. "Kinci abinci kuwa? Zarah ta tambayeta. "Uhm" Itace amsar da Juwairah ta bawa Zarah dan haryanzu haushi take ji. Murmushi kawai Zarah tayi ta cigaba da cin abincinta. Ni kuwa nace kici da kyau akwai lokacin da zaizo ruwa ma da kyar zai wuce miki😜 Sai wajen 12 sannan su Zarah suka fito daga ɗakin, Hajiya da Aunty Rabi duk suna falo sunayin kallo. Kara Hausawa sukayi da Zarah amma banda Aunty Rabi da ko iskar da ta kwaso ta bata kallah ba. Ita da Juwairah ne suka hau gyara gidan kafin azahar sun kammala har abincin rana. Har lokacin Amarya da ango basu fito daga daki ba. Abinci Sarah ta zubowa su Hajiya tana faɗin " Bismillah" Hajiya ce kawai tayi ma ta sannu sannan ta dauki abincin ta fara ci, Aunty Rabi kuwa daukar abincin tayi ta fara ci ba tare da ta kalli Zarah ba. A kwano daya Juwairah ta sako musu abincin suna zaune a falo suna ci, Sa'adah da Shehu S²😜 suka fito daga daki sai dariya suke. Kallo ɗaya Zarah tayi musu ta dauke ka ta daga garesu. Juwairah kham ko kallonsu batayi ba. A kujera ya zaunar da ita yana fadin " Hajiya Aunty Rabi ina kwananku, ko ince ina yini? "Lafiya" Hajiya ta faɗa ba tare da ta kalleshi ba. Aunty Rabi kuwa wanshare baki tayi ta ce " Ango kenan! Sai yanzu nasan kayi aure fara'a fal fuska" Murmushi yayi yana kallon Sa'adah. Itama Murmushi tayi ta kalli su Hajiya ta ce " An yini lafiya? "Lafiya kalau yar nan" Aunty Rabi ta fada tana dariya. Hajiya kuwa da lafiya kawai ta amsa dan wannan ba tarbiyya Sa'adah ta nuna ba. "Ke baki iya gaisuwa bane? Shehu ya faɗa yana kallon Juwairah. "Ina gini? Juwairah ta fada chan ƙasan ranta ita kadai tasan me tace. "Lafiya lau" Sa'adah ta amsa tana murmushi. Zarah kuwa abinci kawai take ci ko kallonsu batayi ba. "Aunty Zarah ina yini? Cewar Sa'adah cikin ƙissa. Murmushi kaɗan Zarah tayi tana ajiye cokalin hannunta ta ce " Amarya antashi lafiya? "Alhmdll ina fatan kinyi bacci me dad'i? Murmushi Zarah tayi tana faɗin " Sosai ma irin wanda ban taba yi ba" Jinjina kai Sa'adah tayi kafin ta ce " Toh fatan dai wannan baccin zai dore, dan kamar jiya naji wata Black cat ta shigo gidan nan kuma da alama she's very dangerous" Dariya Zarah tayi me sauti dan ita da Sa'adah kar tasan kar ce. Ruwa ta kora ƙadan sannan ta ce " Aikuwa idan wannan magen ta ce zata hanani sakewa zan koreta ne zan saka ta cikin buhu na kaita bayan gari" "Ok hakan yayi" Sa'adah ta fada tana wani juya ido. "Yaya zamuje gidansu Zarah" Juwairah ta fada tana kalllonsa. "Ok" ya amsa yana zama kusa da Sa'adah. "Ku bani hankulanku nan" Cewar Hajiya tana kallonsu. Hankalinsu ne ya komo kanta. Cikin nutsuwa tayi musu nasiha da faɗa sosai kafin ta ɗora da cewa " zuwa jibi insha Allah zamu koma dan mu fara shirye-shiryen bikin Juwairah" "Allah ya kaimu ya kuma sanya alkhairy" Sa'adah ta fada tana kallonta. Da Amin suka amsa. Juwairah ce ta zubo musu abinci sannan suka shirya ita da Zarah suka tafi. Aunty kawai suka tarar a gidan, Zayd da Zainab suna wajen aiki UMMIE Kuma tana islamiyya. Sai yamma lis sannan UMMIE ta shigo gidan tana shan alawar jani in jaka jakar makarantar ta a wuya wanda ke dauke da littafi daya Almurshid. Bakinta ɗauke da sallama ta shigo tana fadin "Aunty yau Yasayyadi ya zaneni saboda banyi rubutu ba" Sam bata kula da su Zarah ba. "Toh sai a dinga yin rubutu ko? Juwairah ta fada tana kallonta. Sai alokacin ta juyo ta kallesu. Da ƙarfi ta ce " Ummana!" Sai kuma ta nufota da sauri tana fadawa kan cinyarta. Rungumeta tayi tana jin wani dad'i a ranta. "Ummana shine kika bari a nan ko? Shafa kanta Zarah tayi tana ƙoƙarin mayar da hawayenta ta ce " A'a Mamana, ban barki ba dan san raina ba amma ai nasan kinfi jin dadin zaman nan ko? Da sauri ta daga kai ta ce " Eh kullum sai Uncle Zayd ya kawo min nama da lemo idan zai dawo daga aiki kuma ya ce min yana sonki yana kaunarki wai zai aureki" Shuru falon yayi, a hankali hawayen da take rikewa suka zubo bisa kuncinta. Da sauri ta sharesu tana daga UMMIE daga jikinta ta ce " A cire uniform ko? Da toh UMMIE ta amsa tana nufar inda Aunty ta ke ta ce " Na dawo fa" Murmushi Aunty tayi tana kallonta ta ce " Na ganki fa ai ni ba makauniya bace kamar Mamanki" Turo baki tayi tana nufar hanyar ɗaki ba tare da tace komai ba. "Aunty zamu tafi dare yayi" Zarah ta faɗa tana tashi tsaye. "Baxaki jira ayi sallar Magariba ba lokacin ma Zayd ya dawo sai ya kaiku" "Aikuwa dai Aunty Zarah mu bari ayi magaribar" Cewar Juwairah tana kara relaxing a jikin kujera. "Kiyi ta zama ni tafiya zanyi kinsan bamuyi abincin dare ba" Da sauri Juwairah tashi tsaye tana fadin " hakane" "Toh shikenan Zarah sai mun leko ni da Zainab insha Allah" "Toh Aunty ki gaida ita" Zarah ta fada tana nufar bakin ƙofa. UMMIE ce ta fito daga daki har ta sauya kayanta. Kallon su Zarah tayi ta ce " Ina zaku? "Gida" Juwairah ta fada tana jan kumatunta. " Nima zanje" UMMIE ta fada tana riƙe hijabin Zarah. Riƙeta Aunty tayi su Sarah suka fita kamar zatayi kuka. Har dare UMMIE ranta ba dad'i taki cin abinci sai kumbure² take yi. Da kyar bacci ya dauke ta Aunty ta kaita daki. Zainab ta rigashi dawowa dan 9 saura zauna ta dawo daga aikin yamma. Tana cikin cin abinci ya shigo. Takalmansa ya cire sannan ya shigo yana zama a kujerar da Zarah ta zauna dazu. Jin ya zauna a kan abu yasa shi tashi ya duba, key ne kamar na daki. Daukar key din yayi yana juyawa kafin ya ce " Wannan fa? Kallon key din sukayi kafin Zainab ta karba tana fadin " Kamar key din dakin Zarah" "Tazo ne? Ya faɗa yana kallon su. "Eh tazo ita da kanwar mijinta" Aunty ta bashi amsa. Bai ce komai ba ya ajiye key din yana tashi ya nufi ɗaki. "Nifa kwana biyu na kasa gane kan yaron nan, banda Ummie bashi da abokiyar hira yanzu" "Sai addu'a kawai lamarin nashi har da sharrin zuciya, sosai yanzu yake kaunar Zarah bayan yasan tana da aure" "Shi ya fada miki hakan? Aunty ta fada tana kallonta. "Be fada min ba amma na gane hakan, inda ace watarana zaki saurari hirarsu da ummie zakiji yadda yake sakar baki yake fadawa karamar yarinya yadda SOYAYYA ta ke zakiji yadda yake barin zance yana fada mata yadda yake ji a akan uwarta da ace bansan Zarah ba wallahi cewa zanyi asiri ta yi masa" "Ikon Allah, amma kham lamarin nashi akwai gyara" Cewar Aunty tana mamakin lamarin. "Aikuwa dai da ace ma Zarah nada kanwa ne sai a aura masa ita" "Akwai yara a kauye ai zanje na nemo masa me hankali ko ƴaƴan Dattijo (Yayanta) baza'a rasa budurwa ba" Numfashi Zainab ta sauka a hankali ta ce " Aikuwa dai karki fada masa wallahi sai dai kawai yaji maganar auren idan ba haka be kinsa bazai yarda ba" "Ai bazai ma ji maganar auren ba sai dai yaga mace an kawo masa dan banga yana da niyyar aure ba gashi sai kara girma yake yi" "Aikham dai Aunty, kawai ko zuwa gobe ne tunda bani da aiki sai ki tafi nan da kwana biyu ai nasan bazaki rasa matar da zaki hadashi da ita ba tunda akwai ƴanmata sosai cikin babban gida" "Hakane kham" Aunty ta fada tana tashi ta nufi ɗaki. Zainab kuwa wayarta ta ciro a charji ta fara dannawa. Ji tayi a fizge anyi cilli da ita. Zaro ido tayi tana kallon inda wayar ta fadi dan ko sati wayar batayi ba Hubbyn tane ya kawo ma ta. "Duk zaman da kikayi a gida na bawa Aunty shawarar ta je ta nemo miki miji a kauye? Wani kakkauran yawu ta hadiya ganin yadda ransa yake a matuƙar ɓace. "Ba tambayarki nake ba!? Ya faɗa yana kallonta. Shuru tayi zuciyarta na lugude. "Answer me! Ya sake faɗa cikin tsawa wanda yasa Aunty fitowa daga ɗaki. "Me haka ZAYD? Dukanta zakayi ko me? Aunty ta fada tana shiga tsakaninsu. Ransa a matuƙar ɓace ya juya musu baya ya ce " Allah duk ranar da aka daure min aure da wata ba tare da izinina ba billah a lokaci zan saketa! Daga haka ya barsu a wajen. "Ya akayi yasan da maganar? Aunty ta fada tana kallon Zainab da tayi wuri² da idanu. "Yaji hirar mu ne fa, nidai na fita daga zancen" Zainab ta fada tana nufar inda wayarta take ta dauka ta nufi daki. Ran Aunty a ɓace ta nufi dakinsa. A zaune ta ganshi yana rike da kanshi. "Zayd! Ta kira sunansa fuska a tamke. A hankali ya ɗago ya kalleta idanuwansa sunyi jajir. "Aure kham dole kayi shi! Ba wani ne ya aikeka kayi zurfin ciki ba ba wani ne yace ka biye abinda kake ji a ka Zarah ba, sai yanzu da lokaci ya kure sannan zaka fito da *SIRRIN ZUCIYAR KA?* Aure kham ya zama dole bazan zuba maka idanu a wannan shekarun naka ace baka da aure ba kuma kana da halin yi bazai yuna wallahi idan baza nemo ma ta ni zan nemo maka na baki nan da wasu lokuta" Daga haka ta fita barshi a dakin. Iska ya furzar yana me ambaton Allah a fili. ★★ A kwana a tashi ba wuya kwanan amarya hudu su Juwairah suka koma Qatar. A yan kwanakin nan Zarah ta samu saukin masifar Shehu dan yanzu baya bi ta kanta kullum yana wajen amarya abincin dare ma kullum a waje suke ci daga ita sai gate man kawai take yin girkin dare kafin su dawo zata kwanta sai waje gari da rana Sannan zasu kara haduwa, tana fata ace tafiyar ma zata tafi haka dan ta huta da duka da masifarsa. Yau ta kasance Lahadi kuma yayi dai-dai da satin Sa'adah guda a gidan sannan yau Zarah zata karbi girki duk da cewa tsahon satin ma ita take yi. Tana zaune a farko tana kallo dan ta gama komai. Shehu ne ya fito daga daki cikin kayan shan iska yana kallonta ya ce " Dama nazo ne ki siyar min da kwananki nawa zan baki? Murmushi tayi kadan ta ce " Kwana nawa zan siyar maka? "Sati biyu" Cewar Sa'adah data fito daga daki yanzu tasha kananan kaya masu shegen kayi da nuna tsiraici. Ɗauke idanunta tayi daga kanta ta mayar kan mijinta ta ce " Ok duk kwana ɗaya zai tashi a dubu dari sai kuyi lissafi" Ta karashe maganar tana dauke kanta daga kanshi ta cigaba da kallonta. "Baki da hankali ne?! Ya fadi yana ma ta wani kallo" Ba tare da ta kalleshi bata ce " Cash zaka bani ba transfer ba idan kana bukatar ƙarin kwana sai na sani" "Wai ke meyasa kin fiya dabbacin ne? Ya faɗa ransa a ɓace. Itama ranta a ɓace ta mike tana kallon sa ta ce " Dabbanci? Kaga dabba nan" ta faɗa tana nuna Sa'adah. Cike da mamaki yaka kallonta danshi Zaran daya sani bata iya mayar masa da magana. "Babyyyy! Ni zata kira da dabba kuma ka barta? Sa'adah ta faɗa tana hawayen gulma. "Kinaso ya dake ni ne? Zaran ta fada tana ma ta kallon tara saura kwata. Daga bisani ta ja tsaki ta barsu a wajen. Shehu kuwa kasa koda motsi me kyau yayi. Tabashi Sa'adah tayi ta ce " Wai me yake damunka ne? Sai alokacin hankalinsa ya dawo jikinsa ya nufi dakin Zarah da sauri sauri. Tana ganinsa ta mike tsaye,ganin ya nufota yasa ta shiga toilet da sauri tana kokarin rufowa ya biyo ta, baya ta dinga yi ganin yadda ransa ya ɓaci. Sa'adah kuwa sai murmushi takeyi. Fincikota yayi ya sheƙe ma ta wuya ya fara bata maruka masu zafi. Ihu ta saki ta fara kokari kwace kanta amma ta kasa duka yake yi ma ta ta ko ina. Wani azabbaben kara ta kwallah lokacin daya dake cikinta. Kan wasu lokutan yaji abu me ɗumi na biyowa ta cinyarta, be barta haka ba sai da yaga bata motsin kirki. Ganin zai juyo yasa Sa'adah fara kwallar karya tana ɗora hannu a kanta. Fitowa yayi daga toilet din yana kallonta ya ce " Muje" Girgiza kai tayi tana fadin " Bazan iya zuwa ko ina ba! Kalli fa halin da take ciki! Ta ƙarashe maganar tana nufar inda Zaran take. Da kyar Zarah take iya yin numfashi duk Kasan banɗakin jini ya bata cikin kyankyami Sa'adah ta juyo tana kallonsa ta ce " Wata kila fa bari tayi" Ganin irin jinin dake zuba daga jikinta yasa yaji wani iri a jikinsa. Ƙarasows yayi yana kallon su ya ce " Dauko makullin mota" Wani bakin ciki ne ya ziyarci zuciyar Sa'adah, batayi tunanin zaiji tausayin Zaran ba. "Kiyi sauri" Ya faɗa yana kallonta. Da sauri ta bar wajen. Jinin data gani a falo yasa ta gane ya fita da Zarah. Bayansu tabi, a jikin mota ta ganshi jikinsa duk jini, mika masa mukullin motar tayi tana fadin " Kuje ni zan kula da gidan" "Ok, ki gyara inda na ɓata" Daga haka ya shiga mota yabarta awajen. "Allah ya kiyaye wallahi yadda ka barshi haka zaka dawo ka sameshi"....... *JUMMA MUBARAK* Autar Mama ce. ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 13" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1178404477?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=J%2F7i6DNyMPmYmSRMKbZw8xp3DCUWZ9Un7S9Ohrn6rWZhuSYj56D5cZWLlwVqywLqia8FjoOBrmfPYNOsnYG0izxlTnb%2F9oEQgGdZo%2Bvc2cs%2FoYfJpwgDYuEWB9849oZn *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only kiyi magana tawannan number 07026368879* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na sha uku* Zarah na tsakar gida tana alwala yaji an banko karamar kofar dake jikin gate ɗin gidan. Ta tsorata sosai dan ita kadai ce a gidan, Zayd da Zainab sun tafi aiki Aunty kuma take dauko UMMIE daga makaranta. Shehu ne tare da matarsa wadda taci ado cikin atamfa wadda akayi wa A shape ta yada wani gyale da ko Budurwar da ta san darajar kanta bazata yafashi ba ballantana ita me aure. "Ai na faɗa maka har kiba sai tayi! Yanzu daka barta a gidansu waye zai dinga aikin gida? Kuma kana jin bayanin likita ya ce maka ciki ne dani na sati biyu ko? Dan haka bazan iya jurar aikin wannan gidan ba" Sa'adah ta faɗa tana kallon Shehu dake kallon Zarah. Wani murmushi Zarah tayi tana ajiye butar hannunta ta taso ta nufo inda suke ta ce " au Allah? Kice har ciki ne dake? Toh abu yayi" Daga haka ta nufi hanayar falo. Cikin zafin rai Shehu ya janyo hannunta yana matsewa yadda zata ji zafi ya ce " Ko Zayd be isa ya kwace ki ba a wajena dole ki koma gidana" Kokarin kwace hannunta take yi amma ta kasa hakan yasa tayi kaki ta tofa masa a fuska. Da sauri ya sake hannunta yana wani yamutsa fuska. Hankici Sa'adah ta miko masa tana faɗin " Goge kaci ubanta" "Yaci ubana? Zarah ta faɗa tana kallonta. Dariya Zarah ta saki har da tafa hannunta sannan ta ce " U'r not serious Mrs Shehu! Amma kafin yaci ubana ni zan fara cin naki" Tana kokarin janyo Sa'adah Shehu ya tureta da iya karfinsa hakan yasa ta fadi a ƙasa tana riƙe ƙuju dan ta bige. Runtsa idanuwanta tayi tana dafe ƙugunta kusan second 40 kafin ta tashi tana kalllonsa ta ce " Baka tureni a banza ba wallahi! Baka dakeni a banza ba! Baka zubar min da ciki abanza ba! Duk sakayya ta zata sameka! Domin bazan taba yafe ma ka ba" "Karki yafe mana! Ni Baby banga abinda kake nema da matar nan ba wallahi kawai ka saketa kaina ma huta" "Saki kuma? Shehu ya faɗa yana kallon Sa'adah. "Eh mana idan bagaja ba ka shiga uku wallahi" "Ok amma aikin gidan da waye zai miki? Ya fada yana kallon ta. " Karka damu! Zan samo yar aiki sannan zancewa Sale ya dawo gidan da zama saboda to cefene ko a BQ ne sai ya zauna" Shuru Shehu yayi yana kallon Sa'adah. Dogon tsaki Zarah taja tana faɗin " Idan baki sa ya sakeni ba bakya kaunar Allah wawiya kawai" Daga haka ta shige daki ta barsu a wajen. Har ta idar da Sallah bata ji sun shigo ba kuma bata ji fitarsu ba. Tana cikin addu'a taga Shehu ya shigo falon yana jefe ma ta farar takarda. Kirjinta ne ya buga lokacin da takardar ta sauka akan sallayar da tayi sallah. Daukar takardar tayi taga me ya rubuta. Tun kafin ta karanta ya ce " kije na sakeki saki ɗaya" Kasa magana tayi shi kuma ko minti ɗaya be kara ba ya bar falon. Hannunta na ɗan rawa ta dauki takardar ta karanta saki ne gashi nan, toh me na damuwa? Ba abinda take so ba kenan? Tambayi kanta tana share hawayen da suka zobo ma ta. Jikinta duk ba dad'i a haka Aunty ta dawo ta tarar da ita. Sai data shirya UMMIE ta tafi islamiyya sannan ta sameta a ɗaki. Zama tayi kusa da ita akan gado tana fadin " Ko dai jikin ne Zarah? Tashi zaune Zarah tayi tana sauke ajiyar zuciya ta ce " A'a Aunty, dazu dai Shehu yazo" "Yazo kuma? Me yazo yi? Aunty ta fada cike da mamaki. Karkashin filo ta ɗaga tadauko takardar sakin da Shehu ya bata ta miƙawa Aunty. "Ya sakeki ko? Aunty ta faɗa ba tare da ta karbi takardar ba. "Eh" Zarah ta faɗa a hankali. "Mutuwar aure ba dadi amma ke kham sauki kika samu Zarah! Allah yasa hakan shine mafi alkhairy" "Amin" Ta amsa a hankali. "Ki huta ko? Aunty ta fada tana kallonta. "Toh Aunty" Zarah ta amsa tana kwanciya. Har dare Zarah ko fitowa falo batayi ba Zainab kawai Aunty ta fadawa zancen sakin amma banda Zayd. Sai wajen 9pm ya dawo gida. Dakinsa ya wuce yayi wanka sannan ya fito falo. Kallon Zainab yayi dake tsefewa Ummie kai ya ce " Sai dare akeyin tsifar? "Hmm baka san halin wannan yarinyar bane idan idanunta biyu ba'a yin tsifa kuma ba'a yin kitso shiyasa kullum kala ce a kanta gashi ita gashi ba kadan ba, sai naji dama ni ce da wannan gashin wallahi" Zainab ta karashe maganar tana kara shafi gashin. Tsaki yayi kadan yana kallonta ya ce " Bani abinci" "Bari na zubo maka" Aunty ta fada tana tashi ta nufi kitchen. "Ina Zarah? Ko har tayi bacci? Ya tambaya yana kallon Zainab. "A'a tana ɗaki" Be jira Aunty ta dawo ba ya nufi dakin Zarah. A zaune ya ganta tana tunani. Gyaran murya yayi yana haɗawa da kwankwasa kofa kafin yayi sallama. "Shigo" Ta fada a hankali. Shigowa yayi yana kallon. Sosai ya karanci damuwa a fuskarta. "Me ya faru ne? Ya fada yana kallonta. "Aunty bata fada masa ba kenan? Ta tambayi kanta. "Kinyi shuru? Ya sake faɗa yana kallonta. " Bakomai kawai ina addu'a ne zan kwanta" Bai ce komai ba sai kallonta da yake yi, itama bata karanta tanka masa ba ta kwanta tana lumshe idanunta. Fita yayi daga ɗakin. Abincin da Aunty ta ajiye masa ya ɗauka yana fadin " Aunty me yake damun yarinyar nan? " Shehu ne ya saketa shine fa take wannan abu wallahi kamar na rufeta da duka" Cewar Zainab tana kallonsa. "Saki? Ya faɗa yan kallon Zainab. "Eh dazu yazo ya bata takardar" Ta kuma bashi bayani. Zama yayi a kujera yana ajiye abincin ya ce " Allah yasa hakanne yafi alkhairy" Da Amin suka amsa gaba ɗaya. Kasa cin abincin yayi haka kawai yake jii ba dadi a jikinsa. *A Month after the divorce* Farfajiyar gidan ta cika da manyan mata da kuma yan mata har da kananan yara. Kowa na shagali gabansa haka ma makeken falon dake gidan. Gaba ɗaya ko ina ba matsala tsinke. Ta ƙofar baya dake wajejen BQ Farooq da Yusuf suka fito zuwa wajen gidan. Sunsha kyau cikin shadda ɗinki babban riga yar yayi. "Wajen hour kenan da kiran press amma naga wayam! Yusuf ya faɗa yana kara kallon inda suke. Ran Farooq ba dadi ya ce " Auren wa zaka sa a Press? Ni nace karsu zo saboda baza'a je ana circling face dina ana yada ni kowa na fadar albarkacin bakinsa ba! Ka fi kowa sani! Ka sani i despise that girl and even the marriage! Riƙeshi Yusuf yayi yana faɗin " Calm down kasan yanzu su Baffah zasu zo ko? "Seriously Yusuf na tsani yarinyar nan! Tana tunanin zata samu peace of mind ne idan ta aureni! Never! Ganganar jikina kawai zata aura amma zuciyata bazata taɓa kasancewa tare da ita ba" "Nasani Farooq, amma kayi hakuri kaji? UMARNIN UWA zaka cika" Zai yi magana wasu dattijai uku suka fito daga main gate na gidan. Kana ganinsu kaga usulin Fulani. Daya daga cikinsu ne yada kafadar Farooq ya ce " Ai na dauka har kun tafi" "A'a Baffah ku muke jira" Cewar Yusuf yana ɗan matsa hannun Farooq a kan ya saki fuskarsa. Kwace hannunsa yayi yana nufar motarsa. Su Baffah ne suka bi bayansu ko wanne fuska a sake. A kofar gidansu UMMIE yayi parking yana fitowa. Yusuf ne ya karaso inda yake yana fadin " Ango da jan mota" "Pls ka ajiye joke a gefe am not in d mood" "Ok" Cewar Yusuf yana gyara wuyan rigarsa. Motoci ne sosai a kofar gidan, kasancewar ango da mukarrabansa sun hallara yasa aka fara shiga mota dan zuwa masallacin dake nan gaba dasu dan anan za'a daura auren. A masallacin suka tarar da wasu bakin har sun hallara ciki harda Zayd da Kabir. Ƙarfe sha daya na safe aka daura auren Farooq da UMMIE a kan sadaki Naira dubu hamsin. An sha hotuna sosai, Zayd yayi masa Allah ya sanya alkhairy sannan ya kalli Yusuf ya ce " Sai yaushe zaka dawo aiki? Murmushi Yusuf yayi yana faɗin " Sai kace nine angon? Ai insha Allah gobe zaka ganni a office, wani abu ne? "Eh zamuyi magana ne" "Ok toh shikenan" Yusuf ya faɗa yana murmushi. Farooq kuwa yana samun sarari ya fece ba tare da kowa ya lura ba. Sosai Yusuf ya kulu dan mutane sai tambayar ango suke sai bada excuses din karya ya fi ga yi. Karfe 7 na dare aka tafi dinner, Kowa yaga ango yasan yana da damuwa haka dai akayi abinda za'ayi aka kai amarya gidanta. A dakin Mama ra kwana dan tun da aka dawo daga dinner aka nemi ango aka rasa. Washe gari... Har karfe tara na safe ba'aga Farooq ba wayarsa kuma a kashe, ran Mama ya ɓaci sosai dan ya kunyata ta a gaban jama'a. UMMIE kham taci kuka dan tun daren jiya maganganun Yayarta suke dawo ma ta, bata fatan ace zatayi dana sanin auren nan. Wanka tayi ta shirya cikin atamfa riga da zani sannan ta sakko ƙasa. ★ Zarah, Aunty da kuma Ummie ne a falo suna cin abincin tare. Cikin nutsuwa Aunty ta kalli Zarah ta ce " Dama inaso muyi magana a kan UMMIE" Da sauri Zarah ta kalli Aunty ta ce " Menene? Sai da Aunty taja numfashi sannan ta ce " Shehu yaje makarantarsu UMMIE kwanaki, bansan me yake nema ba amma tabbas idan kikaga kare na shinshina takalmi to dauka zeyi" "Shehu kuma? Zarah ta faɗa cike da mamaki. "Shi fa" Aunty ta bata amsa. Shuru Zarah tayi na yan wasu dakiku kafin ta ce " Ai kuwa be isa na bashi UMMIE ba ko duk garin nan za'a taru bazan bayar da ƴata ba gashi wancan bigaggen ya dawo gidan da zama wallahi bazai yu ba sai inda karfina ya ƙare" "Gaskiya ne Zarah Nima ban goyi bayan ki bashi ummie ba dan tarbiyyar ta ake gudu" "Hakane Aunty shi da ya ce ma ba yar bace har yana da bakin ce min na bashi ita? "Shine ai" Cewar Aunty tana shan ruwa. Bangaren Sa'adah kuwa ita ta zuga Shehu ya dawo da ummie dan ta dinga tayata aiki ba sai ya samo yar aiki yana biyanta ba, dakin Zarah na da tasa Shehu ya gyarawa Kaninta Saleh yanzu ya dawo gidan da zama har Shehu na shirin kai shi Nijar dan yin karatu duk da cewa wani abun ba'a san ransa yake ba amma baya son bacin ran Sa'adah. Kwanaki na ta tafiya watanni na shudewa kwanaki nata karewa, Zarah har ta gama iddah da kusan wata biyu kenan, cikin watan da ta fita daga iddah akayi bikin Zainab kuma basu da nisa sosai sai dai ace Masha Allah dan itama Zainab mijinta balaifi yana da rufi asiri kuma ya yarda zata cigaba da zuwa aikinta. Bangaren Farooq kuwa tun lokacin daya bar wajen daurin aure ba'a sake ganinsa ba yasan su Mama zasuyi tunanin ya tafi kasar waje kuma za'a iya nemansa hakan yasa yayi tafiyarsa Abuja yake zama a chan dan shi kham bazai dawo ba sai an san yadda za'ayi da ɗiyar mutane saboda baya sonta baya jin kuma zai iya zaman aure da ita, dole ya fara neman aiki a nan Abuja kuma cikin ikon Allah ya samu har ya fara zuwa, ya canza layi be yarda ko Yusuf ya kira ba dan yasan kadan daga aikinsa ya tona masa asiri. ★ Tayi kyau abinta cikin abaya ja da adon baƙi amma kana kallon fuskarta zaka ƙarancin tsantsar damuwa, tana kokarin saka dan kunne Mama ta shigo ɗakin. Murmushi Mama tayi tana kallonta ta ce " UMMIE Allah yayi miki albarka! Dan Allah UMMIE ki cigaba da hakuri kinji? Bana so mahaifiyarki ta san da wannan zancen kinji? Murmushin ƙarfin hali UMMIE tayi kafin ta ce " bakomai mama, kuma na miki Alkhawarin babu wanda zaiji wannan maganar daga wajena" Shafa kumatunta Mama tayi tana fadin " Nagode UMMIE, kuma nasan Farooq zai dawo dan bazai dawwama zama a inda yake ba" "Hakane" UMMIE ta fada tana kokarin saita kanta. Murmushi Mama tayi sannan ta fita. Zama UMMIE tayi tana haɗe kanta da gwiwarta ta fashe da kuka zuciyarta nayi ma ta zafi sosai, ita ya dawo kawai ya saketa! Wannan wani irin lamarine haka ya gudu ya barta da aurensa? Tabbas ga zancen Aunty Hadiza ya fito auren namijin da baya sonka abune mara dadi gashi wajen 5months bata ga mijin da ta aura ba..... ★★ Kayan UMMIE take wankewa dan su taru dayawa sauri take kasancewar Yamma tayi. Aunty ce ta fito daga ɗaki tana kallonta ta ce " Har yanzu wankin ne baki gama ba Zarah? "Kedai bari Aunty kayanta akwai dauda" Cewar Zarah tana dan bata rai. "Toh bari na tayaki" Aunty ta fada tana tsoma hannu cikin ruwan daurayar. Cikin kankanin lokaci suka gama wanki. Ana kiran sallar Magariba UMMIE ta shigo tana faɗin " Ummana! Ummana! Ni dai wajen Abba zan koma ya ce min zai daina dukanki idan na koma kuma zai dinga kaini makaranta yana dauko ni kuzo ki hada min kayana" Ta karashe maganar tana wucewa cikin daki da gudu. Kallon Zarah Aunty tana dauraye hannunta a famfo ta ce " Wato bin yarinyar nan ya dinga yi yana kanainayeta da maganganun karyarsa ko? Zarah bata jira cewar Aunty ba tabi bayan UMMIE da sauri. Har ta canza kayanta zuwa na gida. Tana ganin Zarah ta nufota tana fadin " Ummana muje ki kaini" Kamo hannunta Zarah tayi tana ciro USB na cazar wayarta ta nade skirt din jikinta ta rike hannunta da kyau ta ce " Me kika ce? Narai² UMMIE tayi da idanu kafin ta ce " Wajen Abba zanje" Zula ma ta tayi a kafa tana fadin " Maimaita" "Nidai wajen Abba zanje" UMMIE ta sake faɗa tana hawaye. Zarah zata kara dukanta Aunty ta kwace USB din ta ce " Ya isa haka, UMMIE zo nan" Da sauri UMMIE ta nufi wajen Aunty tana matsar hawaye. "Da nace zamuje na kaiki gidan Aunty Zainab ta dinga kaiki wajen wasa amma tunda bakya so shikenan" "Ni dai wajen Abba zanje" UMMIE ta sake faɗa tana kallon Aunty. "Toh shikenan jeki dauki abinci kici yana kitchen" Da toh UMMIE ta amsa ta nufi kitchen din. Ran Zarah a ɓace ta ce " Bansan me Shehu ya fadawa yarinyar nan haka ba" Dogon numfashi Aunty ta sauke ta ce " Gaskiya kham ya dau lokaci kafin ya shawo kanta amma bai isa ba wallahi" Har UMMIE tayi bacci bata daina maganar a kaita wajen Abba ba. Sai wajen 10na dare Zayd ya dawo a matuƙar gajiye. Zarah ce kawai a falo tana Kallo, sannu da zuwa tayi masa ya amsa yana wucewa dakinsa. Ya dade a ciki kafin ya fita har yayi wanka ya sauya kaya zuwa marasa nauyi dan ana dan zafi. "Bani abinci na yau tun rana banci komai ba" Ya karashe maganar yana zama a kujera. Tashi ta ta nufi kitchen, sai da ta dumamar abincin sannan ta zubo masa ta kawo ruwa ta ajiye sannan ta koma mazaunin ta ta cigaba da kallo. "Zainab ta ce kince zaki koma aiki? Taji ya fada, kalllonsa tayi kafin ta ce " Eh, inaso kayi wa Sir Yusuf magana ko ba secretary ba inaso dai na cigaba da yin aikina dan bana jin dadin zaman" Wani kallo yayi ma ta ya cigaba da cin abincinsa sai daya kammala sannan ya ce " Kinaso ya baki matsayin PA ne? Harararsa tayi kadan kafin ta ce " Bangane ba" "Ok nasan dama zai miki wahalar fahimta amma yanzu zan ganar dake" Ya karashe maganar yana dawowa kusa da ita. Matsawa tayi kadan ta ce " Ko matsayin messenger ne ma inaso kawai bana son wannan zaman" "Ok zan nema miki wani aikin but banaso ki cigaba a wajen Yusuf" "But why? Ta fada tana tsareshi da idanunta. Shina idanu ya zuba ma ta yana kallonta. A hankali ta kuma fadin " Meyasa? "S..saboda ina sonki Zarah" Sai kuma ya tashi tsaye yana ɗan runtsa idanunsa ya dade goshinsa ya ce " Yusuf ma haka and Farooq tayata kike tunani zan bari ki koma aiki nan wajen? Gabansa ta dawo tana kalllonsa ta ce " Eye contact please" ........ Autar mama ce ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 15" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1180379278?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=llp5VPrVm4qKJ4cQgE4%2Bt1xgd8%2Bn2KlZBvXpd9UtRmaufkf6nQrpfoTlLVE6ZjtP2Kj5dWDN78ceIVW92Pd8jj5TVI4GHUAlsJzVjNAuigMCNBP%2FeLDVYNREyBBvmIDk *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *masu tambaya kuyi hakuri tun farko nayi jawabi bazan tura ta Private ba!* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only kiyi magana tawannan number 07026368879* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na sha biyar* ★ Ummie na zaune a falo tana kallo duk ta watsar da al'amuran Farooq dan yanzu ma karatu take shirin komawa, sakkowar Mama yasaka ta juyo da dubanta gareta tana d'an sakin murmushi ta ce " Har kin tashi? "Eh, inaso zanje gidansu Ramlatu ne zan karbo Sabir daga wajenta tunda bata da hankali" Shuru Ummie tayi tana mamakin mace irin Ramlah ko ita da ta ke da kananan shekaru bazata yi wautar da Ummie tayi ba, tabbas ta samu miji mai hakuri da wani ne da tuni ya aika ma ta da takardar saki amma Yaya Yusuf jiran ma dawowarta yake. "Ummie tunanin me kike yi haka? Mama ta fada tana zama kusa da ita. "Bakomai bari na kawo miki abinci" Ta karashe maganar ta na ta shi ta nufi kitchen. Da kallo Mama ta bita tana me jin tausayinta, ita kadai tasan yadda zatayi dealing da Farooq idan ya dawo. Bangaren su Shehu kuwa, yanzu bashi da wani kwanciyar hankali kasantuwar Sa'adah bata sarara masa shi kuwa ko kadan baya iya tanka ma ta ga mugun tatsarsa da take yi kuma kudi bana wasa take karba ba karatun ma da yayi niyyar tura Sale tace ya fasa kawai ya sashi a wata makarantar anan bayan kuma ta karbi kudin da niyyar ita zatayi komai. Tin da ya shi go gidan ya fara cin karo da tsimma. Sale ya gani zaune a kan kujera yana busa sigari. Kallonsa yayi sannan ya kalli falon ko ina kacha². "Kai ina Sa'adah? Sai daya zuk'i sigarinsa sannan ya ce "Tana bacci a daki" Cikin takaici ya nufi dakinta yau dai kham ya gaji da bakin kazantar ta tana fakewa da ciki ne ya sakata. A kwance y ganta tayi dai² a kan gado tana sharbar bacci daga ita sai daurin kirji. Karamin tsaki yayi yana kallonta ya ce "Ke Sa'adah? Shuru ko motsi batayi ba. Jikin gadon ya daka da karfi, aikuwa a frigice ta tashi tana gyara daurin zaninta. "Sa'adah ya gidan kacha² haka? Kuma sau nawa zan fada miki ki fadawa kaninki ya daina min shaye² a cikin gida? Hamma ta saki tana gyara zamanta da kyar dan tayi nauyi sosai kafin ta kalleshi ta ce " Haba Baby daga zuwa zaka tasheni haka? "Wai Sa'adah me yake damunki ne? Duk zamana da Zarah ban taba gani tayi irin wannan kazantar taki ba" Tsaki tayi dogo kafin ta yi masa wani kallo ta ce " Kaga bana son cin fuska! Toh uban waye yayi min cikin daya sani yin kazantar? Tun yaushe nake ce maka ka dawo da Ummie ta dinga tayani aiki amma kak'i? Shekarunta 8-9 babu abinda bazata iya ba dayake tsoranta kake ji ka kasa zuwa ka karb'o 'yar ka" Zama yayi a gefen gado yana shafa Kansa ya ce " Zanje anjima da magariba yanzu dai kawo min abinci na ci" Hammata ta sosa tana fadin " Ni banyi girki ba tun fitarka danka yake ta min gula a ciki ka fita ka siyo mana abinda zamuci" Baice komai ba ya tashi ya fita, yana fita ta fada bandaki dan yau kwananta biyu batayi wanka ba. Kamar yadda Shehu ya fada bayan sallar magariba ya nufi gidansu Zarah. Ya dan dade a kofar gidan kafin yayi knocking. Zayd ne ya fito yana fadin " Waye? Shehu baice komai ba har Zayd ya bude kofar gidan. Wani matsiyacin kallo Zayd ya watsawa Shehu yana fadin " Lafiya dai? Murmushi Shehu yayi yana zuba hannayensa cikin aljihun wandonsa ya ce "Ba fada ne ya kawo ni ba malam Zayd! Nazo na tafi da 'yata ne cikin ruwan sanyi" "Oh yanzu kasan ka haihu? Cewar Zayd yana masa kallon tara saura kwata. "Zayd please bana son wani hayaniya kaji ko? Ka fito min da 'yata mu tafi" "Toh bata nan infact ma Ummie ba ta Kano" daga haka Zayd ya rude kofar gidan cike da takaicin Shehu. Yana shiga falo Aunty taga ransa duk a b'ace. Zama yayi yana fadin " Shehu ne! Wai Ummie za'a bashi! Mutumin nan bashi da hankali! Tab'a baki Zarah tayi tana tashi zaune daga kwancen da take a doguwar kujera ta ce " zeyi ya gama ne banga dalilin da zaisa na bashi 'yata ba" "Ni tsorona kar ya kaiki kotu" Cewar Aunty tana kallansu. Shuru sukayi kusan na minti daya kafin Zayd ya ce " Hakane! Dan idan yaje kotu nasan za'a bashi 'yarsa saboda yana da abinda zai iya kula da ita ga kuna matarsa zai ce a hannunta zata zauna, nasan kuma idan Ummie ta koma gidan nan karatunta ma tsayawa zeyi" "Nifa bazan bari ya dauki Ummie ba saboda nasan baiwa yarinyata zata zama gwanda mun koma kauye yafi min" "Zancen komawa kauye be taso ba Zarah! Dole a samo solution idan kuna ya kafe ba yadda zamuyi saboda 'yar sa ce" Cewar Zayd yana kallonta, bata ce komai ba ta sai sauke ajiyar zuciya da tayi ita zata kai kotu but private sitting a tattauna komai a gaban alk'ali saboda kar a tauyewa 'Yar ta hakkinta. Kallon Zayd tayi ta ce " Ka kirashi gobe muje kotu ayi magana nasan ba hankali dashi ba zai iya zuwa ya tara mutane a kotu saboda wannan maganar kuma har press zai iya kira dan yayi humiliating dina da ku" "Hakane, zanyi magana da wani abokin business dinmu zamuje wajen judge shi kuma zan kirashi, zuwa jibi sai naje na dauko Ummie" Shuru tayi tana jin zuciyarta ba dadi amma ba yadda ta iya dan Shehu yafi ta iko da Ummie kuma da uba ake ado. Kamar yadda suka tsara hakan ce ta kasance kuma yaune ranar zuwa kotu amma private sitting zasuyi. Su Zarah sun rigashi zuwa, tare da Sa'adah da Sale ake je. Zama sukayi kafin alkhali ya fara jawabi kamar haka. "Toh Masha Allah, ina shi mahaifin yarinyar? "Ni ne ranka ya dad'e" Cewar Shehu yana kallonsa. "Toh tsohuwar matarka ta shigar da wannan kara kuma ta buk'aci zaman sirri, ta ce kana so ta bala diyarka amma tana gudu faruwar abubuwa uku zuwa hudu na farko karka dak'usarwa da 'yarku karatunta! Na biyu karka kasance me sakaci bisa tarbiyarta kasantuwarta yarinya karama sannan na uku kar sabuwar matarka taci zalin yarta na hudu a shiga tsakanin kanin matarka da kuma 'yarku ma'ana ba ruwansa da ita, ka yarda da zaka bi abinda ta fada? Judge ya fad'a yana kallonsa. "T..tabbas zanbi insha Allah" "Toh yayi kyau haka ake so sannan zaka bar yarinyar tana ziyartar mahaifiyarta? Da Sauri ya ce " Eh" "Ton Masha Allah idan ka saba alkhawari zamu dau mataki a kanka me tsauri" Cewar alk'ali yana mika masa wata takarda kafin ya ce " Sa hannu" biro ya ciro a aljihun rigarsa sannan ya saka hannu Zarah ma ta saka sai shedu guda uku. "Ina ita yarinyar? Alk'ali ya fada yana kallonsu. "Tana wajen yayata a Abuja amma zuwa gobe Zayd zai je ya karbota sai ya kai ta" Cewar Zarah tana kokarin mayar da hawayenta. Sallamarsu alk'ali yayi bayan ya ce duk wanda yake da matsala zai iya dawowa. Sy Zarah basu sab'a alkhawari ba, washe gari Zayd ya tafi abuja tun da safe. Bayan la'asar ya dawo gida tare da Ummie da kayanta. Kin fitowa Zarah tayi taga Ummie ta kulle kanta a daki sai kuka take, basu wani bata lokaci ba ya dauketa ya kaita gidan Abbanta sai murna ta ke yi dan Shehu yayi ma ta promises dayawa. Shi kan shi Zayd sai da yaji jikinsa ba dadi sai da gabansa ya fadi lokacin da ya sauke Ummie. Ita kuwa sai murna take ganin Babanta. Had ya dawo gida Zarah bata bude kofar dakinta ba, kallon Aunty yayj ya ce 'Tasan bazata iya dauka ba ta kawo wannan idea din? Sai kuma ya nufi bakin kofar yana bugawa ya ce " Zarah! Zarah! Bude kofar nan haka kukan ya isa mana" "Ba kuka nake ba kawai bacci zanyi" Ta fada cikin dashasshiyar muryarta. "OK" ya amsa ba dan ya yarda ba. Shima dakinsa ya wuce yana fadawa kan gado tare da dafa kansa ya fara tunanin yadda rayuwa zata kasance yanzu musanman aurensa da Zarah gashi har yanzu taki bashi had'in kai kuma ya lura ba wai dan bata ra'ayinsa bane ya rasa gane dalilinta. Kwanan Ummie hudu a gidan mahaifinta sannan Zarah ta koma walwala kamar da. Da yammacin ranar litinin Zarah na zaune tana gyara farcenta Aunty kuma na kishingide a kan doguwar kujera tana kallon hausa film. Kamar bazata ce da Zarah komai ba amma ta kasa daurewa dan kuwa kusan kullum sai zayd yayi ma ta maganar. "Zarah haryanzu baki ce komai ba karatun ko aure? D'agowa tayi ta kalli Aunty tana fadin " Karatu zan koma Aunty" "Shikenan Zayd nema miki makaranta amma sai nake ganin gwanda kiyi auren idan yaso sai kiyi karatunki a dakinki" "Hmm Aunty kenan! Kinsan dai bazai bari ba ko? Sai dai kuma idan wani na aura ba shi ba amma indai Zayd na aura nasan bani b karatu kuma ba aiki", "Zan masa magana zai barki insha Allah kinji ko? Shi burinsa ki yarda da auren" Cewar Aunty tana kallon yanayinta. Murmushi Zarah tayi har ya bayyanar da hakwaranta. "Au ni ba komai Aunty yadda kika ce haka za'ayi" "A'a, ni bazan saka baki ba indai kina ra'ayinsa shikenan" Wani murmushin ta kuma saki ba tare da ta ce komai ba, amma ita yanzu aure baya gabanta da dai Karatun ta cigaba kafin ayi auren amma zata samu Zayd suyi magana idan ya dawo da daddare..... *kuyi hakuri da wannan ba yawa sannan kuyi hkr da typing errors* Autar Mama ce. ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 14" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1178844094?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=4UdKB857LES24Bb4Ea7%2Fjv4u8kj6TQUxBRHopMHz5cxm1cGelzpcqhf6WAAP8rf5BysafafuvqIZBHj%2FoR71cGKFZpD2tgY%2BLwzb2HzGn6D%2BGjJkRnIIYheByfxoIwnM *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only kiyi magana tawannan number 07026368879* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na sha huɗu* Kawar da kansa yayi yana dan matsawa baya. Kokarin barin wajen yake ta dan riƙe hannun rigarsa ta ce " Inaso muyi magana" "Ina jinki" Ya fada ba tare da ya kalleta ba. "Zayd! Eye contact please" Ta fada tana sakar masa hannun riga. Kallonta yayi ido cikin ido. Wani irin abu taji yana yawo a jikinta haka ma a nashi ɓangaren. "Yusuf is just my Boss! Please ka cire duk wani dirty imagination ko kuma wani tunanin! "Zarah kenan! Shikenan tunda kina so" Ya fada yana zura hannayensa a aljihun wandonsa. "Ok Good nite" Ta fada tana tafiya. "Zarah" taji ya kira sunanta. Tsayawa tayi ba tare da ta juyo ba. Taku biyu yayi ya tsaya yana kallon bayanta. Ajiyar zuciya ya sauke a hankali kafin ya ce " Sai da safe" Juyowa tayi ta kalleshi ta ce " Saboda haka ka tsayar dani? Or is it something else? Girgiza kai yayi yana kallonta alamar a'a. Kusan second 10 ta dauka tana kalllonsa kafin ta juya a hankali ta nufi dakinta. Ya dade a tsaya a inda ta barshi kafin shima ya nufi dakinsa. Washe gari da wuri Zarah ta shirya dan tana so su fita tare da Zayd tasan indai ta shi zata bi bazai yi wa Yusuf magana ba. Hijabinta har ƙasa ta saka tayi kyau abunta. A falo ta tarar dashi yana saka takalmi. Kallonta yayi daga sama har ƙasa kafin ya ce " Ina zakije? "Aiki zan rakaka" Ta fada tana danyi murmushi. "Abinci fa Zarah? Aunty ta fada tana fitowa daga kitchen hannunta riƙe da plate. "A'a sai na dawo, idan Ummi bata ci abincin ba ki daketa wallahi" Murmushi Aunty tayi tana faɗin " Zata ci ai, sai kin dawo Allah ya bada Sa'a" Da Amin Zarah ta amsa ita kuma Aunty ta wuce ɗaki wajen UMMIE dan yau asabar ba makaranta. "Nasan abinda zai kaiki ai! Muje toh" Ya faɗa yana tashi ya fice. Da sauri tabi bayansa tana fadin " Zaka siya min waya Please" Sai da suka shiga mota sannan ya ce " Ba aiki zaki fara ba? Ki bari kiyi salary sai ki siya" Dauke kanta tayi daga gareshi tana kallon window ta ce " Ok" Bai ce da ita komai ba har suka iso wajen aikin a ka buɗe masa gate yaje yayi parking inda aka tanada domin ya ajiye motar har da sunansa a jiki. Fitowa tayi tana yin gaba ba tare da ta ce masa komai ba. An samu sauyi sosai a Company dan tafi 6yrs bata shigo ba sai dai ta wuce. Tsayawa tayi tana jiransa. Yana isowa inda take ya wuce kamar be ganta ba. Juya idanunta tayi kadan kafin tabi bayansa da sauri, lifter ya shiga itama da sauri ta shiga, floor 4 suka nufa. Lifter na budewa taga Yusuf a tsaye yana jiran na ciki su fito shi kuma ya shiga. Kallon kallo suka tsaya yi, Zayd ne ya janyo ta dan lifter ta fara rufewa. "Zarah?! Ya fada cike da mamaki. "Good morning sir" Zayd ya faɗa yana kalllonsa. "Morning Zayd" Cewar Yusuf idanunsa a kan Zarah. "Sir yau ka shigo da wuri" Zayd ya kara fada dan ya janyo hankalinsa gareshi. " Yes Zayd! Akwai important work da zanyi ne yanzu ma I'm in a hurry" "Ok sir" Ya faɗa yana murmushi. "Amma Zarah fa? Ya sake faɗa yana nunata. "A.. actually sir d..dama n..na "Feel free Zarah ina jinki" Yusuf ya faɗa yana kallonta. "Sir karka makara a inda zakaje is not that important" Cewar Zayd yana kokarin jan hijabin Zarah su bar wajen.. "Wait.. Yusuf ya faɗa yana kallonsa. Tsayawa sukayi, ya kalli Zarah ya ce " Inajinki" "Dama Zayd na rako wajen aiki" Ta tsinci kanta da kafta karya. Kallon Zayd yayi kafin ya kalleta ya ce " Rako Zayd kuma? "Yes, she's now a divorcee" Cewar Zayd yana kalllonsa. "What?! Yusuf ya faɗa da ɗan ƙarfi yana cire glass din dake fuskarsa. Ƙasa tayi da kanta tana jin ba dadi a ranta. "Sir karka makara" Zayd ya kara fada yana jan hijabin Zarah suka bar Yusuf a wajen. Sai da suka bace masa sannan ya mayar da glass dinsa zuciyarsa cike da tunani. Suna isa office ɗinsa ta fincike hijabinta ta ce " Me haka? "Me haka kamarya? "Meyasa zaka ce ni divorcee ce? Kallonta yayi kafin ya ce " Karya nayi? Narai² tayi da idanunta hawaye suka cika su taf zuciyarta ta karaya sosai, ganin emotion ɗinta ya sashi ajiye file din daya dauka ya dawo kusa da ita yana tsare ta da idanu ya ce " Am sorry" Lumshe idanunta tayi hawaye suka zubo ma ta masu dumi. A hankali taji yatsansa a kan kuncinta yana share ma ta hawaye. Da sauri ta buɗe idanunta tana kallonsa. "As long as I'm alive Zarah I won't let you down insha Allah! Shuru tayi tana kalllonsa zuciyarta na bugawa. Kara matsowa yayi daf da ita ya ce " Ance so tsuntsu ne na Kum yarda da hakan, amma abinda nake ji a kanki ba so ba ne! Ƙauna ce, Zarah! Ya kira sunanta yana riƙo hannunta. Kwace hannunta tayi tana kokarin barin wajen, da sauri ya rikota yana kallon yadda jikinta yake rawa. Murmushi yayi kadan ya ce " Bazanyi wasa da dama ta Zarah, Dama ce Allah ya sake bani, kuma i promise babu wanda zai kiraki da divorcee because ni zan aureki" Wani dum taji. Da sauri ta goge hawayen da suke zubo ma ta ta ce " Zan tafi gida" Gabanta ya sha yana fadin " So soon? Kawar da idanunta tayi daga kansa tana kokarin hana hawayen da suke zubo ma ta kwaranyowa. "Eye contact please" Ya faɗa yana kwaikwayon yadda ta fada jiya" Shuru tayi tana jin bazata iya kalllonsa ba. Numfashi ya sauke me karfi yana kallonta ya ce " Muje na saka driver ya kaiki gida" Bata ce dashi komai ba ta wuce yabiyo bayanta. A kofar cabin dinta na da taga wadda ta maye gurbinta murmushi tayi tana me dan jin nauyin yadda zata fadawa Sir Yusuf cewa tana so ta dawo bakin aikinta. Sai daya ga tafiyarsu sannan ya dawo, har ya fara aiki Kabir ya shigo yana sanar masa da Yusuf yana kiransa. Tsaki yayi ya fito zuwa office ɗin sa. A zaune ya ganshi a kan sallaya yana cin abincin. A kujera ya zauna yana fadin " Sir gani" "Wai dagaske mijin Zarah ya saketa? And it seems like har ta gama iddah ma ko? "Gulma" Zayd ya faɗa a ransa amma a fili ya ce " Hakane" Girgiza kai Yusuf yayi alamar baiji daɗin lamarin ba. Shuru ne ya biyo baya kafin Zayd ya ce " Zan iya tafiya? "A'a sakko muci abinci, yanzu UMMIE ta kawo min bata daɗe da tafiya ba" "Alhmdll na koshi" cewar Zayd yana mikewa tsaye. "Ok, akwai wasu files dana bawa Kabir ka duba arts din kayi signing sai ka bashi ya kawo min zuwa nan da one month zamu je Canada domin komai ya kammala and the money is also ready akwai income a tsakiyar wata kuma yana da kauri ka samu na auren Zarah, ni naci girma" Yusuf ya karashe maganar ta sigar zolaya. Murmushi Zayd yayi yana shafo kanshi. Shima Yusuf murmushi yayi ya ce " Thanks Zayd! Samun mutum managrci me amana irinki da wuya a wannan zamanin da muke ciki! Nasan ko banzo office ba nothing will go wrong indai kana nan! Promotion yana nan zuwa insha Allah, kuma because of your attitude and honesty yasa na bar maka Zarah kasan nima yanzu gauro ne" "Haka dai ka ce" Zayd ya faɗa yana kallonsa. "Seriously Ramlah ta gudu ta barni kasan wasu matan sai a hankali for more than 10yrs tana zaune tare da Mamana yanzu ƙawaye sun zugata wai sai dai na raba musu gida dana ƙi shine tayi yaji kusan 7month, na gaji kuma kasan Mama ta ce Indai naje biko bata yafe ba" Yusuf ya karashe maganar yana ɗan bata rai. "Ok then ka kirata mana kace ta dawo nasan itama ta gaji da zaman haka kasan mata akwai jan aji ita bazata iya kiranka ba amma tana jiran naka kiran" "Muna waya da ita lokaci lokaci yanzu bata ma kasar but ta ce zuwa next week zata dawo, da ace na samu mace ma aure zan kara" Wani kallo Zayd yayi masa kafin ya ce "Idan ka nema bazaka rasa ba ai" Kallonsa Yusuf yayi ya ce " Zayd kenan! Shikenan kaje ka cigaba da aiki Manager din Two Brothers" "UHM but yanzu ka gama cewa zaka min promotion" Zayd ya faɗa yana dariya. "Eh, ko CEO kake so na baka? Cewar Yusuf yana dariya shima. Fita Zayd yayi yana murmushi da alama yau Yusuf yana cikin nishadi. Tunda ya koma office tunanin Zarah yake yi, sai kusan azahar sannan ya cigaba da aikinsa. Bayan sallar azahar ya kira Kabiru kudi yayi ma sa transfer 134k ya ce ya siyowa Zarah iphone 7plus. Yana zaune yana aiki Kabir ya dawo da sakon, godiya yayi masa ya karba. Kafin yaje gida har yayi ma ta charjinta. Sai kusan 10 suka bar office ɗin shi da Yusuf dan kullum su ne karshen tashi. Be tarar da kowa a falo ba, sai da yayi wanka ya shirya sannan ya fito yana kiran sunan Zarah. Fitowa tayi tana hamma ta ce " Ga abincinka da a kitchen sai ka tasheni" Kallonta yayi daga head to toe, kayan da ke jikinta are very silky rings da wando ne na bacci, shaf Zarah ta manta da yanayin yadda kayan suke ga bacci a idanunta. Da sauri ya ɗauke idanuwasa daga kanta yana fadin " A..am. d.dd..dama waya zan baki" "Toh ajiye anan" Ta fada tana komawa daki dan bacci ne sosai a kanta. Wani gaura ajiyar zuciya ya sauke yana cilli da wayar a kujera ya nufi ɗaki yana fadawa kan gado tare da lumshe idanunsa. *MORNING* Tun kafin Zarah tashi ya bar gidan. Sai kusan 8ta tashi ko wanka ba tayi ba ta fito dan ɗora abinci. Aunty ta gani a kitchen har ta soya musu doya. Rungumeta tayi tana murmushi ta ce " Sannu da aiki" "Yawwa Sarkin bacci, ga abinci kici" Sakinta tayi tana karbar plate din ta hada shayi sannan ta fito tana fadin " Mun huta da rigima gwada da Zainab ta tafi da UMMIE kuma ta ce min Abuja zasu tafi ita da mijin nace su tafi tare da UMMIE basai ta dawo ba dan ina tsoron Allah ina tsoran halin Shehu" "Hakane hakan yafi ai, wai ni wannan wayar ta wace? Aunty ta fada tana nuna kwallin wayar dake kusa da Zarah. Ajiye abincin tayi tana ɗaukar kwallin wayar. Abinda ya faru jiya ne ya dawo ma ta, tabbas ta fito hakan yana nufin a haka ta fito? Dan safe goshinta tayi tana ɗan runtsa idanuwanta. "Menene? Aunty ta fada tana kallonta. Girgiza kai tayi ta ce " Bakomai Aunty, jiya Zayd ya kawo min ita" "Kinga kuwa kin huta, na ce Ya maganar komawarki aiki? Nidai nafi miki sha'awar komawa karatu" Cewar Aunty tana zama kusa da ita. Ita dai Zarah bata de komai ba sai kara tunano jiya take yi, tasan she's not that sexy amma is unfair dai ya ganta a haka. Turo baki tayi tana fadin " Ai shikenan" "Yawwa gwanda karatun ai" Auntyn ta fada tana murmushi. Kallonta Zarah tayi ta ce " Me kika ce? "Tunda kince shikenan Kinga ai sai Zayd ya fara nema miki makaranta ko? "Toh Aunty" Zarah ta faɗa tana fara shan shayinta. Bayan sun kammala karyawa Zarah ta gyara gidan ko ina yayi fes, tayi wanki sannan tayi wanka ta ɗora abincin rana. Wayarta ta dawo ta buɗe, tana kunnawa taga an saita komai har layi akwai a ciki. Wajen kira ta shiga ko zata ga number dinsa aikuwa ita kadaice number a contact din anyi saving da D.Zayd💞 "D.Zayd? Ta maimaita tana kara kallon contact din. Dialing tayi har ta gama ringing bai dauka ba. Ajiye wayar tayi ta ciro sauran abubuwan dake cikin kwallin. Tana yan danne² taji sallamarsa. Da sauri ta kalli bakin ƙofa, Aikuwa shi ne. Cike da mamaki ta ce " Yau kuma da wuri haka? Ɗauke idanuwasa yayi daga kanta kafin ya ce " Eh, Sir ne yayi off na 2 days" "Kun huta" Ta fada tana kallonsa. Ganin yaki kallonta yasa ta gane incident din jiya be bar brain dinsa ba haryanzu. "Nagode, naga waya" Ta sake faɗa tana dauke kanta daga gareshi. "B..bakomai" Ya amsa yana nufar dakin Aunty. A kwance taga Aunty tana hutawa. Zama yayi yana faɗin " Mun samu hutun kwana biyu" Tashi tayi zaune tana fadin " Toh Masha Allah! Ai kuna aikatuwa" "Hakane amma ai muna samun biya me tsoka" Ya faɗa yan dan murmushi. Itama murmushin tayi ta ce "Hakane Allah dai ya biya wannan shugaban baku yana da kirki gashi baya yi muku wasa da hakkinku shiyasa kanfaninsa baya faduwa" "Hakane kham sai godiya, dama inaso muyi magana" Gyara zama Aunty tayi ta ce " Inajinka" "Aunty inaso anema min auren Zarah, inasonta kuma inaso na aureta" "Too nan kusa kuma? Kana ganin beyi gaggawa ba? Cewar Aunty tana kallonsa. Girgiza kai yayi ya ce " Sam beyi ba, Aunty Zarah macece me shiga rai bana so abinda ya faru ya sake faruwa shiyasa nake so ayi abun cikin wata daya ko biyu dan bana son ma wani bidi'a daurin aure ne kawai sai walimar ku na mata, inso samu ne kawai aje chan kauyen ayi komai idan an daura auren sai mu dawo" "Toh hakan ma yayi amma ita Zarah ta yarda zata aureka? Sai daya shafa kansa ya ce " Bata ban amsa ba tukunna amma nasan insha Allah babu wata matsala" "Hakan muke fata, sannan inaso ka kama bizines kaji? Kasan irin wannan aikin naka halin rai ake gujewa" "Hakane Aunty Nima ina da burin hakan insha Allah zanyi wa mijin Zainab magana tunda shi Kinga babban dan kasuwa ne yasan kan harkar ko hannun jari na zuba" "Yawwa Allah dai yayi albarka ya kara arziki" "Amin" ya amsa yana murmushi. Kwankwaso kofar Zarah tayi tana fadin " Aunty na gama abinci" "Shigo mana" Cewar Aunty. Shigowa tayi tana fadin " In zubo miki? "A'a, bana jin yunwa sai dai ko ZAYD" Kallonsa tayi kadan ta ce " Toh" Tashi tayi ta fita, biyo ta yayi yana faɗin " Me kika dafa? "Rabin ashariya" Ta fada tana shiga kitchen. Shima shigar yayi yana rufo kofar kitchen din ya ce " Me kuma rabin ashariya? Da sauri ta juyo tana kallonsa ta ce "Me na rufe kofar? Murmushi yayi ya jingina jikin kanta ya ce " Me rabin ashariya? "Dambu" Ta fada tana juya masa baya. "Zarah!" Ya kirata. Juyowa tayi tana fadin " Ka buɗe kofar dan Allah" Jikin kantar ya baro yana isowa inda take tsaye ya rankwafo yana kawo bakinsa saitin kunnenta ya ce " Zaki auri maraya? Wani iri jikinta yayi ma ta hakan yasa ta dan rufe idanunta ta bude amma bakinta ya kasa furta komai. "Zarah! Ya sake faɗa a saitin kunnenta amma wannan karon a hankali. Da sauri ta matsa har tana neman yin ɓari. A jikin fridge ta tsaya tana fadin " Kaje zan kawo maka abincin" Murmushi yayi ganin yadda ta wani tsorata kamar yace zai cinyeta. "Ok" Ya faɗa yana ficewa. Ajiyar zuciya ta sauke hannunta sai rawa yake, a haka ta zuba masa abincin ta hado ruwa da zobo ta jero a kan tray sannan ta fito tana ajiye masa ta bar wajen da sauri bugun zuciyarta ta karuwa, tana jin ba dadi a duk lokacin da Zayd yake kokarin zuwa kusa da ita, kwanciya tayi a kan gado tana rufe idanunta..... Autar Mama ce. ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 17" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1182463497?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=EX%2FDhy1p5YVnQdZdFTb4AB0o3spN28vpeJrrs9%2FaJgN4waanq3CE209iuzvYNQAbTj2CC2h09VWxBJM7Bok75dH113l7T62bylOVq8IKUsT5aQPK%2Bw8mPu3smZdC0JUW *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only kiyi magana tawannan number 07026368879* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na Sha bakwai* Shirye² suke yi na tafiya kauye, komai nasu an hadeshi a akwati daya dan kwana daya zasuyi washe gari a daura aure a dawo Kano. Bikini saura kwana biyu aka gama yi Zarah gyran jiki, aikuwa tayi kyau sai uban khamshi da glowing ta ke yi, tayi wani bul-bul da ita ko kashin wuya babu fatar nan tayi haske sosai ta kara kyau. Gashin kanta yasha gyara sai khamshi shima yake yi dan ba'a barshi a baya ba. Yau me lalle tazo har gida Zainab ce ta kirata dan basu da wani nisa. Lallan yayi aka yi ma ta na salatip ne dan karan kyau sannan akayi ma ta baki iya hannu yayi kyau sosai Aunty sai yabawa yake. Zainab kuwa ja dan zane akayi ma ta, haka ma Ummie da Aunty sai magariba me lallan ta tafi gida. Sosai Amarya ta fito a amaryarta tayi kyau bana wasa ba. Tun safe rabonta da cin abinci sai yanzu bayan ta idar da sallar isha'i ta zauna tana ci Ummie na yi ma ta surutu yadda Sa'adah take sakata wanke². Sai data gama cin abincinta a nitse sannan ta kalli Ummie ta ce " Zata iya saki aiki indai baifi karfinki ba kuma indai bata hantarar ki da dukanki" "Rannan fa ta saka Yaya Saleh ya zaneni da takalmi dan na b'arar da abinci" Gyara kai Zarah tayi kafin ta ce " Sai ki dinga yi a hankali kinjinko? A hankali ta daga kanta alamar eh. A zuciyarta kuwa tana me danasanin fad'awa Zarah dama Aunty Zainab taje ta fad'awa. *2 days to the wedding* ★ Cikin bala'i ta kalli Saleh ta ce " Sakarai wawa kawai! Banga amfaninka ba! A ce kwananka biyu baka gida kalli! Kalli abinda shegiya Zarah tayi min ita da munafukar Yayarta Zainab" Sa'adah ta karashe maganar tana bude kanta. Wani mahaukacin dariya Saleh ya saka yana tafa hannu da karfi yana kallon kan yayar tasa ya ce " Ai na fada miki kema bazasu barki ba! Tsabagen mugunta kina kishi da gashin yarinya! Ai Allah ya isanta wallahi ke kuma Allah ya kara! Ko ina nan baby abinda zanyi sai ma vd" Daga haka ya fice yana dariya ya barta cike da takaici. Shehu ne ya fito daga kitchen yana rikr da plate fuskarsa duk flour. A gabanta ya ajiye wainar daya soya yana fadin " Gashi, amma gaskiya maid zan nemo miki bazan dauki wannan ba! "Bana son wata me aiki haka kawai tazo ta kwace min miji? "Kema Kwata kikayi a wajen wata kinga dan balarabe ko? Ke bari kiji! Idan banda sana'ata anan take kuma ina cin riba da tuni na koma Qatar idan hudu nake so a lokaci daya zasu bani kuma larabawa irina though dai ni ba full balarabe bane amma ai nafi kama da su akan bangaren Babana, ke bari kiji dan banyi niyya bane da yanzu ma zan iya zuwa chan nayo aurena shashasha kwai" Daga haka ya tashi ya barta a wajen baki a sake. Tun ranar da su zarah suka zo suka bashi IVC tun da ya dawo yake ta surfa masifa ko dai haryanzu yana son Zarah? Ta fada a fili tana mayar da dankwalinta. Kwafa tayi ta ce " Wallahi zaka gane kuranka" Daga haka ta fara din wainar ta tana banbami. ★ "Yawwa 'yan mata na, Dan Allah ki kare mutuncin kanki kinji? Kinsan ke matar aurece! Kuma banyarda kiyi k'awar da har zaki bud'e cikinki ki sanar da ita halin da kike ciki ba kinji ko? A hankali ta ce " Insha Allah Mama" Yusuf ne ya sakko yayi shirin office yana kallonsu ya ce " Mama Ramlah zata dawo gobe" Tab'a baki Mama tayi ta ce daga Dubai ko nan gidan? "Nan gidan" Ya fada yana wani blushing. " Kai kace ta dawo kenan? Shafa kansa yayi yana fadin " A'a, ita tayi niyya" "OK" Mama ta fada yana maida dubanta ga Ummie. "Yawwa Yusuf gatanan ka sauketa" Cewar Mama tana bude purse din ta. 4k ta chiro ta bata tana fadin " Ko zaki siyi wani abun karatu tunda yaune farko, Allah ya bada sa'a Our journalist" Murmushi Ummie tayi har hakwaranta na bayyana. Karbar kudin tayi tana godiya sannan ta saka nikaf din dake jikin hijabinta ta gyara jakarta tana kallon Yusuf ta ce " Na gama" "Ton ranki ya dade" Ya fada yana murmushi. Itama murmusawa tayi kadan sannan ta nufi hanyar fita Mama tana musu Allah ga kiyaye. Bangaren Farooq kuwa sam sam baya jin dadin zaman shi anan musanman ma idan ya dawo daga office ga wani case yanzu da zasuyi a kan Kisan kai and ya sharing manyan mutane, ya tsani case din da za'a haskashi a News dan baya so Mama tasan yana Abuja, amma bashi da wani choice tunda har ya karbi case din kuma zai bi wa Yaron da aka kashe hakkinsa insha Allah if that daya ajiye aikin ma ya bar Abuja ya tsani Ummie da kuma auren kamar yadda ya tsani mijin Zarah baya jin said iya zama da ita dan sam baya sonta ko kadan. Gyara kwanciyarsa yayi yana mik'e kafafuwansa idanunsa akan agogo. Karfe 11 da kusan rabi na dare. Da sauri ya tashi Yana saka takalmansa ya fito daga hotel room din Dan ya bad a ajiyar wasu files d'azu yana sauri be kabarba and they are very important. Yana karbowa ya dawo, wani gang ya gani a kofar dakinsa su biyu ko wanne fuska kamar gawayi gasu sai ka ce wrestlers. "Zan shiga dakina" Ya fada yana kallonsu. "Mun fika sanin nan dakinka ne Barr.Farooq! Munzo nan ne dan mu baka warning ka cire hannunka a kan shari'ar kashe wannan yaron! If not dagowar zancen bazai maka dadi ba" Basu jira cewarsa ba suka bar wajen. Cike da mamaki yake binsu da kallo har suka bacewa ganinsa. Girgiza kai yayi kawai ya shiga daki dan ko dar beji ba kuma bashi da niyyar fasa wannan shari'ar" ★ Dangi dadi, lallai duk wanda ya bar gida gida ya barshi, tun kafin isowarsu aka gyra dakunan da zasu zauna, Babban gida ne sosai dan kirarin ma da ake masa kenan Kenan babban gida yaran gidan ma sai dai a ce wancan Babban gida. Bikin kuwa ya zaga ko ina bak'i sun zazzo, gida ya kuma Kachemawa. Abinci biki kuwa komai is ready kamar su miyar cin wainar shinkafa da kuma ta ci shinkafa. Washe gari da sassafe Su Zainab da Aunty suka fito aka fara abincin biki kasantuwar suna da yawa kafin lokacin daurin aure aka fara tuyar waina wasu kuma na dafa dambu shinkafa kuwa tuni an gama ta. Mash kullin zobo da kunin aya suma har sun gama. Zarah da wata 'yar kanin Baffanta ne kawai a daki tana taya amarya shiri tana yaba kyanta da kyan angonta da kuma fadar dacewarsu. Karfe 11 da rabi na safe aka daura auren Zayd da Zarah Z² a kan sadaki naira dubu hamsin. Dandanan gida ya dau guda banda Ayiriri babu abinda kake ji, chan na hango Ummie Fans group one ana daga hanci ana guda. Ido na fara babbazawa dan ganin group two fans, Ma man Mumtaz na fara gani tana turo dauri gaba.. Lol... Sannan naga sauran members har suna so su fini kyau lol... Tunda aka daura auren Zarah ta rasa nutsuwarta. Ango da mutanensa ne suka shigo gidan dan a dauki hotuna. Da kyar Zarah ta iya fitowa banda kwalli babu komai a fuskarta amma fa tayi kyau kasancewar tana da clear and flawless skin. Yana ganinta ya sauke wani ajiyar zuciya yana me fatan ace ba mafarkin daya saba bane. Dan pinching kansa yayi yaji zafi. Murmushi yayi idanuwansa akanta. Tans k'arasowa inda suke ysn kamo hannunta yana lumshe idanu. Kwance hannunta tayi da sauri tana hararasa kadan. Gyara babbar rigarsa yayi photographer ya fara zuba musu hotuna har azahar ana abu daya dan jamar gidan da yawa suke ga kuma Ummie group one and two suma ba'a basu a baya ba. Ummie kuwa zazzabi ne ma rufeta tsna dakin Kanwar Maman Aunty ta kwanta duk yawancin hotunan babu ita. Sai da akayi sallar Azahar sannan akayi wakima hade da kdan kwarya. Robobi, Jaka da kuma memo wanda ke dauke da sunayen amarya da ango aka dinga rarrabawa. Sai kusan la'asar sannan aka fara shirin tafiya wajen mota shida akayi saboda masu son zuwa ganin gidan amarya. Zainab kuwa har tayi wa Ummie allura dan tun da ta shiga daki taga bata da lafiya ta saka aka siyo ma ta alkuara da sirinji. Kafin su iso kano har zazzabin ya sauka. Bayan magariba suka iso dan baby wani nisa kasancewar a kauyukan dake cikin birnin kano chan karshe² suke. Gidan amarya aka wuce direct, Zainab da knata ta saka wasu ya mata da ita kanta bazata ce ga alakarsu ba lol... Suka fara gyara gidan dan ya danyi kura. Kafin wani lokaci gidan yayi fes, Zainab ta kara gyara ko ina ta saka turare. A tsakiyar gado aka zaunar da Zarah korar yan matan waje Zainab tayi tana kallon Zarah ta ce " Kin wani kakkame jiki me haka? Bude lullubinta tayi ta ce " Bazaki gane ba amma kunyar Zayd nake ji wallahi" Tsaki Zainab tayi tana fadin " Wallahi zaki ma daina ne, kinga nasan suna ta jiran fitiwarmu bari muje" "Ina Ummie ne? "Tan wajen Aunty kinsan suna gida said gobe su Inna zasuzo ganin gida sai su tafi ko zuwa jibi ne" "OK" Zarah ta fada yana murmushi. Fita Zainab tayi tana kada kan yan matan duk su ka fita. Zayd na zaune cikin mota shi da wani dan Baffa na kauye yana ta masa hirar yadda rayuwar kauye take ta banbanta data birni sosai. Wayarsa ce ta fara ruri. Daukar yayi yana karawa akunne tare da fadin " Hello Sir" "Ango kasha khamshi! Ko da yake ni ma ai ango ne dan Mata ta tadawo yau, sorry bansamu zuwa ba saboda wani uzuri. Murmushi Zayd yayi ya ce " Aikuwa ban karbi uzurin ba gobe zanzo na fadawa Mama zagayawar da kake wajen matarka bayan tayi maka hani" Dariya Yusuf ya saki yana fadin " Karka fasa mana, Allah ya sanya alkhairy good nite" Daga haka ya katse wayar. Zainab ce tayi knocking glass din. Saukewa yayi yana kallonta ya ce " Har kun tafi? "Eh, ai nasan baku bukatar nasiha ko? Ta karashe maganar cikin zolaya. Fitowa yayi daga motar yana fadin " Kije da motar gida" Karbar makullin tayi tana tsokar Sule dake yi wa ango tsiya. Sallama tayi masa sannan ta bar kofar gidan nasa. Gyara hularsa yayi yana shiga cikin gidan tare da tarin addu'o'i. Falon shuru ba kowa said sanyi ac da khamshi kawai. Dakinta ya nufa tana jin karar bude kofa tayi sauri rufe fuskarta tana gyara zama. Tsayawa kallonta kawai yayi yana sakin murmushi tare da yin godiya ga Allah. "Kinganni nan zumud'i ya mantar dani siyan kaza" Ya fada yana dafa kansa. Fita yayi da sauri dan shaf ya manta. Kusan karo sukayi da Zainba. "Ungo nan yanzu Sule yake fada min baka siyi kaza ba duk da dai ba gashin yan gau bace ta guri Bashir me gashi ce ga madara Aunty ta ce tana sa muku albarka" Karb'a yayi yana ma ta godiya sannan ya rufo gidan. Ganin ya dawo da wuri yasa ta tunanin me ya dawo dashi? Zama yayi kusa da ita yana fadin " Kanwata ta siyo min, kije kiyi alwala" Ya karashe maganar yana kallonta. A sanyaye ta tashi ta nufi toilet yabi bayanta da kallo yana murmushi. Kafin ta fito har yaje yayo nashi alwalar. Tana fitowa ya jasu sallah kamar yadda sunna ta tanadar. Bayan sun idar yayi addua me tsaho haka itama a na ta b'angaren. Yadda ake wankan tsarki kawai ya tambayeta, aikuwa ta bashi bayani. Murmushi yayi yana tashi ya fita daga dakin. Ajiyar zuciya ta sauke tana tashi da sauri ta dauki kedar kazar ta saka a kofar dakin ta waje ta kulle dakun da makullin she don't know why but she's feeling nervous. Yana dawowa yaga ledar kazar a waje murmushi yayi yana kallon key din dake jikin kofarsa dan duk kofofin iri daya ne amma bazai bude ba tunda ta nuna bata so. Daukar ledar yayi ya nufi fridge din dake falo. Fito da naman yayi a cikin foilpaper ya saka a plate sannan ya saka a fridge tare da madarar. A Dustbin din kitchen ya saka ledar ya dauraye hannunsa sannan ya nufi daki. Say biyu ya kirata amma bata dauka ba har yayi giveup said kuma ya kasa ya kuma dialing har ta kusa tsinkewa sai ta daga tana yin shuru. "Good nite" Ya fad'a cikin kasalalliyar murya. Shiru tayi zuciyarta na bugawa tana tunanin anya ta kyauta? Ni kuwa na ce ji iya shege😒 "I love you so much Wifey" Ya fad'a yana sauraron numfashinta. Katse wayar tayi da sauri. Murmushi yayi yana gyara kwanciyarsa kwanyarsa cike da tunaninta..... *i received some reward yesterday duk da baki bayyana min kanki ba zanyi amfani da wannan damar na gode miki nagode Allah ya kara budi layin da kikayi min text me haha shiga nasan bakya so nasanki amma nagode please idan kinga sakon nan kimin magana ta number na nagode* *sorry for the typing errors, and please a cigaba da hakuri dani saboda rashin update a kan kari* Autar Mama ce. ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 19" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1183832592?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=ePKIBPqEnneIOT4mVcsRGjtgmw4P%2BOLgkyKbogqeXKvCAHSTISK2LgUd4Et37B9DonE0OE9TJ6ljR0RH8XNvLYxkCM9UXBEn3iX%2FTxVBSm%2BzWquXSOqlbf09railBLSV *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg Aslm ma abota biyan littafin Momin Haneef ce tana sanar daku littafin ta na ak'idar masarautar. littafin nakud'ine idan kina buk'ata zaki iya fara biya tunkafin free page yak'are gamai son littafin ak'idar masarautar zai turo da kud'insa ta wannan account👇 Nusaiba Rabi'u Union Bank 0087778987 Idan kuma katine zaku turo katin MTN ta wannan number👇 07026368879 Bamuson vtu bazamu kar b'aba Idan kinturo kud'in zaki turo mana da shaidan kin biya ta wannan number07026368879 Normal group 300 only Zakuna samun page d'aya (1 )arana Special group 400👇 Zakuna samun page biyu (2) arana duk Wanda kikaga yamiki sai kishi ga. *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na sha tara* Sabir ne ya fara sakkowa kafin ita, ran Mama a b'ace ta ce " Ramlah abun naki har ya kai na baki umarni kik'i ji? Kinsan yarinyar nan makaranta zata tafi ko? Ga Assignment bata gama ba saboda ba'a isa dake ba? Shuru Ramlah ta yi ranta a had'e kamar zata daki Maman. "Yayi kyau, jeki kwanta" Mama ta fad'a tana karbar ludayin dake hannun Ummie ta shiga kitchen. Bin bayanta Ummie tayi tana fadin " Yanzu zan karasa kiyi hak'uri" "Ki je kiyi shirin makaranta" Mama ta fada ba tare da ta kalleta ba. Ummie bata ce komai ba ta fita zuciyarta ba dadi. Bata tarar da Aunty Ramlah a falo ba sai Sabir dake danne² a wayarta. 'Lallai Aunty Ramlah bata da kirki' Ta fada a ranta tana zama kusa da Sabir ta ce " Bani wayata aiki nakeyi da ita" "Aunty Mummy ta ce min wai Uncle Farooq baya sonki auren dole akayi masa" Shuru Ummie tayi tana jin zuciyarta ba dad'i amma ta daure tayi murmushi ta ce " Ni da Uncle Farooq muna matuk'ar k'aunar junan mu, yanzu dai bani wayata" Ta karashe maganar tana karbar wayarta a hannunsa. Yana zaune har ta kammala aikinta, tattara komai tayi ta ajiye a gefen kujera lokacin har Mama ta kammala girkin. "Yawwa Ummie idan driver zai kaiki makaranta ki kai wa Yusuf wannan" Ta fada tana ajiye basket din da ta jerawa Yusuf abinci. Da toh ta amsa sannan ta wuce sama. Ba ta dad'e ba ta sakko cikin hijabi har kasa da jakar makarantarta. Sabir har ya fara cin abinsa yana yi wa Mama hira. Sallama tayi musu sannan ta tafi. ★ "Wai Shehu me yake damunka ne? Aikin ma ka dena fita! Duk ka zama wani iri. Wani banzan kallo yayi ma ta kafin yaja tsaki ya ce " Dallah fice min daga d'aki" "Wai me yake damunka ne? Kullum cikin tsawa da masifa! Cewar Sa'adah tana harararsa. Ta shi yayi ya fice daga dakin yana buga kofa da k'arfi. Dogon tsaki taja tana fadin " A haka zaka kare ai, kuma aje a karbo Ummie ai an gama bikin" Shehu yana fitowa ya zauna a falo yana dafa kanshi, gaba d'aya ya rasa me yake masa dad'i tun lokacin dasu Zarah suka zo. Sale ne ya shigo yana busa sigari. Yana ganin shehu ya kashe sigarin yana fadin " Ashe bakayi bacci ba" Dogon tsaki Shehu yaja ya tashi ya bar falon yana ji kamar zai rufe Sule da dukan tsiya. ★ Ummie ce a tsakiyar su tana bacci hankali kwance hannun Zarah a cikinta tana shafawa a hankali. Ajiye wayarsa yayi yana tallafar Kansa da hannunsa sannan ya d'ora d'ayen hannun a kan na Zarah wanda ke cikin Ummie. Kallonsa tayi tana d'an sakin murmushi ba tare da face komai ba. "Zamu gyara wani d'akin musanman saboda Ummie" D'auke hannunta tayi tsna tashi ta zauna ta jingina da jikin gado ta ce " A'a, gobe nake so ka mayar da ita dan bana so Shehu yazo yayi mana hauka" " Hmm shikenan but ki daina fad'ar haka kinji? "Me? Ta fad'a tana kallonsa. "Kince Shehu zaizo yayi hauka" "Kaima gashi ka fad'a ai" Zarah ta fad'a tana dariya. Tsayawa yayi yana kallonta kafin ya lumshe idanunsa zuciyarsa cike da haske da farinciki. Dena dariyar tayi tana fadin " Bacci nake ji sai da safe" Gyarawa tayi ta kwanta tana lulluba da bargo. Shima kwanciyar yayi yana kallon bayanta. *ABUJA* A hankali yake shan Coffee din yana d'an danna wayarsa. Ya kai kusan 30mins a zaune a wajen kafin ya kammala. Wajen biyan kud'i ya nufa ya biya sannan ya fito daga coffee shop din. Yana isa bakin titi dan ya hau taxi yaji an tab'ashi daga baya. Juyowa yayi ya kalki mutumin. Wani hoto ya nuna masa yana fad'in " Kaga wannan yaron ya wuce? Wani kallo Farooq yayi masa daga k'asa har sama, bai ce dashi komai ba fara tafiya dan yasan wannan bazai wuce plan ba dan yau two days da fara sharia kuma da alamu nasara na tare dasu so anything can happen. Sauri ya k'ara ganin mutumin sai binsa yake. Beyi aune ba yaji an buga masa abu a kansa. Wani irin haza-hazo ya fara gani, sake buga masa akayi daga nan be k'ara sanin inda kansa yake ba. *KANO* Tun daren jiya ta zama so restless, gashi yau ta tashi jikinta duk ba dad'i ko down stairs ta masa sakkowa. Yusuf ne ya shigo d'akin yana kallonta ya ce " Mama lafiya? Tunda na shigo da asuba naga kamar baki da lafiya, gashi haryanzu baki dawo normal ba ko dai muje asibity? Ta shi zaune Mama tayi tana kallin Yusuf ta ce " Duk inda Farooq yake baya cikin kwanciyar hankali, Yusuf naji a jikina" Mama ta fad'a cikin sanyin murya. Kafin Yusuf yayi magana wayarsa ta hau ruri. Sunan Zayd da ya gani ya sashi mamaki, sai da ta kusa tsinkewa sannan ya dauka yana fad'in " Ango kasha turare" "Uhm, brother dinka yana Abuja and he was kidnapped by some goons kuma ana zargi a kan Shariar da ake gunadarwa ce yanzu Zarah take nuna min news din ga hotan Farooq he was missing tun daren jiya, a coffee shop aka ganshi last" "T..thanks" Yusuf ya fada yana jin jikinsa ya d'au zafi. "Me ya faru?" Mama ta fada tana kallonsa ganin yanayinsa ya sauya. "A'a bakomai akan aiki ne bari naje" Daga haka ya tashi ya fice da sauri. Kiran Zayd ya kuma yi bugu uku ya d'auka yana fad'in " Hello sir!" "Yawwa Zayd basu bada wani address a jikin news d'in ba? Daga d'ayan b'angaren Zayd ya ce " A'a sir sunan coffee shop d'in kawai aka fad'a, but zaka iya dubawa a google a wani location yake a Abuja" "OK Zayd nagode" "Sir ka jirani ko a office ne bari nazo muje" "Toh Zayd nagode" Yusuf ya fad'a yana kashe wayar zuciyarsa a tsinke. Ummie dake tsaye a bayansa tun fara wayarsa jikinta duk a sanyaye duk da cewa bata san akan me yake maganar ba. Yana juyowa suka had'a ido. Murmushi tayi kad'an ta ce " Ina kwana? "Lafiya lau" Daga haka ya nufi hanyar bari falon. Da kallo ta bishi tana mamakin yadda ko d'an wasan daya sabayi ma ta idsn ta gaisheshi yau bahu gashi he's so tense ko me yake damunsa? Ta fada tana kallon k'ofar daya bi. Bata da amsa hakan yasa ta nufi kitchen dan yin breakfast. Zayd kuwa wanka yayi yana fitowa Zarah ta tayashi shiryawa, har yazo fita ta ce " Tsaya" Murmushi yayi yana tsayawa ya ce " Menene" Jikinsa ta shige tana sauke ajiyar zuciya tana jin wani sanyi. Rungumeta yayi sosai yana shafa bayanta ya ce " First hug ko? "Nidai bana so ka tafi" Ta fada tana kara matsewa a jikinsa. "So kike na kara yin wani wankan ko? Ya fada cikin zolaya. D'agowa tayi daga jikinsa tana kallon fuskarsa ta ce " Mu tafi tare" Hancinta ya ja yana fadin " A'a ki dai jirani zuwa dare insha Allah mun dawo ki kula da kanki kinji? Sake rungumeshi tayi tana jin wani yanayi na daban wanda bata taba jin hakan a kan zayd ba sai yau. "Yusuf yana jirana sai na dawo" Sakinsa tayi yayi ma ta kiss a kumatu har mota suka rakoshi ita da Ummie data gama cin abinci a falo, sai data ga fitarsa sannan ta dawo cikin gidan tana murmushi. Yusuf yana fita office ya nufa yadda ya saba tsayawa su gaisa da ma'aikatan sa yau beyi ba kowa yasha mamaki. Yana zama a office dinsa kira ya shigo wayarsa da Unknown number. Da sauri ya d'auka yana fad'in " Hello" "Yusuf! Yaji an kirashi da karfi. "Waye? Ya fada hankalinsa a tashe. Dariya aka fashe da ita sannan aka katse wayar. Kafin yayi wani abu Zayd ya turo kofar yana kallonsa. Tashi tsaye Yusuf yayi yana fad'in " Mu tafi flight zamu hau ban damu ko nawa zasu ce tunda urgent flight ne" "OK sir" Zayd ya fad'a yana fitowa, shima fitowa sukayi sannan suka bar kanfanin. Kasancewar sa sannane the owner of Two brothers yasa basu wani sha wahala ba akayi ready din komai. Within one hour suka bar Kano. Bayan sun sauka ya rasa ina zai dosa, gaba daya hankalinsa baya jikinsa. Zaunar dashi Zayd yayi yana ciro wayarsa dan su duba inda location na coffee shop din yake. Wani kiran ne ya sake shigowa wayar Yusuf, again unknown number ce. D'auka yayi yana karawa akunne ba tare da yayi magana ba. "Zama samu gawar d'an uwanka a Coffee shop din da muka d'aukeshi" Wani dum zuciyar Yusuf ta buga da sauri yabtashi ya ce " Ku fad'a min nawa kuke so Dan Allah karku kasheshi" Dariya yaji an fashe da ita kafin kuma yaji ance " D'an uwanka taurin kai ne dashi mun ja masa kunne ya k'i ji! Bama buk'atar kudi ransa kawai muke bukata" Sai kuma yaji shuru, kusan second biyar kafin yaji sound na muryar Farooq yana sonyi magana. "Zaku iya zuwa yanzu saboda ya samu wanka da sallar gawa kafin ruwa ya tafi dashi" Kafin Yusuf ya ce wani abu yaji karar harbi. Wayar hannunsa ce ta fadi yayi suman tsaye idanuwansa suka firfito zuciyarsa tayi wani irin bugawa. Rik'eshi Zayd yayi yana zaunar dashi sannan ya d'auko wayar da ta fad'i. Kusan minti biyu sannan hankalinsa ya dawo jikinsa da sauri ya tashi jikinsa na rawa ya ce " Coffee shop Zayd muje" Kafin Zayd ya ce wani abu wayar Yusuf ta fara ruri. Da sauri ya dauka. Muryar Farooq yaji yana fadin " Brother karkazo, kar kazo is a trap please kat Mama ta rasa Two sons din... Be karashe maganar ba Yusuf yaji kamar an bugawa Farooq abu. Runtsa idanunsa yayi ya bude su zuciyarsa na tafasa. "Karfe 1 na dare" Daga haka yaji an jatse wayar. Kallon Zayd yayi ya ce " Sunce 1 na dare kafin nan zamu iya saka police cikin lamarin saboda a kamasu" "Hakane, muje police station by now ma nasan suna investigation a kan case din" Cewar Zayd yana kallonsa. Police station beyi musu wahalar nemowa ba, already case din yana hannunsu kuma sun kara samun wani clue a kan lamarin bayan zuwansu Zayd. SS a ka kira saboda badda kama tun karfe biyu na rana aka tura jami'ai guda biyar wadannan suka badda kama, wani yana siyar da abu wani yana zaune kamar pagal wani kuma yana gefen titi da kayan sana'ar gyaran takalmi wani kuma yana siyar da rake. Ko wanne yana da distance da d'an uwansa kuma ko wanne yana gabatar da aikinsa yadda ya kamata. Gaba d'aya Yusuf ya rasa nutsuwa. Sun a zaune a police station kiran Mama ya shigo wayarsa. Katsewa yayi ya kirata, cikin muryar kuka ta ce " Farooq! Runtsa idanunsa yayi yasan by now tasan komai maybe Ramlah ce zata fada ma ta dan babu inda bata kurdawa a Internet zata iya ganin news din, Mama ba news take kalla ba, Mama... Sai kuma yayi shuru ya kasa cigaba da magana. Zayd ne ya karbi wayar yana fadin " Insha Allah Farooq zai dawo gida cikin koshin lafiya Hajiya ki kwantar da hankalinki" In charge a man case dinne ya karbi wayar yana fad'in " Mahaifiyarsa ce? Kai kawai Zayd ya daga alamar eh. Kafin d'an sandan yayi magana Mama ta katse wayat sakamakon faduwa da tayi a hannunta. *KANO* Bayan sallar la'asar Zarah ta maida Ummie gida bata shiga ba a kofar gidan ta tsaya sai data ga shigar Ummie sannan tasa me napep ya dawo da ita gida tana jin duk ba dadi jikinta. Bayan ta isa gida ta danna kiran number Zayd. Bugu d'aya ya dauka, "Ya ake ciki? "Sai zuwa anjima, gobe insha Allah zamu dawo" "Shikenan Allah ya kubutar dashi" "Amin" ya amsa yana sauke ajiye zuciya. Sallama sukayi . ta ajiye wayar tana lumshe idanunta. Mama kuwa Asibiti suka nufa da ita banda juka babu abinda Ummie da Sabir sukeyi, tun Ramlah na tausayinsu har ta fara yi musu masifa. Tashin hankali ne ya sakacta faduwa har ta suma, dakin hutu aka kaita ta huta kafin ta farka a sallamesu. ★ Kamar yadda suka fada 1am dai-dai suka cillo Farooq jamar tsumma ta cikin mota aikuwa ya gangaro ya dawo gefen titi kafin su rufe kofa aka sakar musu wuta amma ina babu wanda ya raunata a cikinsu sakamakon sun rufe motar da wuri kuma bullet proof ce. Wani irin dukan kasa ACP yayi yana jin wani takaici, jiniyar yan sanda aka saka yana juyawa yaga jamiam fararen jaya sun saka motar a tsakiya sun firfito hannunsu d'auke sa bindigu. Yusuf da Zayd me sika fito cikin d'aya daga cikin motocin da gudu suja nufi inda suka ga an saka gawar Farooq jini duk jikin farar t shirt din dake jikinsa ko kotsi bayayi. "Go down! Go down! A in da Acp din ya fada da karfi kasantuwar daya daga cikin 'yan ta'adar ya fito da wata mahaujaciyar bindiga wadda ko ma'aikatan tsaro basu da irinta. Harbi ya saki fatatata ta ko ina. Sam beji zafin shigar bullent din ba sai abu me d'umi daya ji yana shiga jikinsa har cikin pant din dake jikinsa. A hankali ya sunkuyo yana kallon gefen cikinsa. "Zayd! Yusuf ya kira sunansa da karfi ganin halin da yake ciki.... Musayar wuta aka dinga yi tsakanin police da yan ta'addar amma ina bindigun yan ta'addan yafi na yan sandan, tuni suka wuce mutun daya ne kawai ya raunata. Police wajen uku aka harba. Cikin tashin hankali Yusuf ya tallafo Zayd ganin yana shirin fad'uwa, idanunsa sunyi ja. Wani irin azaba ne ya ziyarci kwanyar Zayd lokaci daya . Motar asibiti ce ta zo aka saka Farroq, Zayd sa kuma sauran mutun uku da suka samu harbi" A motor ACP Yusuf ya bisu yana ji kamar ya fashe da kuka..... *Sorry for the typing errors* Autar Mama ce. ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 16" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1181220702?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=PLkLDk%2B4yH5fThRZchqXmVWogU%2BhnmNeYT5kf0941uz7byIYbcT1yMYZ6T%2FT%2FLHBcGtPGWjEAJECDsEN5%2F1delU41KIk5u6716t3MrHfXdwik3o6xd%2FX%2FWzsdDWZTMWE *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only kiyi magana tawannan number 07026368879* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na Sha shida* Bayan sallar magariba Zayd ya shigo gidan. Be tarar da kowa a falo ba, ya kusa shiga dakinsa Zarah ta fito hannunta rike da plate tana cin goat meat wanda tayi wa hadadden hadi. Kallon plate din yayi kafin ya kalleta ya ce " Wannan fa? Sai a lokacin ta san dashi, murmushi tayi kadan ta ce " Dazu naje kasuwar layi na siyo ko zaka ci? "Eh bari nayi wanka sai ki zubo min" Ya fada yana kokarin shiga dakinsa. "Uhm toh babu! Iya cikina na siyo dan Aunty ta ce bazata ci ba kuma kaima ba iya ci zakayi ba dan da yaji" "Zan iya ci indai kika bani! Ya fada cikin sanyin murya dan ransa ya biya sosai. Bata ce dashi komai ba ta nufi kujera ta zauna tana cin abinta hankali kwance. Dawowa yayi kusa da ita kamar zece da ita wani abu bata ankara ba taji ya wafce plate din yayi dakinsa da dan sauri. "Zayd!" Ta kira sunansa da karfi. Amma yana shiga daki ya kulle kofar. Cikin takaici ta nufi dakin Aunty. Aunty na Athkar taga Zarah fuska babu fara'a. Sai da ta karasa sannan ta kalleta ta ce " Menene? "Zayd ne fa! Ki ce masa ya bani Nama na kinsan banyi abincin dare da ni ba kuma ya karbe min nama ya shiga daki" "Bana son shashanci kuma! Shine zakiyi min kuka da godai² dake? Aunty ta fada ganin yadda Zarah ta yi da fuska. Shush Zarah tati dan idan tayi magana tana iya ganin kuka zatayi ita kadai tasan irin son da take yi wa goat meat. Ta shi Aunty tati ta fice daga dakin, bayanta Zarah ta bi. Kofar dakin Zayd suka nufa, bugawa Aunty tayi tana fadin " Fito ka bata namanka! Kuna abu kamar kananan yara" Shuru bai amsa ba, kallon Zarah tayi ta ce " Ba mamaki ya shiga wanka jira zai bude ya baki abunki" Daga haka Aunty ta bar waken cike da takaicinsu. Be dad'e ba ya bude kofar yana fadin " Shigo" Bata ce dashi komai ba ta shiga dakin. A kan centre table taga namanta ko tabawa beyi ba. Kallonsa tayi sannan ta kalli naman ta ce " Bari na zuba maka" "A'a barshi nayi zuciya, amma gama ci zamuyi magana" Data kafada tayi alamar bata damu ba ta dauki namanta ta fito daga dakin. Sai kusan 10 sannan ya fito daga daki tana ta danna wayarta. Zama yayi a kujerar da ke kusa da ita ya ce " Zaki aureni? A wanna bazata taji maganar tashi. Tashi tayi daga kishingid'an da ta ke ta na kallonsa. Gamin fuskarsa baby alamar wasa ya saka ta hadiyi wani yawu kafin ta ce " Ni karatu nake so" Numfashi ya ja da karfi kafin ya sauke a hankali ya ce " Ai aure baya hana karatu ko? "Nasani amma nasan bazaka barni ba idan ka aureni" Marairaice fuska yayi yana kallonta ya ce " Zarah kina so na mutu banyi aure bane? Bakya so Aunty taga jikokinta? Please Zarah ki amince bansani ba ko rayuwata tana gaf da karewa ban sani ba ko ina da tsahon kwanan da zan iya jiranki har ki kammala karatunki" Jikinta ne yayi sanyi, a hankali ta sauke idanunta tana kallon yatsunta. "Zarah! Ya kira sunanta. Bata daga ba sai amsawa Kawai da tayi. "Kinfi kowa sanin yadda yanayi na yake ina da kishin da bazan iya barki kina fita kullum zuwa makaranta ba" Ta shi tayi tsaye tana kallonsa ta ce " Shikenan ka nemi wata matar" Daga haka ta wuce ta barshi a wajen da kallon bayanta. Ya dade zaune a falo yana tunani, tasan bazai iya hakura da ita ba shiyasa ta ce masa haka, amma idan tazan wata ai bata san wata ba" Sai kusn 12 sannan ya kwanta. Washe_gari, basu ma hadu da dan da sassafe ya shirya ya fice kasantuwar ankawo musu wata kwangila na gina wani asibiti a chan Abuja gashi ko kammala construction din ba'ayi ba. Daf da sallar La'asar ya kirata ya shaida ma ta da ya yadda data cigaba da karatun amma ta bari bayan aure ayi duk abinda za'ayi na makarantar ta aminta kuma taji dadi. Bata ya dawo da daddare ya shaida wa Aunty yadda sukayi kuma zaije kauye dan yi wa yan uwansu magana. Ko mai na tafiya dai² dan har anyi maganar aure ansa 4weeks. A chan kauyen za'ayi komai, biki saura kwana biyu sannan zasu koma idan an dauro aure sai su dawo" Zainab taji dadin faruwar wannan lamarin kuma da ita za'a tafi kauyen baysn daurin aure sai su dawo ta re. Har anci sati daya cikin kwanakin da aka saka na bikin. Kudi Zayd ya turawa Zainan ya ce ta hado abinda baifi samunsa ba amma kaya masu kyau dan tafishi sanin zabin Zarah din. Gidansa ya fara ginawa yasa himma kasancewar s kamfanin da yake aiki ake yi masa ginin cikin kankanin lokaci aka gama, duk da cewa ba wani kato bane gidan amma ba karya ya hadu dan kamfanin Two brothers sun kware a harjar zanen gida, makaranta d.s har ma da ginawa" Ba'a wani charjeshi fees ba dan Yusuf yayi masa discount sosai cikin 100% na kudin daya kamata ya biya 30% kawai ya biya. Har furniture komai Two brothers ta saka masa. Sosai kuma yayi wa Yusuf godiya dan yasan yayi masa sosai. In 3weeks gidan ya kammala komai ya zuba a cikin gidan. Tum bikini saura sati biyu Zarah take avoiding dinsa kuma sharadin me gyaran jiki ne. Sosai Zarah tayi kyau ta hadu kamar ba ita ba farar fatarta ta fito sosai gashi ta hadu da gyara abun sai wanda ya gani lol... Tana cikin cin naman da me gyaran jiki ta bata ya fado falon kamar an jefoshi. Kallo daya yayi ma ta ya dauke kansa dan ya nuna ma ta fushi yake da ita. Ko a jikinta ts cigaba da cin abinta hankali kwance. Ganin bata ce dashi komai ba ya sashi nufo inda take ya ce " Baki ganni bane? "Na ganja mana, anjima jirgin Zainab zai iso ta ce tana kiranka baya shiga kaje ka dauko ta" "Uhm naji" Ya fada yana kare ma ta kallo dan ta sauya ta kara kyau ga wani khanshi me sanyi da yake tashi a jikinta. Numfashi ya ja da karfi yana saukewa a hankali ya ce "kinyi kyau 'yan ma ta na" Shush tayi masa. Kusa da ita ya zauna yana fadin" Nima zanci" Ajiye plate din tayi, tsoka daya ya dauka ya saka a baki ya fara taunawa kafin ya kalleta ya ce " Ya naji d'and'anon so weird" Banza tayi masa ta cigaba da cin kayanta. Ta shi yayi yana gyara zaman rigarsa ya ce " Beyi dadi ba" "OK" Ta fad'a tana dan murmushi. Karfe 8 saura Zainab ta iso gidan, tare da lefen Zarah akwati biyar, sosai Zarah tayi mamaki dan tayi zaton bazai yi ma ta lefe ba amma gashi har akwati biyar. Sai da suka gama duba lefen har Aunty sannan aka rufe Zayd ya kai dakin Aunty ya ajiye. Zarah ce ta kaiwa Zainab kayanta dakinta ta kawo ma ta abinci tana yabon yadda ta zama ta kara kiba da kyau. Sakon godiya Zarah ta turawa Zayd me dadi kafin ta kashe wayarta dan tasan zai kiranta ita kuma bata shirya yi masa magana ba. "Wai ni kuwa bazaki dauko Ummie ayi bikin nan tare da ita ba? Cewar Zainab tana kallonta. "Sai muje gobe" Zarah ta bata amsa. "Da dai yafi dan duk dinkuna na ba wanda banyi ma ta ba" "Kice kun shirya fin amarya kyau" Dariya Zainab tayi tana kwanciya. Washe_gari Zayd beje aiki ba dan Yusuf ya bashi hutun 3weeks. K'arfe goma suka shirya ita da Zainab ko wacce tasha hijabi da nikaf da,safa. Zayd na karyawa ya gansu sun fito sakale da jaka a hammata. "Ina kuma zuwa? Ya fada yana kallonsu. "Gidan Shehu zamu dauko Ummie" "Oho ku bari anjima zanje na dauko ta" "Kasan dai yana zuwa aiki kuma wannan banzar matar tashi bazata baka ba ko? Cewar Zainab tana kallonsa. "OK jira na gama sai mu tafi" Zayd ne ya kaisu har kofar gidan Shehu. Invitation ya bawa Zarah ya ce " Ki bawa Shehu" Karba tayi tana fadin " Toh" Daga haka suka fita. A falo suka tarar da Ummie, Sa'adah da kuma Shehu suna cin abinci. Ummie na ganin su ta gane Ummanta da gudu ta tashi ta nufeta tana rungumeta dage nikaf din Zarah tayi tana tsugunnawa dai² tsohon Ummie ta ce " Ummie! Sai kuma ta rungumeta zuciyarta na karaya. "Ummana kinga Aunty Sa'adah tasa Abba ya kaini an aske min gashi ko? Ta karashe maganar tana cire hular kanta. Ai kuwa ga kanta tas dashi ba gashi ko kadan. Da sauri Zainab ta cire nikaf dinta tana taba kan Ummie ta ce " Kan ubanchan" Sai kuma ta kalli Sa'adah ta ce " Uwar waye yace kiyi ma ta aski? "Ummie ce bata son kitso shiyasa nasa aka yi ma ta" Cewar shehu yana kallon Zainab. "OK" Zainab ta fad'a tana jinjina kai amma ita kadan tasan me zatayi wa Sa'adah. Its dai Zarah bata ce komai ba ta sai hawaye dake zubo ma ta na takaici. "Zuwa mukayi mu tafi da Ummie sabida ta hallarci bikin ummanta" Cewar Zainab tana karbar jakar Zarah ta ciro IVC din da Zayd ya ba ta ta mikawa Shehu ta ce " Ana gayyatar ka" Data haka ta nemi kujera zauna tana fadin " Sa'adah ko ruwa babu? Banza Sa'adah tayi ma ta zuciyarta cike sa haushi. Zarah ce ta mayar wa Ummie da hular ta tana fadin " Jeki saka takalmi" "Ina kuke tunanin zuwa? Cewar Sa'adah. "Baki isa kin hanani daukar yarinyata ba" Zarah ta bata amsa. Shi sai Shehu kasa cewa komai yayi. Zarah ce ta kalli Zainab ta ce " Muje" "A'a mu dan taya Sa'adah hira tunda naga Shehun aiki zai tafi" Tunda Zarah taji haka tasan akwai abinda Zainab din ta shirya. Girgiza kai tayi tana Kallonta. Da kyar Shehu ya iya tashi yana fadin " Allah ya sanya alkhairy" Da Amin Zainab ta amsa. Jakarsa ya dauka ta aiki ya fice ba tare da yace da kowa uffan ba. Yana fita Zainab ta cire hijabinta ta je ta kulle kofa tana kallon Ummie ta ce " Dauko min almakashi wallahi Sa'adah sai na miki aski yau" Aikuwa Ummie da gudu ta nufi kitchen bata dade ba ta dawo da scissors. "Zainab me haka,wai mu tafi dan Allah" Cewar Zarah tana kallonta. "Ke Ummie dauko min clipper din babanki yi sauri" Zainab ta kara fada tana kallon Ummie. "Bansan in da yake ba" Ummie ta fada tana kallonta. Sa'adah kuwa kokarin tashi take amma ta kasa dan tayi nauyi. Zarah rike min hannunta. Duk da Zarah bata so Zainab tayi hakan ma amma gwanda itama taji idan da dadi. Rike Sa'adah tayi Zainab kuma ta bude kanta, kitsone guda shida. Haka Zainab tabi kitson nan ta ciresu tas a kan Sa'adah sai hawaye ta keyi. A gabanta Zainab ta ajieye kitson tana fadin " Ummie bazata dawo gidan nan sai gashinta ya dawo kjma wallahi kika kara aske ma ta a kotu zaki ji ki sakarya kawai" ko jikaf din basu mayar ba suka baro gidan. Zayd har ya gaji da jiransu. Ummie na shigowa motar ya kalleta ya ce " Ya naga goshinki ba gashi? Ko gyara zama Zainab batayi ba ta ce " Wannan yar iskar ce ta saka sakaran ubanta yayi ma ta aski nima kuwa sai da nayi wa Shegia kafin mu fito" "Good! Cewar Zayd yana tada motar subar kofar gidan...... *4 days to the wedding* Sorry for the typing errors. Autar Mama ce ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 18" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1183371201?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=CnjS3OYFsfcLcTAtV8W8%2BJROWL0VtgNtV4DFF6uz2fudt5IOmnUwnFFfJMJjIy449LeTSEg4QzB7dapjiMxEStpJo4NSazFB%2BPg28%2B8oS75wFY1%2FzVDOGHCh1VYCeyJN *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only kiyi magana tawannan number 07026368879* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na Sha takwas* *Washe gari* Tun da tayi sallar asuba bata koma bacci ba, gari na waye wa ta fara gyara dakinta duk da cewa beyi wani datti ba amma ta kara kintsa shi, burner ta nema amma bata gani ba fitowa tayi daga d'aki tana k'arewa falon kallo, lallai Zayd ya kashe 'ya'yan banki dan ba k'aramin tsaruwa falon yayi ba. K'ofar kitchen a bude take hakan yasa bata sha wahalar ganewa ba. Breakfast me sauki ta hada musu shayi bread da kuma kwai. A dining ta jera komai tan sauke nunfashi a hankali. Dakinta ta koma danyi wanka. Har tayi wankan ta fito cikin atamfa riga da zani amma Zayd be fito ba. Zama tati taco abincinta hankali kwance tana ta baza idanu amma har ta gama Zayd be fito ba. Dakin da take tunanin shine nasa ta nufa ta fara knocking. Jin be amsa ba ya saka ta tura kofar dakin a hankali, sanyi sosai falon ya dauka dan ya ware AC. Karewa falon kallo tayi komai yayj ba karya, hanyar bedroom ta nufa shima sai data gama kare masa kallo sannan ta kalki kan gado. A cikin bargo ta hangoshi ya rufa har kansa. Kamar wadda ke tsoran a kamata haka ta nufi inda yake a hankali. "Goma fa ta wuce" Gyara kwanciyarsa yayi yana kuma jan bargo. "Kasan su Inna zasu zo ko? Ya kamata ace ka tashi kayo cefene da za'ayi musu abinci dan banga kayan masarufi ba" "Zaraaaah" Ya kira sunanata yana jan karshen muryarsa cike da bacci. Yaye bargon tayi tana kallonsa. A hankali ya bude idanunsa yana kallonta daga sama har kasa, sai kuma ya tashi zaune yana fadin " Ina gaisuwar? Yanzu dai ni mijinki ne ba Zayd din gida ba wanda said kinga dama kika gaishesa. Murmushi tayi kadan tana durkusa ta ce " Ina kwana? "Haka ake gaisuwa? Haka ya kamata? Ya fada yana wani hade rai. Cike da mamaki ta ce " Ya ake yi to? Tasowa yayi daga kan gadon yana riko hannunta ya tasar da ita tsaye, ita dai sai kallonsa take yi. Side hug ya bata yana wani matseta kafin ya hura ma ta iska a kunne ya sumbacin kumatunta ya ce " Good morning my darling Z" Murmushi tayi kadan tana dan tureshi ta ce " Ni bazan iya wannan ba" "OK shikenan, ni zan dinga miki ai, yawwa shine jiya kika kulle kofa ko? Ji tayi kamar ta nitse dan kunya amma sai ta maze ta ce " Na gama abinci har naci nawa, in kawo maka nan ko zaka fito kaci? "Eh zan fito but first muje kiyi min wanka" Zaro ido tayi ta juya da sauri zata tafi, riko hannunta yayi yana dawo da ita kusa dashi idanuwansa cikin na ta ya ce " Bana son kunyar nan kinji ko? "Uhm" Ta fad'a tana son kwace hannunta. Sakinta yayi yana shigewarsa toilet. Tafi minti uku a tsaye a wajen sannan ta fita daga dakin. Bata koma daki ba kitchen ta nufa ta kimtsa shi ta bude fridge, komai da take bukata akwai har yayi kankara ma. Murmushi tayi tasan wannan aikin zainab ne. Fito da abubuwan da zatayi amfani tayi ta ajiye su dan su huce kafin ta fara girki. Sauke ajiyar zuciya tayi fuskarta dauke da murmushin jin dad'i. Bazata cika baki ba amma tasan Zayd bazaiyi treating dinta kamar yadda shehu yayi ba. Breakfast dinsa ta hada a tray ta nufi dakinsa. Har yanzu yana toilet, ajiyewa tayi ta fice da sauri dan bata so ya fito tana nan haka kawai ta rasa dalili kunyar Zayd ta shigeta tun lokacin da aka daura aure. Tana zaune a falo taji ya dafata ta baya. Bata juyo ba said zuciyarta data buga. Yana lura da yanayinta ya rasa gane me ya shigeta meyasa ta ke tsoransa dan shi yanayinta ya nuna masa tsoransa take ji. Ajiyar zuciya ya sauke yana zagayowa ya zauna kusa da ita ya ce " Sai yaushe zasu zo? "Nafi tunanin da yamma, tunda ba nisa zuwa dare sai su tafi" "OK" Ya fada yana kallonta. Ta shi tayi tana fadin " Bari na kunna kallo" Hannunta ya jawo ya dawo da ita kan kujera yana bin ta da kallo. "Zan kunna kallo" Ta fada zuciyarta na bugawa ganin yadda yake kallonta. Murmushi yayi kadan ya ce " Ok" Sakinta yayi ta tashi da sauri ta nufi wajen TV. Kasa jonawa tayi dan ji tayi jikinta na rawa. Gaba daya haushi da takaicin kanta duk ya isheta ko aurenta na fari batayi wannan abun ba sai kuma wannan? Shi kanshi Zayd tasan baya jin dadi kawai bazaiyi magana bane. "Barshi zan jona" Ta ya fada daga bayanta. Matsawa tayi tana binsa da kallo har ya jona. Be ce da ita komai ba ya koma mazauninsa yana canza channel. Hanayar daki ta nufa cike da haushin kanta. Bin bayanta yayi da kallo zuciyarsa cike da mamaki. Ajiye remote din yayi yabi bayanta. A gaban mudubi ya ganta ta tsirawa kanta idanu. Inda take ya karaso yana saka hannayensa ya zagaye kugunta fuskarsa akan kafadarta suns kallon juna ta mudubi. Numfashi ta sauke a hankali tana sauke idanunta kasa. "Zaraaah! Please ki saki jikinki" Ya fada yana kallonta ta mirror. Shuru tayi dan bata san me zata ce masa ba. Juyo da ita yayi yana kallon fuskarta ya ce " Karki sa na fara kokwanton soyayyar da kika ce kina min ko kuma nayi tunanin kin amince da aurena ne saboda Aunty da Zainab, Zarah inason muyi rayuwar aure me cike ds farinciki da kuma soyayya, meyasa zaki fara da wannan yanayin? Ko nayi miki wani abu ne? Ya karashe maganar yana dago da habarta. Kin kallonsa tayi dan tana daga idanunta hawaye ne zasu zubo wanda ita kanta bata san na menene ba. Numfashi ya sauke yana sakinta dan gaba daya ta sagar masa da gwiwa ba haka yayi zato daga gareta ba. A sanyaye ya fice daga d'akin. Zama tayi a gefen gado tana dafe kanta cike da takaicin abinda takeyi. Amma ya zatayi ba laifinta bane itama ba'a son ranta take haka ba, ta rasa gane me yake damunta amma tun wuri ya kamata ta gyara bata so ta zama solar kawo wani misunderstanding tsakaninta da mijinta. Da sauri ta sha re hawayenda suka zubo ma ta, tashi tayi tana fitowa daga dakin. Bata ganshi a falo ba, dakinsa ta nufa nan ma baya nan. Wajen gidan ta fito ta duba ko ina bata ganshi ba. "Ba dai ya fita ba? Ta fada a fili. Cikin gidan ta dawo ta dauko wayarta tayi dialing number dinsa. Bugu biyu ya dauka yana fadin " Ina jinki" "Kana ina? Ta fada a hankali" "Na kusa karasawa gida zan gaidasu Inna ne" "Shikenan" Ta fad'a a sanyaye. "Wani abu ne? Ya saka fada dan jin kamar bata so fitar tashi ba. "A'a" Ta bashi amsa tana kashe wayar. Kwanciya tayi a kujera tana lumshe idanunta, yana dawowa zata bashi hakuri daga aure jiya har ta fara b'ata masa rai? Da auren fari ne tasan zai mata uzuri ta rufe masa kofa sannan tana wani treating dinsa kamar stranger. Tana cikin wanna tunanin wayarta ta fara ruri. Tana ganin sunan Zainab ta dauka da sauri tana fadin " Na dauka zaki ko da safe ai dan duk wasu kayan basan i da kikai musu matsugnni ba" "Ba wannan ba Zarah, naga Yaya yazo ba wani fara'a ko washe bakin nan da sabon ango yake yi banga yana yi ba" Shuru Zarah tayi na 'yan seconni kafin ta ce " Zarah dama ilimin karantar yanayin mutun kikayi ba harkar lafiya ba! Daga ganin sa sai ki fara wani banzan tunani" "Hmm ke abunne yaban mammaki gasu Inna chan ma said tsiya suke masa wai baya dariya, toh nidai zan baki shawara a matsayinki na kanwata kardai ki bada damar da abu mara dadi zai fara faruwa tsakanunku kinji ko? "Insha Allah, yaushe zaku zo? "Zuwa gone sunce yau hutawa zasuyi ni da yau nake son tafiya na barwa kishiyata miji gwanda na koma" Dariya Zarah tayi tana fadin " Dad'inta dai dashi kika ganta" "Eh amma yanzu dai mijin mu ne! Ban ma fada masa ina ciki ba sai jiya na aka turo min da result na BT aka tabbatar min wata biyu" "Masha Allah, ya kamata dai ya sani da wuri Allah ya saukeki lafiya" Zarah ta fada cike da farinciki. "Amin, kuma karki fadawa kowa dan ko Aunty bata sani ba" Murmushi Zarah tayi ta ce " Baki da matsala, yaushe din zaki tafi? Daga d'ayan b'angaren Zainab ta ce " Gobe insha Allah, by 10 zamu zo gidan ki zuwa azahar sai na kirashi kinga kafin la'asar yazo sai mu tafi dan jibi Abuja zamu koma daga chan ma ya ce zasu wuce Lagos shida uwargida idan kwanata ya zagayo" "OK Allah ya kara had'a kanku" Da Amin Zainab ta amsa sannan sukayi sallama. White rice da stew tayi wanda yaji naman kaza taso yanka ganye a kai amma babu wanda zata aika. Bata ci abincin ba ta zauna zaman jiranshi har yamma be dawo ba kuma ta kira wayarsa a kashe. Gaba daya bata jin dadin gidan. Bayan tayi salkar magariba ta sake wanka ta saka doguwar riga me kyau amma mara nauyi. Gamin yunwa na nema halakata yasa ta zuba abincin taci. Sai da akayi salkar ishai ya dawo. Tana zaune a falo tana kallo taji sallmarsa. Kallonsa tayi sannna ta amsa tana fadin " Sannu da zuwa" Murmushi yayi ma tabyana fadin " Ayi hakuri yau nayi laifi, Sule ne ya takura sai na zaga gari dashi shiyasa" Ya karashe maganar yana zama kusa da ita. "Kinyi kyau" Ya fada yana kallonta. K'asa tayi da kanta tana murmushi. "Sarkin kunya! Banci komai ba kawo min abinci" Ya fada yana kallon TV. Sai da ta kara warming din abincin sannan ta kawo masa. "Amarya da heavy food haka? Ya fada yana fara cin abincin. Bata ce komai ba sai murmushi kawai ds tayi. "Kazar amarcin ki ma baki ci ba tana fridge" Ya fada yana nuna fridge din dake falo. Bata ce dashi komai ba shima bai kara magana ba har ya gama cin abincin. Sun dade a falo suna kallo har kusan 12am sannan ya kalleta ya ce " Bakya jin bacci? Sai a lokacin ta samu courage din cewa " Kayi hakuri" "Hakuri kuma Zarah? Me kikayi? Shuru tayi dan itama bazata ce masa ga abinda tayi ba tasan dai bata kyauta ba. "Amarya ai bata laifi ko ta kashe dan masu gida, tashi kije ki kwanta" A sukwane ta tashi ta nufi dakinta, bayanta yabi da kallo yana murmushi. Har bacci ya dauketa bata daina tunaninsa ba. Washe_gari. Karfe 11 saura su Inna suka zo har da Ummie da Zainab. Tasha nasihohi sosai dan shima anyi masa nasa jiya. Sun kara zaga gidan sosai sai yamma sai Zainab ta tafi Ummie kuwa cewa tayi taga gidan zama babu inda zata tafi. Sai bayan magariba Zayd ya mayar dasu Inna gida suna ta saka musu albarka. Zarah na yi wa Ummie yankan farce Zayd ya shigo gidan yana kallonsu ya ce " Yanakan farce da daddaren nan salan ki yanke ta? "Yayi tsaho dayawa dazu ta jimin ciwo" Zarah ta fada tana kallonsa. Zama yay yana kallon Ummie ya ce " Kwakwis! Turb'une fuska Ummie tayi tana kallon Zarah ta ce " Umma kinga shi ko? "Shima ai kwakwis ne, baki ga kansa ba? Zarah ta fada tana murmushi. "Amma nawa gashin yafi naki kyan gani ke kham kai kamar kwarya" Zayd ya fada yana dariya. Kuka Ummie ta saka tana kallonsa. "Ka gani ko? Kasan halinta yanzu bacci sai ya gagaremu" "Ai dama yau ba bacci, hakurina ya kare" Ya fada yana daukar Ummie ya shiga daki yana rarrashinta. Farcen data yanke ma ta ta zuba a dustbin sannan ta shiga dakinta. ★ *SABIR!* *SABIR!* Wai ni sa'ar ka ce ne? Bani biro na ina da abunyi fa" Unbolo yayi ma ta yana fadin " Zoki ki kwata" Dafa goshi Ummie tayi tana harararsa ta ce " Zan hadaka da Mama" Kafin yayi magana yaji muryar mahaifinsa ya ce " Kai Sabir! Sa'ar kace? Ko an fada maka yayarka ce? She's like your mother" "Kai! Daddy! Wannan yarinyar? Ya fada yana nuna Ummie. Sake hade rai Yusuf yayi yana fadin " Ita fa! Daga yau kuma Aunty Ummie nake so naji kana cewa, ke kuma ki cigaba da sakar masa fuska" Shuru Ummie tayi tana yin k'asa da kanta. Ficewa yayi ya barsu da sauri Sabir yazo inda take yana fadin " Daddy na ya aureki ne bayan tafiyar Mummy na? Dariyata tuntsire da ita tana karbar bironta ta ce " A'a, Yaya Farooq ne ya aureni" "Uncle Farooq? Ya fada yana zama kusa da ita. "Eh" Ta bashi amsa tana kallonsa. " Daddy ya ce min ya tafi wani aiki ba yanzu zai dawo ba meyasa baki bishi ba? "Saboda makaranta" Tavfada tsna fara aikin Assignment dinta. "OK, zan dinga ce miki Aunty amma nima zaki dinga ce min Handsome kin yarda? Murmushi tayi ta ce " Waye yace maka kai Handsome ne? "Mummy mana ta ce idan na kara girma na zama saurayi 'yanmata zasu dinga fad'a a kaina, kuma kinsan me? Ni balarabiya zan auro idan na girma nayi kudi" "Toh Allah ya tabbatar" Ummie ta fada tana dariya. "Amin, birthday naya kusa ki tanadi gift" "Shekara nawa? Ta fada tana kallonsa. " 13yrs mana" "Kai Sabir! Haji muryarta mamansa a kansa. Da sauri ya kalleta ranta a had'e ta ce " Uban me kake yi a nan? "Bakomai" Ya fad'a yana tshi tsaye. Wani banzan kallo tayi wa Ummie tana fadin " Mama ta ce ki fora abincin rana" Da toh Ummie ta amsa tana ajiye Aikin makarantar ta nufi kitchen ita kuma taja hannun Sabir suka bar falon. Tana cikin girkin tajiyo muryar Mama tana kiran Aunty Ramlah. Fitowa tayi daga kitchen din tana fadin 'Tana sama" "Water yake girki toh? Mama ta fada tana k'arasowa kitchen din. Ganin ba kowa sai Ummie yasata fadin " Ke Ramlat ta bari da aiki? Ba Assignment kika ce zakiyi ba? Karfe nawa yanzu? 12 saura fa? Kuma kina da class karfe 1 na rana! Bata jira cewar Ummie ba ta koma falo tana kwallawa Ramlah kira ranta a matukar b'ace...... *sorry for the typing errors* Autar Mama ce. ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 20" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1184208159?utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&utm_source=android *Please subscribe, and like my YouTube channel* https://youtu.be/9m2j2vaiKjw Aslm ma abota biyan littafin Momin Haneef ce tana sanar daku littafin ta na ak'idar masarautar. littafin nakud'ine idan kina buk'ata zaki iya fara biya tunkafin free page yak'are gamai son littafin ak'idar masarautar zai turo da kud'insa ta wannan account👇 Nusaiba Rabi'u Union Bank 0087778987 Idan kuma katine zaku turo katin MTN ta wannan number👇 07026368879 Bamuson vtu bazamu kar b'aba Idan kinturo kud'in zaki turo mana da shaidan kin biya ta wannan number07026368879 Normal group 300 only Zakuna samun page d'aya (1 )arana Special group 400👇 Zakuna samun page biyu (2) arana duk Wanda kikaga yamiki sai kishi ga. *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na Ashirin* Ya kasa zama kwata² hankalinsa yayi matukar tashi gaba d'aya hankalinsa baya jikinsa. Wani doctor ne ya fito daga d'akin tiyata yana wuce Yusuf. Da sauri Yusuf ya bi bayansa yana fad'in " Ya ake ciki? "For now bazamu iya cewa komai ba musanman shi d'ayan da suka harba a k'irji saitin zuciya" Daga haka ya bar Yusuf da kullewar ciki sam be lura cewa a saitin zuciya aka harbi k'aninsa ba. ACP ne ya dafa shi cikin son kwantar masa da hankali ya ce " Insha Allah komai zaizo da sauk'i" Shuru Yusuf yayi yana zama a kujera gumi na keto masa. Yana zaune doctors biyu suka kuma shiga wajen tiyatar. Anfi 4 hours har bayan sallar asuba wajen 6 sannan likitoci da nurses suka fara firfitowa. Da sauri ya nufi wajen wani likita yana fad'in "Ya ake ciki? "They are out of danger ins ha Allah sai daj bazamu ce komai ba gamr da lafiyarsu sai munga sun tashi it can be possible Sufi slipping into a coma and me harbi daga baya zuwa ciki gaskiya ya d'an tab'a masa laka, shi kuma me harbi kusa da chest d'insa nan da three days zamu kuma masa hoto, ma'aikatan tsaro kuma is not that serious Allah said ya basu lafiya" Daga haka ya bar Yusuf idanunsa sunyi ja, yanzu me zaice Zarah? Me zai cewa Mahaifiyar Zayd? Da kyar ya iya zama a kujera yana dafa kansa gaba d'aya duniyar tayi masa zafi. Yana zaune aka fito dasu, da ido kawai ya bisu dan baya ji ma zai iya tashi. ICU aka nufa da Zayd da kuma Farooq. Da kyat ACP yayi convincing Yusuf suka tafi gidansa. Anan Yusuf yayi wanka ya canza kaya amma ko ruwa be kai cikinsa ba duk da kokarin ACP. By 10am suka dawo asibitin. ICU suka tafi riga aka basu suka saka da hula sannan suka canza takalmi suka shiga. Ko wanne a kwance kamar gawa amma na'ura na nuna cewa suna da rayuwa. Kwallah ne ya cika idon Yusuf, shi yanzu bashi da courage d'in da zai kira Zarah ya sanar da ita halin da ake ciki, ji yake dama shi harbin ya samu ba Zayd ba. Basu wani dad'e a ciki ba suka fito. "Yusuf ya kama ta ace iyalan Shi abokin naka sun sani dan bamu san ranar farkawarsa ba" Iska ya furzar me d'umi kafin ya ce " Bansan me zan fad'awa matarsa ba, bansan ya zata d'auki maganar ba, just 4-5days fa da aurensa" Dafa kad'arsa ACP yayi sannan ya ce " Dole hakannan zaka fad'a musu, ko kuma ka koma Kano sai ku taho tare" "Shikenan" Cewar Yusuf yana tashi tsaye. "Yanzu zan tafi dan bana so na kwana a Kano" "Shikenan muje nayi excorting d'inka zuwa filin jirgi" Baba daya Yusuf be san me zai cewa Zarah ba hankalinsa ya tadhi matuka. Tun saukarsa a Kano ya hau napep zuwa Gidan Zayd yafi minti goma sha biyar a kofar gidan kafin ya d'aga hannu ya fara knocking. Zarah dake shirin fitowa dan zuwa gidan Aunty, ta bude kofar. Kallon² suka tsaya yi sosai gabanta yayi wani mummunan fad'uwa. Muryarta na d'an rawa ta ce " I...ina Zayd? Shuru Yusuf yayi ya kasa uttering ko da word d'aya ne. "Muje saga ciki Zayd yana lafiya" Yusuf ya fada yana shigowa compound d'in gidan. Biyosa tayi ta ce " Ina mijina? "Zarah relax please mijinki yana lafiya" "Ka fad'a min gaskiya" Ta fada hawaye na biyo kuncinta. "Actually nun hadu da accident ne kuma Zayd ya karye a kafa amma yana nan lafiya shi ya ce ma na dawo na d'aukeki saboda ki kula dashi" Tsayawa tayi tana kallonsa zuciyarta tak'i gamsuwa da abinda yake fad'a ma ta, tana ji a jikinta kamar wani abu munnuna ya faru da Zayd. "Muje karmu b'ata lokaci kinji? "Mahaifiyarsa fa? Zarah ta fad'a tana kallonsa. "Muje gidan na ta mu tafi tare da ita sai yafi jin dadi ma" "Yusuf! Ta kira sunansa. Be yarda ya kalleta ba ya ce " Muje Zarah dan akwai flight din da za I tashi by 3 inaso mu sameshi" Gabansa ta dawo tana kallonsa ta ce " Zayd ya rasu ko? "Wace iriyar magana ce wannan? Ya fada amma be kalleta ba. "Idan ba haka ba meyasa zaka dawo cikin wannsn yanayin? Ka fad'a min gaskiya! Ta fada tana fashewa da wani irin kuka. "Zayd yana raye kawai karaya ce ya samu" "Naji a jikina wani abu mara kyau ya samu mijina, Dan Allah ka fad'a min" Shuru yati zuciyarsa n karaya dan Zarah ta bashi tausayi, destiny is testing her yarinyar tana shan wahalar rayuwa, aurenta na farko bata ji dadinsa ta jure wahala na tsahon 8 years, lokacin da zata samu farinciki kuma ga wani tashin hankalin abinda yafi damunsa shine harbin ya taba wa Zayd laka wanda da wuya ya cigaba da tafiya dan daga abinda yayi cikinsa zuwa kafafuwa basu sake aiki ba sai dai wani ikon Allah. Kasa daurewa yayi ya tsugunna yana jin hawaye sun cika masa idanunsa. "Na sani dama! Tunda Zayd zai tafi naji bana son tafiyar, kun kashe min mijina kun huta ta fada tana sa hannu ta ture Yusuf ya fad'i a kasa. Itama fad'uwar tayi tana fashe da wani kuka zuciyarta na yi ma ta wani irin radad'i. Tashi tsaye yayi ya ce " Zarah Zayd be mutu ba na rantse miki, please ki tashi mu tafi" Wani banzan kallo tayi masa tana tashi tsaye ta nufi hanyar fita daga gidan da gudu. Bin bayanta yayi bayan ya rufo gidan, rikota yayi ganin kamar ta zare. "Me haka Zarah? Kokarin kwace hannunta take yi amma ta kasa. Shi ya tsarar musu napep zuwa gidan Aunty. Aunty na wanke² ta gansu sun shigo Zarah na tafiya kamar ba mutun ba idanunta kyar waje d'aya. Da sauri ta tashi tana kallonsu ta ce " Yallab'ai me ya faru haka? "Mama, ko d'auko hijabi zamu tafi Abuja" "Zayd ya rasu ko? Aunty ta fad'a tana kallonsa. Girgiza kai yayi sannan ya ce " Be rasu ba" Bata k'ara cewa komai ba ta shiga d'aki sai data kashe komai na gidan sannan ta fito tasan cewa Zayd ya rasu dan tun ba yau ba take jin jikinta ba dadi ga yawan bari da faduwar gaba da takeyi ashe Zayd ne zai rasu. Har suka isa Abuja babu wanda yayi magana. ACP ne ya d'auko su a airport suka wuce asibiti. Ko takalmi Zarah bata cire ba ta shiga ICU da gudu, inda Zayd yake kwance ta nufa tana masa wata iriyar runguma dan duk zatonta gawar sace a kwance dan bata lura da komai. Nurses ne suka zo kanta ana kokarin b'anb'areta daga jikinsa. "Zarah d'agashi bashi da lafiya" Yusuf ya fad'a yana yi wa nurses din Alana dasu matsa. Matsawa sukayi shi da kanshi ya cire Zarah daga jikin Zayd ya gyara masa abinda aka lullubeshi. "Ka ce min karyewa yayi? Meyasa zaka yi min karya? Meyasa! Ta fad'a tana chakumar wuyan Yusuf idanunta sunyi jajawur. "Please take her out" Wata nurse ta fad'a tana kallon Yusuf. Aunty kuwa ACP ya sanar da ita ba mutuwa yayi ba addua tayi masa ta fito. "Muje? Yusuf ya fad'a yana nuna ma ta hanyar fita. Wani matsiyacin kallo tayi masa kafin ta koma kusa da Zayd ta riko hannunta cikin muryar kuka ta ce " Dan Allah karkayi min haka" "Please Sir take her out bama son hayaniya", Nurse din ta sake fad'a. Sai a lokacin da Zarah ta tashi zata fito ta hango Farooq. "Toh me ya faru haka? Ko dashi akayi hatsarin? Ko dai mutanen da suka kamashi ne suka harbi shi shida Zayd? A hankali ta k'arasa inda yake jikin abinda aka rufeshi duk jini ya b'ata, Hannu tasa ta cire sheet din, tsaga ta gani a jikinsa sosai kusa da gefen zuciyarsa. Da sauri ta rufe tana d'agowa ta kalli Yusuf. K'arasowa yayi inda take ya riko ta suka fito ganin tana shirin fad'uwa. Zaunar sa ita yayi kusa da Aunty, sannan ya sanar dasu duk abinda ya faru, sosai Zarah ta ke kuka. "Yanzu kana nufin bazai sake takawaba? Aunty ta fada cikin tashin hankali. "A'a insha Allah idan ya farfad'o zamu kaishi waje domin chan sunfi nan kayan aiki insha Allah komai zai wuce" "Allah yasa, shi kuma Farookun fa? "Insha Allah babu wata matsala kawai dai za'a d'orashi a kan maganine da zarar ya farfad'o dan bullet din be tab'a masa heart ba" "Allah ya basu lafiya" Aunty ta fad'a cike da damuwa. Da Amin suka amsa banda Zarah da magana ta gagareta. "Zamuyi booking hotel saboda ku samu wajen kwana" Yusuf ya fad'a yana tashi tsaye. "Is not safe their Yusuf, akwai empty room a gidan zansa ta gyara musu inyaso ni da kai sai mu kwana d'aki daya" Girgiza kai Yusuf yayi sannan ya ce " A'a ACP abun kuma sai yayi yawa" Dafa kafad'arsa ACP yayi yana d'an murmushi ya ce " Karka damu" *KANO* Tunda suka dawo daga asbiti Mama ke kiran number Zayd amma not reachable, sai wajejen 8pm sannan ta samu ta shiga. Har tagama ringing be d'auka ba. Ummie ce ta karbi wayar daga hannunta tana fad'in "Dan Allah Mama ki kwantar da hankalinki bari na cigaba da Kira" Mama dai bata ce komai ba, sau uku Ummie tana kira be d'auka sai a na hud'un. Yana dauka ta mik'awa Mama. "Yusuf ina Farooq? "Mama yana nan lafiya zuwa next week zamu dawo insha Allah ya samu karaya ne a kafarsa" Wani irin ajiyar zuciya Mama ta sauke kafin ta ce " Toh Allah ya dawo daku lafiya bashi wayar" "Ai asibitin dana kaishi ba'a barin a zauna, ki kwantar da hankalinki yana nan lafiya" "Ton Yusuf ka kula dashi kaji? Da toh ya amsa sannan sukayi sallama. "Ya Yaya Farooq din? Ummie ta fad'a tana kallonta. " Ya samu karaya a kafa amma Yusuf ya ce da sauki" "Allah ya kara sauki" Ummie ta fada tana kwanciya kusa da Mama dan itama sai yanzun ta samu kwanciyar hankali... ★ Banda ihu da kururwa babu abinda take ji jikinta sai radad'i yake da ciki da uban dukan da Shehu yake yi ma ta. Yarda belt d'in yayi ransa a matukar b'ace ya ce " Waye ubanki da zaki zagi nata uban? "Allah ya isana wallahi shegu dan kutmar uba wanda be gaji mutunci ba dan akuya" Cewar Sa'adah tana hararasa. "Ke! Ni kike yi wa Wanna zagin? Ya fad'a cikin tsananin b'acin rai. Banza tayi dashi. Batayi aune taji ya fara yin kutufo da ita yana zuba mata maruka ta ko ina. Ihu ta saka me karfi dan wani irin ciwo da mararta yayi. Fita yayi ya barta a d'akin, Ummie na kitchen tana wanke² taga fitarsa. Tab'a baki tayi ta ce " Yau Aunty sa'adah ta dandana yadda Ummana take ji" Saleh ne ya shigo kitchen din yana binta da wani shegen kallon. Tsaki tayi a fili tana d'auraye hannunta ta ce " Bani hanya" "Kwakwis" Ya fad'a yana zame ma ta hular kanta duk da cewa gashi ya tofo ya kwanta" "Kaima ai kwakwis ne" Ta fad'a tana kokarin fita daga kitchen din. Rik'o hannunta yayi da sauri ta kwace ta ce" Karka k'ara tabani, Ummana ta ce ba kyau" Dariya ya feshe da ita yana fadin " Lallai! Shekararki nawa wai? 9yrs fa? Mtsww dallah wuce in taba ki inji me? Ke ba nono ba ke ba d'uwawu ba" "Wanda nake dashi said ka kwace" Daga haka ta fice ta barshi a kitchen. "Lallai ma wannan yarinyar wato ya lura tun bayan dawowarta daga bikin uwarta ta koyi yab'a masa magana" Kwafa yayi sannan shima ya fito daga kitchen d'in. *Some days later* *sorry for the typing errors* Autar Mama ce. ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 22" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1185191016?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=i7vjLl4Pap4KVxPR1R%2FXMiDiN7bEkc4p0j%2FGRgYRt09jMW%2F8HSdaREb9P6QC%2BRO2fBWgsAo4KlEgvrub%2FKYUkFaYgMU%2Bom8w1cy6QsJ5wBqV5uu4GZY0wW7A%2Bi9So6qh *Please subscribe, and like my YouTube channel* https://youtu.be/9m2j2vaiKjw Aslm ma abota biyan littafin Momin Haneef ce tana sanar daku littafin ta na ak'idar masarautar. littafin nakud'ine idan kina buk'ata zaki iya fara biya tunkafin free page yak'are gamai son littafin ak'idar masarautar zai turo da kud'insa ta wannan account👇 Nusaiba Rabi'u Union Bank 0087778987 Idan kuma katine zaku turo katin MTN ta wannan number👇 07026368879 Bamuson vtu bazamu kar b'aba Idan kinturo kud'in zaki turo mana da shaidan kin biya ta wannan number07026368879 Normal group 300 only Zakuna samun page d'aya (1 )arana Special group 400👇 Zakuna samun page biyu (2) arana duk Wanda kikaga yamiki sai kishi ga. *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na Ashirin da biyu* Doctor ne ya shigo tare da wata nurse said Zainab a bayansu. Matsawa Zarah tayi tana share hawayenta. Kallon Zayd Doctor yayi yana fad'in " Ya jikin? "Da sauki" Zayd ya amsa yana kallonsa. "Yawwa, inaso ka kwantar da hankalinka kaji ko? Insha Allah zaka samu sauk'i ka cigaba da tafiya da kafafunka kamar da insha Allah, zamu dora ka akan magunguna" "Gobe zamu bar k'asar insha Allah" Cewar Yusuf yana kallon likitan. " Ok, hakan yafi saboda chan sunfi mu kayan aiki Allah dai ya basu lafiya" Likitan ha fada yana kallon Yusuf. Da Amin suka amsa gaba daya. "Yusuf kazo ka karbi discharge latter na patients din" Daga haka likitan ya fita Yusuf na bin bayansa. Kallonsa ya mayar zuwa ga Aunty, murmushi yayi kad'an gaba daya ta canza sosai. "Daga jiya zuwa yau har kin zama haka? Ya fada yana d'an murmushi. "Almost 3months fa ka d'auka unconscious ga Farooq ma ko farka beyi ba shima 3months" Sai yanzu komai yake dawo masa. Runtsa idanunsa yayi kad'an kafin ya ce " Allah ya bamu lafiya" Aunty ce ta shiga toilet ta kawo robber da ruwa, Zainab ta bashi brush yayi sannan Zarah ta hada masa tea me kauri sosai aikuwa ya shanye tas. Da taimakon Aunty ya iya alwawa yayi sallah daga zaune sannan Zainab ta zuba masa abinci kad'an. Zarah dai bata k'ara ce masa komai ba said kallonsa kawai da take. "Idan Yusufa zai tafi sai ya sauke mu" Aunty ta fada tana hada kaya. Kafin suyi magana Yusuf ya shigo yana fad'in " Ga discharge latter din Zayd, Insha Allah gobe by 7pm jirginmu zai tashi" "Sir ya jikin Farooq? Cewar Zayd yana kallonsa. Kusa dashi Yusuf ya dawo yana kallonsa kafin ya saki murmushi ya ce " Da sauki" "Thank you" Zayd ya fada yana riko hannunsa. D'ora d'ayan hannun nasa yayi a kan na Zayd yana fad'in " Ni ya kamata na fad'i wannan kalmar, Kayi hakuri sannan ina godiya" "Yes sir! Zayd ya fada da fara'a sosai. Hawaye ne ya taru idanun Yusuf wani irin tausayin Zayd da Zarah ya shigesa lokaci daya. Be san lokacin daya yi wa Zayd wata wawan runguma ba yana runtsa idanunsa tausayin Zayd fal ransa. Shuru kawai Zayd yayi yana jin saukar hawayen Yusuf a gadon bayansa. Aunty ce ta fara fita tare da kayanta sannan Zainab said Zarah. Sai daya ji ransa yayi sanyi sannan ya d'ago yana kallon Zayd ya ce " Allah ya baka lafiya" Daga haka ya fice daga d'akin be jira Zayd ya ce komai ba. Murmushi kawai Zayd yayi yana kallon kofar daya fita. Zainab ce ta leko tana fadin " Zarah zata zauna da kai, sannan passports d'inku yana cikin drawer Allah ya kara sauki" Da amin ya amsa sannan ta rufe kofar ta fita. Kusan 10mins sannan Zarah ta shigo tana kallonsa. Tsayawa tayi daga dan nesa dashi ta ce " Ya jikin? "Naji sauki Zarah" Ya fad'a yana kallonta. A hankali ta tako ta k'araso inda yake kafin ta ce " Karka damu insha Allah zaka ji sauki" Ta k'arashe maganar a raunane. Rik'o hannunta yayi ya shafa yana kallon fuskarta ya ce " insha Allah, amma inaso ki cire damuwa a ranki kinji? Saboda damuwarki ita zata saka na damu" Hawayen da take rik'ewa ne suka zubo bisa kuncinta. B'ata rai yayi yana fad'in " Meyasa kike kuka? Da sauri ta goge hawayenta tana zama a kujera ta janyota zuwa gaban gadonsa ta ce " Ba komai, ka kwanta dare yayi" "Ok ke a ina zaki kwana? Tabarma ta nuna masa da kuma bargo sannan ta ce "Zan shimfida bargo a kan tabarma sai na kwanta" "My tafi gida kawai tunda an bamu discharge latter" Girgiza kai tayi ta ce " Doctor ya ce said gone saboda akwai allurar da za'ayi ma ka by 6am, shi dai Farooq sun tafi dashi" "Condition dinsa is critical? Ya fada yana kallonsa. "Yes, dan a kusa da zuciya suka harbeshi kuma doctor ya ce zai iya kaiwa shekara ma be tashi ba" "Allah sarki, Allah dai ya bamu lafiya" da Amin ta amsa tana kallon waje guda. Idanu ya tsira ma ta ganin shes totally lost. Kusan 5mins sannan ya ce " Zarah! Da sauri ta kalleshi ta ce " Uhm" "Tunanin me kikeyi? Ajiyar zuciya tayi kafin ta ce " Bakomai" "Uhmm, but we promised each other we won't hide anything from ourselves" "Karka damu is nothing" Ta fada tana yin murmushi kad'an. "Zarah! Ya sake kiranta. "Kana bukatar wani abu ne? D'aga kai yayi kafin ya ce " Ina bukatar ki saki ranki" Ta shi tsaye tayi tana fad'in " Bari na gyara ma ka pillow ya kwanta" D'an daga pillon yayi ya kwantar dashi sannan ta tainaka masa ya kwanta. Hijab d'in dake jikinta ta cire tana ninkewa. Sosai yaga ta rame kausuwa a wuyanta kamar a ballo. "Zarah bakya cin abinci ne? Banza ta masa tana ajiye hijabinta. "Kinyi shuru" Ya sake fada yana kallonta. Nan ma shuru tayi masa tana gyara inda zata kwanta. "Zarah tambayarki fa nake" "What do you expect then? Kana so na cinye duk abincin garin nan ne? Ko so kake ka ganni nayi kibar da sai an k'ara min kofa? We just got married! Just 4 days fa Zayd! What do you expect from me? What? Ta karashe maganar tana sakin kuka. "Awwwwwwwn so this is how you badly missed me right? Ya fad'a cikin zoyala yana murmushi. Share hawayenta tayi tana kwanciya tare da juya masa baya. Murmushi kawai yayi yana lumshe idanunsa. Washe_gari Tun 9am Zainab tazo, sauran kayansu suka kai mota, shirt din data kawowa Zayd ta bawa Zarah ta saka masa tare da 3quater dake jikinsa. Doctor da Yusuf ne suka saka shi akan wheelchair, Yusuf ne ya shigar dashi mota sannan Zainab da Zarah suka shiga. Binsu yayi a baya har suka iso gidan Aunty. Nanma Yusuf ne ya fito dashi ya dirashi a wheelchair zuwa cikin gidan. Godiya sosai sukayi, be dade ba ya tafi yana nanata musu 7pm. Zarah ce take kula dashi duk abinda zeyi ita take taimaka masa, duk wannan kunyar tashi da take ji bayan aurensu ta tsere har wanka ma ita ta taimaka masa yayi. Bayan ta shiryashi ta kalli agogo taga an kusa salkar la'asar. "Bari na kawo maka abinci" Ta fada tana kallonsa. Riko hannunta yayi ya ce " Nagode Zarah" "Godiya kuma? Ta fada cike da mamaki. "Eh, i thought ai zaki bari Aunty ta kula dani dan naga duk da cewa mu san ju.. "Amm kar abincin ya huce" Zarah ta fad'a tana kwace hannunta ta fita da sauri. "Me hali dai baya fasa halinsa" Ya fada yana murmushi. Wayarsa da Yusuf ya bashi d'azu ce ta fara ringing ganin sunan Yusuf ya sashi yin murmushi kafin ya d'auka bakinsa d'auke da sallama. Amsawa Yusuf yayi sannan ya d'ora da fad'in " Ya jikin? "Sir ka damu kanka dayawa fa, naji sauki Alhmdl, ya jikin Farooq? "He's fine dan likita yazo ya dubashi komai dai². "OK Allah ya kara masa lafiya" "Tare da kai" Yusuf ya fad'a yana murmushi. Da Amin Zayd ya amsa sannan sukayi sallama. Zarah kuwa tana isa kitchen ta sauke ajiyar zuciya ko lura da Zainab batayi ba. "Lafiya? Zainab ta fad'a tana shafa cikinta wanda ya girma amma ba wani sosai ba kuma 7months ne. "Bakomai abinci zan zubawa Zayd" "OK, nima shi nazo zubawa, ni kuwa Zarah in tambayeki mana" "Ina jinki" Zarah ta fad'a ba tare da tambayeta ba. " Kina da ciki ne? Cokalin hannunta ne ya fad'i kafin ta kalli Zainab da sauri ta ce " Wace iriyar magana ce wannan? "A'a tambaya ce dan alamomin masu yaron ciki ya bayyana a gareki tun ba yanzu ba ya gane hakan Zarah kema rashin kwanciyar hankali ne yasa baki gane ba" "Bani da wani ciki dan nayi period watan daya wuce" "It can be possible mama akwai matan da suke period farkon watannin cikinsu wasu ma sai ya girma suke dainawa amma wasu daga 3months shikenan ya danganta, but zaki iya siyo PT ki gwada idan baki yarda ba but na tabbatar ciki ne dake sai dai wani ikon Allah" Tab'e baki Zarah tayi tana d'aukar cokalinta ta karasa zuba abinci ta fita ta bar Zainab da kallonsa tana dan dariya "sai kace wadda tayi abun kunya". Ta fad'a a fili tana murmushi. A bedside drawer ta ajiye abincin tana fadin " Gashi nan" "Me kuma ya faru? Ya fada yana kallonta ganin ta had'e fuska. "Wai fa dannace tana da ciki shine take wani hade rai kamar na fadi abu mara kyau" Ta ji Zainab ta fada. Da sauri ta kalli bakin kofa taga itace kuwa hannunta rike da plate tana cin abinci. "Ciki? Zayd ya maimaita yana kallonsu. "Haka dai nake tunani" Zainab ta kuma fad'i tana kallonsa. "Is just you imagination gaskiya" Zayd ya fada yana kallonta. "Shikenan tunda baku yarda ba ai zai girma ko? Ta karashe maganar tana karasa shigowa cikin d'akin ta zauna a bakin gado. Fita Zarah tayi bata dad'e ba ta dawo da ruwa a hannunta da cup tana fad'in "Ka ci abinci" "D'aukar plate d'in yayi ya fara juya abinci zuciyarsa cike da tunani "Hakan zai iya yiwa? Just once? Ya fad'a a zuciyarsa. "Bansan me kake tunani ba but for sure your wife is pregnant! Zainab ta k'ara fad'a tana kai lomar abincin bakinta. "Anji" Cewar Zarah tana harararta. Aunty ce ta shigo dakin bakinta d'auke da sallama, kallonsu tayi ta ce " Surutun me kuke yi haka? "Aunty cewa fa nayi Zarah tana da ciki! Shikenan sai suka fara cewa a'a kamar abun gudu" Shuru Aunty tayi dan itama taga alamaun yaran ciki a atattare da Zaran. Kallon Zayd tayi da yayi k'asa da kansa ta ce " Kaci abinci kasha magani a kan kari kuma Zarah da Zainab kuzo kuje chan gidan ku d'ebo kaya saboda kar lokaci ya k'ure" Da toh Zaianba ta amsa tana tashi ta fito daga d'akin. Aunty ma fita tayi zarah ma har ta kai bakin k'ofa ya tsayar da ita. Tsayawa tayi tana fad'in " Zamu makara".. "Dagaske kina da ciki? Taji ya fad'a. Ji tayi kamar ta zura a guje amma sai ta dake ta ce " Karyar Zainab ce fa" "OK amma ai zaki iya samu ko? Ya sake fada yana kallon bayanta dan bata yarda ta juyo ba. "Kaci abincin bari naje" Daga haka ta fice da sauri murmushi yayi kadan kafin ya ce " Allah yasa dagske ne, ko da ace jikinsa bai sake aiki ba har ya mutu yana fatan wannan cikin ya rayu ya ishehi ita kuma Zarah sai ya sawwak'e ma ta dan bazai zauna da ita yana cutarta ba" Murmsuhi yayi kadan kafin ya fara cin abincinsa "Yasan wannan itace k'addararsa kuma ya karb'eta hannu bibbiyu a lokacin da yake tunanin zai rayu da abinda yake so amma sai gashi" A fili ya ce " Alhamdulillah"... Autar Mama ce ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 21" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1184629428?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=IM6LL%2FYQ5gqVbxZHrtjZYrDZOXTSK9lXiv7dQqFAxPvrtOQObKvK4GdMw5QoCP13xPNUrs50j5Ryo%2Fi84Zanse5vBLXQQoll2EilMst%2BrhsQOLz%2FWlARJL2JVm4RRbzn *Please subscribe, and like my YouTube channel* https://youtu.be/9m2j2vaiKjw Aslm ma abota biyan littafin Momin Haneef ce tana sanar daku littafin ta na ak'idar masarautar. littafin nakud'ine idan kina buk'ata zaki iya fara biya tunkafin free page yak'are gamai son littafin ak'idar masarautar zai turo da kud'insa ta wannan account👇 Nusaiba Rabi'u Union Bank 0087778987 Idan kuma katine zaku turo katin MTN ta wannan number👇 07026368879 Bamuson vtu bazamu kar b'aba Idan kinturo kud'in zaki turo mana da shaidan kin biya ta wannan number07026368879 Normal group 300 only Zakuna samun page d'aya (1 )arana Special group 400👇 Zakuna samun page biyu (2) arana duk Wanda kikaga yamiki sai kishi ga. *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na Ashirin da daya* "Zarah please ki d'aure kici abincin nan ko so kike idan mijinki ya tashi ya ganki a rame? Kallon matar ACP tayi tana ji kamar ta wanke ta mari dan ta dameta. Ajiyar zuciya matar ACP tayi tana ajiye plate din dake hannunta. Lokacin Yusuf ya shigo gidan duk ya rame ya zama wani iri babban tashin hankalinsa yau 1 week din ya cika da yacewa Mama zasu dawo gashi daga Zayd har Farooq baby wanda ya tashi. "Yawwa Yusuf kayi ma ta magana kullum bata cin wani abin kirki yanzu na taki ci" Kafin yayi magana wayarsa ta fara ruri. Dauka yayi zuciyarsa na bugawa ganin sunan Mama. "Muna shirye² na dawowa zan kiraki" Ya fada yana katse wayar dan bai san me zaice ba kuma. "Amma Farooq b'oyewa mahaifiyarku ba dabara bace! Addu'arta ma wani abu ne sosai. Ina ganin ka fad'a ma ta gaskiya" Cewar matar ACP tana kallonsa. Shafa kansa yayi sannan ya ce "Hakane inaso na karbi discharge papers ma Kano nake so mu koma gobe ko jibi" "Toh Allah ya dashi kafad'unsu" Da Amin ya amsa yana zama kusa da Zarah ya ce " Dan Allah Zarah kici abincin nan, Aunty tana asibiti ita kad'ai kinga said kinci abinci zaki samu energy din zama tare da ita" Hawayen da suka zubo ma ta ta goge tana tashi tsaye ta wuce d'aki ba tare da tace musu komai ba. "Allah sarki, tausayi take bani, tayi kokari ma da bata suma ba irin wannan abu da kidarmarwa yake ga aurensu sabo ko sati beyi ba wannan abun ya faru" Matar ACP ta fad'a cike da jimami. "Hakane, Allah ya basu lafiya" Da Amin ta amsa sannan ta d'auki abincin ta nufi kitchen dashi. Da yammacin ranar Yusuf ya nemi sallama dan yana so su koma Kano daga nan yana so ayi shirye² na fita dasu zuwa k'asar India domin kula da lafiyarsu. Shi da ACP sun gama shirya komai zuwa gobe zasu koma Kano tare da marasa lafiyan. Kashe wayarsa yayi gaba daga saboda jar Mama ta kirashi dan bashi da amsar da zai ba ta. Washe_gari tun karfe 8 na safe suka shirya babu wanda Zarah takeyi wa magana har Aunty. Bayan sun dawo kano Yusuf ya rasa courage din da zai kai Farooq gida. Zayd kuwa asbiti aka wuce dashi, Kabir ne ya kai Yusuf gida. Mama, Ramlah, Ummie da kuma Sabir duk suna compound din gidan sabida ya sanar dasu dawowarsa. Gadon da suka karbo daga asbitin Kabir ya fito dashi ya hada sannan suka fito da Farooq aka d'orashi a kai. Da sauri Mama ta nufo wajen tana kallon Farooq kafin ta kalli Yusuf daya sunkuyar da kansa k'asa. " Me haka? Mama ta fada tana bude zanin da aka rufe farooq zuwa kirji ga oxygen a hancinsa. "Ina Farooq? Ta sake tambayarsa tana kallonsa. "Mama na kawo shi ki ganshi yana bukatar a maidashi asibiti kafin a gama shirye² na fitar dashi zuwa k'asar waje" Ummie kuwa kuka ta saki tana komawa cikin falo da gudu. Mama kuwa hawaye ta fara tana kallon Farooq. Layin Ambulance Yusuf ya kira basu dad'e ba suka iso aka saka Farooq zuwa asibiti. Sosai Mama ta shiga damuwa matuka, hankalinta yayi matukar tashi sosai amma ta fawalla wa Rabbi komai. Yusuf be zauna ba ya tafi booking flight dinsu dan yana so visa ya fito da wuri. Mama da Ummie ne suja tafi asibiti aka bar Ramlah a gidan. Tun da suka iso asibitin take tare dashi hannunsa cikin nata sai kuka takeyi tana jin nauyin da zuciyarta tayi ma ta yana raguwa sosai. Nurse ce ta shigo da kayan dressing, kallon Zarah tayi ta ce " Ya me jiki? "Da sauki" Ta amsa tana goge fuskarta. Aikinta tayi Zarah na zaune har ta gama tayi masa allura sannan ta fita. Bata dad'e da fita ba Aunty ta shigo. Ajiye kayan hannunta tayi ta ce " Zainab tace zasu zo anjima dazu da je gida na kirata ashe sun kwana biyu da dawowa kano tace tana kirana baya zuwa" Da toh kawai Zarah ta amsa dan bata son yawan magana. "Zarah! Aunty ta kira sunanta tana dafata. "Kiyi hakuri kinji shi dama bawa Allah yana jabartasa da abubuwa sosai duk son da kike yi wa Zayd be kai wanda nake yi masa ba, amma bansawa kaina wannan damuwar ba kinga yadda kika lalace kuwa? Ba hawaye ko damuwarki yake bukata ba adduarki kawai yake bukata Dan Allah ki daina wannan damuwar" Share hawayenta tayi ta ce " Insha Allah" "Yawwa ga abinci nan nayi miki kici kinji? "Toh" Zarah ta amsa tana kallon Zayd. ★ Sa'adah ce zaune ta mik'e kafafu duk a bushe baby rike a hannunta gefe kuma wata dattijuwa ce tana had'a ruwan wankan baby a robar wanka. Ummie ce ta fito daga kitchen hannunta rike da plate na farfesun nama, a kusa da Sa'adah ta ajiye ta ce " Aunty gashi" Karbar plate din Sa'adah tayi tana fadin " Inna kinsa yaji sosai kuwa a farfesun nan? "Ban cika ba saboda kar ya dameki" Dattijuwar ta bata amsa tana d'aukar babyn dake jikin Sa'adah. Tub'eta tayi ta saka a ruwan ta fara yi ma ta wanka. "Aunty zan tati makaranta" Cewar Ummie tana kallon Sa'adah. "Uwar makaranta zakije shegia me kama da mayu, zan aika Sale ya ce musu bazaki zo ba, jibi kya je tunda gobe suna" "Toh" Ummie ta amsa tana nufar hanyar d'akinta. "Zonan" Sa'adah ta kirta. Dawowa tayi tana kallonta ta ce " Gani" "Jeki zubo naman kuma karkisa romo" Washe baki Ummie tayi ta nufi kitchen tana jin dadi. Murmushi Inna tayi ta ce " Ko kefa! Amma kiyita gallazawa yarinya bayan tana miki biyyyah" Shuru Sa'adah tayi bata ce komai ba, Ummie kuwa na zubo namanta ta fita compound din gidan inda zata ga Sale. Aikuwa yana zaune yana busa sigari. Tsaki tayi kadan kafin ta ce " kace Aunty bazata bani nama ba gashi ta bani, kuma va kya shaye²" Daga haka ta juya masa baya ta koma cikin gida. Tsaki yayi ya cigaba da zukar sigarinsa hankalin kwance. B'angaren su Yusuf kuwa baby wani cigaba akan marasa lafiyar dan baby wani ya farka kuma yana yiwa zasu iya kai watanni ko shekara ma a wannan yanayin. Kwanaki na ta shudewa haka ma sattika watan su biyu da dawowa daga Abuja komai ya kammala na fita kasar India, har wanda zasu samu Yusuf ya gama komai. Da Zarah zasu tafi banda Aunty, sai Ummie dashi Yusuf d'in, duk da Mama taso zuwa amma Yusuf ya hanata dan yasan damuwa kawai zata kara sawa ranta. Gobe ne tafiyar tasu, Ummie bata san da wasu zasu tafi ba dan sam Yusuf babu wanda ya fad'awa maganar Zayd. Karfe bakwai saura na dare Yusuf ya shi go d'akin da aka kwantar da Zayd. Zainab ce kawai a d'aki hannunta cikin na yayanta. Amsa sallamar sa tayi tana fad'in" Barka da zuwa" "Yawwa, Ya me jiki? "Da sauki" Ta amsa tana kallon Zayd. "Ina Zarah? Ya fad'a yana kallon d'akin. " Sun tafi gida ita da Aunty amma anjima kadan zasu dawo" "OK, ga passport dinta dana Zayd tomorrow by 7pm insha Allah" Karba tayi tana fad'in " Ok" Zama yayi kusa da Zayd yana kallon fuskarsa, lumshe idanunsa yayi kad'an a ransa ya ce " Allah ya baka lafiya Zayd Allah ya tashi kafad'unka" Riko hannunsa na hagu yayi ya shafa a hankali zuciyarsa duk ba dadi, ji yake dama shi harbin nan ya samu ba poor innocent Zayd ba mutumin kirki, for more than 10yrs Zayd yana masa aiki be taba neman ko biyar ya rasa ba,millions of cash zasuyi shigo account din Zayd amma ko biyar be taba ragewa ba haka zaije ya ciro kudi ko kuma ya kawo masa, mutane irin Zayd kad'anne a wannan duniyar shiyasa ma be taba tunkarar Zarah da maganar ko zata aureshi ba saboda shi shaida ne irin soyayyar da Zayd yake ma ta. Ji yayi kamar Zayd d'in ya matse masa hannu. Da sauri ya bude idanunsa yana kallon Zayd din. Amma ko motsi bayayi. Kallon inda Zainab take zaune yayi yaga babu ita. Ajiyar zuciya ya sauke tana kokarin raba hannunsa dana Zayd amma yaji Zayd din ya rike gam. Da sauri ya kalleshi amma ko motsi bayayi. "Doctor! Doctor! Ya fara kira da karfi. Zainab ce ta shigo dakin dan dama tana waje suna,waya da hubby dinta. "Menene? Ta fada tana kallonsa. "Zayd ya rike hannuna yaki saki" Da sauri ta gyara hijabin jikinta tana duba shi. Oxygen ta zare masa aikuwa numfashinsa steady. Hawaye ne ya fara biyo kuncinta sai kuma ta kalli Yusuf ta ce " Kira likita" Kafin ya fita likitan ya shigo yana fadin " Naji kira kamar me' "Dubashi" Cewar Yusuf yana kokarin raba hannunsa dana Zayd amma Zayd din ya rike hannun sosai. Matsawa Zainab tayi likitan ya fara dubashi duk wata na'ura sai da ya cire masa, kallon Zainab yayi ya ce " Ina uniform d'inki? "Ni patient relative ce" Ta bashi amsa tana kallonsa. Ajiyar zuciya yayi ya ce " Komai ya dawo dai² amma meyasa be farka ba. "Ya farka Doctor kawai dai be bude ido bane kasan is hard after all what happened" Cewar Zainab tana murmushi. ."OK zuwa nan da 10mins ku kirani" Daga haka ya fita. "Zayd please open your eyes" Cewar Yusuf yana shafa hannunsa. Zarah da Aunty ne suka shigo dakin ganin su cirko² a kan Zayd gashi taga an cire nasa oxygen ya sa ta nufosu da sauri tana fad'in me ya sameshi? Kula ta saki Dan ta d'auka ya mutu. Jijjigashi ta fara you zuciyarta na wani irin tsinkewa. Ji tayi yasa hannu biyi yayi hugging dinta. Wani dum zuciyarta ta ba ta. "Z...zarah" Taji ya fada da wata iriyar muryar kamar ba tashi ba. Da sauri ta d'ago tana kallonsa. Haryanzu idanunsa a rufe. "Ya ta shi! Ta fada tana kallon sauran al'umar dake d'akin. Murmushi Yusuf yayi wanda ya manta rabon da yayi irinsa Godiya kawai yake ga Allah, haka ma Aunty da Zainab dake hawayenta farinciki. "Ka judge idanunka" Zarah ta fada tana shafa fuskarsa hawayenta na d'ogowa a kirjinsa. Sosai yaji idanuwansa sunyi masa nauyi ga wani zafi da sukeyi amma a haka yake kokarin budesu. Wani irin haske ne ya ziyarci idanunsa sam baya ganin mutane, rufewa yayi da sauri yana jin kansa na ciwo. "Sorry Zayd ka bude su a haka zuwa 20seconds ne zaka koma gani normal" Cewar Zainab tana karasowa inda yake. Sake budewa yayi aikuwa within 1mins ma koma ganin mutane normal, wani bala'in yunwa ne ya ziyarce sa. "Zan wanke baki, yunwa nake ji" Ya fada yana kokatin tashi zaune amma yaji kafafunsa kamar ba'a jikinsa suke ba ya kasa motsa su. Cike da tausayinsa ya ce " Zayd ka huta tukunna bari Zarah ta kawo robber da ruwa sai kayi brush din anan" "Amma meyasa na kasa motsa kafufuna" Ya fada yana kara kokartawa amma ya kasa dan baya jinsu na kwata². Rugumeshi Zarah tayi tana fashewa da kuka sosai jikinsa ne yayi sanyi dan action din Zarah ya tabbatar masa da bazai sake tafiya ba maybe kuma an yake masa kafa ne" Jikinsa ne yayi sanyi yana jin zuciyarsa ta karaya. Shima rungumeta yayi yana lumshe idanunsa zuciyarsa cike da rauni........ *Sorry for the typing errors* Autar Mama ce. ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 24" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1189669360?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=emxMgYaXkJf0XdiYSa7ZZ%2F8p5UnKhicP0erjHcPyN3xMVjGHjh0dV%2F7I%2BQBC%2B0UqQXbXIf0n21tvHE%2FJibQPydnbX9PjuOa8uJKZQ6OvHlvpAGW%2Fs947yfdYVdS1A756 *Please subscribe, and like my YouTube channel* https://youtu.be/9m2j2vaiKjw Aslm ma abota biyan littafin Momin Haneef ce tana sanar daku littafin ta na ak'idar masarautar. littafin nakud'ine idan kina buk'ata zaki iya fara biya tunkafin free page yak'are gamai son littafin ak'idar masarautar zai turo da kud'insa ta wannan account👇 Nusaiba Rabi'u Union Bank 0087778987 Idan kuma katine zaku turo katin MTN ta wannan number👇 07026368879 Bamuson vtu bazamu kar b'aba Idan kinturo kud'in zaki turo mana da shaidan kin biya ta wannan number07026368879 Normal group 300 only Zakuna samun page d'aya (1 )arana Special group 400👇 Zakuna samun page biyu (2) arana duk Wanda kikaga yamiki sai kishi ga. *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na Ashirin da hud'u* Yammacin ranar alhamis Zarah na zaune a falo tana karatun wani English novel irin na dabbobin daji taji knocking daga change gate d'in waje. Hijabi ta saka sannan ta fito tana fad'in "waye? "Ummana ni ce" Taji muryar Ummie. Baki ta wangale tana saurin bud'e k'ofar. Ummie ce tsaye tare da Shehu yasha ado cikin shadda me kyau dama shi d'in me kyau ne. "Barka da yamma" Zarah ta fad'a tana kallonsa. Mirmushi yayi kad'an kafin idanunsa su sauka akn cikin dake jikinta. Wani irin kakkauran yawu ya had'iye ransa duk ya dagule murmushinsa ya koma ciki. "G..ga Ummi nan zuwa sunday sai nazo na d'auketa an basu hutun ismaliyya kuma kinsan suna hutan k'arshen term na shiga Jss 1" Mirmushin Zarah ne ya fad'ada tana rike hannun Ummie ta ce " 'yan matana an girma" Dariya Ummie tayi tana matsowa jikin Zarah. Kallonta ta mayar ga Shehu ta ce " Nagode" Daga haka ta ja hannun Ummie suka shiga cikin gidan. Runtsa idonsa yayi lokacin da Zarah ta rufe kofar dake jikin gate din. 'Gaskiya yayi wauta da abinda ya dinga yi wa Zarah! Me ya hau kansa ne? Yarinya kamar Zarah har ya dinga wulakantawa? Kodai rabon wannan cikin ne ya saka ya saketa? Karamin tsaki yayi yana fad'in " Wannan Sa'adah ce useless human being" Ya fada ransa a b'ace. "Anyway Bayan bari ko mai ya sub'uce min ba" Juyowar da zaiyi yaga ana fito da Zayd daga cikin mota an d'orashi a kan wheelchair machine d'insa. "Nagode Sir, Allah ya saka maka da alkhairy" Yaji Zayd din ya fad'a yana kallon Yusuf. Murmuahi Yusuf yayi masa yana fad'in " Soon zan samo maka driver da me gadi dan bude maka gate da kuma fito dakai ina me kara baka hakuri nayi sanadiyyar rashin tafiyarka ni da d'an uwana nayi sanadiyyar kashewar rabin jikinka" Yusuf ya k'arashe maganar yana sa tissue a idanunsa. Rike shi Zqyd yayi yana d'an murmushi ya ce " Hakan rubutacciyar k'addara ta ce Sir karka wani damu nagode sosai" Wheelchair machine din ya danna ya fara tafiya dashi zuwa kofar gidansa sai a lokacin yaga Shehu, had'e rai Zayd yayi Yusuf kuwa yana baya yana kallonsu. Da kallo kawai Shehu ke binsa, murmushi yayi sosai dan ya san abinyi dole ko Zayd bayaso ya saki Zarah shi kuma ya nayar da ita. Fito yayi kad'an sannan ya bar kofar gidan ba tare da yace masa komai ba. Knocking yayi ba'a dade ba Zarah da Ummie suka bude masa kofa. Murmushi kawai tayi wa Yusuf sannan ta rufe gidan. "Uncle Zayd meyasameka a kafa? Ummie ta fad'a tana kallonsa. "Ciwo naji amma soon insha Allah zan warke" "Allah ya warkar da kai ka cigaba da tafiya uncle Zayd" Ummie ta fada tana shiga falo. Zarah na kokarin shiga d'aki wayarta ta fara ringing, Ummie ce ta mik'o ma ta wayar shi kuma Zayd ya nufi cikin d'akin. Private number ta gani, dauka tayi tana yin sallama. "Ashe abinda ya faru kenan Zarah! Allah yasa ba ya gurgunce kenan ba! Tun yaushe hakan ya faru? Taji muryar shehu, cikin takaici ta ce " Baa dade ba sai anjima" Daga haka ta katse, shi kuwa ya samu abinda yake so ko ana ha maza ha mata sai ya dawo da Zarah cikin gidansa ya bata kulawa da soyayyar da ta rasa a wajensa. Tana shiga d'aki taga Zayd yana danna wayarsa fuskarsa a hade. Zagayowa tayi ta bayansa tana saka hannu cikin rigar da ya cire mab'allanta ta shafa kirjinsa a hankali ta ce " Menene? Lunshe ido yayi kad'an kafin ya furzar da iska me d'umi ya ce " Idan ze kawo Ummie ya kirani zanje na d'auketa bana so ya k'ara zuwarmin gida" A kafad'arsa ta dan kwantar da kanta ta ce " Shikenan ranka ya dade fushi ya kare" Zayd be ce komai ba ya ajiye wayarsa ya cire rigar jikinsa. Zagayowa tayi gabansa tana tsugunnawa ta ce " Na baka hak'uri fa" "Na hakura ai" Ya fada ba tare da ya kalleta ba. "OK ni menene laifina? Bansanfa zai zo ba kawai zuwa yayi" Zarah ta fad'a tana kallonsa. "Shikenan ai bana fushi dake bana dai so ya kara zuwa zan kirashi anjima" "Tohm muje kayi wanka" "OK" Ya fad'a yana kallonsa. Sun d'au lokaci a dakin kafin su fito Ummie har tayi bacci a kasan rug ga abinci a kusa da ita. Murmushi Zarah tayi tana d'aukarta ta mayar kan kujera. "Su Ummie gashi ya fito" Zayd ya fada yana dariya. Zame dan kwalin kanta Zarah tayi aikuwa ga gashin nan ya fito sosai duk da be kai na da tsaho ba. Ai kuwa idan ta karayiwa yarinyata aski zata gani" Zarah ta fada tana dariya. "Dazu munyi waya da Zainab wai zata kawo miki Aisha ta tayaki zama ki dandana kiji" Cewar Zayd yana murmushi. Dining Zarah ta nufa tana fad'in " Munyi maganar ta whatsapp nima haka nasha wannan wahakar da Ummie lokacin tana karama bama bacci saboda kuka kuma ba ciwo ba ba komai ba tsabagen rigima" "Kema haka kikayi ai" "Kaima nasan haka kayi" Ta fada tana murmushi. "No ki tambayi Aunty ni yaro ne me hakuri kanar dai yadda nake yanzu" "San kai ko? Girgiza kai yayi sannan ya ce " Ko daya gaskiya ce kawai" "Shikenan damo.... Zarah ta fada tana isowa inda yake. Ita ta ciyar dashi suna hira gwannin birgewa. Rayuwarsu a yan kwanakin da Ummie ta zo ya sauya sosai sunji dadin zuwa Ummie dan tana basu nishadi da surutanta ko sau daya bata taba fadar abinda Aunty Sa'adah take ma ta ba na tsawa da hantara da yawan taba ma ta jiki da Saleh yake yi ita kuma Zarah bata tambayeta ba tana ganin kamar idan tayi hakan bata kyauta ba duba da yadda Ummie tayi kiba bata da alamar damuwa a tattare da ita. Ranar lahadi da yamma Zarah tana jiran Sa'adh tazo ta d'auki Ummie dan Shehu ya kirata yace ita zata zo. Shuru² bata zo ba har kusan magariba. Horn din motor da ta ji ya sa ta gane cewa Sa'adah ce dan wannan ba horn din motar mijinta bane. Tana zaune tana gyarawa Ummie kitson bid din da kaita saloon akayi dazu da rana duk da bata so taji muryar Shehu a tsakar kanta. Da sauri ta kalleshi tana tashi tsaye ta ce " Kai kuma haka ake yi ka shigowa macen auren d'aki? Kallon Ummie yayi yana fad'in zo" Ba musu ta isa inda yake hankici ya ciro a aljihu ya ce "goge hancinki" "Abba babu majina fa" Ummie ta fada tana kallonsa. Ganin ya had'e rai ya saka ta karba ta fara goge hancinta. In few seconds Ummie ta nemi faduwa kasa da sauri Zarah ta isa inda take tana riketa kafin wani lokaci Ummie ta rufe idanunta. "Me haka?! Ta fada da karfi Jijjiga Ummie. "Don't you worry in few hours zata tashi" Kain Zarah ta ankara taji ta tsohe ma ta baki da hankici. Fun daga lokacin bata sake sanin inda kanta yake ba. ★ Tana bud'e idanunta taganta a gidan Aunty. Kanta taji yayi wani irin sarawa, da sauri ta rufe idanunta tana dafe kanta. Aunty ce ta fito daga daki tana kallonta. "Zarah! Ta kira sunanta. Zayd ya yake daki yaji Aunty ta ambaci Zarah, zuciyarsa ce tayi wani mugun bugawa tana masa wani radadi da zafi. "Zayd! zo zarah ta tashi" Cewar Aunty daga chan falo. Lumshe idanunsa yayi yana tuna yanayin daya ga matarsa da tsohon mijinta, "How dare she! Ya fada yana ture kwanukan abincin da yake gabansa. Sake kiransa Aunty tayi da kyar ya amsa yana fitowa. Idanunsa sunyi ja sosai. Sam Aunty bata lura da yanayinsa ba sai murmushi take tana kallon Zarah. Da kyar Zarah ta iya zama tana jin jikinta wani iri ba dad'i. "Ta shi mu tafi gida" Ya fada yana kallonta" "Haba Zayd wani irin ta tashi ku tafi kana gani kamar zata fad'i daga zaune" Aunty ta fada tana kallonsa. "Baice ko mai ba ya fara latsa wayarsa kafin ya kara a kunne ya ce " Ina jiranka yanzu" Sauke wayar yayi ya kalli Zarah ya ce " Kisa hijabi driver zaizo mu tafi" Tashi Aunty tayi ta nufi kitchen ta kawo ma ta ruwa da kunu, da kyar Zarah ta iya sha ganin yadda ranta mijinta yake a matukar b'ace. Sam ta kasa tuna me ya fara da ita. Driver yana zuwa Aunty ta taimaka ma ta zuwa mota. Har suka isa gida babu wanda yace da wani k'ala. Da kyar ta iya kai kanta falo. Zama tayi a kujera tana jin kanta na ciwo sosai, a hankali ta kwanta bata dade ba bacci ya dauketa. A gaba ya sata yana kallo! "Fushin me yake yi? Zarah zata iya aikata abinda yake tunani? "Zata iya mana! Zaman da kuke yi da ita ai baka iya sauke wani hakkin na ta ka kasance mara lafiya ita kuma mace me lafiya" Yaji wani bangaren na zuciyarsa ya raya masa. Runtsa idanunsa yayi da sauri, Shehu kawai yake hangowa rungume da matarsa a kan gadonsu na Sunnah daga ita sai vest da wando da kadan ya wuce gwiwa. Kalamar innalillahi wa inna ilaihi raji'un kawai Zayd yake maimaitawa. "You idan Act Shwhu yake yi meyasa daya ganshi zai firgita? "Sun aikata zina ne? Da sauri ya girgiza kansa yana runtsa idanunsa baya son yana wanna tunanin akan matarsa amma abun zai iya yuwa duba da cewa wajen 8months babu abinda ya shiga tsakaninsa da ita tun na farko kuma a iya zaman da sukayi da Zarah ya lura da yanayinta sosai" "Zarah why! You should've told me! Da kin fada min Zarah! Wallahi dana sakeki! Ya fada yana jin zuciyarsa nayi masa wani radadi. Kwallar data zubo masa ya goge da sauri yana kallon fuskarta, "Tana dawo wa hankalinta zai saketa lefinsa ne tun farko da bai saketa ba har ta kaiga faruwar hakan, bazai iya fadawa kowa wannan lamarin ba har Aunty dan yana ganin kamar ya tonawa matarsa ne asiri so zai ajiye maganar iyaka zuciyarsa. Wayarsa ce ta fara kara dubawa yayi yaga private number ce, sai data kusa katsewa sannan ya d'auka. "Oops, Auchhhh da zafi ko? An fad'a maka haka ake renon mace? Ka kyale ma ce da tarin ni'ima desire! Amma kana cutar baiwar Allah! Oh ashe fa ba lafiya yin abun! shikenan ai bakomai na dai sauke ma ta duk wani sha'awa da take dakonsa a daren jiya, i really missed her tes... Be jira ya karasa ba ya kaste wayar yana wurgi da ita zuciyarsa na tafasa, be taba jin bakin cikin rashin kafafaunsa ba irin yau! Da ace yana da kafafu da shehu ya gane kuransa. Sosai maganunsa suke dawo masa a zuciya, meyasa Zarah batayi kokarin kwatar kanta ba! Tahat means tana so? Girgiza kai yayi da sauri yana son kin yarda da abinda zuciyarsa take raya masa amma wani bangaren shedan na kara cusa masa tabbacin abun. "Meyasa Zarah zatayi masa haka! Ya dawo da ita gida dan ya tambayeta amma yanzu shehu ya tabbatar masa da zarginsa. (Yanke hukunci ba tare da dogon nazari da bincike ba yana haifar da dana sani kuma abinda Zayd zeyi kenan) *Please just be patient, kuma ina so ku gane bawai zan gina labarin bane a soyayya gaba daya, and remember one thing sun an book din my Ummie ba Zarah ko Zayd ko shehu ba! Nasan Zarah deserves happiness but Karku manta jigon mu Labari akan soyayya da kuma kalubalen rayuwar, wallahi wani zaizo duniya tun yana karami yana shan wahala har ya koma ga mahallicinsa so inaso ku gane duk da cewa wanna novel ne but zan tafiyar dashi kamar gaske i mean abubuwan da suke faruwa a rayuwar mu ta yau da kullum iya daidai fahimta, ina fatan zaku fahimta nagode* Autar Mama ce ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 23" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1189062978?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=rD60tesU6CXFzWFomRxhLwAn9Cecr5TIWl3xjeqOX5rxv%2BKxlbZuUWup6RD5m%2Fk%2F7e1awX7GiBMS9TrjJqj6OfxLhZWM6ejm0cf6tOZ6NSXz0OHs2kHGY6mxQB9kD4Es *Please subscribe, and like my YouTube channel* https://youtu.be/9m2j2vaiKjw Aslm ma abota biyan littafin Momin Haneef ce tana sanar daku littafin ta na ak'idar masarautar. littafin nakud'ine idan kina buk'ata zaki iya fara biya tunkafin free page yak'are gamai son littafin ak'idar masarautar zai turo da kud'insa ta wannan account👇 Nusaiba Rabi'u Union Bank 0087778987 Idan kuma katine zaku turo katin MTN ta wannan number👇 07026368879 Bamuson vtu bazamu kar b'aba Idan kinturo kud'in zaki turo mana da shaidan kin biya ta wannan number07026368879 Normal group 300 only Zakuna samun page d'aya (1 )arana Special group 400👇 Zakuna samun page biyu (2) arana duk Wanda kikaga yamiki sai kishi ga. *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na ashirin da uku* Wani kallo Sa'adah ta ke bin Shehu dashi ranta a matuk'ar b'ace ta ce "Na gaji da halinka wallahi da chan kasan kana sonta ka saketa? Ya za'ayi ace kana da mata kana tunanin matar wani? Wannan ai tsantsar jahilci ne" "Ke?! Ni kike kira da jahili? Waye ubanki? Cewar Shehu yana kallonta idanunsa sunyi ja ransa duk a b'ace. Matsawa tayi daga kusa dashi tana kara rik'e 'yarta sosai kafin ta ce " Allah ya baka hakuri" Wani dogon tsaki yaja yana fitowa daga d'akin, kusan karo sukayi da Ummie dake rik'e da plate d'in abinci. "Ke dan uwarki bakya gani? Matsawa baya tayi da sauri ta ce "Abba kayi hakuri" Tsaki yaja ya wuceta, ajiyar zuciya ta sauke me karfi kafin ta shiga d'akin tana fad'in " Aunty Sa'adah ga abincin" Banza Sa'adah tayi ma ta, itama bata k'ara cewa komai ba ta fito, Saleh ne ya rik'ota yana fad'in "Ubanwa kika zaga d'azu? Kwace hannunta tayi tana zuba masa harara da dara²n idanunta ta ce " Ubanka! "Kut! Ni kike zagi? Ya fad'a cike da mamakinta. "Eh an zaga! Aunty Zainab ta ce idan kayi min rashin mutunci na rama" Daga haka ta wuceshi ta nufi kitchen danyi wanke². Biyota yayi yana rude kofar kitchen d'in ya ce "Wa kika zaga? Tsaki ta ja tana rike kugunta ta ce " Dan Allah karka dameni, me shan taba kawai" Takalmin kafarsa ya cire ya kamota yana hade hannayenta ya matse karamin duwawunta ya daketa har sau biyu, duk da taji zafi kuma taso yin kuka amma ta daure, yana sakinta ta ce " Allah ya isa" Matse ma ta baki yayi cike da mugunta ya ce " Mayya" Ya k'arashe maganar yana tureta. Fad'uwa kasa tayi, hawayen da ta rik'e suka zubo ma ta, tsaki yayi ya fice kuka ta fashe dashi tana fadin Allah ya isanta da kyar ta iya wanke². ★ *INDIA* *MUMBAI* *ADITYAH HOSPITAL* A hotel suka sauka, Farooq kuwa asibiti aka wuce dashi dan basu ma zo hotel din dashi ba. Washe-garin ranar da suka zo k'asar sannan Zayd yaje asbiti, ita kuma Zarah da Ummie suna hotel. Beji mamakin maganganun likita ba kuma hakan beyi wani affecting dinsa ba Yusuf ma yafishi shiga damuwa, magunguna ya rubuta musu sannan suka fito. Da kan shi yake operating new wheelchair dinsa me tsada sosai dan tafiya yake kamar babur. Bayan sun siyi maganin Zayd ya kalli Yusuf ya ce " Nagode Sir amma bana tunanin zamanmu a India zai canza wani abun, ko zuwa jibi ne nida Zarah zamu koma Nigeria" "Shikenan Zayd, Allah ya baka lafiya" Da Amin Zayd ya amsa dan shi yanzu bai san ne zaicewa Zarah ba. Yusuf ne ya sashi a mota sannan ya saka wheelchair machine dinsa shima ya shima ya fadawa taxi din inda zai kaisu. Yusuf be dade ba ya koma asibit wajen Farooq, Ummie kuwa ganin Zayd ya dawo ya saka tayi wa Zarah sallama ta fito wajen hotel din dan bata jin zata iya zama a daki ita kadai. Kusa dashi Zarah ta dawo tana rik'o hannunsa ta ce " Me likitan ya ce? Murmushi yayi ma ta kadan yana shafa hannunta ya ce " Insha Allah zan samu sauki amma sai a hankali zuwa next tomorrow zamu koma gida" "Shikenan Allah ya kaimu" Ta fada tana zame hannunta daga cikin nashi. "Zarah" Ya kira cikin murya me sanyi. Kallonsa tayi ba tare da ta amsa ba. "Meyasa bakya dariya? Shuru tayi tana kallonsa, 'Ita ba yarinya bace tasan likita yace bazai k'ara tafiya ba shiyasa zasu koma gida amma ya b'oye ma ta" Tafin hannunsa taji a kan fuskarta, da sauri ta kalleshi, fuskarsa d'auke da murmishi ya ce " Zarah kinsan hawayenki suna sa naji zafi a zuciyata ko? Shuru tayi bata ce komai ba. Sosai tasaka yaji ba dad'i dan kuka ta fashe dashi sosai. Sai da tayi me isarta sannan ta rarrashi kanta duk yana kallonta. "Zarah inaso ki sani ita rayuwa cike ta ke da jarrabawa kuma wannan jarrawaba ta ce ina fatan bazaki sagar min da gwiwa wajen cinyeta ba ko? Tsgunnawa tayi a gabansa tana kallon cikin idanuwansa ta ce " Zayd dan Allah kar kace zaka rabu dani saboda wannan dalilin" "Zarah! Kin taba ganin auren da yayi surviving a haka? Bazan iya sauke wasu nauyi nakindake kaina ba ko a addini kina da damar da zaki rabu dani, i can't move my legs Zarah! Ji nake kamar ba'a jikina suke ba! Bazan iya cutarki ba saboda san zuciyata" Girgiza kai tayi tana fadin " Babbar cutar da zakayi min itace ka sakeni! "Zarah zamanmu is impossible! Kina ganin zaki iya but baki san yawan shekarun da zan dauka araye ba sai dai ko inada gajeriyar rayuwa" "With love impossible can become possible Zayd, please mu bar wanna maganar" "Awwwwwn, so kina sona dama? Ya fada cikin son ya zolayeta. "Stop joking" Ta fada tana tashi tsaye. Rik'o hannunta yayi ya ce " Zarah" "Uhm" Ta fada tana kallonsa. " Ina kaunarki" Murmushi tayi tana fadin " Ka huta bari na baka magungunan" "Bana bukatar magani indai kina tare dani" Ya sake fada yana murza ma ta hannu. Kwace hannunta tayi tana nufa toilet da sauri. Kula tasha a toilet Lamar hawayenta zasu kare, yana jiyo sheshekarta sosai abun yake damunsa yanzu shi bazai ce ga damuwarta ba ta ce zata zauna dashi a haka but why? Kukan me take yi? What is the point of those tears of hers? Kodai bata son zama dashi amma bazata iya fada masa ba? Koma menene idan ya koma gida zaiyi magana da Aunty. Sai da tayi wanka sannan ta fito sanye da towel tana d'an goge ruwan dake fuskarta. Idanu ya zuba ma ta kusan na minti daya kafin ya ce " Shine zakiyi wanka baki gayyaceni ba? "Ai kayi kafin ku fita da Yusuf" "Wannan ai ban fita ba wanda zanyi dake nake so" Sai a lokacin ta kalleshi tasan neman magana kawai yakeyi. Girgiza kai tayi tana danyin murmushi, sosai yaji dadi sakin ranta da tayi. Sai da tayi sallar azahar sannan ta kaishi bandaki ta taimaka masa ya kama ruwa sannan yayo alwala duka fito. ★ *NIGERIA* 8PM Ummie ce kawai a falo tana aikin makaranta, Ilham dake rarrafe ce ta fito daga d'akin Sa'adah tana isowa inda Ummie take, Kallonta Ummie tayi ta ce " Wallahi idan kika yagan littafi sai na dakeki" "Toh ko daketa kin daki wa? Kedai Ummie kin fiya mugunta" Cewar Saleh yana zama a kujera ya dauki Ilham dake botsarewa ya sauketa. Sauketa yayi yana fad'in "Gaki ga Ummie ai" Sa'adah ce ta fito daga uwar d'aka tana fadin " Kai Sakeh wai nikuwa kana zuwa makaranta? Shafa kansa yayi kafin ya ce " C.O ne dani wallahi sunyi yawa na samu SO" "Tab lallai ma, ai shikenan kai ka sani" Ta shi tsaye yayi yana fad'in " Yau bazaku bani abinci ba? Tsaki Sa'adah tayi tana kallonsa ta ce " Kaje Ummie zata kawo maka" Bai ce komai ba ya wuce dakinsa. Turo baki kad'an Ummie tayi tana kallon Sa'adah ta ce " Aunty ni bana son zuwa d'akinsa sai ya dinga taba ni" "Tabaki? Ton ya tab'a me Ummie? Kinga bana son shashanci tashi ki kai masa abincinshi yana kula a dining ki dau plate da cokali" Ba'a son ranta ta tashi tayi abinda Sa'adah ta ce ba. Tana shiga dakin taga ba kowa, da sauri ta ajiye abincin tana juyowa zata fita da gudu taji ya cafkota. K'ara taso sakar masa amma ya toshe bakinta yana fad'in " Ke dallah matsoraciya" Sakar ma ta baki yayi yana rike da hannunta. "Ni ka sakeni" Ta fada tana kokarin kwace hannunta. "Zan sakeki amma sai kinyi min alkhawarin zaki dinga zuwa kina tayani hirar dare" "Bayan yi ba, kai ba muharramina bane kuma yasayyafin mu ya ce mu daina bari wad'anda ba muharraman mu ba suna tab'a mu" "Ok" Ya fad'a yana sakar ma ta hannu. Hanyar kofa ta nufa yayi saurin rufewa yana kallonta. "Wai me Ummie shekararki nawa? "Ba abinda ya shafeka bane, ka bud'e min k'ofa" Murmushi yayi kadan sannna ya bude ma ta kofar ta fita yana cixa baki. Tana dawowa falon ta fara hade litattafanta tana fadin " Aunty menene jinin al'adah? "Me? Cewar Sa'adah tana kallonta cike da mamaki. Ko a jikinta ta ce " Nima jiya naji Yaya na cewa wai Ko jinin al'adah bata fara ba" "OK a bincin siyarwane" Sa'adah ta fada tana hade ranta. Ummie bata kara cewa komai ba ta nufi d'akinta. *some days later* Aunty na zaune kusa Zayd tana bashi abinci a baki suna 'yar hira. Zarah ce ta shigo tana yin sallama. Amsa sallamar sukayi dukanninsu idanuwansu a kanta. Murmushi tayi kad'an kafin ta ajiye ledar shopping din dake hannunta ta ce " Ashe baki tafi ba ina ta sauri kar na zaunar dake" "Aikuwa da yana gama cin abincin zan tafi sai gashi kin dawo" Cewar Aunty tana kallonta. Kallonsa Zarah tayi, shima kallonta yaje yana taunar abinci. "Ya jikin? Ta fada a d'an raunane. " Bana jin ciwo fa, but hawayenki sune kesawa naji banda lafiya" "Tunda king dawo ungo nan karasa bashi abincin" Aunty ta fad'a tana tashi. Karbar plate din Zayd yayi ya fara ci da kanshi. Har kofar gida Zarah ta raka Aunty sannan ta dawo. Zama tayi a kujera tana sauke numfashi tare da dafe kanta. "Ya dai? Ya fada yana ajiye plate din dan ya cinye abincin. "Bakomai Kasai jikina ba dad'i ne bari na watsa ruwa" Daga haka ta tashi ta nufi d'aki tare da ledar da ta shigo da ita. Shi ma biyota d'akin yayi, a zaune ya ganta bakin gado tana sauke nunfashi. "Baki da lafiya ne? Ya sake tambayarta. "Ciwan kai ne karka damu bari na kwanta na d'anyi bacci" Daga haka ta kwanta. Idanu ya zuba ma ta yana me jin tausayin kansa da kuma ita. Bude idanunta tayi dan tasan kallonta yake. "Ko zaka kwanta? Girgiza ma ta kai yayi alamar aa. Bata ce komai ba ta rufe idanunta. A haka rayuwar Zarah da Zayd take tafiya sosai yaje matukar tausaya ma ta, bata taba gajiyawa da kula dashi ba ko a fuska bata taba nunawa ga ciki daya bayyana a jikinta duk da cewa tana d'an laulayi hakan besa ta nuna gajiyawarta ba Aunty taso samo musu maid ko da aikacen gida ne ta dinga taya Zarah amma Zaran ta ce aa ta bari sai cikinta ya tsufa ba yanzu ba. Watansu 7 da dawowa daga India kuma har yanzu Farooq be farfado ba Yusuf har ya dawo Mama da Ummie ne a chan, Zayd ma ya koma bakin aikinsa, sam rayuwar da sukeyi bata taba damun Zarah ba dan tanajin zata iya zana dashi a haka..... *Hmm Zarah anya kuwa?* *Mun dawo kenan ba tsayawa insha Allah said mun dire* Autar Mama ce. ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 25" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1190587694?utm_source=android&utm_medium=com.fmwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=b6cZFGtykH9A9mikll8Nf2RT%2FpAkzBZchtQYgGUj2MgWob%2Bnlpi5Yj6Asg9HoaxavMb1MG4mqkZCOt6WlLbYSz6rW0kWPu7U0eeL5m4pJF1sgYi%2Bu2JgCwdxqO1Iw2vt *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only kiyi magana tawannan number 07026368879* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na ashirin da biyar* Hawaye masu zafi ne ke zuba a idanunta lokacin da idanuwanta suka k'arasa karanta abinda ke jikin takardar. Kalamar innalillahi wa inna ilaihi rajiun kawai take mai-maitawa zuciyarta na zafi da ciwo. Da kyar ya iya tashi tsaye dan ji tayi cikin dake cikinta yayi ma ta nauyi sosai. A hankali ta fito falo bayan ta sanya hijabi dogo. Kallon d'aya yayi ma ta ya d'auke kansa. A gabansa ta durkusa tana me tsiyayar hawaye masu zafi da k'una. "Bansan wani laifi na aikata a gareka ba ya kai mijina! Bansan me nayi maka dana chanchanci wannan sakin ba inasonka kuma inason kasancewa da kai a kowani yanayi, meyasa zaka yanke wannan hukuncin? Runtsa idanunsa yayi kadan kafin ya bud'esu a kanta ya ce " Zarah tashi ki tafi Dan Allah" A hankali ta tashi ba tare da tace masa komai ba ta nufi hanyar fita. Ji yayi kamar ya tsayar da ita amma shedan na kara zugashi. Da kyat Zarah ta iya kai kanta gida, Aunty na kwaba lalle zata saka a kafafunta taga Zarah ta shiho hawaye na sintiri a idanunta. Da sauri ta ajiye kwabin lallan ta nufo Zarah tana fad'in "me ya faru? Wani abun ya samu shi Zaydun ne? A wajen Zarah ta sulale tana fashewa da kuka duk ta rud'a Aunty. "S..sakina yayi Aunty! Zarah ta fada cikin jin ciwan kalmar. "Saki?! Aunty ta mai-maita cike da mamaki. "Lallai Zayd! Ya rasa alokacin da zai sakeki sai yanzu daya fi bukatarki? Me ya faru ne? Aunty ta tambayeta cike da mamaki. " Bansan me nayi masa ba Aunty kwana uku kenan ya daina dariya ya daina cin abinci na ya daina min magana sai ta zama dole ban san me nayi masa ba Dan Allah Aunty kice ya mayar dani d'akina" Zarah ta karashe maganar tana rike hannun Aunty. "Shikenan Zarah ki daina kuka kinji tashi kuje ki kwanta sabida damuwa ba abu ne mai dadi a wajen ki ba ga ciki ya tsufa" Da kyar ta mike ta hi bayan Aunty idanunta na tsiyayar hawaye. Zayd bai zo gidan ba sai bayan isha'i sam beyi niyyar zuwa ba kiran da Aunty ta dameshi dashi shiysa yazo. Zarah ya tarar a falo ta tsirawa waje daya ido sai yaga ma ta rame sosai. D'auke kansa yayi daga gareta. Tana jin karar Wheelchair machine dinsa ta juyo da sauri. Aunty ce ta fito daga kitchen hannunta rike da kofi sai hayaki yake. Kallo daya tayi wa Zaydta d'auke kanta sannan ta kalli Zarah ta ce " Ga kunu ki barshi ya huce sai kisha tun safe bazaki zauna ba komai a cikinki ba idan baki ci dan kanki ba kici dan abinda ke cikin ki kinji ko? A hankali ta ce "Toh" karbar kofin tayi tana kokarin ajiyewa a hannun kujera ai kuwa ya baro a cinyarta. "Zarah! Ya kira sunanta da karfi. Runtsa ido Zarah kawai tayi tana jin yadda zafin kunun yake ratsa ma ta jiki. Yana kokarin d'auke kofin Aunty tasa hannu ta tsayar dashi, dauke kofin Aunty tayi tana cire dan kwalin kanta ta gogewa Zarah kunun dake jikinta tare da jero ma ta sannu, ita dai Zarah bata ce komai ba dan zafin da take ji a zuciyarta yafi ma na kunun lol..... Kitchen Aunty ta nufa dan dauko abinda zata gyara wajen kasancewar kunun ya zuba har kasan tiles. "Sannu" Zayd ya fada yana kallonta. Tashi Zarah tayi zuciyarta na zafi, ai kuwa ta subale ta fadi kasa wani irin azaba taji tun daga gadon bayanta zuwa tsakiyar kanta sosai babyn dake cikinta taji ya wani dunkule waje daya hakan yasa ta kara runtsa idanunta. Shima runtsa idanunsa yayi dan sosai yaji faduwarta kamar shine ya ya fad'a, Aunty ce ta fito da sauri tana nufota. Kokarin d'agata take amma ta kasa, A...aunty Zarah ta fada tana runtsa idanunta. Wani wahallalen nishi ta saki tana jin azaba sosai. "Aunty na..ku nakuda" Zarah ta fad'a da kyar. "Nakuda kuma? Ai cikin naki be kai wata 9 ba" Aunty ta fada tana tallafota. Gumi ne kawai yake kwaranyo ma ta ita tasan nakuda takeyi. Ganin gaba daya yanayinta ya sauya yasa Aunty cire ma ta pant dinta tana fad'in indai nakudar ce zaki haihu insha Allah sannu, Kai kuma ka tsirawa mutane idanu bazaka kira driban yazo muje asibiti ba? "Driver! Haba Auntie in kira driver yayi me? Bakiga halin da zarah take ciki ba? Zayd ya fada yana wani hade rai. "Kai bana son sakarci kaji ko? Kafin Zayd yayi magana sai kukan Jariri sukaji ya karade gidan, da sauri Aunty ta duba aikuwa jariri ne namiji sai dai bashi da girma. Kallon Zarah tayi taga bata motsi ko kadan. Hannu ta saka ta dauki jaririn dake kuka, Zayd kuwa idanu kawai ya tsurawa Zarah! Aunty ce ta kalleshi ta ce " Kira Zainab ai suna gari tazo ta duba ta tare da yaron tunda be kai haihuwa ba" Wayarsa dake cikin aljihu ya zaro yana dubawa. Bugu uku yayi ta d'auka tana fad'in "Hello" "Hi Zainab kizo gida Zarah ta haiuhu" Da ok ta amsa sannan ya katse wayar. Kallon babyn yayi kafin ya maida dubansa ga Zarah runtsa idanunsa yayi kadan. Wayarsa ce ta dau kara dubawa yayi yaga private number yasan Shehu ne hakan yasa ya katse wayar yana mayar da ita aljihu. Kamar an hankadota haka ta shigo falon, kallon su Aunty tayi sannna ta kalli Zarah dake kwance. Karasowa tayi tana fadin " Ai lokacin haihiwar beyi b" "Eh zo ki duba ta da yaron" Aunty ta fada tana kallonta. Ajiye jakarta tayi sannna ta bude ta dauko box dinta ta nufi inda Aunty take. Karbar yaron tayi sannnan tayi duk abinda ya ce leda aka samo aka saka mahaifar da ta biyo sbd binnewa. Kallon Aunty tayi ta ce " Aunty zaki iya wankeshi amma ya zamana komai a hankali sosai sbd bai da kwari" Da toh Aunty ta amsa ta nufi dakinta. Kallon Zayd tayi ta ce " Asibiti zamu tafi da Zarah dogon suma tayi" "Zainab na saki Zarah! Zayd ya fada yana jin d'acin abun a zuciyarsa. "Saki kuma? Zainab ta fada cike da mamaki. Runtse idanunsa yayi kad'an yayi kafin ya bude ya ce " Eh" "Me tayi maka? Cewar Zainab haryanzu mamaki be barta ba. Kai ya girgiza alamar babu. Cike da jin haushinsa ta ce " Ka kyauta wallahi banga macen da zata zauna da kai a wanna condition din ba idan ba Zarah ba! Wallahi Yaya ka kyauta kuma ta fita a iddarka tunda ta haihu" Sake runtsa idanunsa yayi, Zainab kuwa tsaki tayi kadan tana tashi ta nufi daki bata dade ba ta dawo rike da bowl da tsumma. Gyara wa Zarah jiki tayi ta saka ma ta pad duk yana zaune yana kallonsu, doguwar rigar Aunty ta saka ma ta, sai data gyarata tsaf sannan Aunty ta fito rike da babyn a zani. Mik'awa Zayd tayi ta ce " Ka shayar dashi ka ciyar dashi dan ubanka" Da sauri ya kalli Aunty dan ya manta rabon da tayi masa wannan zagin. "Eh nace dan ubanka! Wanda baisan hallaci ba! Da ace Zarah tana da uwa Allah ne kadai yasan bakin cikin da zata kunsa amma kaine zaka kunshi bakin ciki ba Zarah ba' "Haba Aunty ki daina masa baki mana, insha Allah nasan zarah zata koma gidansa tunda tana sonshi yanzu dai ya kira driver sai mu wuce asibiti" *Sorry b yawa manage* Autar mama ce ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 26" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1192106419?utm_source=android&utm_medium=com.fmwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=krZ%2FqoiBjSP1xzZsLB3phZ07FEtaV8%2FCrjexQNJQ4FoEy%2Fk7ioEqPFb%2BMFpje5WeN9ePe0gRb7W5kchG%2BQ6%2FDKAzYrA%2B0NB06g2Jn2UDGhK4iAXCAmibD2JPXcMYNiOn *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only kiyi magana tawannan number 07026368879* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na ashirin da shida* Bayan sun isa asibiti an duba Zarah da baby baby wata major problem daga ita har jaririnta sai dai ba suna sannan ba yawan daukar yaron dan yana bukatar kulawa sosai. Da yammacin rana Zarah ta farko, taji dadin jikinta sosai, Auntu ce da Zainab a kusa da ita. Rufe idanunta tayi kadan, abubuwan da suka faru suka dawa ma ta. Sake bude idanunta tayi ta kalli Zainab ta ce " Ruwa" Da sauri Zainab ta kalleta tana fad'in " Zarah! Aunty ce ta bata ruwan tana fad'in "Sannu Zarah! Sai data gama shan ruwan sannan ta ce " Yawwa Aunty" Fita Zainab tayi suka dawo tare da doctor ta duba Zarah ta kuma tambayeta ko tana jin wani aje ba dadi? Amma Zarah ta ce a'a dan bata jin komai. Karfe bakwai da wasu yan muntuna suka dawo gida, Zayd na zaune a falo yana latsa wayarsa suka shigo. Ko kallon inda yake Zarah batayi ba, Zainab ma haka ta taimakawa Zarah ta nufi dakin Aunty. "Ga danka sai ka kula dashi! Cewar Aunty tana ajiye babyn a cinyar Zayd. "Haba Aunty in kula dashi ta yaya? Me zan bashi? "Nono! Ko baka dashi? Murmushi yayi kadan kafin ya marairaice fuska ya ce " Haba Aunty Zayd ne fa! Meyasa zakiyi min haka? "Kaima meyasa zakayi wa marainiya haka? Me tayi maka? Da wannan zaka saka ma ta? Shuru yayi ya kasa cewa komai dan kham sai yanzu yake kara dana sanin sakin ba tare da jin ta bakin Zarah ba. A wajen Aunty ta barshi da Babyn dake kuka kadan kadan kamar mage lol... Ji yayi babyn yayi masa karami a hannu, sunan Zainab ya fara kira da kari, kamar anyi ma ta dole haka ta amsa tana fitowa. "Ungo nan" Ya fada yana miko yaron. "Tab, ni gida zan tafi" Daga haka ta wuce ta barshi a wajen. Yana gani har ta fita daga falon. Kallon yaron yayi kafin ya dan taba kumatunsa da karamin yatsansa zuciyarsa cike da farinciki samun jininsa a duniya. Sai kusan 9 sannan Aunty ta fito daga d'aki tana fadin " Zamu kulle gida ka tafi" Da mamaki ya kalli Aunty ya ce " In tafi ina? "Gidanka! Ta bashi amsa tana kallonsa. Ajiyar zuciya ya sauke yana kallonta ya ce " Aunty Dan Allah kiyi hakuri shi dama aure rai ne dashi nima bawai a son raina na saki Zarah ba kinfi kowa sanin ina kaunarta tun kafin ma tasan menene so sai yanzu kuma dana sameta sannan zan wulakanta ta? Dan Allah Aunty ki bar wannan mutuwar auren a matsayin kaddara kawai" Shuru Aunty tayi tana karantar yanayinsa gaba daya, tabbas akwai wani boyayyen sirrin fa yake boyewa! Toh me Zarah tayi masa haka? A yadda tasan Zayd dai tasan cewa bazai taba fadar dalilin sakin Zarah ba kuma bata jin itama Zarah tasan dalilin sakin" Numfashi ta sauke tana karbar babyn hannunsa ta ce "Haka zaka zauna ba aure? Kazan yadda lalurarka take ko kana bukatar me kula da kai" "Hakane Aunty, Amma bana bukatar aure dan babu macen da zata yarda ta aureni ko da akwai bazan ma iya wani aure ba, amma tunda ina da mahaifiya nasan baza taba bari nayi kuka ba" Ya karashe maganar yana kallonta. "Ba ruwana fa! Dan bazan yi abinda zan sa Zarah taji ba dadi ba! Kaje chan ka nemi me kula da kai" Da ga haka ta wuce ta bar shi yana kallonta fuskarsa dauke da murmushi kadan. Har ta rufo gidan ta dawo be bar wajen ba sai kunsan 11 na dare. Dakin Zarah ya nufa ko knocking beyi ba ya shiga, a zaune ya ganta tana sharar kwallah. Sosai jikinsa yayi sanyi kallonta yayi ya ce " Zarah sannu" Goge hawayenta tayi tana fad'in " Yawwa sannu" Karasowa yayi bakin gadon yana fad'in " Ya jikin? "Da sauki" Ta bashi amsa tana kokarin kwanciya. "Zarah! Kiyi hakuri nasan bazaki ji dadi ba kuma duk rashin dadin da kikeji a zuciyarki nawa ya ninka naki! "Kat kaji komai ba wani abu bane ai ya wuce kaji ko kaje kayi bacci" Ta fada tana son boye damuwarta. Tsaywa yayi yana kallonta,dan dagowa tayi taga ita yake kallo murmushin dole tayi masa tana ce wa " Dare yayi kaje ka kwanta" Daga haka ta ja bargo ta rufe har kanta wani kuka me daci ta fashe dashi amma bata bari aound din ya fito sosai ba. Sarai yaji ta dan hankalinsa na kanta kuma darene ko ina yayi shuru. Rayuwarsu haka take tafiya sam Zarah bata yarda ta nunawa Zayd tsantsar damuwa, ya dawo gidan ya tare Aunty ce ke dan taimaka masa wani lokacin ma kyaleshi take duk da abinda baya ma ta dadi amma tana so ta kara nuna masa mahimmancin Zarah a wajensa. Wattanni biyar kenan da yin sakin da kuma haihuwa, sosai Zarah tayi kokarin cire damuwa a ranta ita da babynta wanda yaci sunan Mahaifin Zayd wato Ibrahim ana ce masa khaleel duk suna cikin koshin lafiya dan ya girma ba kamar da ba duk da be zama wani kato sosai ba kuma time by time suna zuwa asibiti. B'angaren su Yusuf kuwa ya kwana uku da dawowarsu Nigeria har yanzu Farooq be tashi ba tun Mama da Ummie na kuka har sun gaji sun daina. Ummie na zaune kusa dashi har likita ta gama saka masa ruwa tare da gyara masa robar da yake karbar abinci ta hanci. Kallon Ummie rayi tana fad'in karki wani damu kinji? Insha Allah daf yake da tashi da yarda Allah" "Toh" Ummie ta amsa a sanyaye. Fita likitar tayi ita kuma Ummie ta zuba masa idanu gashi har ana shirin rufe shekara amma bai tashi ba, shi ba'a raye ba sannan shi ba'a mace ba. Ramalah ce ta shigo d'akin gana fad'in " Sashi da kike a gaba ba shi zaisa ya tashi ba Ummie! Kije ga wanke² chan a kitchen kuma kinsan kuna da makaranta ko? Ummie bata ce komai ba haka zalika bata tashi ba ballanata ta kalki Ramlah. "Ummie magana nake fa! Juyowa Ummie tayi tana ma ta wani kallo kafin ta ce " Dan Allah ki kyaleni da rashin lafiyar mijina zanji ko kuma da hayaniyar ki? "Oh Miji? Dan Allah fa! Aunt har miji gareki? Toh uwar me mijin ya taba tsinana miki? Ina ce daga yin auren ya gudu ya barki? "Ramlah! Taji muryar Yusuf ya fada da karfi. A dan tsirace ta kalleshi kafin kuma taja tsaki tana neman hanyar fita ya riko hannunta ransa a matukar bace ya ce " Wace iriyar babbar banza ce ke? Baki da kirki sam! Kiyi wa Mama sannan kiyi wa Ummie? Ke baki iya respecting din kanki bane? Kwace hannunta tayi tana galla masa harara ta ce " Anyi din" Daga haka ta fita tabarsu. Girgiza kai yayi cike da takaici, amma yasan maganinta! Aure zai kara dan taga ita kadai ce yasa takeyin abinda tayi niyya!" Kallon Ummie yayi ya ce " Ki tashi kiyi shirin makaranta zan saukeki kafin na tafi aiki" Da toh ta amsa tana nufar closet dan already tayi wanka kaya kawai zata sauya. Fita yayi ita kuma ta shirya ta fito bayan tayi wa mijinta addua. Da yamnacin ranar Zarah na zaune a dan madai daicin compound din gida ta shimfida tabarma dan ana dan zafi kuma an dauke nepa, latsa wayarta kawai take yi. Kofar gidan da aka bude ya saka ta dgo tana kallon me shigowa. "Zayd ne tare da driver dinsa. Kallo daya tayi masa sannan ta dauke kanta ta cigaba da abinda takeyi. Fita driver yayi yana rufo kofar. Murmushi Zayd yayi yana kallonta ya ce " Shikenan dan nayi saki babu wani zuminci tsakanin mu? Komai ya kare kenan? "A'a naga kamar kana tare da bako ne" Zarah ta bashi amsa tana sakin fuska. "Uhm" Kawai ya ce ya nufi falo. Tana zaune har ya fito yana fadin " Nima bari na sha iska, Aunty tace iska kike sha" "Eh" Ta fad'a ba tare da ta kalleshi ba. Kafin ya ce wani abu aka fara knocking din kofar. "Turo" Cewar Zarah tana kallon kofar. Yasha wani hadadden yadi me haske da daukar ido gashin kansa yasha gyara ba hula a kansa hakan ya kara fito da dan manyantar da yayi asalin yarensa ya kara bayyana a jikinsa. Sosai yayi kyau kamar ba shi ba. Ummie ce ta shigo daga baya rike da hannun Ihsan dake tafiya sannan kuma Sa'adah. Da kallo kawai Zarah da Zayd ke binsu, sosai wani abu yake tokare wuyan Zayd kirjinsa na zafi..... *manage* Autar Mama ce ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* https://www.wattpad.com/1192513300?utm_source=android&utm_medium=link&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=AipQ7zVj0uqK3Z0hFJpQqzbTgnEr3NYfZoi%2FtYwb80y0Qozvu%2B4oXjDx2pQdSL2tQ%2FsyKiAoa7UIcuwpdpVqs0qDAvPKdHor07%2FNfJ4%2FGvmRLvQgAA10vecikTHB4ibH *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only kiyi magana tawannan number 07026368879* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na Ashirin da bakwai* Wani irin kallo Zayd yake bin Shehu dashi ransa amatukar b'ace ya ce " Malam me ya kawo ka? "Ashhhh a bun da zafi haryanzu na sani sorry" Shehu ya fada yana wani cize baki tare da dafe saitin zuciyarsa. Idanun Zayd sunyi ja sosai ransa ya gama b'aci, Zarah kuwa kallonsu kawai takeyi ganin yadda ran Zayd yayi matukar baci ganin Shehu wanda da chan ba hakan ne yake faruwa ba duk da baya sakar masa fuska amma baya hade rai kuma bacin rai baya bayyana har haka. "Anyway ni ba fad'a nazo ba dama mun fita ne shine na kawo Ummie ta zauna zuwa jibi zanzo mu tafi" Kallon Ummie yayi yana fad'in " Two days kawai kuma kin daiji abinda na fada miki ko? A hankali ta daga kanta alamar eh. Kiran Ihsan yayi tazo ya rike hannunta sannan ya kalli Zarah ya ce " Baki da lafiya ne? Naga duk kin rame" Girgiza kai tayi kafin ta ce " A'a lafiyata kalau" "Ohk" Cewar shehu yana bin ta da wani mayan kallo. "Bazaka tafi ba? Zayd ya fada yana ji kamar ya tashi ya tureshi amma bazai iya ba. "Ok zan tag but soon zan dawo kaji ko? Dan kayi wasa da damarka! Daga haka Shehu ya fice, kallon Zarah, Sa'adah tayi tana fad'in " Zarah ba magana? Murmushi Zarah ta sakar ma ta kafin ta ce " Ya kike? "Ina lafiya Zarah, Dan Allah Zarah kiyi hakuri da abinda na miki a baya kinji ko? Wallahi da ace ina da yadda zanyi da zance Shehu ya dawo dake mu zauna naji yace min Zayd ya sakeki" "Get out! Zayd ya fada da karfi. A dan tsorace Sa'adah ta matsa baya. "Karki damu Sa'adah indai komawata gidan shehu alkhairy ne zakiga na dawo, dan shi din miji ne na kwarai" Zarah ta karashe maganar tana kallon Zayd ta gefen ido. Murmushi Sa'adah tayi ranta fal farinciki dan ta gaji da halin shehu ga bala'in jaraba gwanda Zarah ta dawo da yaje ya auro ma ta wata tasan zasu zauna lafiya tasan Zarah bata da matsala itace dama ne matsala yanzu jyma ta sauya ta gane shehu ba dan goye bane. " Bani number dinki" Sa'adah ta fada tana mika mata wayarta. Horn din da Shehu yake dannawa yasa Zarah tayi saurin saka ma ta number sannan ta fita. Kokarin tashi take ta koma cikin daki dan magariba ta kawo kai amma ya janyo hannunta ta dawo kan tabarma ta zauna da karfi. "Auuccchhh" Ta fada tana runtsa idanunta. Kallon Ummie yayi da yaga ta zama so silent ko magana ma batayi masa ba. " Tashi ki shiga ciki" Bata ce komai ba ta wuce sim-sim. Matse hannun Zarah yayi da karfi yana fadin " Zaki koma gidan shehu? "Eh zan koma kuma haka isa ka hanani ba! Zarah ta fada tana kokarin kwace hannunta. Kara saka karfi yayi ya damke hannun ko motsi bata iyawa. "Ka salad mine hannu" Ta fada tana kallonsa. Kin saki yayi aikuwa da karfi ta kira sunan Aunty. Da sauri ya sakar ma ta hannu yana fad'in " Me haka? Yarinta ko me? "Bansani ba! Ta fad'a tana tashi ta nufi cikin falo. Daki ta wuce bata kara fitowa ba sai bayan isha'i. Baya falon hakan yasa taji dadi, Ummie ta gani zaune a kasa tana cin tuwo sai Aunty da ke rike da khaleel. "Mamana ko nema na bakyayi ko? Cewar Zarah tana saka pillo ta zauna kusa da ita. "Ummana na fara fitsarin jini" Sosai gaban Zarah ya fadi, haka ma Aunty tayi saurin kallonta. "Fitsarin jini kuma? Zayd da fitowarsa daga daki ya fada dan yaji abinda tace. "Eh haka Aunty Sa'adah ta fada min, amma Yaya Saleh ya ce wai jinin al'adah na fara kuma Aunty sa'adah ta ce min wai jinin al'adah wani abincin turawa ne" Shuru Zarah tayi da sam bata san me zata ce wa Ummie ba gaba daya jikinta yayi sanyi shekarun Ummie basu wuce 10 ba amma har ta fara al'adah? Ta tambayi kanta. Ni kuwa nace ma za'a fasa..... "Cinye tuwanki kizo nan" Cewar Aunty tana nuna ma ta kusa da ita. Da toh Ummie ta amsa ta cigaba da abinda takeyi. Kusa da Zarah Zayd ya matso yana kallonta ya ce " Ya naga kamar kina da damuwa? Ta shi tayi tana nufar daki da sauri. Bin bayanta yayi, a zaune ya ganta a bakin gado tana kallon waje daya. "Zarah! Ya kira sunanta. Kallonsa tayi kafin ta mike tsaye ta ce " Kawai ka dinga shigo min daki haka kawai! "OK Amma ni ai yayanki ne ko? "Bansan wannan ba! Idan zaka shigo ka dinga neman izini na gaskiya" Ta fada kamar zata dakeshi. "Ok shikenan, Zarah inaso muyi magana" Wani kallo tayi masa kafin ta ce " Magana? Indai akan komene bazan koma gidan ka ba! Tunda ba yadda banyi da kai karka sakeni b amma ka sakeni ko dan kaga na amince da aurenka da wuri shiyasa? "Zarah please! Inaso ko nutsu muyi magana" Zama tayi tana fad'in "ok" "Inaso ko fada min ranar da Shehu yazo daukar Ummie me ya faru? Ina nufin kafin na sakeki Shuru Zarah tayi ta fara tunani,tas ta tuna shigowar Shehu da shakawa Ummie abun bacci sannan itama ya shaka ma ta but daga nan bata sake tuna komai ba, hakan besa tayi wa Zayd magana ta cigaba da hashashenta... Da sauri fa kalli Zayd ta ce " Shehu! Cike da mamaki ya kalleta ya ce " Me shehun yayi? Shuru tayi a ranta ta ce " So Shehu can stopped to any level dan ya cimma nasara a bukatar shi? Me ya aikata? Dagaske yayi zina da ita kamar yadda tunaninta ya bata ko kuma yayi framing dinta ne saboda mijinta ya saketa? Da chan yasan yana sonta yake ma ta wannan cin kashin lokacin da take gidansa? Meyasa zai ma ta haka? "Zarah! Zayd ya kira sunanta ganin kamar ta b'ata. Hawayene suka zuba idanunta tabbas wannan dalilin yasa Zayd ya shiga damuwa har dokin zuciya yasa ya kaishi ga sakinta! Ba laifinsa bane amma ai shima ya kamata yayi bincike! Anya kuwa ma hakane? Ta fada aranta. "Zarah me kike tunani? Zayd ya fada yana kallonta. Goge hawayenta tayi ta ce " Me Shehu yayi? Ka fada min gaskiya! Hannunta yake konarin rikowa ta tashi da sauri tana matsawa baya ta ce " Me yayi? Shuru Zayd yayi dan besan me zai ce ma ta. Zarginta ua tabbata ganin yadda maganar take da nauyin furtawa a wajen Zayd. A bakin gado ta zauna tana dafe kanta cike da takaici, bata jin shehu zaiyi zina da ita a yadda ta sanshi dai duk da tasan bashi da kirki amma tasan da kyar ya aikata abu irin haka! "Zarah Dan Allah kiyi hakuri i realized my mistake wallahi! I act before i think shi ya janyo duk wannan" "Ka fita zan kwata" Ta fada tana hawa kan gado. Matsowa yayi inda take yana kallon fuskarta juya masa baya tayi ranta duk ba dadi 'Zayd me iya bada shedarta ne akan bazata aikata irin wannan abun ba amma gashinan har ya yarda bayan yasan waye Shehu. Hannunsa taji a gefan cikinta da sauri ta tashi zaune tana kallonsa. Shima kallonta yakeyi. A hankali ya ce " Zarah! Nayi kewar lokutan da muka kasance tare! Dan Allah kiyi hakuri" "Na hakura" Ta fada tana canza direction din kwanciya yadda bazai iya tabota ba. Murmushi yayi kadan yana kallonta. Itama kallonsa take kafin ta juya masa baya. Matso da wheelchair machine dinsa yayi jikin gadon yana kokarin hawa amma ya kasa dan ya kasa daga kafarsa. Tashi tayi zaune tana kallonsa ta ce " Me haka ne Zayd? "Please Zarah! Ya fada yana narke fuska. " Na hakura ai kasan dai yanzu mu ba ma'aurata bane ba kyau ka fita kuma kasan shedan" "Babu abinda zan mini Zarah! Infact ma babu abinda zan iya, just relax" "Zayd bansan me kake yi a dakin ba har yanzu" Aunty ta fada tana shigowa. Kallon Aunty sukayi a tare itama su take kallo kafin ta ce " Muje dare yayi" Ta karashe maganar tana kallon Zayd. Shafa kansa yayi kadan yana kallon Auntu sannan ya amsa da toh. Washe-gari Zarah na feeding din Khaleel Ummie ta shi go tana fad'in " Ummana Uncle Zayd ya ce wai wannan k'anina ne? "Eh ko bakya so? "Ina so mana" Ummie ta fada tana hawa kan gadon kusa da Zarah. "Ummana in fada miki wani abu bazaki dakeni ba? "Eh" Zarah ta fada tana kallonta. " Yaya Saleh ne yake taba min nono yana matse min kamar yadda Abba yake miki" Wata mummunar faduwar gaba ce ta ziyarci Zarah zuciyarta ta buga da karfi. Da sauri ya daga rigar Ummie, aikuwa tavfara kirgyan dangi gasu nan sun fara tsowa kadan. "Ummana kuma ina jin zafi sannan ya ce idan na fadawa kowa mutuwa zanyi bazan girma na zama likita ba, Ummana ni bana so na koma wajen Abba saboda Yaya saleh yana taba min jiki kuma malamin mu ya ce ba kyau namiji ua dinga tabawa mace jiki idan ba mata da miji ba sannan Abba ya ce ince miki ki koma gidansa idan ba haka ba wai almajiranci zai kaini in dinga bara, amma karki fada masa na fada miki ni dai bana son komawa gidan Abba ki tafi dani gidanku tare da Uncle Zayd" Ummie ta karashe maganar hawaye na biyo kuncinta. "Kin tabbata Saleh be taba miki wani abu ba? Zarah ta fada muruarta na d'an rawa. " Eh Amma yana samin hannu a cikin wandonsa kuma nidai bana so duk ranar dana ki sai samin hannu a cikin masai kuma ya hanani fadawa kowa a islamiyya ne malamar mu take fada mana bamu da abokin sirri irin uwa shiysa na fada miki kema karki fadawa kowa" Shuru Zarah tayi dan ta kasa cewa komai idanunta duk sun ciko da kwallah, tana nan zaune Saleh zai lalata wa 'yarta rayuwa? ...... *manage* Autar Mama ce. ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 28" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1193278149?utm_source=android&utm_medium=com.fmwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=3CJWnNWa7wnIsC%2FoELb6IgNzvgNm4ynk%2BLwJtbdNs8bb0GcSFTxHvcePreyw53FXrPF6ebqueRgiR7wSr9XikCv9vo%2BIX9sAgqq8UfSGTb4CcX%2BXj7o0LfLh3E%2Bszo79 *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only kiyi magana tawannan number 07026368879* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na ashirin da takwas* A hankali ya fara bud'e idanuwansa da sukayi masa wani bala'in nauyi, dishi- dishi ya fara ganin d'akin kafin kuma ya ga komai ya dawo masa dai-dai. Robar dake hancinsa ya zare yana runtsa idanu, ji yayi jikinsa yayi nasa nauyi sosai, kokarin takawa yake yi amma yaji ya kasa motsa kafafunsa. Sabir ne ya shigo d'akin tare da Ummie da me yi masa magana. Idanuwanta ne suka sauka a Kansas, yana zaune ya dafe kansa hannunsa na jini dan ya cire har cannula da aka saka masa. Sunan Mama da Yusuf ta kira da k'arfi tana k'arasawa inda yake, kokati rike hannunsa me jini takeyi amma ya kwace yana zuba ma ta wani mugun kallo. Jinin jikinta tasha, a sanyaye ta mik'e Idanuwanta na cikowa da hawaye. Yar rige² sukayi shi da Mama, ganin Farooq a zaune ba karamin dad'i suka ji ba, da sauri Mama ta nufeshi bayan tayi wa Allah godiya. Zama tayi kusa dashi tana rik'e hannunsa dake zubar da jini ta ce " Yusuf kira likita" Hannun Yusuf na rawa ya zaro wayarsa a aljihu yana latsa kira. Mama sai shafa Farooq takeyi da ya runtsa idanunsa, abubuwan da suka faru har harbinsa da akayi, da sauri ya bude idanunsa yana shafa kirjinsa, aikuwa da dinki nan a kirjinsa har ya warke. Kallon Mama yayi ya ce " Jiya? Mama na kara danne inda jini ke zuba saboda ya tsaya ta ce " Ba jiya bane Farooq! Wata d'aya ne kawai babu a shekara" Ta k'arashe maganar hawaye na biyowa kuncinta. Yusuf ne y dawo gefensa yana zama tare da fad'in "Sannu" Kallonsa yayi yana dan yi masa murmushi. Likitan ce ta shigo tanayin sallama. Murmushi ne ya ziyarceta lokacin da ta ga Farooq a zaune. Kara sawa tayi tana fad'in "Godiya ta tabbata ga Allah, Sannu Farooq ya jikin? Yanzu kana jin wani abu ne? "Bana iya taka kafata" Cewarshi yana kallonta. "Hakan na faruwa sakamakon rashin tafiya da bakayi ba har na tsahon shekara , amma hakan ba abun damuwa bane akwai magungunan da zaka sha sannan zaka dinga amfani da crouches na 'yan wasu lokutan nan da week daya komai zai dawo dai² insha Allah" Godiya Mama tayi ma ta sannan ta tafi bayan ta rubuta prescription na maganin. A sanyaye Ummie ta nufi bakin kofa zata fita, Mama ce ta kira sunanta tana k'arawa da fad'in " Ina zakije? Kasa rik'e hawayenta tayi aikuwa ta fashe da kuka me karfi tana ficewa da sauri. Kallon-kallo Mama da Yusuf sukayi kowannen su cike da mamaki. " Uncle Farooq me tazo zata rik'e hannunsa shine fa ya kwace ya harareta" Cewar Sabir yana komawa bayan babansa dan yasan kad'an daga aikin Farooq ya dakeshi. "Farooq kenan! Bari kaji a wannan zamanin dai wallahi samun mace irin Ummie abune mai wahalar gaske kaji ko? Kuma dole kayi accepting dinta if not zaka ga fushina sosai" Ta shi tayi ta fuce daga d'akin. "Taso kayi brush yanzu zan kawo maka abinci kaci sai kayi wanka" Cewar Yusuf yana rikeshi. Shi ya rakashi bandakin sannan ya fito, sai da yayi wanka Yusuf ya bashi kaya marasa nauyi ya saka sannan ya fito. Yusuf na bashi abinci a baki ya ce " Anjima ko daddadare ne sai muje a aske sumar kanka tayi yawa" "Hakane, but meyasa na gemu be taru ba? "Ummie ce take aske ma ka shi na kan kuma Likita tace kar a taba a rabu da kai" Farooq be kara cewa komai ba dan har da hammata da dayan wajen ba gashi sosai he hope cewa ba waccan yarinyar ce tayi masa ba. Bayan ya gama cin abincin kiran Zayd ya shigo wayar. Dauka yayi suka gaisa daga daya b'angaren Zayd ya ce " Gobe by 9am akwai meeting da wasu client dinmu na America kuma suna bukatar kaje" "Ohk" Yusuf ya amsa masa. "Yawwa ya jikin Farooq any improvement? Sai da ya kalli Farooq dake kallonsa dan yana jin abinda ake fada. "Farooq ya farka" Cikin murna Zayd ya ce " Masha Allah ny greetings please kafin nazo" "OK zaiji, ya Zarah? Sunan Zarah da Yusuf ya ambata yasa Farooq kara maida hankali kan wayar da sukeyi. "She's fine, ai munyi fushi bazaka zo kaga Khaleel ba" "Sorry Zayd kasan yadda nake fama da ayyuka amma soon zanzo " "Ok toh bye" Daga haka ya katse wayar. "Zarah ta kara haihuwa ne? Ko kuma dan Zayd ne? Cewar Farooq "Eh d'an Zayd ne tare da Zarah" Zaro ido Farooq yayi ya ce " Zayd da Zarah kuma? "Eh, ai sun rabu da tsohon mijinta Zayd ya aureta, duk da cewa Zayd ya rasa kafafunsa amma bata gujeshi ba kuma just 4 days da aurensu hakan ta faru" "Aure?! Farooq ya maimaita kalmar. "Eh aure fa Farooq idan ma zaka rike matarka ka riketa sosai dan Zarah tayi maka nisan da bazaka taba kamota ba! Kuma kasani Mama bata sonta and yarinyar deserves to be happy saboda tasha wahalar a rayuwarta aurenku kuma bana tunanin zai saka ta cikin farinciki ina so ka koyawa kanka son Ummie ko dan tarbiyyarta, hankali da nitsuwarta nasan insha Allah bazakayi nadama ba" Kasa cewa komai Farooq yayi zuciyarsa gaba daya babu dad'i. *NIGHT* Bayan sallar magariba Zayd ya dawo, a zaune yaga Zarah ta zuba uban tagumi. Bai ce da ita komai ba dan yayi tunanin abinda ya faru jiya ne yake damunta. D'akinsa ya wuce, Aunty ce ta fito daga dakin tana fad'in " Yawwa gwanda daka dawo gata nan tun safe taki sanar dani me yake damunta taki cin abinci yaron ma da kyar take bashi nashi abincin. Kallon Zarah yayi ya ce " Lafiya kuwa me yake damunki" "Ina Ummie? Zarah ta fada tana kallonsu. "Tana d'aki wai karatu take nasan dai game takeyi" Aunty ta bata amsa. "Ummie! Ummie! Zarah ta kira sunanta da k'arfi. Amsawa Ummie tayi kafin ta fito da sauri tana fad'in "Gani" "Zonan" Zarah ta fada tana kallonta. K'arasawa tayi inda Zarah take. "Fad'a mine abinda kika fad'a jiya" Shuru Ummie tayi cikina na kugi indai ta bari kowa ya sani Abba kasheta zeyi kamar yadda ya fad'a! Duk abinda ta fad'a Abbane ya shirya ma ta duk da Saleh yana tab'a ta amma ba kamar yadda ta fadawa Mamanta ba Abba ne ya kara gishiri da maggi a kai. "Nidai bazan fad'a ba" Ummie ta fada cike da tsoro. Tashi Zarah tayi ta nufi kitchen da wuka ta dawo tana kama hannayen Ummie ta ce " Zaki maimaita ko sai yanka ki munsha romo? Sosai yanayin Zarah ya bawa Ummie tsoro bakinta na rawa ta ce " Karya nakeyi wallahi Abba ne yace na fad'a miki haka, zaki dawo zama tare da my Dan Allah Ummana ko dawo" Ummie ta karasa fad'a hawaye na biyowa kuncinta. "Wai me ya faru ne? Zayd ya fad'a yana kallonsu. Duk abinda Ummie ta fad'a ma ta haka ta zayyane musu tas sannan ta kara da fad'in " Shehu bashi da hankali wallahi da zuwa yayi ya nemi in koma ko da yarinta zan iya komawa amma sai ya fadawa yarinta tsassauran kalamai! Ya koya ma ta karya saboda biyan bukatar sa? "Ummie tafi d'aki" Aunty ta fad'a tana kallonta, aikuwa da sauri ta koma daki tana ajiyar zuciya. "Sai hakuri ai" Cewar Aunty tana zama a kujera. Ajiyar zuciya Zayd ya sauke kafin ya ce " Ki shirya zamuje gidan Sir Farooq ya farka" "Toh" Ta amsa ba tare da kalleshi ba. Daki ya wuce kusan 5mins sannan Aunty tabi bayansa. Bayan sallar isha'i suka shirya har Ummie da Khaleel Aunty kadai aka bari a gidan. "Dagaske zaki iya komawa gidan Shehu? "Eh! Saboda Ummie ba" Ta fada tana kallon titi. "Shi kuma khaleel fa? "Shi ai bani da matsala akan tarbiyyarsa" Ta kuma bashi amsa ba tare da ta kalleshi ba. "Hmm amma Zarah inaso kiyi hakuri a maida aurenmu" Da sauri ta juyo tana hararsa, har zuciyarta tana son komawa dan tana son Zayd amma ba yanzu ba sai ta gasa masa aya a hannu. "Zaki ko ma? Ya fad'a yana kallonta. Parking d'in da driver yayi ya saka ta kallon window. Har sunzo gidan. Fitowa sukayi suka shiga. Ummie sai surutu takeyi wai nan ita da kaninta take magana. Kiran Yusuf yayi in seconds ya fito bakinsa a washe. Isowa yayi inda suke kafin ya ce " Sannunku da zuwa" "Ina yini? Ummie ta fad'a tana durkusawa kadan (Gaisuwa me spring lol..) Amsawa yayi yana shafa kanta ya ce " Hi beautiful lady" Washe baki Ummie tayi dan tana so a ce ma ta beautiful. Kallonsa Zarah tayi ta ce " Ina yini? "Lafiya lau Fatima Zarah! Yusuf ya amsa yana sakar ma ta murmushi. "Toh a bani babyn! Ya fada yana mik'a ma ta hannu. Khaleel ta dora masa a hannun yaron sai dariya yake wadda hausawa suke cewa dariyar k'uda. "Masha Allah, yaro yayo kyan Mamansa" "Me kake nufi? Nidin mummuna ne? Zayd ya fada yana kallon Yusuf. "Toh second Sabir,ka manta lokacin da aka haifi Sabir me ka ce? Shuru Zayd yayi daga bisani ya yi murmushi ya ce " Baka da dama wallahi! Wato ramawa kayi? "Sosai ma" Yusuf ya fad'a yana dariya. "Mu shiga daga ciki ko" Ya sake fada yana yi musu iso zuwa falon. *Manage yau banda lafiya* *Free to contact me here is my number 08142904255* Autar Mama ce ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 29" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1193678142?utm_source=android&utm_medium=com.fmwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=8kmIwzqyoEc1w4To2mDwx%2FO9etsrgqeVbsA1%2FLfHKNxMhyngsYhTxPYI9kRp4RJupwv3l4IgaLVjKI8CQkjJK3Tq1GGfbQPndNauIJOaPa%2FhXwq9wcgTZA%2FrKHxZCu53 *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only kiyi magana tawannan number 07026368879* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na ashirin da tara* Sabir kad'ai suka tarar a falo yana aikin makaranta. Bakinsu d'auke da sallama suka shigo falon. Juyowa Sabir yayi yana kallonsu kafin ya amsa sallamar da sukayi. Wajen zama Yusuf ya nuna musu yana fad'in "Bismillah ku zauna bari na kawo muku abin tab'awa" Murmushi kawai Zayd yayi yana matso wa kusa da Zarah da Ummie dake zaune kan kujera. "Ina yinin ku? Cewar Sabir yana kallonsu. "Lafiya lau handsome boy, ya makaranta" "Alhmdll" Sabir ya amsa yana wanshare baki. Da tray Yusuf ya dawo yana janyo table ya ajiye sannan ya ce " Bismillah, bari na kirashi" Daga haka ya nufi upstairs. Ruwa kawai Zarah ta sha Zayd be sha komai ba. Ummie ce ta kalli Zarah ta ce " Ummana zanci" Ta karashe maganar ta na nuna cookies din dake kan plate akan tray. " Ci mana, after all u are our guest! Sabir ya fad'a yana kallonta. Banza ta masa tana jira amincewar ummanta. Murmushi Zarah tayi ta ce " ki ci" Dariya Ummie tayi sannan ta dauka ta fara ci. "U idiot! Sabir ya fad'a yana harararta dan ya tsani yayi magana ayi masa kunnen uwar shegu. " Allah ya isa" Ummie ta fada tana zuba masa harara da manyan idanunta. "Ya isa haka sarkin masifa! Zarah ta fad'a tana zarewa Ummie ido. Kwasar litattafan sa yayi ya nufi upstairs da sauri. Yusuf na rike da Farooq suka sakko, Mama kuma a bayansu. Tun isowarsu Falon ya kasa d'auke idanuwansa a kan Zarah! Shi kham Allah y dora masa wani masifaffiyar soyayyarta baya jin bayan Mama da Yusuf akwai wanda ya kai Zarah a zuciyarsa, tas Zayd na lura dashi! Yasan dai basu san cewa sun rabu ba dan ko Sir Yusuf bai fadawa ba! Kuma baya jin zai fada masa dan tsaf Farooq zai iya zuwa neman aurenta kuma in har Farooq ya auri Zarah ko giya yasha bazai saketa ba dan yana hango tarin soyayyar da yake yi ma ta, tabbas yasan yayi kuskure amma zai gyara kuskurensa dan yana matukar kaunar Zarah yayi dakon soyayyarta na kusan 11yrs" "Zayd! Tunanin me kake yi haka? Yaji muryar Yusuf. Da sauri ya kalleshi sai kuma ya sosa keya ya ce " Bakomai kawai ina tunanin yadda project da presentation akan deal din mu da client d'in Ametica zai kasance" "Zayd kenan sarkin aiki" Yusuf ya fada yana murmushi. "Hajiya Ina yini? Murmushi d'auke kan fuskar Mama ta amsa tana karawa da fad'in " Ko sau daya Yusuf be sanar dani abinda ya faru da kai ba! Ya jikin naka? "Da sauki sosai Hajiya, dan yanzu ina samun improvement sosai" "Toh Masha Allah please don't bother your self da kudin siyan magunguna idan ya kusa karewa ka kira Yusuf, tabbas bamu da abinda zamu biyaka sanadiyar Farooq ka shiga wannan halin kayi hakuri" "Dan Allah Hajiya ki daina sani jin kunya haka dama Allah ya tsara" Zayd ya fad'a yana murmushi. Kan Zarah a k'asa ta gaida Mama. Amsawa tayi fuska a sake. Ummie ce ta sakko sanye da hijabi har kasa, idanunta ne ya sauka a kan mijinta yana kallon matar wani! Irin kallon da yake yi wa Zarah ne ya saka taji wani abu ya tokare wuyanta. Da kyar ta iya karasowa suka gaisa a sanyaye ta koma. A gab an Farooq Yusuf ya tsaya yadda zai kareshi daga kallon Zarah dan yaga kamar hankalinsa ya gushe. Itama Mama basu waje tayi. "Farooq ya jikin? Zarah ta fad'a tana kallon saitin da yake. "Yusuf matsa daga gabana" Farooq ya fada ransa a bace. Ya san halin Farooq zai iya bashi kunya ya fito da abinda yake ransa hakan yasa ya matsa. "Ya jikin? Ummie ta fad'a tana kallonsa. Idanunsa ya mayar kanta, murmushi yayi kadan ya ce " Da sauki cute baby like mother like daughter" Da kyar Zayd yake hadiyewa. "Allah ya kara sauri" Zayd ya fada yana kallon Zarah ya d'ora da fad'in " Mu tafi ko? Dare na karayi" Bata ce dashi komai ba ta tashi tana gyara khaleel dake hannunta. " har bakin gate ya rakasu kuma ya sanar dasu cikin week dinnan zaizo saboda Khaleel. Yana komawa Falo ya tarar da Farooq ya hade rai. Shima hade nashi fuskan yayi ya ce " Ka kyauta kenan? Kana abu kamar karamin yaro! Kasan fa matar aurece! Idan kaine wani yake kallon Ummie yadda ka dinga kallon Xarah zakaji dadi? "Ummie? Wallahi ban damu ba! A kalleta mana! Bana sonta kuma bazan taba sonta ba! A da chan ina ma ta son 'yan uwantaka amma yanzu babu wannan! Wallahi duk wanda ya kara min maganar Ummie sai na saketa! Ina da wadda nake so a zuciyata idan kuma bansameta ba bazanyi aure ba! 'Ok wanna auren da kake da shi fa? Yusuf ya fad'a yana yi masa wani kallo. "Kai ka d'aukeshi a matsayin aure! Ni bani da aure dan wallahi idan akamatsa min zan bar kasar kuma na saketa dama ba sonta nake ba, ni babu macen dana tsana a duniya kamar Ummie! A bun da Mama ta bata ta kawowa Ummie ne ya fado daga hannunta ya fashe, kararar fashewar kwalba ce yasa dukannin su suka juya. Ummie ce tsaye hawaye na bin kuncinta. Dafe goshi Yusuf yayi dan yanayinta ya nuna cewa taji abinda suke cewa" Farooq kuwa ko a jikinsa. "Kaga abinda ka janyo ko? Cewar Yusuf yana kallonsa. "Sai me? Idan taji haushi taje ta sami Mama ta ce a raba auren, idan tasan ita din macece yar gata kamar yadda ta taba fada min" Ummie bata ce komai ba ta juya ta nufi daki zuciyarta a dagule. "Farooq inaso ka gane wani abu guda d'aya! Itafa Zaran da kake so matar aurece! Zayd da kake gani ko haukacewa yayi bana jin zai saki Zarah saboda yana sonta tun kafin tayi auren fari, kuma itama alamu sun nuna tana sonsa! Baka cikin tsarin rayuwarta! Farooq ba son Zarah kake ba! Da ace sonta kake bazaka so ka aureta ba tunda har tana cikin farinciki da aurenta kuma ka sani sarai Mama bata sonta a matsayin daughter in law, she deserves happiness yarinyar tasha wahala meyasa kake so ka kuma sakata cikin wahala bayan kasan ga inda zata samu farinciki? "Ni ne zan bata wannan farin cikin! Baka ganin damuwa a tattare da ita? "Farooq meyasa ka fiya taurin kai ne! Wani irin mutunne kai? Mace da aurenta? Ka haukace ne? "Eh na haukace! Na haukace Yusuf! Soyayyar Zarah ta haukata ni! Nace na haukace indai a kan Zarah ne! Ya fad'i maganar da iya karfinsa. Hakan yasa sauran members na gidan suka fito har Sabir da uwarsa kowa da kowa. Sakkowa k'asa sukayi suna kallonsu. Kowanne ransa a b'ace. Cikin fushi Yusuf ya ce " Kaje kayi duk abinda zakayi tunda baka da hankaki kuma kasan abinda kakeyi ba dai² bane ko a addini! Kaje ka aureta tana da aure tunda ka fara shaye²" "I will! Zan aureta! Kuma zaka gani! Daga haka ya tashi yana daukar chroches dinsa ya fara tafiya. Cikin takaici Yusuf ya daki kujera da kafarsa ransa ya b'aci sosai! A baya shima ai yaso Zarah said dai be bari soyayyar ta cinye masa zuciya ba saboda yasan kaninsa yana so! Meyasa shi bazai rarrashi zuciyarsa ba? Meyasa? Bayan yasan ita din matar wani ce? He pray kar Farooq yayi abinda zai sa kanshi a uku' "Wallahi Mama ba mamaki asiri tayi masa dan taga dan masu kudi" Cewar Ramlah tana son kara kunna wutar. Banza Mama tayi ma ta dan ta fara tausayawa dan na ta a kan wahallalliyar soyayyar da yake fama da ita. Bayansa tabi,cikin takaici Ramlah ta kama hannun Sabir suka wuce sama. "Yaya wacece ita? Ummie ta fad'a tana goge hawayen idanunta. " Bashi da amfani idan kin sani! Ki dai bishi a hankali dan naga bashi da hankali zai iya sakinki" "Ko jai sakeni ba ni bazan iya cigaba da zama dashi ba, gida zan koma bana sonshi idan kuma aka takura min wallahi said na shiga duniya" Da sauri ya kalleta, sai kuma ya saki fuskarsa yana kallonta ya ce "kema rashin hankalin zaki gwada min? Ki shiga duniya? Ke! Kinsan me shiga duniya kuwa? Bar ganin kina da aure zaneki zanyi idan na kara jin kinyi wannan maganar", Kallonsa tayi hawaye masu zafi na zubo ma ta. Matsowa yayi kusa da ita yana kallon yadda hawaye ke zarya a idanunta. "Ummie please... Kafin ya karasa ta rungumeshi da karfi tana fashewa da wani kuka me d'acin gaske. "She wish ace Yaya Yusuf aka aura ma ta ba Yaya Farooq ba! Wani irin ajiyar zuciya ya sauke yana kokarin rabata da jikinta amma taki barin hakan ta faru sai kara rikeshi takeyi. "Me haka Ummie? Nifa yayan mijinki ne! Is unfair sakeni please! Shuru tayi tana shesshekar kuka. "Kuka ya isa haka, but please kaki kara hugging dina haka kinji ko? Please" A hankali ta sakeshi tana goge hawayen fuskarta bata ce dashi komai ba ta wuce sama da sauri shi kuma yabi bayanta da kallo zuciyarsa ba dad'i. Babu irin rarrashin da Mama ba tayi wa Farooq ba amma yaki sauraronta dan yau ganin Zarah ya kara fama masa ciwon dake zuciyarsa ya dawo danye. Gajiya Mama tayi amma ta kuduri niyyar zata je ta samu Zayd. Ni kuwa nace ki sameshi kiyi masa uwar me😏. *Manage please* *Har yanzu banda lafiya* *Masu nema na ga number na 08142904255, i promise zan dinga sakawa a karshen ko wani page ngd d kauna da kulawa* *Naji dadin ydd kuke son book din gdy dubu dubu* Autar Mama ce ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only kiyi magana tawannan number 07026368879* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na talatin* Yammacin ranar litinin Mama ta shirya tsaf ta nufi company dinsu. Bayan ta isa, bata bi ta wajen Yusuf ta ta wuce cabin din Zayd. A zaune ta ganshi a kan kujera yana operating system sosai cabin din ya dau sanyin AC ga kuma khamshi. Knocking din ko far tayi hade da sallama. D'agowa yayi yana kallonta, da sauri ya saki murmushi yana fad'in " Sannu da zuwa Hajiya! Sir baya office ne? K'arasa shigowa tayi tana murmushi ta ce " Ba wajen Yusuf nazo ba wajenka nazo zamuyi magana" "Toh Hajiya bismillah" Ya fada yana murmushi, zama tayi sannan suka kara gaiwasa. Shi dai hankalinsa be kwanta da zuwanta ba dan hakan be taba faruwa ba. "Yawwa Zayd, inaso ka yi min wata alfarma kaji ko? Inaso kuma ya zamana iyakar mu biyu bana so Yusuf ko Farooq su san da maganar" D'agowar da Zayd zeyi yaga Yusuf a bayansa, hannu Yusuf ya daga masa alamar kar yayi magana ya dakata. "Inaso ka fad'i duk amount na kudin da kake so zan baka ne idan ma 50% share na company nan kake so zan baka in har zaka biya min bukatata" Sosai kirjin Zayd ya buga yana tunanin wace iriyar bukatace wannan? Murmushi tayi ta ce " Karka damu ba wani abu bane, inaso ka saki matarka Zarah!" Da sauri ya kalleta sai kuma yayi murmushi kadan dan ya gano bakin zaren wato ya saketa ta aura danta ita ga me da? Saboda shi daga sama ya fado. "Zan baka lokaci ka yanke hukunci ga kati na idan ka yanke ka kirani" Ta karashe maganar tana ajiye masa katinta. Juyowar da zatayi taga Yusuf, sosai taji wani dum ganin irin kallon da yake ma ta, murmushi ya saki yana fad'in "Ashe munyi babbar bakuwa" "Ugo nan" Ta fada tana masa dakuwa. "Bari na saka Kabir ya kaiki gida" Ya fada yana karbar jakar hannunta. Karbar jakarta tayi ta ce " Da mota nazo" Daga haka ta fice. Ajiyar zuciya yayi ya kalli Zayd ya ce " Meyasa ka saki Zarah? Da sauri Zayd ya kalleshi ya ce " Saki kuma? "Eh! I heard your conversation earlier, ban taba tunanin zaka saki Zarah ba! Me tayi maka haka? Baka san cewa zaman aure hakuri ake yi ba? Ai kasan dai yadda nake zama da Ramlah! Ka sani kuma ko sau daya ban taba tunanin sakinta ba, nasan cewa Zarah tana da hankali biyayya da kuma kirki me ya faru ne haka? Runtsa ido kadan Zayd yayi kafin ya ce " Sharrin shedan ne kawai ban tsaya yin tunani ba na yanke hukunci amma insha Allah zata yarda ta koma" " Shikenan kuma ina so ko sau daya karka kira mahaifiyata ka rabu da ita da Farooq din kuma ina baka hakuri on behalf of her" Murmushi Zayd yayi ya ce " Bakomai, yau da wuri zan tafi gida kafin sallar magariba" "Shikenan Oga Zayd! Yusuf ya fada cikin zolaya. Murmushi kawai Zayd yayi shi kuma Yusuf ya fita. ★★ *A week later* Ummie ce take sakkowa daga stairs hannunta rike da kit karama, Yusuf dake zaune a falo yana aiki ta kallah ta ce " Yaya dan Allah zaka kaini gida? Kallonsa yayi cike da mamaki kafin ya ce " Gida kuma? Kinsan ai su Baffah sun je kauye ko? Ke da zaki zauna idan kinje gidan? Hawayenta da take rikewa suka kufce ma ta, Farooq ne ya fara sakkowa yana ma ta kallon kashi kafin ya fice daga falon be ce wa kowa uffan ba. Tasowa Yusuf yayi yana kallonta ya ce " Me ya faru? "Yace wai idan danshi nake zama a gidan nan toh naje ya sakeni saki uku" Ta karashe maganar tana fashewa da kuka. "Saki uku? Yuduf ya maimata. Da sauri ya bi bayan Farooq, a zaune ya gashi a kujera yana shan iska ya lumshe idanunsa tare da crossing legs dinsa. "Farooq! Wani irin iskanci ne wannan? Dan ubanka waye sa'anka da za'a fad'a ma ka magana ka kiji? "Please Yusu... Be karashe maganar ba Yusuf ya d'aukeshi da mari me zafi sosai. Cikin tsananin b'acin rai ya ce " Duk laifin Mama ne! Itace take b'ata ka wallahi an fada maka aure wasa ne? Me tayi maka da zaka saketa? Ita wadda kake haukan a kanta tana chan tana living happy life day mijinta kai kana nan kana gasawa yar mutane aya a hannu? Ka maida yarinya karamar bazawara? "Nifa ban mayar da ita bazawara ba ka fi kowa sanin ban taba kusantarta ba! "Zaka rufe min baki ko sai na taka kanka a nan wajen? Zuwa zakayi masallatai² kana fad'in baka taba mu'amalar aure sa ita ba? Ko zaki bi mutanen da suka zo daurin aurenku ka fada musu haka? Duniya kallon bazawara za'ayi ma ta! Yarinya karama 18yrs kawai! Just imagine da kana da k'anwa wani yayi ma ta haka ya zaka ji? Itama fa kanwar wata ce! Kasani sarai wanna abin da kayi zai iya lalata zumumcin Aunty karama da Mama ko? Meyasa baka tunani kafin kayi abu? Wani irin mahaukacin so kakeyi wa Zarah da kake kasa fahimtar abinda nakeson fahimtar dakai? Answer me!? Yusuf ya fad'a da karfi yana kallonsa. Shigowar motar Mama ya saka Farooq yin shuru. Ummie kuwa tana kallonsu gaba daya zuciyarta babu dad'i. Ko parking be bari ta gama ba ya bud'e murfin motar idanunsa sunyi ja saboda tsananin b'acin rai, Ramlah na balcony tana hangosu sai dariya takeyi. "Me ya fara je Yusuf? Cewar Mama tana kallonsa. "Tambayeshi! Ya fada yana nuna Farooq. Karasawa tayi inda Farooq yake ta kalleshi ta ce " Farooq lafiya? Rungume Mamansa yayi yana jin wani d'aci da zugi a zuciyarsa! Babu wanda yake iya fahimtarsa sai ita, shi kadai yasan me yake ji a kan Zarah! Shi kadan yasan yadda yakeji idan ya kasance yana tunanin wani lokacin ji yake kamar zeyi hauka amma instead brother dinsa ya zauna ya fahimceshi amma ya rufeshi da fad'a harda mari! Meyasa bazai fahimci so babban cuta bane! Bashi ya dorawa kansa soyayyar Zarah ba haka ma bashi da ikon cireta a zuciyarsa. "Tashi muje ciki" Mama ta fada tana riko hannunsa. Kallon Ummie, Yusuf yayi ya karbi jakar hannunta ya ce " Zo mu je ciki" Ba musu ta bi bayanshi. A falo suka tarar da Farooq da kuma Mama. Numfashi me karfi Farooq yake son ja amma yaji kirjinsa ya rike sosai, kallonsa Mama tayi ta ce "Ya dai? Kasa magana yayi kusan na minti uku kafin yaji kirjinsa ya dawo dai². "Dama bazaiyi magana ba! Mama ke kika saka masa false hope a ransa, yadda fa yake son Zarah haka Zayd yake sonta ta yaya zaki ce ya saketa ki aurawa Farooq? "Oh ya fada maka kenan? "Be fad'a min ba saboda ranar naji abinda kuka ce ai! Ni na hana ya kiraki na karbi Card din ma da kika bashi! Yanzu kin saka masa false hope kuma gashi ya saki Ummie har uku! Me zaki cewa Aunty k'arama? Kinsan yadda take da zafin rai ko? Wannan al'amarin zai iya damaging din relationship dinku na har abada! Yanzu ma ki cigaba da rarrashinsa, ai shi ba yaro bane! Sa'anninsa har da me d'a 10yrs! Ace mutun yana 33yrs be san ya kamata ba? Toh sai yaushe zai sani? An aura masa yarinya baya sauke duk wani hakki nata daya rataya a wuyansa kuma itama baya bari ta sauke? Wani irin kutun ne kai? Shuru falon ya d'auka, cikin rashin jin dadin lamarin Mama ta ce " Ya isa haka, ke Ummie tafi d'aki kuma ko a waya banaso ki sanar da ummantaki kinji ko? Da toh Ummie ta amsa sannan ta wuce sama. Shima Yusuf upstairs din ya tafi ransa duk a jagule. "Haba Farooq! Meyasa zama yanke wannan d'anyen hukuncin? Me tayi ma ka? Bai ce da mama komai ba ya tashi ya fice daga falon. "Farooq! Ina zakaje da magaribar nan?! Mama ta fada da karfi amma be dawo ba. Tana jinshi ya fice a mota Allah y kiyaye hanya kawai ta ce tana girgiza kai. ★ " Zarah da kin bari sai gobe ko, ko kuma ki bari Zaydun ya dawo" "A'a Aunty babu kaya dayawa na Khaleel kinsa set dinsa ma mai na bawa Ummie ta tafi dashi, kuma nima zanyo wasu siyayyan" "Shikenan, dreban yazo ne? "Eh yana waje bari na dauko ATM card dinshi cash din hannuna ba yawa kar ya ki isa, ko akwai abinda za'a siyo miki? Murmushi kawai Aunty tayi tana girgiza kai alamar a'a. Dakin Zayd ta shiga bata dade ba ta fito tana rataye jakarta. "Karki dad'e saboda kinsa khaleel zai fara kuka dan nasan baki tsaya kin bashi nono isasshe ba! Zarah na murmushi ta amsa sannan ta fita. Bayan sun isa inda zasu je ta cewa Driver ya tafi dauko Zayd in yaso sai su biyo su dauketa dan zatayi siyayya da dan yawa. Zayd na shirin tahowa gida yaji shigowar message har sau uku, ya dauka kamfanin layi ne amma wani massage din ya kara shigowa dubawa yayi, Message din farko na kamfanin layi ne. Na biyu kuma debit ne na 100k dai². Zaro ido yayi cike da mamaki. Toh shi dai yasan beyi transfer ba amma ya akayi aka ciri 100k a account dinsa? Kiran Zarah ne ya shigo bugu uku ya dauka yana fad'in " Me kikayi da 100k? "Mistake me fa 10k za'a cira aka ciri 100k but yanzu zan taho da 90k gida sunce baza sumin tranfer ba sai dai cash" "OK shikenan amma ina kikaje? Ya fada dan yana dan jiyo hayaniya. "Ina store na siyo wa khaleel abubuwan amfaninsa" "OK, ki taho min da perfume dina idan kin samu irinsa" Bata ce dashi komai ba ta katse wayar a ranta tana fad'in " San kudi! Ni kuwa nace nema ai da wahala. Bayan ta gama siyayya ta fito tana nufar bakin titi dan Zayd ya kirata sun kusa isowa. Tun daga nesa ya hangota ko cikin daruruwan mata yaga Zarah sai ya ganeta. A gabanta yayi parking matsawa tayi dan sam bata gsne me motar ba. Fitowa yayi bayan ya gyara parking dinsa. Gabanta ya iso yana crossing legs tare da rumgune hannayenta ya ce " Zarah! Kallonsa tayi da sauri dan the voice sounds so familiar. "Farooq!?......... *manage* *My contact 08142904255* Autar Mama ce [3/16, 4:47 PM] Brother❤: ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 31" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1196297324?utm_source=android&utm_medium=com.fmwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=0ZGlKLp%2BBGyw2DrMSDnlqfFa1C%2B2rzOvF9059w82WPVnXY3dKoSIF8o5qlQ4i517%2BsseC3oGry0J6u9Zk5XrYQpPUo%2FM%2F76RzGCmam4bMN5bhKTNZv1QRjz%2FR3ah8Vz%2F *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only kiyi magana tawannan number 07026368879* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na talatin da d'aya* Shima cikin mamaki yake kallonta, kamar yadda itama takeyi. Nunfashi ya sauke kafin ya kai ga yin maganar yaga an dallaro musu fitila. Kare idanunsa yayi kadan yana kallon motar. Driver din Zayd need ya fito yana kallon Zarah ya ce " Madam mu tafi" "Sai anjima" Ta fada tana wuce Farooq. Yana kallo ta shiga mota ko kalma daya be iya cewa da ita ba. "Wai duk wannan kayan a 10k? ya fad'a yana kallonta. Ba tare da ta kalleshi ba ta ce " Oho" "Oho? Nid'in Zarah? Banza ta masa tana juyar da kanta ta fara kallon titi. " Waye na gani kuna magana? "Farooq! Ta fad'a a takaice. "Farooq kuma? Me yake ce miki? Sai a lokacin ta kalleshi ta ce " Shikenan bazamu iya gaisawa ba? Bai ce komai ba ya fara jinjina kai. Har suka isa gida babu wanda ya kara magana a cikinsu. *WASHE_GARI* Tun asuba Ummie ta fito daga gidan dan ko a kafa ne yau sai ta tafi gida. Tana tsaye a kofar gidan taji alamun za'a bude da sauri ta buya jikin bishiya tana kallon me budewar, gate man ne. Tsaki tayi kadan ta fara tafiya a hankali... Sai da gari ya fara wayewa sannan ta samu napep. Tun wayewar gari Mama take nemanta tsoran daya kar ace yarinyar nan gida ta tafi. Yusuf da ke cin abinci a dining ta kalla ta ce " Yarinyar nan bata gidan nan" "Wai Ummie? "Eh! Kafin Yusuf ya karayin wata maganar wayar Mama dake kan kujera ta fara ruri. K'arasawa tayi, ganin sunan Aunty karama ya saka ta jalli Yusuf ta ce " Ummie gida ta tafi" Shuru yayi cike da mamakin yaushe ta tafi toh? Yanzu just 7:15am. Har kiran ya katse Mama bata iya dauka ba, tasowa Yusuf yayi ya karbi wayar yana kokarin kiranta wani kiran ya sake shigowa. Dauka yayi yana karawa a kunne. Cikin masifa da zafin rai Aunty karama ke magana. "Ai bansan haka Farooq yake ba! Shekara guda? Wannan kinyi adalci kenan Addah? Da kinsan bazaki iya bashi umarni ya bi ba meyasa kika yarda da auren nan? Kin cutar da yarinya aure shekara guda fisabilillahi! Addah banji dadi dadi ba sam, wannan cin mutuncin yarinya ne wallahi kuma be barta haka ba ya saketa saki daddai har uku, Allah nayi dana sanin auren nan, nayi dana sanin had'in nan! Banda b'acin rai baby abinda ya janyo min, har mahaifinta ma gashina shi da baya fushi! Yau kham yayi, yarinya k'arama kamar Ummie? Amma shikenan ni bazan ce miki komai ba tunda dama ka haifi d'a baka haifi halinsa ba amma Farooq zai gani shima" Daga haka ta katse wayar. Dogon nunfashi Yusuf ya ja yana sauke wayar ya ce " Khairan insha Allah! Farooq dan kyautawa be kyauta ba amma baki bashi zai sa ya gyara ba said addu'a" Zama Mama tayi a kujera tana dafe kanta ita tasan fushin kanwarta tun suna yara ita tasan mugun bakinta shiyasa tun farko bata so zancen ya kaiga kunnenta ba saboda bata son abun nan ya baya zumuncin su, gashi me faruwa ta faru" A kusa da ita Yusuf ya zauna yana dafa kafad'arta ya ce " insha Allah komai zaizo mana da sauki kinji? Fushi Aunty karama takeyi zata sakko kuma insha Allah soon komai zai wuce na miki alkhawari" Sakkowa Farooq yayi yana kallonsu ganin yadda suke cikin damuwa, tab'a baki yayi kafin ya ce " Lafiya dai? Wani banzan kallo Yusuf yayi masa hakan yasa ya wuce zuwa kitchen ba tare da yace dasu komai ba. Sabir ne ya sakko cikin shirin makaranta yana fad'in " Yau ina jin Mommy tana fadawa Aunty Ummie wai ta gudu da asuba, Mommy ta hanani kudin break shiyasa nima naki keeping secret dinta" Cike da mamaki Mama da Yusuf suke kallonsa,Ramlah dake sakkowa kuwa k'amewa tayi kamar an saka ma ta pause. "Ramalah? Mama ta fad'a tana kallonsa. Shuru Sabir yayi yana gyara jakarsa dan yasha jinin jikinsa ganin reaction din mamansa. Cikin tsananin fushi Yusuf ya tashi zai nufeta, Farooq ne ya karso inda yake yasha gabansa yana fad'in "Me zakayi ma ta? Me tayi maka? Ita Ummien me amfani zamanta anan? Inace saboda na aureta ya sa take zama a nan? "Farooq! Yusuf ya kira shi da karfi zuciyarsa na tafasa. "Hit me! Dama ka saba ai, bazanji komai ba ka dena iya yadda zaka iya" "Yusuf ya isa haka! Mama ta fada tana kallonsa. Kallon Sabir yayi yana fad'in " Wuce ka tafi kar ka makara" "Kudin break" Ya fad'a a tsorace. Dari biyar Yusuf ya bashi tare da jaddada masa dari biyu kawai zai kashe. ★ Zarah na yi wa Khaleel wanka, Zayd ya fito daga d'aki cikin shirt da 3quater sai khamshi yake, Aunty ce ta biyo bayansa tana fad'in " Nifa na gaji! Kaje kayi aure" Ya sani sarai magana kawai take nema. "Ai kuwa dai! Kema kina ji da jikin tsufa ana kuma dora miki wata wahalar, mutum yana zaman zamansa da matarsa wani idiot yazo yayi fooling dinsa and ya yarda saboda an samu two silly men" "What! Ni dinne silly? Zayd ya fada yana kallonta! Dauke yaronta tayi daga cikin baho tana nanndeshi a towel ta rungume kafin ta ce " Of course yes! Idan ba haka ba meyasa bakayi bincike ba! Or kana so na fad'awa Aunty? "Fad'a min" Cewar Aunty tana kallonsu. "Ba wani abu bane fa kinsa halinta tayi ta yin abu kamar yar 15. Girgiza kai Aunty tayi tana daukar ruwan da akayi wa Khaleel wanka ta fita dashi. "Zarah please! Ki tausayawa Aunty mana kinsan ta tsufa ta kula dani ina jariri kuma ta kula dani yanzu? Pls Zarah saboda Khaleel ma Dan Allah kiyi hakuri a maida aurenmu please" "Banda niyya ni yanzu! Sai lokacin da nayi niyya" Ta fada tana shirya yaronta dake ta wasanninsa. "Haba Zarah! Please jan ajin ya isa haka! Ke sheda ce kinsan irin kaunar da nake miki! Sai a lokacin ta kalleshi tayi murmushi kadan ta ce " Kauna? Hmm ok! Shuru yayi yana kallonta yasan a yanzu kham bata da niyyar komawa amma Shehu ya cuceshi, addu'a kawai yake yi ya kara samun sauki for now ma babu wanda yasa ya fara takawa a hankali ya bar sirrin ne one day zeyi surprising dinsu bayan ya dawo daga cin uban Shehu Insha Allah" Ajiyar zuciya ya sauke yana matsowa inda take ta kalli Khaleel ya ce " Kina bashi abincin yadda ya kamata kuwa? "Tunda bana bashi kai ai sai ka bashi" Ta fada tana doka masa harara. Lumshe idanunsa yayi yana dafe saitin zuciyarsa tare da yin murmushi ya ce " Wannan kallonya narkarmin da zuciya dan sake mana" Cikin takaici ta tashi tana barinsa a wajen, a kallo kawai ya bita yana murmushi. ★ Ummie na wanke² a kitchen Sa'adah ta shigo tasha ado cikin atamfa tayi kyau sai dai kana ganinta zaka ga damuwa a tattare da ita. "Yawwa Ummie idan kin gama wanke² na bar Ihsan a d'aki tana bacci kiyi ma ta wanka ki soya muku wainar fulawa kafin na dawo" "Toh a dawo lafiya" Cewar Ummie tana cigaba da abinda takeyi. Tana gyara kitchen Ihsan tafito daga d'aki tana kuka. Da sauri ta karasa abinda takeyi ta fito tana kallonta ta ce " menene? "Umma" Ta fada tana kokarin cire pampers din dake jikinta. Rike hannunta Ummie tayi tana fadin "Muje ayi wanka" Ba musu ta bi bayan Ummie zuwa daki, tana cikin yi ma ta wanka Saleh ya shigo yana zukar sigari. "Me haka wai? Cewar Ummie tana toshe hanci. "Ke dallah! Ina Sa'adah wai? "Ta fita" Ummie ta bashi amsa a dakile! "Ina taje? Cikin bala'i Ummie ta ce " Oho! "Ke! Dan uwarki waye sa'anki? Cewar Saleh tana ma ta wani kallo. " Wallahi ba dai uwata ba" Ummie ta fada ko dar bata ji ba dan ta daina tsoransa. Dariya ya fashe da ita kafin yayi kwafa ya ce " Ki kawo min abinci" "Banyi ba kuma ni ba yar aikin ka bace" Shigowa toilet din yayi yana kama kunnenta ya murda da kafi. Ihu ta saki me karfi kafin ta fara hawaye, itama Ihsan kukan ta fara. Sakarwa Ummie kunne yayi ya fito daga toilet din ya ce " Ina jiranki shashasha" Allah ya isa tayi masa a ranta tana shafa kunnenta dake yi ma ta zafi. Da kyar ta iya karasawa Ihsan wankan sannan ta shiryata suka fito. Wainar fulawa ta fara soyawa Ihsan na zaune a kitchen din tana yi ma ta gwarancinta. Guda uku ta soya ta bawa Ihsan daya sannan ta saka biyu a faranti ta fara ci dan yunwa takeji sosai. Tana ci tana soyawa. Har ta gama tas. Na saleh ta dauka sannan suka fito daga kitchen din. Zaunar da Ihsan tati dake cin waina ta ce " Karki taba komai kiyi kallo yanzu zan dawo" Da toh ta amsa ita kuma ta shiga,wajen Saleh. Yana zaune a kujera yana latsa wayarsa, a gabansa ta ajiye bata ce komai ba ta juya zata tafi! Da sauri ya kira sunanta yana fad'in " Ya naga wainar kadan? "Guda biyar ce fa! "Eh biyar din! Ya fada kamar ze daketa" tsaki tayi ta fice da gudu. "Lallai ma yarinyar nan! ya fada a fili yana kallon kofar da ta fita. Yana gama cin wainarsa ya fice daga gidan. Ummie na zaune har bayan magariba babu wanda ya dawo daga Shehu har Sa'ada, Ihsan tayi kuka har ta gaji. Kamar an hankad'oshi haka ya shigo falon. Sam Ummie bata ji shigowarsa ba dan bacci ya fara dauketa. "Ke! Ya kira sunanta cikin maye, da sauri ta bude idanunta tana zubasu a kansa, tsaki tayi tana tashi tsaye ta wuce daki. Biyota yayi yana fad'in " Ke uwarwa kike wa tsaki? Shuru Ummie tayi dan tasan kadan daga aikinsa ya daketa kamar yadda yayi kwanaki sai da tayi zazzabi. "Bacci zanyi ka fita" Ta fada tana hawa kan gado. Dariya Saleh yayi yana shakuwa kadan ya ce " Anan zan kwana" Da sauri Ummie ta tashi tana ficewa daga d'akin ta barshi yana shakuwarsa. Sai kusan tara Shehu da Sa'adah suka dawo, Ummie ta dade da yin bacci kusa da Ihsan a kasan rug. "Wannan rashin hankali ne wallahi! Zaki fita kuma kinsan zaki kai dare sai ki tafi dasu ai" Cewar Shehu yana kallonta. Hijabin jikinta ta cire tana fad'in "Bansan cewa jikin Umma yayi tsanani haka ba shiyasa da tun magariba na dawo da ban kiraka ba ma" Tsaki yayi ya wuce ya barta ita da yaran. Tashin Ummie tayi tana fad'in " Tafi daki" Sam Ummie ta man ta da Saleh a dakinta, haka ta wuce ta kwanta tana magagin bacci. Daukar Ihsan Sa'adah tayi suka wuce d'aki. Jin ta tayi a takure sosai hakan yasa ta bude kyawawan idanuwanta. Ajikin mutun taji ta a rungume sosai. Da sauri ta juyo, idanuwansa cikin nata, ihu taso kwadawa amma ya hade bakinsa da nata. Wani irin hautsinewa cikin Ummie ya fara yi zuciyarta na tashi dan wari bakinsa yake yi. Duk da karancin shekarun hakan besa ta gaza fahimtar abinda Saleh yake bamai kyau bane. Rigar dake jikinta ya cire yana mitsika ma ta abubuwanta wanda suke kanana kuma dama ciwo suke yi ma ta, ya sakar ma ta nauyinsa hakan yasa ta kasa motsi ko kadan, sarrafata yake tamkar wata babbar mace, tun Ummie na hawaye har hawayen suka daina zuba gashi yasa hannu ya toshe bakinta azaba kan azaba,fararen idanuwanta sunyi jazir hancinta ya bubbude wata iriyar azaba ta ziryarci kwanyarta lokacinda taji abu cikin jikinta, ta karfin tsiya Saleh yake forcing din kansa, Ummie kuwa kasa enduring zafin tayi gaba daya dena motsi tayi.......... *Pls kuyi hkr d rashin update akan kari sbd n fara neman admission pls pray for me* *My contact 08142904255, WhatsApp only!* Autar Mama ce. [3/16, 4:47 PM] Brother❤: ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* *Autar Mama* *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow me on Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 32" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1196976415?utm_source=android&utm_medium=com.fmwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=wD1mm5y5nE30g7hHhS0X2vfxyjSfQ1J%2BbgVN2Cu5XMc14Ba38tOFlg9OANmr7XwQ8gYROwxePjO6z7DFWMjxeIVIoj%2BrxBrwZwYz6kSjkpNMoEpHqfn6BbuFZyr9mYgx *Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye* *Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri* *Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne* https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg *Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only kiyi magana tawannan number 07026368879* *Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌* *Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna. *𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀) 𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼) Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba. *(K'ADDARA CE)* *Dandano! Dandano!!* Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki... *K'ANWATA* *Dandano!Dandano!!* Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka.. Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573 Nomal. guda d'aya N 300 ne guda biyu N 500 ne Special guda d'aya N 500 ne guda biyu N 1000 ne Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank ✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️ #Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500 #Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500 Duka biyu 400👌🏼 Vip 700👌🏼 Via 4210014214 Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956 Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai! *Shafi na talatin da biyu* Tun asuba Zarah ke jin zazzab'i me zafi gaba d'aya jikinta ba dad'i. Da kyar ta iya idar da sallah sannan ta koma gado ta kwanta, kusan 9 bata fito ba. Aunty ce ta shigo d'akin tana fad'in " Zarah lafiya har yanzu baki tashi ba? Da kyar Zarah ta iya bud'e idanuwanta da sukayi ma ta nauyi ta ce " Bana jin dad'i" K'arasowa Aunty tayi tana tab'a jikinta ta ce " Zazzab'i ne kenan, sannu! Bari na kawo miki abinci kici sai kisha magani, tashi ki wanke baki" Da kyar Zarah ta iya tashi ta shiga toilet, bayan zazzabin har da fad'uwar gaba take ji, kalmar innalillahi wa inna ilaihi rajiun kawai take mai²ta. Kusan karfe 10 na safe Sa'adah bata ga fitowar Ummie ba. Cikin fad'a ta shiga d'akin ta, yanayin da ta ga Ummie a ciki shi ya saka ta kwalla k'ara me karfi. Shehu dake dining yana karyawa cup din hannunsa ya sub'uce ya fad'i dan karar ya tsoratashi. "Ke! Me haka? Ko king fara hauka ne? Ya fada yana tasowa ya nufota. Nun a Ummie take da Hannah wadda bata san ma inda take ba, ko riga babu a jikinta sai bleeding take you a hankali. Yanayin daya ga Ummie shi ya sashi saurin runtsa idanunsa yana fad'in "Subahanallah! Da sauri Sa'adah ta k'arasa cikin d'akin tana hawaye ta d'ago Ummie tare da kiran sunanta da karfi. Amma ko gezau, jijjigata ta fara yi kafin ta juyo ta kalli Shehu daya kasa motsi dan ya tabbatar da fyade akayi wa Ummie. "Mu kaita asibiti! Bata motsi! Cewar Sa'adah tana kallonsa. Jikinsa a sanyaye ya karaso cikin d'akin kafin ya ce " Rape case ne Sa'adah bazasu karbe mu ba idan ba police! Who did this? Ya fad'a yana kallon Sa'adah. "Bansani ba! Ni jiya tana bacci na tasheta ta shigo daki iyaka abinda na sani kenan" Cewar Sa'adah tana zubar da hawaye. "Tashi zakiyi ki gyarata akwai matar abokina zan kirata tazo ta dubata" "T..toh" Sa'adah ta amsa tana maida dubanta ga Ummie. Fita yayi daga dakin hankalinsa a matukar tashe! Babban tashin hankalinsa ita ce Zarah! Ficewa yayi daga gidan. Sa'adah kuwa tana kuka ta dauki Ummie zuwa bandaki. Har ta gama gyarata bata farka ba! Still kuma tana bleeding kadan². Kallon wajen Sa'adah takeyi, sosai aka ji ma ta rauni ba kadan ba ba kyan gani ma wajen. "Waye ya aikata hakan? Saleh? Da sauri ta girgiza kai duk iskanci saleh be taba yi wata fyade ba meyasa ze fara a kan Ummie? Kara mar yarinyar just 11yrs? Toh idan bashi ba waye? Me gadi? Ta fada kanta a daure. Ita dai tasan lami lafiya ta tasheta jiya! Abin ya faru ne bayan shigarta d'aki. Tana cikin wannan tunanin Shehu da wata mace suka shigo. "Zan temakeka ne kawai saboda mijina but rape case sai police sun shigo kuma ya kamata ku nemewa yarinya justice! Idan ana barin masu fyade suna cin bulus toh bazasu daina abinda sukeyi ba" Cewar Nurse din tana ajiye wani karamin akwati a kan gadon. "Insha Allah likita dan Allah dubata" Shehu ya fada yana kallonta. "Toh bamu waje" Cewar likitan tana kallonsa. Fita yayi daga dakin ya fara safa da marwaa a falo. Kulle kofar dakin nurse din tayi ta cire hijabin jikinta sannan ta bude dan akwatin ta dauko safar hannu ta saka tana kallon Sa'adah ta ce " Sakacinki yayi yawa! Duk ihun da zatayi ace kin kasa ji? Ko da yake abinda baka haifa ba ai bazaka san ciwan sa ba" Ita dai Sa'adh shuru tayi idanunta na zubar da hawaye. Sosai likitan ta gyara Ummie tsaf dan bata fatan ace mijin da zata aura nan gaba ya gane kusan 2hrs tana dakin. Sai data gama sannan ta kalli Sa'adah ta ce " Hawaye ba shine mafita ba kinji? Sannan dole ki saka ma ta ido! Saboda babbama yana shan wahalar d'inki ballanata yarinya! Idan kin kula da ita nan da sati biyu zata dawo dai² Insha Allah so ga wanna prescription din ki kaiwa mijinki ya siyo magungunan da allurar nayi ma ta zata iya farkawa zuwa nan da la'asar karki sake barin kusa da ita dan tana tsananin bukatar kulawa" Da toh Sa'adah ta amsa tana karbar prescription din ta fits bata dade ba ta dawo tana kallon nurse din ta ce " Zan dinga sakata a ruwan zafi? "Eh! Sannan kicewa mijinki gobe yazo asibiti na ya karbi result dan ya fada min ta fara al'adah so zamu duba idan ciki ya shiga" "Za'a gane da wuri haka? Cewar Sa'adah tana kallonta. "Eh ain't na'urace me aikin ba mu ba zata nuna komai fatanmu Allah yasa cikin be shiga ba dan ko ya shiga ma cireshi za'ayi saboda bata isa haihuwa ba bazata ma ta iya dauka ba" "Toh likita" Sa'adah ta fada tana sauke ajiyar zuciya kadan. Shehu ne ya shigo rike da ledar pharmacy yana mikawa Nurse din ya ce " Gashi" Karba tayi shi kuma ya fita, allurar tayi wa Ummie sannan ta nunawa Sa'adah yadda zata bata magungunan kuma zata dinga zuwa kullum tana yi ma ta allurar" Godiya sosai Sa'adah tayi ma ta sannan ta tafi. 200k din Shehu yayi ma ta alkwari ya tura ma ta tayi masa godiya sannan ta fita. Shigowa d'akin yayi yana kallon Ummie kafin ya kalli sa'adah ya ce " Me tace? " Tace gobe zaka je ka amshi gwaji a asibitinta domin a tabbatar babu shigar ciki" ★ Tun dawowarsa gida ya kasa sukuni, Umma har tayi tambayar ta gaji, yanayin yayi masa dad'i fiye da tunanin me karatu! Sosai yaji dadi kasance da Ummie! Abokinsa dake makwabtansu ne ya shigo shima duk yanayinsa irin na saleh ne dan shaye².. Gaisuwa me spring yayi wa Umma dake shafa magani a kafarta, sannan ya kalleta ya ce " Saleh yana ciki ne? Kai kawai ta daga masa alamar eh. Shiga d'akin yayi, a kwance yaga Saleh a kan tabarma yana kallon silin. "Kaifa ka zama babban kai yanzu! D'azu Garus yake cemin ya ganka da safe ka shigo! Ya? Shuru Saleh yayi dan bama sauraransa yake yi ba. Tab'ashi yayi yana fad'in " Tunanin me kake yi Aboki? Labarin komai Saleh ya bashi. Wata dariya ya tuntsire da ita yana fad'in " ai kai wawa ne! Ana neman manyan ma ta uwar me zaka ji a jikin yarinya karama? Ko dayake baka taba dandana babbar mace ba shiyasa kaji dad'i ko? Toh yanzu dai tunda ka shigo harkar nan kawai mu kutsa" "Mu kutsa ina? Saleh ya fada yana kallon Abokin nashi. "Harka mana! Nasan bazaka rasa yan canji a wajenka ba! Dubu ukunka ta isheka biyan bukata! "Dubu uku? Saleh ya fada da mamaki. "Eh mn nifa akwai shegiar dana bawa dari biyar ma ta amsa suma ai suna bukatar kawai dai ana basu kudin ne saboda su kara jin dad'i" Girgiza kai Saleh yayi yana tashi zaune ya ce " Ummie kadai nake so! Bana son wasu 'yan matan! "Ummie? Amma kai jaki ne! Kasan waye ubanta ai! Idan ba'a sashi na farko a masu kudin garin nan ba za'a sashi a na biyu baka da hankali ne? Wallahi idan yasan kaine kayi wa 'yarsa fyade ba kai ba har yayarka ta shiga uku auren ma mutuwa zeyi kuma ka kare a gidan yari. "Be damu da ita ba! Nidai inaso ka taimaka min ko yaya ne na kuma samun yarinyar nan" "Saboda mahaukaci ne kai? Ka taba ganin uban da me damu da abinda ya haifa ba? "Toh wannan be damu da ita ba! Zan baka 30k indai zaka taimaka min ko dauko yarinyar muyi dan bana so na koma gidan nan kusa, nan gidan ma barinsa zanyi" "30k? Abokin ya fad'a yana dariya. "Eh" Saleh ya amsa masa. Shuru yayi daga bisani ya ce " Ba d'aukota zamuyi ba! Zuwa gidan zamuyi, kasan Garuz yayi bindinga ko? "Kai fashi? Baka da hankali ne? Saleh ya fada yana kallonsa. "A'a ta kariya ce! Zamuje ni da kai da Garuz but 60k zaka bayar! Zaka shiga kayi abinda zakayi ka fito but ka fara bamu kudin! "Haha abokina! Yanzu bani da 60k 15k ce kawai a wajena amma idan komai ya tafi dede zan karba ko wajen Sa'adah ne" "Shikenan yaushe za'a je? "Ko yau ma" Saleh ya fada cike da zumudi. "Mutumina kenan! Baka hadu ba wallahi! Nifa bana yarda na bude yarinya da kaina saboda ko nan gaba kar ta samu damar zagina tace ni na lakata ma ta rayuwa! Dama chan a lalace na santa amma kai abun naka babba ne! Karamar yarinya kamar Ummie ko ubanka zaka ji oho" "Ni kadai nasan abinda naji ai! Shiyasa naked kokarin komawa" Cewar saleh yana murmushi. "Amma ka cuceta wallahi! Abokinsa ya kara fada yana kallonsa. "Hakane nasani amma indai ubanta ze bani aurenta inasonta! "What! Aure? Wai baka da hankali ne? Banza Saleh yayi masa dan haryanzu shaukin abun be barshi ba. Ni kuwa nace zakaci ubanka... ★ Yammacin ranar. "Zarah! Kya kama kuka haka kawai? Kodai akwai abinda nake miki wanda bakyaso? Ko kuma Zaydu? "Aunty babu komai! Tabbas babu abinda zance daku said godiya saboda kunyi min abubuwan da ba kowani relatives ne suke iya you wa relatives dinsu ba! Tun safe nake ji na ba dadi yanzu ba zazzabi amma na tsinci kaina cikin yanayi mara dadi, ban kuma san dalilin kuka na ba" Ajiyar zuciya Aunty ta sauke tana kallonta ta ce " Kiyi ta nanata innalillahi wa inna ilaihi rajiun" Kai kawai Zarah ta gyada zuciyarta ba dadi. Misalin karfe 9na dare tana kwance a dakinta Zayd ya shigo, tashi zaune tayi tana kallonsa ta ce " yau baka dawo da wuri ba" "Eh na je asbiti ne, ya jikin naki? "Da sauki yanzu! "Allah ya kara sauki, Zarah inaso lahadi me zuwa amayar da aurenmu idan kin yarda! Na gaji da zama haka" "Karatu zan koma" Ta fada tana juya masa baya. Murmushi yayi ya tashi bisa kafafunsa dake dan rawa kad'an, kafin ya ce " Zarah! Kin juyowa tayi, zama yayi ya ce " Da kin juyo da kinga abinda yasa na kiraki amma tunda baki juyo ba shikenan. Sai a lokacin ta juyo ta kalleshi ta ce " Menene? Murmushi yayi yana rungume hanayyensa a kirjinsa ya ce " Zan barki kiyi karatu amma bayan aure" Sake juya masa baya tayi dan tasan fada kawai yakeyi ba barinta zeyi ba. Saukar numfashinsa tayi a gefen wuyanta, kafin ta ankara taji hannayensa rike da kugunta. Zaro ido tayi tana kokarin juyowa amma ya hana hakan faruwa dan ya riketa sosai. Kwantar da kansa yayi bisa kafadarta yana sauke numfashi a hankali ya ce " Please Zarah! Kiyi hakuri nasan nayi kuskure but yanzu zan gyara kinji? Kasa magana tayi dan ya kashe ma ta jikinta sosai, juyo da ita yayi suna kallon junansu, a hankali ya fara kokarin hade bakinsu... "Zayd! Yaji Aunty ta kira sunansa. Zaro ido yayi waje haka ma Zarah.......... *Kar ku mayar da Auren ku kwasowa Amina abin kunya😂 ku kwasu musu abun kunya ita da Khadija, only k'awaye fans can relate* *Yawwa ina sanar dake zan fara sabon labari me taken _BAK'AR SAKAYYA_ Littafin na kudi ne! Just 300 idan ta account zaki tura idan kuma kati ne 400 sannan akwai VIP group wanda zan ke yin posting a rana sau biyu a rana insha Allah 500 ne, zan fara posting Bayan sallah karama insha Allah, labarin ya fita daban da sauran labaran kuma insha Allah bazan baku kunya ba* Autar Mama ce [3/16, 4:47 PM] Brother❤: ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma k'alubalen rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* Autar Mama *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow mr on wattpad @Autarmama56* https://www.wattpad.com/1197828456?utm_source=android&utm_medium=link&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=ueAlDbrs6Yf%2FP%2FLws18VsVhO0mqo1SJapmFf5tQ1%2FQGNUIbRfhguTWuUADLEpzYX%2FT%2FUYM7hTcYZv%2F3%2FyvrfVZIHkZxK68VRxskfs9qQqJK%2F2frtAq4cgrup8ZdzZMK7 *Whatsapp number, free to contact me 08142904255* *BAK'AR SAKAYYA* *Bak'ar sakayya, labarine a kan tsantsar soyyar gaskiya wadda ta fara tun daga yarinta, ya sota tamkar ransa! Yayi fada da kowa a kanta! Yayi kokarin sadaukar da rayuwarsa saboda soyayyarta! A nata b'angaren itama ta soshi soyayya me zafi hade kuma da yarinta... Shin kunsan me yake faruwa?.... Ko yaya Yidi da Bardo zasu kasance? Ya labarin soyyarsu zai kasance? Me kuke tunani a kansu?... Hmm a wajena kawai zaku samu wannan amsoshin akan nera 300 ga masu turuwa ta banki, masu turo kati kuma 400 ne masu idan kuma Vip group ne zaki biya 500 posting sau biyu a rana* *Hmm, ga Yazeed fa! Yaro dan gata! Amma kash! Ya kasance dolo! Sanadiyyar hakan ya,rasa me zama dashi! Baya iya yin komai da kansa! Ya tashi ba tare da uwa ba! Yayansa kadai ne sanyin idaniyansa! Hmm Yidi ta shigo rayuwar Yazeed but how? Hmm wanna amsar zaku sameta ne a,wajena kuma duk cikin littafina me taken _BAK'AR SAKAYYA_* *Soyayya ta wahalar da Bardo! Yasha gubar so! Yasha azabar so! Yasha masifar so! Soyayyar Yidi taso hallaka rayuwarsa!* *Kukan jaririn da ya cika wajen ne ya tsorata ta! Ajiye tulunta tayi ta karasa gefen rafin gabanta na faduwa..... Hmmm Tsintuwa! Tsintuwar yaro! A gefen rafi... Hmm zaku samu cikakken labari a wajena ni Autar Mama akan farashi me sauki kamar yadda na fada normal group 300ne posting sau daya a rana! Idan kuma katin waya zaki turo zaki bada 400, sai vip group 500 posting sau biyu a rana* *Shafi na talatin da uku* Window dake jikin d'akin Ummie ya zuge yana lekawa a hankali, ganin ba kowa sai Ummie dake kwance drip a hannunta ya sashi sauke ajiyar zuciya. Amma me yasa aka saka ma ta drip? Ya tambayi kansa. "Kai tunanin me kake yi? Idan ba kowa ka ga wannan ka cire karafunan ka shiga" Juyowa yayi yana kallon abokinsa dake kasa kafin ya ce " Yarinyar kamar bata da lafiya drip ne ma a hannunta. " Kaima kasan dole tayi rashin lafiya ai! Yarinya karama ka haike ma ta ni wallahi ta bani ma tausayi" Shuru Saleh yayi dan shima tabbas Ummie ta bashi tausayi musanman ma tunowa da irin kokawar da suka dinga yi jiya da ita. Runtsa idanunsa yayi kadan kafin ya budesu yana maidasu kan Ummie. Sam bega fitowar Sa'adah daga bayi ba dan ya tafi duniyar tunani. "Saleh? Yaji ta kira sunansa da karfi. Da sauri ya kalleta sai kuma ya saki tagar ya dira kafin ta isa bakin tagar sun gudu. Cike da mamaki ta dawo kusa da Ummie tana kallonta zuciyarta fal tunanin me Saleh yake yi a wajen kuma meyasa ya gudu data ganshi? Sosai alamun rashin gaskiya suka bayyana a fuskarsa. K'ara sosai Ummie ta saki lokacin data farka wani azababben zafi da tajina kasanta kuma kamar an daure wajen. Da sauri Sa'adah ta kalleta tana fad'in " Sannu Ummie" " Saleh ne! Wallahi Saleh ne yaji min ciwo! Shine! Saleeeeh ne" Cewar Ummie tana fashewa da kuka. Kalmar Innalillahi wa inna ilahi rajiun kawai Sa'adah ke maimaitawa bugun zuciyarta na karuwa..... ★ Cikin nutsuwa Mama ke kallon Yusuf da ya gama zubo ma ta bayani kusan na minti biyar. Murmushi tayi kadan ta ce " Shikenan Yusuf Allah yayi maka albarka kuma ya sa hakan zaisa Auntyn ku ta sakko daga fushin da take da no da kuma Farooq" Murmushi shima yayi yana tashi tsaye ya gyara rigarsa ya ce " Bayan magariba zanje insha Allah" "Allah ya kaimu" Mama ta amsa tana komawa ta kwanta. Shi kuma ya fita. A daki ya tarar da Ramlah tana danna wayarta. Toilet ya shiga ba tare da yace da ita komai ba. Be dade ba fito yana goge jikinsa. "Madam! Wani kallon kashi tayi masa ba tare da ta amsa ba. Murmushi yayi a fili ya ce " Komai ya kusa zuwa karshe Ramlah! "Karshenta kace aure zaka kara ko? Toh kayi mu gani" "Shikenan ko fara shirin zama da kishiya dan nan da wata biyu zuwa uku zanyi aure insha Allah" Da sauri ta kalleshi, sai kuma ta fashe da dariya ta ce " Yusuf kenan! Ni dinnan! Ni kadai ce matarka wallahi! Baka isa ba! Idan kaga kayi aure toh sai dai mutuwa nayi" Daga haka ta fice ta barshi a dakin yana murmushi. A unguwarsu Ummie yayi sallar magariba. Yana idarwa ya nufi gidansu. A kofar gidan ya tsaya ya fara knocking. "Waye? Yaji muryar Ummie. "Yusuf! Ya fada atakaice. Kusan 10s sannan ta bude tana kallonsa. Shigowa yayi yana fad'in " Aunty fa? "Ta je gidan barka dazu har yanzu dai bata dawo ba amma anjima kadan zaka ganta nasan ta tsaya a yi magariba ne sannan ta taho" "OK" Ya fada yana yin gaba. A kujera ya zauna sannan Ummie ta shigo tana fad'in "Bari nayi sallah" Daki ta shiga ta dan jima sannan ta fito ta nufi kitchen ta kawo masa ruwa da lemo ta na zama dan nesa dashi ta ce " Ina yini? "Lafiya lau Ummie ya makaranta? "Alhmdll munyi ma hutun 2nd semester" "OK Allah ya bada sa'a" Da amin ta masa tana dauke ka ta daga kallonsa. "Yanzu an girma an dena jin tsoro a tafi an barki ke kadai" Ya sake fada hankalinsa a kan wayarsa. Murmushi kawai Ummie tayi tana kallon TV. "Zaki iya auren me mata da d'a? Taji ya jefo ma ta tambayar bazata. Zuciyarta tace ta buga kadan bakinta na dan rawa ta ce " N..n..nidai kawai ina addua Allah ya bani na gari wanda zai soni tsakani da Allah kuma ya kula da ni" "Masha Allah hakan abune me kyau! Ummie! Ya karashe maganar yana kiran sunanta. Kallonsa tayi ba tare da amsa ba. Ajiye wayarsa yayi yana maida hankalinsa gareta ya ce " Zaki iya aurena? "Kai kuma? Ta fada cike da mamaki. "Eh Ummie! Ni, ko na miki tsufa? Kai ta girgiza alamar a'a kafin ta dora da cewa " Nasan zaka aureni ne dan ka gyara kuskuren da Yaya Farooq yayi zaka aureni ni dan ka gyara duk abinda ya bata! Ni kuma bana son irin wannan auren! Nafiso na auri wanda yake sona" " Ni nace miki bana sonki ne? Ya fad'a yana kallonta. "A'a amma nasan dalilin da yasa kake son aurena kuma ni bazan iya kishi da Aunty Ramlah ba! Kafin ya kara wata maganar Aunty karama ta shigo bakinta dauke da sallama. "Wai Allah ne ya taimakeni hadari ya hado lokaci daya nasha wuya kafin na samu napep! Ummie bani ruwa" Ta karashe maganar tama cire hijabin jikinta. Sai a lokacin ta kira da Yusuf sake zaune. "Au! Ashe kana nan! Toh Adda ta turo ka ne ko yaya? Murmushi yayi yana fadin " Sannu da zuwa, ina yini? Zama tayi tana amsawa, ruwan da aka kawo masa ta dauka ta tsiyaya ta sha tana fad'in " Ya addah? "Tana nan cikin damuwa wallahi" "Ai shikenan ni ai na dena fushin da ita amma banda Farooq tunda bai da mutunci! "Hakane kiyi hakuri Aunty karama insha Allah zai gane kuskuransa" "Ai dole ma wallahi! Ummie ko ba kanwarsa bace ai be kamata yayi ma ta haka ba ballanata sun hada jini! Ni har kunyar mutane nake wallahi! Bana so asan sako min ya yayi wallahi! Aunty ta karashe maganar cikin takaici. Murmushi Yusuf yayi yana dan kallon Ummie kafin ya ce " Bamu waje" Tashi tayi ta koma daki jikinta duk a sanyaye. ★ "Wai yau babu aiki ne Zaydu? Aunty ta fada tana kallonsa. Gyara wuyan rigarsa yayi yana kallon TV ya ce " Akwai bazan je ba ne Aunty Yusf yace na huta na kwana biyu" "Toh, sai ka raka Zarah ta ce zata ce gyaran gashi kuma zata biya gidan Zainab" "A'a! Ni na gama shiryawa tafiya zanyi" Ceqar Zarah tana fitowa daga daki hannunta rike da mayafi. Ajiye jakarta tayi sannan ta yafa mayafin tana dora jakar a kafadarta bayan ta kara gyara goyanta. "Wai mayafi zaki saka? Zayd ya fada yana kallonta. "Gashi ka gani" Ta fada tana dauke kanta faga gareshi. "Ai mayafin babbane! Cewar Aunty tana kallon Zarah. "Ni ba ina damuwa bane da ita ta fita babu mayafin ma amma ta ajiye min yarona kar rana ta dafar dashi" Zaro ido Zarah tayi tana kallonsa cike da mamaki. "Eh ki fita ba mayafi amma Indai da khaleel zaki fita sai kin saka hijabi. Kwafa Zarah tayi tana cire mayafin da jakar ta kwanto khaleel dake bacci ta ajiyeshi a cinyar Zayd ya gyara rigarta sannan ya yafa mayafin ta rataye jakar ta ce " Aunty na tafi" Daga haka ta nufi hanyar fita. "Zarah! Zarah! Zarah! Ya kira sunata da karfi amma ko juyowa batayi ba. Murmushi Aunty tayi dan tasan ba tafiya zatayi ba tunda har zataje gidan Zainab to ba yanzu zata dawo ba kuma bazata bar Khaleel a gida ba" Mik'awa Aunty Khaleel yayi yana tashi tsaye, sosai kafafunsa suka fara rawar kerawa, baki bude Aunty take kallonsa kafin ta kira Zarah da karfi. Jin yadda Aunty ta kirata ya saka ta dawo da sauri. Zayd ta gani a tsaye amma kafafun na rawa sosai. Kasa motsi tayi ta kame tana kallonsa tana ji kamar mafarkin data saba yi ne. Da kyar ya koma ya zauna kafafunsa na yi masa wani iri. Hawayene suka fara biyo kuncin Zarah hawayen da ake kira da tears of joy. Karasowa tayi tana kallonsa. "Yaushe ka fara tashi? Ta fada tana rike damtsen hannunsa. Idanu ya tsira ma ta yana kallon cikin idanuwanta wad'anda ke cike da farinciki. "Kusan sati biyu kenan da idan na tashi faduwa nake but yanzu akwai improvement sosai, doctor yace tu da kafafun basu sirance ba zan dawo dai dai insha Allah" Zayd ya fada yana kallonsu. Rungumeshi Zarah tayi tana fashewa da kuka dan tana yawan mafarkin wannan ranar. Lumshe idanunsa yayi yana dan shafa bayanta a hankali. Kusan 1min tana rungume dashi kafin hankalinta ya dawo jikinta. Da sauri ta matsa tana goge hawayen idanunta. "Ni rashin kunyar nan ta isheni! Kafin ku janyo min abin magana gwanda amaida auren nan, zan kira kan in mahaifan ku jibi lahadi azo a mayar da auren nan gaba bansan me zan gani ba" Aunty ta fada tana tashi ta saka khaleel a kafada ta nufi daki. Riko hannun Zarah yayi ganin tana son tashi. "Kin yarda? Kai ta gyada alamar eh. Murmushi yayi ya ce " Allah ya tabbatar mana da alkhairy! Amin ta fada tana kwace hannunta ta gyara mayafinta ta jakarta ta nufi daki. Bata dade ba ta fito sanye da hijabi da bayanta goye da khaleel. "Sai dai ki tuka kanki dan nace driver yaje gida hutun 2days" "Ba marsala zan hau napep kawai" "OK toh sai kin dawo ki kula" "Insha Allah ta fada tana fita. Bata dade a saloon ba saboda ba layi, karfe 3 saura ta je gidan Zainba. Sosai suka sha hira nan take shida ma ta ramar lahadi zaa mayar da auren, dan dole Zainab ta tilasta ma ta suka je gidan kunshi iya ja akayi ma ta me kyau. Dan abun gyara Zainab ta ba ta sannan ta bata wasu kaya data di ka musu ita da Ummie ta ce ta ajiye idan Ummie tazo ta bata. Sosai kayan sukayi kyau tunda yanzu magariba tayi kuma basu da wani nisa sosai zata biya ta kaiwa Ummie kawai idan Shehu ya yarda ma zata taho da ita dan ta dade bata ganta ba. Sai da tayi sallar magariba sannan ta bar gidan Zainab. Said data biya super market ta siyowa Ummie da Ihsan abubuwan kwadayi sannan ta nufi gidan Shehu. Tasan Ummie zata ji dadi idan taga kayan dan yarinyar tana son ado sosai..... Knockin din gate din gidan tayi, me gadi ne ya leko yana fadin " Waye? Ganin Zarah ya sashi fadada murmushinsa. Hade fuska tayi dan ba wani zaman dadi sukayi da me gadin ba, gaida ita yayi ta amsa tana wucewa cikin gidan.... *magane pls kiyi hkr dani two days dinnan insha Allah kafin ramadan zan gama insha Allah* Autar Mama ce [3/16, 4:47 PM] Brother❤: ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma k'alubalen rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* Autar Mama *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow mr on wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 34" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1199411815?utm_source=android&utm_medium=com.fmwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=BNv4QvqeVlFq%2BXa1cLZ3%2FgtWAXlIf5yUSz05bDANUxAj%2FkcpCkmhKbmxGp92O4dBr1Bh%2FIqzS2qj9vwzmub9cxFTSH9vR2RVjjFYmBWl446Rkj5Mju7jfE2SzWxOp6vv *Whatsapp number, free to contact me 08142904255* *BAK'AR SAKAYYA* *Bak'ar sakayya, labarine a kan tsantsar soyyar gaskiya wadda ta fara tun daga yarinta, ya sota tamkar ransa! Yayi fada da kowa a kanta! Yayi kokarin sadaukar da rayuwarsa saboda soyayyarta! A nata b'angaren itama ta soshi soyayya me zafi hade kuma da yarinta... Shin kunsan me yake faruwa?.... Ko yaya Yidi da Bardo zasu kasance? Ya labarin soyyarsu zai kasance? Me kuke tunani a kansu?... Hmm a wajena kawai zaku samu wannan amsoshin akan nera 300 ga masu turuwa ta banki, masu turo kati kuma 400 ne masu idan kuma Vip group ne zaki biya 500 posting sau biyu a rana* *Hmm, ga Yazeed fa! Yaro dan gata! Amma kash! Ya kasance dolo! Sanadiyyar hakan ya,rasa me zama dashi! Baya iya yin komai da kansa! Ya tashi ba tare da uwa ba! Yayansa kadai ne sanyin idaniyansa! Hmm Yidi ta shigo rayuwar Yazeed but how? Hmm wanna amsar zaku sameta ne a,wajena kuma duk cikin littafina me taken _BAK'AR SAKAYYA_* *Soyayya ta wahalar da Bardo! Yasha gubar so! Yasha azabar so! Yasha masifar so! Soyayyar Yidi taso hallaka rayuwarsa!* *Kukan jaririn da ya cika wajen ne ya tsorata ta! Ajiye tulunta tayi ta karasa gefen rafin gabanta na faduwa..... Hmmm Tsintuwa! Tsintuwar yaro! A gefen rafi... Hmm zaku samu cikakken labari a wajena ni Autar Mama akan farashi me sauki kamar yadda na fada normal group 300ne posting sau daya a rana! Idan kuma katin waya zaki turo zaki bada 400, sai vip group 500 posting sau biyu a rana* *Shafi na talatin da hudu* A kofar falon ta tsaya tana gyara Khaleel dake mutsu² zai fara rigima. Tana shirin kwankwasa kofar Shehu ya bude yana shafa fuskarsa dake cike da damiwa. Mutuwar tsaye yayi yana kallonta, sosai kirjinsa yayi wani mummunan bugu. Bake-bake yayi a jikin kofar yana fad'in " K..Ke ce da daddaren nan? Kallonsa take yi ganin sa duk a birkice. "Zan wuce nazo ganin Ummie" Ta fada tana kallonsa. "Ummie tayi bacci zaki iya tafiya" Sosai take ganin wani bakon lamari a tattare da Shehu ya wani susuce duk ya birkice kamar mara gaskiya. "OK ga wannan ka bata" Ta fada tana mika masa kayan hannunta. Karba yayi ita kuma ta juya ta tafi zuciyarta cike da tunani kala². Tana fitowa bakin gate din ta fara tafiya zuciyarta na darsa ma ta wani abu! Tun da take da Shehu be taba hanata shiga gidansa ba ko bayan rabuwarsu amma yanzu ta karanci wani yanayi daban a gareshi ko dai Ummie bata da lafiya? Ta fada a fili. Tsayawa tayi da tafiyar tana tunani. Ko minti daya bata kara ba ta juya ta koma gidan,ko knocking fin kofar falon batayi ba ta shiga, da sauri Shehu ya mike tsaye yana kallonta. "Ina Ummie? Sa'adah ce ta fito daga daki hannunta rike da bowl tana fadin " Taki cin abincin bansan yadda zanyi b.. Bata karasa zancen ba sakamakon ganin Zarah da tayi. "Ina Ummie? Zarah ta sake fada tana kallonsu. " Yaya Ummiy bacha da yafiya" Cewar Ihsan dake kallon Zarah. Sosai hankalin Sa'adah dana Shehu ya tashi,kafin suyi uttering wani word sin Zarah ta nufi dakin da Sa'adah ta fito da sauri. A kwance taga Ummie duk ta rame sai uban hanci da idanuwa da baki kallon drip din da aka da mata tayi da sauri ta karasa hawaye na zubo ma ta. A hankali Ummie ta juyo jin shigowar mutun, ganin fuskar Ummanta ya saka ta saka kuka tana fad'in " Ummana kicewa ciwan nan ya tafi Ummana bana so na mutu! Ummana inaso na girma na rama miki dukan da Abba yake miki, Ummana inaso na girma na zama likita Ummana inaso na temaki mutane marasa abinci da wajen kwana Ummana kicewa ciwan nan ya tafi" Ta karashe maganat hawaye masu zafi na biyowa kuncinta kana ganin yadda take magana kasan tana cikin tsananin ciwo. Karasawa jikin gadon tayi tana zama gefen gadon ta rike hannunta wanda ba'a sa ruwan ba, "Ummie tun yaushe kike rashin lafiya amma baki ce Abba ya kawoki wajena ba? Me yake damunki? "Zazzabi ne kawai da typhoid" cewar Sa'adah tana kallonsu. "Sannan nan dina yana ciwo" Ummie ta fada tana nuna kasanta, "Kuma Yaya Saleh n... Kafin ta karasa Sa'adah tayi caraf ta ce " Kuma Saleh ne yake kaita allura" Shuru Ummie tayi ganin yadda Shehu ke yi ma ta wani kallo, ita dai tasan karya Aunty Sa'adah tayi kuma suna fita zata fadawa Ummanta gaskiyar abinda ya faru ai taji Sa'adah ta ce fyade Saleh yayi ma ta kuma bazata taba yafe masa ba. Rungumeta Zarah tayi zuciyarta na zafi. "Dare nayi yanzu kar a nemi a gida" Cewar Shehu yana kallonta. "Babu me nema na,bazan tafi na bar Ummie ba zan kwana a nan if not zan dauki yarinyata mu tafi idan taji sauki sai na dawo da ita" "What? Baki da hankali ne? Toh ba'a gidana ba wallahi da wani masifa kike so naji? Dana ummie ko kuma da zamanki da zai dinga raunata min zuciya ko kuma da asarorin da naked fama dasu na dukiyata? Baki isa ba wallahi! Tafiya zakiyi! Shehu ya fada ransa a bace. Ta shi tayi tana kallonsa ranta a bace ta ce "Nima bason zama nake a inda kake ba Shehu! Sabida yarinta kawai zan zauna ai nima inada gida ba'a bola nake ba" Ze kara wata maganar Sa'adah taja hannunsa tana fad'in "Muje" Ransa abace yabi bayanta. Muryarta chan kasa ta ce " Wai meyasa baka da saiti ne? Kai da zaka lallabata ta tafi shine kake ihu? Dogon tsaki yaja yana barinta a wajen ya wuce dakinsa. Da sauri ta koma wajensu tana fad'in " Ai Ummie kamar 'ya take a wajena Zarah! Da kin tafi ni ai ne kula da itane" Ajiyar zuciya Zarah ta sauke tana tashi tsaye ta ce " Gobe zan dawo gwanda a komar da ita asibiti" Cikin tsananin farinciki Sa'adah ta ce " Shikenan muje na taka miki" ...... ★ Tun ranar da Yusuf ya bar gidan ta kasa gane kan Aunty ko me ya fad'a mata oho! Wannan wani irin abu ne! Ta auri kani ba soyayya kuma ta sake auren yaya ba soyayya? Duk da Yusuf da Farooq halinsu ya banbanta amma ita kham zuciyarta batayi na'am da auren ba kuma ita tsoran matarsa take ji duk da Aunty ta ce gidanta daban. "Ke Ummie! Tunanin kuma fa? Ga maganin sanyi chan na ajiye miki tun safe har yanzu baki sha ba ko? Toh karki mayar da hankali ki shanye ga wani ma Hadiza ta aiko dashi tafiyayye daga chadi ba dadi ne dashi ba haka kuma zaki shanye shi kafin ki fara shan tsumin mu na fulani! Danni yanzu nake jin zakiyi aure! Tun farko bansa inda kaina yayi ba da banyi tunanin hada ki da Yusuf ba yaro kamar ba dan uwan Farooq ba! "Aunty nifa bana sonsa! Cewar Ummie tana kumbura fuska. "Eh ni kuma ina sonsa ubanki ma yana sonsa kuma dole ki aureshi ki dauki auren nan a matsayin auren biyayya kinji ko? Hawayene suka fara biyo kuncinta zuciyarta ba dadi. A dan fusace ta tashi ta shiga daki. Bata dade da zama ba kiransa ya shigo wayarta ranta a bace ta dauka ta na fad'in " Kazo ka fadawa Aunty ka fasa danni bana sonka bazan iya kishi da wannan matar taka ba gaskiya! "Auuuccchhhh ya fad'a yana karawa da shhhhh, kinji yadda maganar ta soki zuciyata kuwa UMMIE? Kinsan 2weeks ma yayi min tsaho? Ji nake kamar nazo na cewa Baffah a mayar dashi gobe... Cikin takaici ta kashe wayar zuciyarta ba dadi a nan dakin taci kukanta har ta gaji bacci ya dauketa. ★ Kayan da Mama ta siyowa Ummie wanda zata saka ranar daurin aure ta zubesu a falo tana kara kalla, kala uku ne sai gold necklace guda daya dayan kuma silver sai takalma da purse. Farooq ne yake sakkowa daga stairs yana latsa wayarsa, kallon² sukayi da Mama kafin ta dauke kanta daga gareshi, kallon kayan yayi ya ce " Mama business kika fara ne? "A'A kayan Ex wife dinka ne ko kuma ince sister in law to be dinka" Cike da rashin fahimta ya ce " Sister in law to be? Ramlah ma dake kitchen kunnenta na kansu. "Eh mana! Karka ce min Yusuf be fada maka ba? Toh idan be fada maka ba ni bari na fada maka! Yusuf dai yayanka! Zai auri Ummie! Ummie dai matarka daka saka, ka watsa min kasa a ido shi ya goge min" "What!? Ummie? Haha Mama! Ummie fa? Ya zaayi na aureta na saketa kuma ya aureta? Farooq ya fada yana kallon Mama. " Eh! Nace Eh! Ko haram ne? Ai kai kaga baka so shi kuma tayi masa! Kaje ka nemo zabinka sai na aura maka tunda ni ban iya zabe ba". Farooq be kara cewa komai ba ya fice, Ramlah dake kitchen kuwa ta ciji baki tare da kudurin abinda zatayi da shegia Ummie! Tunda ta zabi aurar mata miji dama a kanta Yusuf yake ta wannan rawar kafar?..... ★ Tun karfe 12 na rana Zarah ta fits Aunty ce kawai ta san Ummie ba lafiya dan jiya basu yi magana da Zayd ba kuma yau da wuri ya fita. Tafi minti goma tana knocking gate din gidan Shehu kafin gate man ya bude kofar kadan yana kallonta ya ce " Ba kowaa gidan" Cike da mamaki ta ce " Kamarya ba kowa? "Eh sun fita tun dazu" Shuru Zarah tayi kafin ta dauko wayarta a jaka tayi dialing idn number Shehu, bata shiga kwata², cike da takaici ta juya tana tunanin me yasa zai ma ta haka bayan ta fadawa Sa'adah zata zo? Jikinta duk a sanyaye ta nufi gida, dan cutar Ummie ta firgitata yadda ta rame sosai. A kasalance Aunty ta ganta ta shigo, "Lafiya dai? Ya jikin Ummie? Ajiye jakarta tayi tama cire hijabin jikinta ta sakko da Khaleel dake goye a bayanta, gwiwa a sanyaye ta ce " Wai basa nan! Na kira wayarsa ma bata shiga" "Ba mamaki sun tafi asbiti anjima idan Zaydun ya dawo sai ya kaiku zuwa lokacin sun dawo" Da toh kawai Zarah ta amsa dan a jikinta tana jin something is really fishy. Karfe 8 saufa Zayd ya dawo gida a gajiye,Zarah ce kawai a falo ta zuba uban tagumi. Gyaran murya yayi har sau biyu amma bata ji ba. Kusa da ita ya karaso yana fad'in " Zarah! Da sauri ta kalleshi ta ce " Na'am! Tana sauke ajiyar zuciyar. " Lafiya dai? Tunanin me kike yi haka? "Ummie ce ba lafiya kuma tun safe nake kiran number Shehu bata shiga,jiya naje gidan da daddare yau ma na koma amma basa nan kuma layinsa baya shiga" "Toh, bari nayi wanka inzo muje, sannan gobe karfe 2n rana za'a daura auren mu zuwa jibi sai mu koma gidanmu tare da Ummie idan ta kara jin sauki sai ta koma gida" "Toh Allah ya kaimu ya bamu zaman lafiya" Da Amin ya amsa yana murmushi. Sai kusan 9:30 suka nufi gidan Shehu, tun daga nesa suka hango motar Shehu ta shiga gidan, daga dan nesa sukayi parking sannan suka fito Zarah na dan rike dashi saboda har yanzu kafafunsa basuyi kwari sosai ba. Ita tayi knocking din kofar sau biyu, karamar kofa gate man ya bude yana kallonsu kafin ya ce " Basu dawo ba fa! Daga haka ya fara kokarin rufe kofar. Karfin da Zarah bata san tana da shi ba ta saka ta tura kofar da karfi ranta a matukar bace ta shiga gidan tana fad'in " Ubanwa zaka raina wa hankali? Zayd ne ya biyota yana yi wa mai gadin kallon banza. Ko knocking batayi ba ta afka falon. Ganin Sa'adah tayi tare da Ummie dake tafiya kafa a wangale kamar wadda akayi wa kaciya. "Me ya sameta? Zarah ta fada tana karasowa cikin falon. Kallonsa sukayi su duka, Shehu ido ya raina fata. Kula Ummie ta saka tana fad'in " Ummana ni bana son tafiya wajen ciwo yake min Aunty Sa'adah tace sai nayi" A gaban Ummie Zarah ta durkushe tana fad'in " Ne ya sameki a wajen? "Ance miki typhoid ne" Shehu ya fada yana tada jijiyar wuya. Banza tayi dashi tana rike hannun Ummie ta ce " Mamana me ya sameki? "Dan Allah Ummana ko tafi dani bana son na kara zama a man wajen! Juyowa Zarah tayi ta kalli Zayd da suma kallonsu yake yana mamamkin me ya samu Ummie haka tayi wannan ramar. Kokarin fincike Ummie daga jikin Zarah Shehu yayi yana fad'in " Baki da inda ya wuce gidan Ubanki! Sake rungumeta Zarah tayi zuciyarta na karaya. "Ummana Dan Allah ko tafi dani! Ummie ta sake fada tana kara kankame Zarah. "Me ya faru da 'yata? Cewar Zarah tana yi wa Shehu wani kallo. "Ya kike so nayi! Ya kike so nayi da rayuwata! Dame kike so naji? Kinsan asarar miliyoyin kudin da nake yi? Ke wace iriyar mahaukaciya ce! Ko ance miki nima bana sonta ne? 'Yata ce fa? Ni na haifeta! Kuma ina sonta! Ance miki a son raina wani ya bata mata rayuwa? Wani dum zuciyar Zarah ta bada wani sauti....... "B'ata ma ta rayuwa? Zarah ta maimaita tana tashi a sukwane idanunta akan Shehu, "Zarah Dan Allah calm down zan miki bayanin komai! Cewar Sa'adah tana kallonta. "Ka fada min abi da ke faruwa! Cikin fushi ya kalleta ya ce " Na gaji da boye miki! Ke ba kowa bace da zanji tsoranki! Fyade akayi wa Ummie!" Ya fada da karfi yana kallonta. A hankali Zarah ta karasa inda yake yana kokarin chakumoshi amma jikinta yayi week sosai dishi² kawai take gani dan tayi matukar girgiza, da sauri Zayd ya karaso yana fad'in " Zarah calm down please! Ture Zayd tayi aikuwa ya fadi amma be ji faduwar ba ya fara kokarin mikewa, daddageea tayi da tsinke Shehu da mari amma zafin da zuciyarta ke yi ma ta ko madam be ragu ba, chakumeshi tayi ta fara duka ta ko ina, har karfinta ya kare,awajen ta sulale tana fashewa da wani kuka me dacin gaske wanda baby wanda zai fahimci halinta da take ciki sai me da....... *Kuyi hakuri kwana biyu ina samun matsalar charji wayana bata da rikon charji but insha Allah zanyi kokarin ganin mun kammala kafin Azumi* Autar Mama ce. [3/16, 4:47 PM] Brother❤: ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma k'alubalen rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* Autar Mama *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow mr on wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 35" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1200202021?utm_source=android&utm_medium=com.fmwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=aNtaFNbP7NptSLcL98SFJmhatlQWgEOjsgY4wzr8ULE7kSl%2BwfVrvMVAS6TQ3er%2Ff113kDIVEjEDT6MHvztUxuDJwM5932iyCLhgsdsJwNF1I8cuVnDkSXr6V9FzCn1Z *Whatsapp number, free to contact me 08142904255* *BAK'AR SAKAYYA* *Bak'ar sakayya, labarine a kan tsantsar soyyar gaskiya wadda ta fara tun daga yarinta, ya sota tamkar ransa! Yayi fada da kowa a kanta! Yayi kokarin sadaukar da rayuwarsa saboda soyayyarta! A nata b'angaren itama ta soshi soyayya me zafi hade kuma da yarinta... Shin kunsan me yake faruwa?.... Ko yaya Yidi da Bardo zasu kasance? Ya labarin soyyarsu zai kasance? Me kuke tunani a kansu?... Hmm a wajena kawai zaku samu wannan amsoshin akan nera 300 ga masu turuwa ta banki, masu turo kati kuma 400 ne masu idan kuma Vip group ne zaki biya 500 posting sau biyu a rana* *Hmm, ga Yazeed fa! Yaro dan gata! Amma kash! Ya kasance dolo! Sanadiyyar hakan ya,rasa me zama dashi! Baya iya yin komai da kansa! Ya tashi ba tare da uwa ba! Yayansa kadai ne sanyin idaniyansa! Hmm Yidi ta shigo rayuwar Yazeed but how? Hmm wanna amsar zaku sameta ne a,wajena kuma duk cikin littafina me taken _BAK'AR SAKAYYA_* *Soyayya ta wahalar da Bardo! Yasha gubar so! Yasha azabar so! Yasha masifar so! Soyayyar Yidi taso hallaka rayuwarsa!* *Kukan jaririn da ya cika wajen ne ya tsorata ta! Ajiye tulunta tayi ta karasa gefen rafin gabanta na faduwa..... Hmmm Tsintuwa! Tsintuwar yaro! A gefen rafi... Hmm zaku samu cikakken labari a wajena ni Autar Mama akan farashi me sauki kamar yadda na fada normal group 300ne posting sau daya a rana! Idan kuma katin waya zaki turo zaki bada 400, sai vip group 500 posting sau biyu a rana* *Shafi na talatin da biyar* Ummie na kwance a babbar kujera a falon Aunty Zarah tayi ma ta firfita dan an dauke wutar nepa, Zayd ne ya fito daga d'aki yana kallonsu ya ce " Aunty ta ce ki kaita dakinta" Goge hawayenta tayi tana ajiye maficin sannan ta kalli Ummie ta ce " Mamana zaki iya tashi? Daga kai Ummie tayi alamar eh kafin ta fara kokarin mikewa, taimaka ma ta Zarah tayi sannan ta riketa tana ta gwale kafa har suka isa dakin Aunty ta kwantar da ita a kan gado, fitowa tayi ta barsu ita da Aunty, A kusa da Zayd ta zauna tan fashewa da kuka me zafi da k'una. Kwanto da ita yayi jikinsa yana shafa ta alamar rarrashi, sai da tayi me isarta sannan tayi shuru ta fara sauke ajiyar zuciya a hankali. Zayd ne yayi breaking silence din da cewa " Zan shigar da case insha Allah za'a nemowa Ummie hakkinta" Girgiza kai Zarah tayi tana tashi daga kafadarsa ta ce " Bana so! Bana so duniya tasan halin da nake ciki! Kasan dai idan Yusuf ya ji wanna maganar dole zai ce dan uwansa ne zai zama me kare ta ni kuma duk abinda zaa saka 2brothers family bana sonsa saboda press zasu iya shigowa ko nan gaba Ummie ta girma za'a dinga kallonta da abunne maybe ma mijin aure ya gagareta ni dai na hakura duk wanda ya bata ma ta rayuwa zai gani insha Allah bzan taba yafe masa ba amma inaso wannan lamarin ya tsaya iya mu saboda future din 'yata bawai dan bana so a karbar ma ta hakkinta ba a'a bana so in lalata future dinta" Ajiyar zuciya Zayd yayi yana kallonta ya ce " Hakane! Maganarki abar dubawa ce amma rashin daukar mataki shi zaisa ayi ta aikata barna! "Hakane Zayd! amma na barshi da Allah, Allah ne zai saka min koma waye! Ummie dai bazan kara barinta ta koma wajen Shehu ba har abada, ina fatan zaka rikemin ita kamar kai ka haifeta" Murmushi Zaud yayi kadan yana riko hannunta ya ce " Zarah! Dago jajayen idanuwanta tayi tana kallonsa. "Zarah! Ni Zayd na miki alkhawarin rike Ummie kamar 'yar dana haifa kuma ta bangarena babu wata matsala insha Allah" Zame hannunta tayi daga cikin nashi tana kwantowa a kafadarsa zuciyarta cike da baki da radadin abinda ya samu yarta. *5months later* "Ummie! Ummie! Ummie! Da karfi Zarah ke kiran sunan Ummie amma bata amsa ba. Kallon Zayd tayi dake breakfast a dining ta ce " Kar dai ace yarinyar nan bata tashi ba? Yanzu fa 8 saura kuma ta ce exam din Maths ne dasu first period" "Ki je ki duba mana" Bata ce dashi komai ba ta tashi tana nufar dakin Ummie. A kudundune ta ganta cikin bargo tana sharar bacci. Yaye bargon tayi tana kallonta ta ce " Bana son sakarci ko wanka bakiyi ba? Bude kyawawan idanunta tayi ta zubasu a kan mahaifiyarta cikin magagin bacci ta ce " Ni bana son zuwa makaranta fa" "Bana son sakarci tashi! Wata nawa kikayi ba makarantar? Saboda kinji dadin zaman gida ko? Ga Uncle Zayd zai tafi aiki ki bari ya tafi baki shirya ba said dai ki tafi a kafa" Da sauri Ummie ta tashi tana saukowa daga kan gadon. Zarah na tsaye har ta shiga toilet. Murmushi tayi kadan tana kallon kofar toilet din 2weeks kenan data fara ganin walwala a idanun Ummie itama hakan ba karamin dadi yaui ma ta ba. Ko minti 5 Ummie batayi ba ta fito tana fad'in "Ummana kayana" "Wannan dai ba wanka bane" Cewar Zarah tana nufar closet dinta ta zuge ta dauko ma ta uniform dinta tare da inner wears. "Kin daiji abinda na fada miki ko? Ko da wasa ban yarda wani yasan me ya faru da ke ba idan kika kuskura kika bari ko cikin kawayenki wa ta ta sani sai na mai dake gidan babanki" Da sauri Ummie ta girgiza kai tana fad'in " Uncle Zayd ya ce ciki ba dan abinciki kadai akayi shi ba! Bazan fadawa kowa ba insha Allah" "Yawwa! Koma waye yayi miki hakan Allah zai saka miki" Zarah ta fada tana mika ma ta kayan. Shuru Ummie tayi tana kallon Mamanta, tasan idan ta fada ma ta Saleh ne wata kila ciwan zuciya ne zai kama mamanta shiysa bazata fada ba Allah ya isanta tsakaninta da Saleh" Sai kusan 8:15 sannan ta kammala shirin, tana fitowa ta kalli Zayd dake latsa waya ta ce " Uncle Zayd kai zaka rakani ka ce asibiti ka kaini check up shiysa na makara idan ba haka ba Uncle din maths bazai bari nayi exam ba" "Karya? A ina na kaiki asibitin? A mafarki? Zayd ya fada yana kallonta. Kwabe fuska tayi tana tabe karamin bakinta ta ce " Wallahi fail zai samin idan baka fada haka ba kuma *TAJUDDEEN* Zai zo na daya" "Shikenan naji amma bazanyi karya ba" Ya fada yana kallonta. "Wannan Tajuddeen din shine kishiyarki ko? Zarah ta fada tana mika ma ta lunch box din ta. "Eh mana! Cewar Ummie tana kallon Ummanta. "Toh muje kar ki kara makara" Fita Ummie tayi tana fad'in " Tohm. Daukar jakar aikin Zayd tayi tana kallonsa fuskarta dauke da mirmushi ta ce " Anjima zamuje allurar rigakafi" "Toh Allah ya tsare hanya, shima yau bacci yake sha yayi gadon yayarsa" Zayd ya fada yana dariya. "Muje toh" Cewar Zarah tana kallonsa. Karbar jakar aikinsa yayi yana matsowa kusa da ita yayi ma ta light kiss a lips dinta ya ce " Huta a daina bawa unborn wahala! Dariya tayi tana kallonsa ta ce " Tabdijan na fada maka cike dani? Kai dai jeka kar Ummie ta kara makara" "OK bye i love you" Ya fada yana nufar hanya fita. Addua sosai Zarah tayi masa yana amsawa har ya fita. A kujera ta zauna ta sauke ajiyar zuciya. ★ A kwance yake a kan sofa yana kallon silin wayarsa akan kirjinsa. Turo kofar dakin akayi amma be sani ba! Kusa dashi Mama ta zauna fama fad'in " Yanzu Farooq rayuwar kulle kai a daki ta zabarwa kanka? Lokaci fa ba jiranka yake ba! Sa'anninka har yara ne dasu! Tayaya zaka kwallafa rai akan abu daya? Kana ji ai tana da aure ko? Kuma tana son mijinta, haka ma mijinta yana sonta! Meyasa bazaka dauki kaddara ba? Shi fa bawa ba komai yake nema kuma ya samu ba! Kayi hakuri ka samu mace kayi aurenka! Tumda kaki zabina na baka ka yar! Gashinan dan uwanka ya aura dama shine mijinta kuma har Allah ya basu rabo daga yin auren kana nan a zaune wai anya kuwa da zuciya a kirjinka kai baka tausayin kanka? Duk wannan suruntun da takeyi baiji ba ganin bai kulata ba ya saka ta daki kafarsa, da sauri ya kalleta yana tashi zaune ya ce " Mama! "Eh nice! Na gaba babatu a iska ko? Toh ka fito da macen aure ni na gaji da ganinka haka! Ko aiki baka zuwa! Ka zama kamar wata mace kullum a daki" Numfashi ya sauke yana kallonta ya ce " Just pray for me Mama" Daga haka ya ta shi ya shiga toilet. ** Yau Yusuf zai dawo dakinta, gaba daya ta rasa me yake ma ta dadi musanman da da Mama ta ce ma ta ai Ummie ciki ne da ita! Gani takeyi yafi ma son Ummie a kanta taso daukar shawara kanwarta ta fitar da Ummie daga gidan amma bata son ta sabawa ubangiji akan abinda shi yace ayi idan zaa iya adalci kuma idan ta zauna tayi tunani tabbas itace mara kirki itace bata kula dashi har ya samu damar cewa zaiyi aure amma idan zatayi wa kanta adalci tasan irin son da mijinta yake ma ta amma tayo watsi da damarta gashi nan yaje ya auro yarinya karama kuma ta fita kula dashi dan har kiba taga Yusuf din yayi! Ajiyar zuciya ta sauke tana kufira niyya me kyau a ranta insha Allah zata samu Mama ta bata hakuri akan bad manners dinta shima haka har Ummie dan idan batayi wasa ba zata iya rasa aurenta akan mugun halinta! ★ Cikin damuwa Shehu ke kallon Sa'adah dake jera kayanta a kwati ya ce " Haba Sa'adah! banyi tunanin haka daga gareki ba sam! Shi arziki da talauci ai duk na Allah ne kuma ina san ran karbo hakkina daga wajen yan damfaran saboda ba kdai suka danfara ba, kiyi hakuri mu zauna nayi alkhawari baxan sake yi miki ba dai² ba! "Ni wallahi dama aurenka ya isheni! Shekaran jiya dana je gidan Zarah kamar na hadiyeta saboda yadda take jin dadin gidan mijinta ta kara kyau da kiba! Kuma bawai kudi mijinta yafika ba ko yanzu da kayi asarara kudade masu yawa mijinta bai kaika kudi ba amma yafika sau dubu wallahi! "Na sani kuma na miki alkhawari wallahi zan gyara zan zama the most ideal husband idan kika barni wa zan aura? Dariya Sa'adah ta sheke da ita tana fad'in " Kaje ka auri balarabiya yar uwarka maka kai da kake da larabawa? Bata rai yayi kadan ya ce " But ke nake so ai! Juya ido tayi tana saka hijabi ta ce " Kaga tafiyata wallahi nayi dana sanin yaudarar kawata! "OK ki cire cikin dake jikinki da kuma Ihsan duk ki ajiye tunda bada su kika zo ba! Cewar Shehu dan duk ya hanata tafiya. Tsaki tayi ta nufi hanyar fita. Ihsan na goye a bayanta tana bacci. Da sauri ya karaso gabanta ya durkusa ya ce " Dan Allah Sa'adah kiyi hakuri" Shuru Sa'adah tayi tana kallonsa, hade hannayensa yayi alamar roko. "Toh nidai inaso zanje gida na kwana biyu" Ta shi yayi yana fad'in "Toh muje ki rage kayan! Daga nan zamu biya wajen Zarah sai mu bata hakuri ita da mijinta" Murmushi tayi kadan sannan ta ce " Toh...... *TSOKACI!* *Toh da farko dai zaman! gidan Shehu da Zarah tayi, tabbas biyayya a aure abu ne mai kyau amma Zarah tayi zaman da zata iya ma rasa ranta da sunan biyayya wanda hakan be dace ba!* *Tabbas Zawarci ba abune mai dadi ba amma kasancewar mace bazawara ba shi zaisa ta ding kyamatar kanta ba! Zaman gidan miji dama ba tabbas ne dashi ba!* *Kuma shi aure rai ne dashi! Duk ranta ya mutu kuwa dole sai hakuri!* *Tabbas mini me duka ba wanda za' a zauna dashi bane! Fatanmu Allah ya bamu mazaje na gari ku da kuke da auren Allah ya kara dankon kauna ya baku zaman lafiya me dorewa* *Sai maganar Alhaji Zayd! Bincike fa abune me kyau a ko wani lamari! Karkiga/karkaga Zaud yaci bulus komai yazo masa d sauki be zama lallai a wajenka/ki ya zamana hakan ba! Sai mu kula!* *Dan karshen Shehu da Sa'adah ya kasance haka bashine zai baka daman kayi abinda yayi ba maybe naka zaka kare a wulakance ne! Dan abinda yakeyi ko kare bazai ci ba! Allah yasa mu dace maza masu dukan matayensu Allah yasa su gyara! Kawaye masu cin amana Allah ya shiryeku! Bawai be hallata ba amma ai ba dadi cin amana! Allah yasa mu dace* *Rashin biyayya ga iyaye illa ce babba! Kuma rayuwa ba komai kake nema ka samu ba misali Alaji Farooq,Allah ya bamu ikon cinye jabawarmu Amin* *Ramlah ta gane gaskiya kafin lokaci ya kure ma ta wash kuwa basa yin damada sai lokaci ya kure! Kukan kurciya jawabi ne..... Allah yasa mu dace* *Karshedai Ummie da Yusuf sun samu future me kyau, is better duk da farko Ummie auren sa tayi dan biyayya but yanzu ansamu syy a ciki* *Sai kuma Ummien Zarah! Kaddara ta riga fata! Tabbas Zarah ta danyi sakaci amma ba yadda bawa ya iya idan hakan rubutattciyar kaddararsa ce* *Dang Adam ajizi ne inda aka ga nayi ba dai dai ba zaku iya gyra min nagode* *Kar kuga inata jawabi bafa gamawa nayi ba saura dai kiri an dai gama da labarinsu Zarah saura tauraruwarmu* *6years later* *Don't confuse ur self Ummie is now 18yrs old... Lol....* Autar Mama ce. [3/16, 4:47 PM] Brother❤: ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma k'alubalen rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* Autar Mama *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow mr on wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 36" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1200575398?utm_source=android&utm_medium=com.fmwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=f51FFVd%2FMDRLSvNuwhXRZGhQDF1OTE0YlhvS3nVmPKIp%2BhyBAjzvxufrLmHq8uwJ1jA4lTwY2zVUWHjJFCiJQz9UvzyufNWPpARmvqXCGQV4oP3XrMWvxlPIWYTZpKEF *Whatsapp number, free to contact me 08142904255* *BAK'AR SAKAYYA* *Bak'ar sakayya, labarine a kan tsantsar soyyar gaskiya wadda ta fara tun daga yarinta, ya sota tamkar ransa! Yayi fada da kowa a kanta! Yayi kokarin sadaukar da rayuwarsa saboda soyayyarta! A nata b'angaren itama ta soshi soyayya me zafi hade kuma da yarinta... Shin kunsan me yake faruwa?.... Ko yaya Yidi da Bardo zasu kasance? Ya labarin soyyarsu zai kasance? Me kuke tunani a kansu?... Hmm a wajena kawai zaku samu wannan amsoshin akan nera 300 ga masu turuwa ta banki, masu turo kati kuma 400 ne masu idan kuma Vip group ne zaki biya 500 posting sau biyu a rana* *Hmm, ga Yazeed fa! Yaro dan gata! Amma kash! Ya kasance dolo! Sanadiyyar hakan ya,rasa me zama dashi! Baya iya yin komai da kansa! Ya tashi ba tare da uwa ba! Yayansa kadai ne sanyin idaniyansa! Hmm Yidi ta shigo rayuwar Yazeed but how? Hmm wanna amsar zaku sameta ne a,wajena kuma duk cikin littafina me taken _BAK'AR SAKAYYA_* *Soyayya ta wahalar da Bardo! Yasha gubar so! Yasha azabar so! Yasha masifar so! Soyayyar Yidi taso hallaka rayuwarsa!* *Kukan jaririn da ya cika wajen ne ya tsorata ta! Ajiye tulunta tayi ta karasa gefen rafin gabanta na faduwa..... Hmmm Tsintuwa! Tsintuwar yaro! A gefen rafi... Hmm zaku samu cikakken labari a wajena ni Autar Mama akan farashi me sauki kamar yadda na fada normal group 300ne posting sau daya a rana! Idan kuma katin waya zaki turo zaki bada 400, sai vip group 500 posting sau biyu a rana* *Shafi na talatin da shida* 12pm. Tana sanye da atamfa wadda akayi wa dinkin doguwar riga me kyau ya yafa mayafinta medium ta rataye jakarta a hannu tana latsa wayarta. Sakkowar Ummanta ne daga stairs ya saka ta kalli direction din da manya idanunta masu brown eyeballs. "Har kin shirya? "Eh Ummana! Ta ce zan rakata saloon shiyasa" "OK! Ki dawo da wuri kinsan yanayin garin na damuna, ga wannan kema a wanke kiki kan na gaji da ganinsa a haka" Karbar kudin da Ummanta ta mik'o ma ta yi tana dariya a zuciyarta kuwa ba wani wankin kai da zatayi zata saka a lalitarta ne idan yaso ta dawo gida ko da daddare ne ta wanke tayi stretching din abunta. "Wannan murmushin fa? Da sauri ta daina tana fad'in " Bakomai amma Ummana dubu uku fa! "Eh dubu ukun in ce wankewa kawai za'ayi? Turo baki kadan tayi tana kallonta ta ce " Kudin mota fa? "Abbanku ya baki tun safe ko kin dauka bangani ba? Wai *UMMIE* ina zaki kai san kudi ne? "Na tafi nidai" Ta fada tana yin gaba. "Toh Allah ya tsare" Cewar *ZARAH* tana murmushi. Da amin Ummie ta amsa tana ficewa daga gidan. Sai da ta fita daga quarters dinsu sannan ta samu napep. Tafi ce me dan tsayi tsakanin gidansu da inda zata je. A wani gida me kyau suka tsaya, fitowa tayi tana kallon me napep din ta ce " Nawa zan baka? "350 new Hajiya" Ya fada yana kallon cute face dinta. "200 ce dani gaskiya! Daga nan zuwa nan shine zan baka 350? Haba Malam? Murmushi yayi yana kallonta ya ce " Haka yake kudin 400 ne ma na rage mini kinsan yadda ake fama da komai na kasar nan yayi tsada" "Eh nasani amma 200 zan baka" Girgiza kai yayi yana fadin " Hajiya kawai ki sallameni 350" Dari biyar ta zaro a jakarta tan kallonsa ta ce "Ban dari uku! "Hajiya dari 350 ne fa kudinki" Me napep din ya fada yana fitowa. "Toh dauki 250 idan baza dauka ba gaskiya sai dai ka barmin kudin motar! "Toh kawo! Ya fada yana kallonta. "A'a fara bani 250din sai na baka dari biyar din" Cewar Ummie tana tsareshi da manyan idanunta. Girgiza kai yayi ya dauko 250 ya bata sannan ta bashi 500 din hannunta ta juya ta shiga gidan. Compound ne babba me dauke da abubuwan ban sha'awa, karasawa tayi zuwa wani kofa tana danna door bell. Ko minti daya batayi ba aka zo aka bude, tsalle tayi ta chafeta tana fad'in " Na dauka baxaki zo ba ke da mukayi karfe 10 na safe" "Gani nan dai nazo! Kinshirya dai ko? Ummie ta fada tana kallon budurwar wadda itama bazata wuce sa'ar Ummie ba. " Eh! Mu shiga ki gaida su Hajiya sai mu tafi tun dazu driver ya dawo daga kai Taj makaranta yana ta jiranmu" "OK" Shigowa cikin falon sukayi, ba kowa sai TV dake aiki. "Ina zuwa! Daga haka budurwar ta wuce up stairs. Ummie na zaune ta sakko ta ce " Taso muje! Da toh Ummie ta amsa tana fad'in " Nan da jwana uku yarinya! Dariya tayi ta ce " Kema ai kinsa wasa! "Ke Rahama? Ni din? Toh waye yace miki ina da manema? Kefa bari kiji duk yawancin sanarin nan saboda kyauna kawai suke tare da ni! Dana gane haka shiyasa duk nayi waje road dasu! "Uhm but akwai wanda ke sonki tsakani da Allah! "Ke dallah kyalesu! Nidai fatana Allah ya bani na gari" Da Amin Rahama ta amsa sannan suka nufi wani daki. Manyan mata ne su biyu a zaune suna hira! Har kasa Ummie ta durkusa ta gaidasu, cikin fara'a dukanninsu suka amsa. "Aunty ki bani kudin" Cewar Rahama tana kallon dayar matar. "Toh, Hajiya kawo ajiyar dana baki" Wadda aka kira da Aunty ta kalli dayar matar dake kama da rahama da alamu itace mahaifiyarta. "A'a nifa bansan da zancen kudi ba! Dariya Rahama tayi tana daukar purse dinta ta ciro ATM ta ce " Aunty me kike so! Cewar Rahama tana dariya. "Dubu 7na yarda ki cira 3k kuma ladan ajiya" "Hajiya kudin kunshin fa kinsan fa ni da Ummie ne! "Toh kar dai ayi min barna! Ku tafi karku kai yamma sabida yanayin damuna" Da toh suka amsa sannan suka fito iyayen nayi musu addu'a. Hijabi da nikaf Rahama ta saka tana fad'in "Yau yan uwan Aunty da Hajiya zasu fara zuwa, why not kicewa Umna zaki dawo nan zuwa bayan biki sai ki tafi nasan bazata hanaki ba yafi kullum ki dinga zirga². " Uncle Zayd nefa matsalar! Bazai yarda ba! "Awwwwn! Nifa son uncle Zayd dinnan nake! Dama zeyi wuf dani" Rahama ta fada tana dariya. "Lallai kina so Ummana tati kuli-kulin kubrah dake! Dariya Rahama tayi ta ce " Aikuwa, fatana Allah ya bamu mijin da zai somu kamar haka! Kina ganin fa yadda yake wa Umma wallahi abun birgeni yake yi! "Kedai bari a bun nima yana birgeni wani lokacin har kunya Uncle dina yake ban yasin" Dariya Rahama tayi suna shiga back seat a tare. "Allah ya kara musu zaman lafiya da kaunar junansu" Da Amin Ummie ta amsa dan tana jin dadi idan Rahama tayi wa iyayenta wannan add'ar. Rage murya Rahama tayi tana fad'in " Ke kinsan me? Girgiza kai Ummie tayi tana kallonta ta ce " Inaji" "Ance a daren farkon mace ana ganin jini shine yake da tabbacin macen bata taba saduwa da namiji ba! Ni wallahi duk tsoro ya kamani duk da nasan ban taba saduwa da wani ba amma ina tsoro idan jinin bai fito ba fa? Shuru Ummie tayi zuciyarta na wani irin bugawa da karfin gaske,sosai kanta ya dau charji! Abinda ya faru da ita 6yrs back ya dawo kanta! "Ta yaya zata iya yafewa Saleh? Ya lalata ma ta rayuwa? Yanzu me makomarta? Duk namijin daya aureta sai ya gane ita din ba budurwa bace! "Ummieeee! Rahama ta kira sunanta "Kukan me kike? Cewar Rahama tana kallon hawayen da suke kuncin Ummie. Da sauri ta goge hawayen tana fad'in "Bakomai! Daga haka ta kife kanta ta fara rera kuka. Cike da mamaki Rahama ta ce " Ummie wai lafiya? Shuru Ummie tayi har suka isa inda zasu je Ummie bata kara yin magana ba" Tabbas Saleh yaji mata ciwan da bazai taba warkewa ba! Ya goga ma ta tabon da bazai taba goguwa ba! Bayan haka ya darsa ma ta mugun tsoro a zuciyarta tun bayan faruwar abun abu kadan ne yake gigitata! "Ummie Dan Allah ko fad'a min menene? "Karki yarda ko da wasa wata wai da sunan kawa tasan tarihinki! Ki bata iya abinda zaki iya amma banda fyaden da akayi miki! Wannan sirrinki ne Ummie! Idan kika yarda wata ko wani ya sani Allah ya isa" Ta tuno maganganun Ummanta. "Bakomai Rahama" Daga haka ta shiga saloon din. Badan Rahama ta yarda ba ta bi bayanta. Anyi musu gyara gashi sunyi kyau musanman ma Ummie da gashinta yake me kyau chan dama hadin arab da fulani. Jan lalle akayi musu sai Rahama da a akayi wa baki banda Ummie dan bata so cewarta wait baking kunshi na fararene. Sai bayan magarib aka gama. Suna fitowa Ummie ta kalli Rahama ta ce " Sis ku tafi gida ni zan hau napep daga nan" "A'a kizo mu kaiki! "No Ku tafi yanzu zan tsari mota" "Toh Ummie nagode zan kira Umma na fad'a ma ta gobe idan zaki zo ki taho da kayanki na fitar bikin" "OK toh" Daga haka Ummie ta nufi bakin titi ita kuma Rahama suka wuce. Ta tsayar dame napep uku amma duka bazasuje ba. Tafiya ta fara you tana yi tana tsayar da napep amma bazasu je inda zata je. Iska aka fara yi me dadi! Dama tun suna Saloon hadari ya fara hadowa ganin ya baje kafin su fito yasa hankalinta ya kwanta amma yanzu kham da alama hadewa yake karayi. Wani napep ta kuma tsara tana fadin " AGK quarters? "Nawa zaki biya ya fada yana kallonta. "300" Cewar Ummie tana kallonsa, kai ya girgiza be jira ta kara Magana ba yaja mashinsa dinsa ya tafi. "Dan kut****** dubu nawa da kake so na baka? Aikin banza! Fitar motar data dallarota ne ya sakata kare fuskarta tana fad'in " Wannan ai rashin adalci ne! Saboda kana da mota ka ganni a kasa? Gani tayi an rage hasken fitilar, tsaki tayi tana sauke hannunta ta kalli motor me kyau da ita. "Aikin banza! Ta fada tana fara tafiya. Fitowa yayi daga motar, yana kallonta! Saurayine wanda bazai wuce 21yrs ba. "Hiey! Ya fada da dan karfi. Juyowa tayi ta nuna kanta alamar ni? "Yes! Ya fada yana kallonta. Kallon ko ina tayi taga ba kowa,da sauri ta juya ta cigaba da tafiya kamar zata fenna a guje. " Follow her! Sautin murya ya fito daga cikin motar. Shiga motar saurayin yayi yana takawa yabi bayan Ummie da zuwa yanzu ta fara gudu" Wani wawan reverse yayi yana fakawa a gabanta. Ihu ta kwalla me kara, cike sa mamaki saurayin ya kalli dayan mutumin dake gefensa ya ce " Yarinyar nan bata da hankali! Murmushi yayi ya bude motar ya fito yana kallonta. Gaba daya ta rude, karasawa yayi kusa da ita ya ce " Ummie! A hankali ta dago tana kallonsa. Tsira masa idanu tayi dan his face look so familiar! Daga sama har kasa ya kalleta sosai kafin yayi murmushi a zuciyarsa ya xe " So Zarah ta ajiye yarinya kamar wannan? And shi yana nan 38yrs ko aure be taba yi ba all because of her! "Hiey kamar na sanka! Ta fada tana kallonsa. "Yes! Amma be zama lallai ki tuna ba dan kina karama lokacin! Ya gida? Ya Zarah? " Tana nan lafiya! Ta fada tana kallonsa. "Good! Ina kika je haka? "Munje gyaran gashi ne kuma dare yayi min" "Ok muje na saukeki ko? Girgiza kai tayi tana fadin " Bakomai i will manage" "She sounds just like her mother, yarinyar is much pretty than Zarah! Lumshe idanunsa yayi yana tuna lokacin baya! Tabbas idan so cutane toh hakuri ma maganine! Yafi 16yrs da soyayyar Zarah a zuciyarsa hkan kaddararsa ce! Da ace yayi aure da wuri by now yana da yarinya kamar Ummie idan Allah ya bashi haihuwa, bagashi ba yanzu abokinsa zai aurar da yarinya, but haka Allah ya tsara! Murmushi yayi hade da sauke nunfashi ya ce " Muje! Bana son musu" "Nifa ba inda zanje haka kawai kayi kidnapping dina? Kawai ka tsarar min napep ka biya kudin sai na tafi" Ummie tafada zuciyarta daya. "Kings malama wuce muje sai taurin kan tsiya da sace ki zamuyi da tuni ba munyi ba! Cewar saurayin yana kallonta. Idanunta ta mayar kansa sai kuma ta kankance ido tana nuna shi! Tabbas tasan fuskar nan! "Ba sanina kikayi ba malama! Ya fada yana kallonta. Sauke hannunta tayi tana kallonsu ta ce " Na sanku! Amma na manta inda na sanku! Yayyafi aka fara yi, kallonta *FAROOQ* Yayi ya ce "Mu je" Tsintar kanta tayi da binsu, back seat ta shigaa tana addua. "Idan ma saceki zamuyi shikenan ko! Toh ki daina saurin yarda da mutane! Saurayin ya fada yana kallonta ta mirror. Shuru Ummie tayi tana kallonsa cikinta ya duri ruwa. Sun dade suna tafi kafin su iso quarters dinsu, tayi mamakin ta yadda suka sani! Har kofar gidansu ya tsaya yana kallonta ya ce " Hankalinki ya kwanta? Bata ce komai ta sakko daga motar. "Kice wa Zarah, Farooq na gaida ita" Da toh ta amsa sannan ta nufi gida. Sai da sukaga shigarta sannan suka bar wajen A zaune ta tarar da Zayd, Zarah,Khaleel suna kallo. Karasawa tayi tana rakube². "Sannu da zuwa ur highness! Cewar Zayd yana kallonta. "U...u..uncle Zayd wallahi abun hawa na rasa sai wanine ya kawo n... Bata karasa ba ta tuna ta kuna ballowa kanta ruwa. "Wani? Zarah da Zayd suka fada a tare....... *Autar Mama ce* [3/16, 4:47 PM] Brother❤: ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma k'alubalen rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* Autar Mama *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow mr on wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 37" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1200948255?utm_source=android&utm_medium=com.fmwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=JdPhmeSq5WLUoINnEQ%2BuYaUHvoYDGYw1XLLpkSpH8dHHwBFwEe9Zh9tf0vVx4Imnx68%2B5JcGFToffKtycnpGL2a4NdHynHiOG1mOoSZVQ5%2BPdTSg0hrwE5YX2TK4SrTJ *Whatsapp number, free to contact me 08142904255* *BAK'AR SAKAYYA* *Bak'ar sakayya, labarine a kan tsantsar soyyar gaskiya wadda ta fara tun daga yarinta, ya sota tamkar ransa! Yayi fada da kowa a kanta! Yayi kokarin sadaukar da rayuwarsa saboda soyayyarta! A nata b'angaren itama ta soshi soyayya me zafi hade kuma da yarinta... Shin kunsan me yake faruwa?.... Ko yaya Yidi da Bardo zasu kasance? Ya labarin soyyarsu zai kasance? Me kuke tunani a kansu?... Hmm a wajena kawai zaku samu wannan amsoshin akan nera 300 ga masu turuwa ta banki, masu turo kati kuma 400 ne masu idan kuma Vip group ne zaki biya 500 posting sau biyu a rana* *Hmm, ga Yazeed fa! Yaro dan gata! Amma kash! Ya kasance dolo! Sanadiyyar hakan ya,rasa me zama dashi! Baya iya yin komai da kansa! Ya tashi ba tare da uwa ba! Yayansa kadai ne sanyin idaniyansa! Hmm Yidi ta shigo rayuwar Yazeed but how? Hmm wanna amsar zaku sameta ne a,wajena kuma duk cikin littafina me taken _BAK'AR SAKAYYA_* *Soyayya ta wahalar da Bardo! Yasha gubar so! Yasha azabar so! Yasha masifar so! Soyayyar Yidi taso hallaka rayuwarsa!* *Kukan jaririn da ya cika wajen ne ya tsorata ta! Ajiye tulunta tayi ta karasa gefen rafin gabanta na faduwa..... Hmmm Tsintuwa! Tsintuwar yaro! A gefen rafi... Hmm zaku samu cikakken labari a wajena ni Autar Mama akan farashi me sauki kamar yadda na fada normal group 300ne posting sau daya a rana! Idan kuma katin waya zaki turo zaki bada 400, sai vip group 500 posting sau biyu a rana* *Shafi na talatin da bakwai* Cize lebanta tayi na k'asa tana runtsa ido alamar kash! "Khaleel aje a kwanta ko? Cewar Zarah tana kallonsa. "Toh Umma" Ya fad'a yana tashi ya nufi dakinsa. Tasowa Zarah tayi tana kama kunnen Ummie ta ce " Waye wani? "Auchhh Ummana da safi fa! "Eh ai zafin nake so kiji! Waye ya saukeki a mota? "Uncle Zayd Dan Allah kace ta sakar min kunne! Ummie ta fada idanunta na kawo ruwa. "Waye ya saukeki? Ya fada yana kallonta. "Farooq! Ta fad'a da karfi dan Zarah kara murda kunnen take. Sakin kunnen Zarah tayi cike da mamaki ta ce " waye Farooq? Bayan Taj dama kina da wani abokin ne? "Nifa bansanshi ba kawai ya ganni a hanya ya ce min Ummie wai ina kike shine na fada masa kina lafiya toh shine fa ya kawoni gida shine ya ce ince yana gaidake" "Shine,shine, shine! Daga gamin mutun ki shiga motarsa? Zayd ya fada yana kallonta. Shuru Ummie tayi tana shafa kunnenta. "Shikenan gobe da kaina zan kaiki gidansu Rahama idan yaso bayan biki sai naje na daukoki da kaina kuma ban yarda kuje wani wajen a motar wani ba idan ba ta Taj ko ta driver ba! Tsalle Zarah tayi tana dariya kafin ta dawo kusa da Zayd ta riko hannunsa ta ce " Dama nasan kafi sona ita Ummana kullum cikin fada take min" "Ai gyara take yi so kike ta barki haka ba kwaba? "Ummana zamuyi magana da Uncle Zayd" Wani kallo Zarah tayi ma ta kafin tace " Me kike nufi? "Ki bamu waje! Cewar Zayd yana dariya. Zarah bata ce komai ba tashi zuciyarta cike da farinciki, tun zuwan ummie gidan 6yrs kenan Zayd be taba nuna ma ta wani abu wanda zataji ba dadi bahasali ma yafi nuna sonta akan Khaleel da Haydar. "Yawwa Uncle please kudi nake so! Kaga zanyi make up at least casual makeup 15k kuma gobe mother's eve zanyi, jibi fulani day zanyi sai ranar daurin aure da safe zanyi da yamma lokacin dinner ma zanyi, ko da bazaka bani duka ba ka bani abinda zaka bayar said na hakura" "Toh Ummie kwalliyar ce har 15k? Kice so kike ki fi Rahama kyau! Dariya tayi ta ce " Ai ita bridal makeup ne nata sai yafi cika. "Shikenan toh zan miki transfer din 60k" "Uncle ba alakoro? Ta fada tana kallonsa. Sai da yayi dariya sannan ya ce " Idan an koroki kizo akwai wajen kwana dayawa a gidan nan" Dariya tayi ta ce " Nagode uncle, gobe da wuri zan tafi" Daga haka ta tashi ta nufi daki, bata dade da zama ba taga credit alert 65k. Murmushi tayi tana latsa kiran layin Zayd. "Nagode sosai uncle Allah y kara lafiya da arziki" Da amin ya amsa sannan ta katse wayar tana danna kiran Rahama. Bugu uku ta dauka tana fad'in " Network ya hana wayar shiga tun dazu naked kira, ya kika je gida? "Lafiya lau! Basai kin kira Ummana ba Uncle sa kansa ya ce zai kawo ni sai bayan biki zai dawo ya daukeni" "Haba! Cewar Rahama da karfi. "Eh! Ya Taj? Be kirani ba kwata². "Hmm nima yau ban ganshi ba! Yanzu dai zan kwanta bacci nake ji nasan anjima zai kiraki" Da toh Ummie ta amsa sannan sukayi sallama. Wayarta ta saka a charji tana nufar toilet, bata dade a ciki ba ta fito, cikin night gown me kyau ta shirya tana saka hular bacci bayan ta nade gashinta. Kwanciya tayi ta cire wayarta a charji ta yi dialing number mahaifinta. Bugu daya ya dauka. Murmushi tayi kadan ta ce " Abba ashe bakayi bacci ba" Daga daya b'angaren Shehu ya ce " Yes! Ya kuke? "Lafiya lau Abba! Ya su Aunty Sa'adah? "Duk suna nan kalau, ina fatan komai lafiya ko? Murmushi ta saki ta ce " Eh Abba na" "Yawwa Allah yayi miki albarka! Turo min da account number dinki kwana biyu ban turo miki kudi ba" Cikin farin ciki ta fara karanto account details dinta, dariya Shehu yayi ya ce " Turo min ta SMS" Da toh ta amsa tana,kashe wayar dan nanan ta tura masa,ko minti 5 ba'ayi ba credit alert na 50k ya shi go. Zaro ido tayi cike da farinciki. Kiransa ne ya shigo wayar, da sauri ta dauka tana fad'in "Na gani nagode sosai Abba, Allah ya kara budi da lafiya, daxu ma Uncle ya ban 65k kudin make up! "65k din duk na make up ne? Cewar Shehu cike da mamaki. "Eh mana" Ummie ta amsa tana wanshare baki. "Ki daina damun Zayd dayawa kinji ko? Duk abinda kike so ki min magana, rikeki ma da yake kadai ya isa, ni kuma zan dauki komai naki har da bashi zan biya wanda banyi a baya ba" Dariya Ummir tayi ta ce " Toh Abba! "Yawwa ayi bacci! Kuma ina fatan ana karatu? Sai data juya idanunta sanna ta ce " Sosai ma! Kwana biyu banje mkaranta ba saboda bikin Rahama" "Toh Allah ya sanya alkhairy ya kawo na Ummie na yar black arab din yarinyata" "Aminnn Abba" daga haka sukayi sallama ta ajiye wayar tana murmushi. "Kwalliyar 7k zatayi sauran kudin zata ajiye su a lalitar ta! Ta fada a fili tana murmushi. Har kusan 12na dare tana jiran kiran Taj amma shuru, kashe wayarta tayi tasaka a charji sannan ta kwanta bacci. Washe gari karfe 8 da rabi suka tafi gidansu Rahama shi kuma Zayf ya wuce aiki. A compound din gidan ta gano Taj yana zaune a kan table litattafai a gabansa yana dubawa. Murmushi tayi ta karasa inda yake ta ja kujera ta zauna tana fad'in " Ya naga kana ta karatu? Dago idanunsa yayi yana kallonta kafin ya sauke su akan littafinsa ya ce " On Monday za'ayi Inorganic chem. Test" "Tabdijan! Ni bazan ma je ba! Kayi min Dan Allah" Ta fada tana kallonsa. "Ya za'ayi nayi submitting paper biyu? "Pls Taj" Ta fada tana narke fuskarta. Ajiyar zuciya ya sauke sannan ya ce " Ok! "Yawwa my one and o ly friend abu na gaba shine Dan Allah kayi hakuri ka rage kibar nan taka kaji ko? Kallon jikinsa yayi kafin ya kalli Ummie ya ce "Bazaki iya auren me kiba ba? Dariya tayi tana fadin " A' a nafison siriri gaskiya" Shuru yayi yana kallonta, ganin ya kafeta da idanuwansa yasa ta kawar da na ta ta ce " Na fada maka bana son wannan kallon" Dauke idanunsa yayi daga kan fuskarta ya cigaba da karatunsa. Ta shi tayi ta nufi cikin gida aka fara shirin mother's eve. Mahaifiyar Rahama ce ta biya kudin Make up dinsu gaba daya! Sosai Ummie tayi kyau komai yayi dai dai da kalarta har taso fin amaryar kyau lol... Karfe 4 aka fara taron a compound din gidan da aka kawara da decorations masu kyau da daukar hankali. Ba'a tashi ba said magariba ansha hotuna sosai Ummie an samu abinyi da ita din gwanar son ado ce da kwalliya hotuna da vds kham baa magana. Tun safiyar ranar bata kara ganin Taj ba. Bayan sallar ishai ta fito neman sa dan su fita restaurant cin abinci cox babu abincin da zata iya ci a gidan duk gani take yara sun jagwalgwala. Har tayi wanka ta sauya kaya zuwa baya ta yane kanta da mayafinta kwantaccen gashin dake goshinta ya kara fito da kyawunta. A zaune kusa da Gate man ta hangoshi suna cin abinci. Karasawa tayi tana fad'in " Tun dazu said nemanka nake yi! Kana nan kana ta ci ko? Shiyasa ai bazaka taba rahe kiba ba" Ajiye cokalin hannunsa yayi yana kallonta ya ce "Menene? Turo baki tayi kadan ta ce " Yunwa nake ji fa tunsafe rabona da abinci" "OK! Me kike so ayi? Ya fada yana kallonta. "Ka kaini restaurant ko kuma ka siyo ka kawo min" "Bari na dauko mukullin mota sai muje! Tana murmushi ta amsa shi kuma ya tashi ya nufi cikin gidan. "Tana son Taj saboda yana da kirki shi abokine na gari! Be wani girme ma ta sosai ba he's jus 22yrs and childhood friend dinta ne tun a Secondary ita ta saka masa Taj dan a cewarta *TAJUDDEEN* yayi tsayi, da farko fada ne yake hadasu saboda suna competition akan me daukar na daya. Tun da suka shiga SS1 aka hadasu banchi daya shikenan suka fara mutunci sanadiyyarsa ta san Rahama, kuma shi da rahama step brother ne da kuma step sister, mahaifiyar Rahama itace babba, Allah be bata haihuwa ba har sai da babansu Rahama ya auro mahaifiyar Taj ta haihu bayan shekaru sannan mahaifiyar Rahama ta haifeta dagana nan babu wadda ta kara haihuwa a cikinsu, yaran 'ya'yan gata ne saboda mahaifinsu akwai yaran banki ba laifi, kawancenta da Rahama ya zama kamar yanuwantaka dan babu wanda be santa ba a gidan su haka itama Rahama (Kamar dai ni da yar masu kudi lol)...Kullum cikin yi masa tsiya take sabida kibarsa ko sau daya be taba jin haushinta ba! "Mu tafi! Taji ya fada, kallonsa tayi da sauri taga ita yake kallo washe baki tayi ta ce " Ina motar? "Gata chan nafito da ita! Ya fada yana nuna Corolla S din daya fito da ita. Gaba ta wuce sannan ya biyota a baya. Shi ya bude ma ta ta shiga ya rufe sannan ya zagaya ya shiga shima. Sai da suka hau kan titi kafin ta ce "Inaso zansha ice cream. "Ba yunwa kike ji ba" Ya fada hankalinsa a kan titi. "Ina kufin bayan naci abincin" Gyada kai kawai yayi. Restaurant din dake kusa dasu ya kaita, taci abincin sannan suka nufi wajen shan ice cream. Bata jira ma ya fito ba shiga wajen tana shakar khamshin wajen. Kallon mutanen wajen tayi taga kowa harkar gabansa yake yi. Karasawa tayi inda masu ice cream din suke ta ce "Bani ice cream vanilla sai me banana packaging zakayi min! Da OK ya amsa, kallon Taj tayi dake gefanta wanda be dade da isowa ba. " zaka sha? Kai ya girgiza alamar a'a. Me packaging din ne ya miko ma ta leda, Taj ya biya amount din da aka fara musu sannan suka fito. Mutumin da ta gani jiya ta hango yana nufowa wajen tare da wata yarinya me kama dashi! "Wannan ga dukkan alamu yar sa ce! Ta fada tana kare wa yarinyar kallo wadda baxa ta fi 6yrs. "Sir! Taji Taj ya fad'a yana daga hannu kuma yana kallon direction din da wancan yake.... *Autar Mama ce* [3/16, 4:47 PM] Brother❤: ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma k'alubalen rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* Autar Mama *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow mr on wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 38" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1201331384?utm_source=android&utm_medium=com.fmwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=sT%2Bywo5Mlb840hSeqD02s0OM9kx9PtDo2mc8FCcBNJpgH%2B7zcKXTX%2BeT1%2F19B5sOqo76SIHeSW9FZhdzioTB483NW%2FJuizXrWNK0TRAfIHm9UfOdltTN%2FtjknVgFK%2BAL *Whatsapp number, free to contact me 08142904255* *BAK'AR SAKAYYA* *Bak'ar sakayya, labarine a kan tsantsar soyyar gaskiya wadda ta fara tun daga yarinta, ya sota tamkar ransa! Yayi fada da kowa a kanta! Yayi kokarin sadaukar da rayuwarsa saboda soyayyarta! A nata b'angaren itama ta soshi soyayya me zafi hade kuma da yarinta... Shin kunsan me yake faruwa?.... Ko yaya Yidi da Bardo zasu kasance? Ya labarin soyyarsu zai kasance? Me kuke tunani a kansu?... Hmm a wajena kawai zaku samu wannan amsoshin akan nera 300 ga masu turuwa ta banki, masu turo kati kuma 400 ne masu idan kuma Vip group ne zaki biya 500 posting sau biyu a rana* *Hmm, ga Yazeed fa! Yaro dan gata! Amma kash! Ya kasance dolo! Sanadiyyar hakan ya,rasa me zama dashi! Baya iya yin komai da kansa! Ya tashi ba tare da uwa ba! Yayansa kadai ne sanyin idaniyansa! Hmm Yidi ta shigo rayuwar Yazeed but how? Hmm wanna amsar zaku sameta ne a,wajena kuma duk cikin littafina me taken _BAK'AR SAKAYYA_* *Soyayya ta wahalar da Bardo! Yasha gubar so! Yasha azabar so! Yasha masifar so! Soyayyar Yidi taso hallaka rayuwarsa!* *Kukan jaririn da ya cika wajen ne ya tsorata ta! Ajiye tulunta tayi ta karasa gefen rafin gabanta na faduwa..... Hmmm Tsintuwa! Tsintuwar yaro! A gefen rafi... Hmm zaku samu cikakken labari a wajena ni Autar Mama akan farashi me sauki kamar yadda na fada normal group 300ne posting sau daya a rana! Idan kuma katin waya zaki turo zaki bada 400, sai vip group 500 posting sau biyu a rana* *Shafi na talatin da takwas* Inda suke ya k'araso yana murmushi ya dan daki kafadar Taj ya ce " Babban yaro! "Sir how far na! Cewar Take yana murmushi. 'Lafiya Tajuddeen, kazo shan sanyi ko? Dariya Taj yayi yana durkusawa ya dauki Nawal ya ce " A'a! Na kawo Ummie ne! Ya fada yana nuna direction din da Ummie take tsaye idanuwanta a kansu. " Oh ka santa ne? Cewar Farooq yana kallonta. Dauke idanunta tayi da sauri daga kansa dan ita bata son yawan kallo musanman ma na k'urillah. "Yes since childhood fa! Kawar Rahama ma sosai itace best friend a bikin ma" "Oh i see! Shine kuka fito by this hour ko? Farooq ya fada still idanunsa akan Ummie. "Ummie ain't rigima ce ita tace yunwa take ji, yanzu ma haka daga restaurant muke shine ta dage sai tazo tasha ice cream" Gyada kai Farooq yayi yana dauke idanunsa daga kanta ya ce " Ok ku gaida gida nima Nawal ce ta fito dani! Bata so ubanta ba saini marainin wayonta" Dariya Taj yayi yana sauke Nawal a k'asa ya ce " Ai tafi sabawa da kai shiyasa... Juyawa yayi ya kalleta ya ce " Ummie ki zo ku gaisa da abokin Daddy sai mu tafi" Karasowa tayi a hankali ta ce "Abokin Daddy ina yini? Murmushi Farooq yayi ya ce "Lafiya lau 'yar Zarah! D'agowa tayi ta kalleshi sai kuma ta kalli Taj ta ce " Mu tafi kar ice cream din ya narke" "Toh" Cewar Taj yana kallonta. Sallama yayi masa sannan suka tafi yabi bayansu da kallo yana murmushi. Sai da suka dauki hanyar komawa gida sannan ta kalli Taj ta ce " ai na dauka yar sa ce" Girgiza kai Taj yayi ya ce " Ai sir Farooq be taba yin aure ba! Zaro ido Ummie tayi ta ce " Haba? Ai ya kusa sa'an Uncle Zayd ko ma ya girmeshi" "Bansan shekarun uncle Zayd ba but shi 38yrs yake, tun be kai haka ba yake son wata sanadiyyar soyayyarta wata mace yasashi haka! A shekarun baya ma kusan tabin hankaline ya sameshi amma abun beyi tsanani ba Allah ya bashi lafiya! sanadiyyar da suka hadu da Daddy na kenan saboda shi likitan kwakwalwane" "Ikon Allah! Wannan soyayya haka? Amma matar balarabiya ce? Cewar Ummie cike da mamakin lamarin" "Bansani ba, amma tabbas yana sonta kuma soyayyarta ne ya hanashi aure har yanzu! A baya ma fa ya taba aure amma ranar daurin auren ya gudu ya bar amaryar" Dariya Ummie ta saki tana fad'in " Ya gudu ya barta? Tabdijan toh ya akayi? "Sakinta yayi bayan wajen shekara da auren" "Ikon Allah, toh Allah ya kyauta! Ya bashi macen data dace dashi kuma ta gari" Da amin Taj ya amsa yana kara maida hankali kan tukinsa. Washe_ gari. Biki ya tafi yadda ya kamata sosai abun ya k'ayatar ranar Ummie ko kwalliyar ma batayi ba saboda lokaci ya kire me make up din bata zo da wuri ba. Sai bayan isha'i suka dawo gida, ita da Raham ne kawai a dakinsu sauran yan uwa kowanne yana dakin da aka saukesu. Wanka Ummie ta shiga bata dade ba ta fito tana goge kanta da towel. Rahama dake kwance a kan gado ta ce " Ummie kinsan me? "Inaji" Cewar Ummie tana zama bakin mudubi. Ta shi zaune Rahama tayi tana kallonta ta cikin mudubi kafin ta ce " Ke wai baki lura da komai a yanayin Taj ba? Juyowa Ummie tayi tana kallonta kafin ta ce " Me ya faru dashi? Karamin tsaki Rahama tayi ta ce " Wallahi Ummie bakya kwashewa! Duk wannan abubuwan da Taj yake miki kin dauka abotace kawai? Abubuwan sunyi yawa! Nifa nasan sonki yake kuma nasan kema kina sonsa! Wata dariya Ummie ta saki harda tafa hannuwa. "Tab wallahi ki sake tunani bari ma yanzu idan nayi sallah zanje wajensa nasan yana chan yana karatu kuma zan fada miki yadda mukayi bana sosna baya sona kawai abotace ba irin taki ba" Shuru Rahama tayi tana kwabe baki maybe ko tayi misunderstanding dinsu ne. Ummie na idar da sallah kamar yadda ta fada haka ta wuce ta nufi wajen Taj. Bata ganshi inda tayi tunani ba. Dawowa cikin gidan tayi ta nufi dakinsa. Sau biyu tayi knocking taji ya ce " Waye? "Taj ni ce ka fito muyi magana" Bata dade a tsaye ba ya fito yana sanye da single da short nikka, kallonsa tayi ta ce " Me haka? "Kwanciya zanyi shiyasa, amma ina jinki" "OK ka saka ko jallabiya ce ka fito! Da toh ya amsa sannan ya koma daki, be wani dade ba ya fito sanye da jallabiya. Compound din gidan ta nufa tana fad'in " Inaso nayi clearing wani doubt ne" "OK menene? Ya fada idanusa a kanta. Shuru tayi itama tana kallonsa azahiri shi take kallo but a bad'ini tunani take yi akan maganar Rahama tasan dai Rahama akwai sa ido da bin kwakkwafi amma ita bata ga wani abu na nuna soyayya a tattare da Taj ba! Beside ma ita a matsayin Yaya aboki ta daukeshi! Infact ma bata son auren yaro tafi son auren babba kamar 30-35yrs haka wanda zai iya yin hakuri da ita dan tasan shes so annoying, duk tasan Taj ma yana da hakuri da kawaici amma ita sam bata ma wannan tunanin a kansa, "Toh ita tana da zabi ne ma? Tana da right din zabarwa kanta miji? Ya kamata ta daina daukar kanta da wani mahimmaci! Yes tasan tana da kyau but menene amfanin kyan nata? Bayan ita din ma yanzu ba cikakkiyar budurwa bace! Runtsa idanunta tayi tana tuno lokacin da abun ya faru! Hawaye ne suka fara bin kuncinta. "Ummie! Taji Taj ya kira sunanta. Bud'e idanunta tayi tana saurin goge hawayenta ta ce " Shikenan kawai kaje ka kwanta! Kallonta yayi ya ce " Ummie wani abu ne? Kai ta girgiza alamar a'a. Shigowar motar Daddynsa ce yasa ya kalleta ya ce " Ki tafi ciki sai d safe" Kallon motar tayi a sanyaye sannan ta wuce ta koma ciki" Bayan ya gama parking ya fito yana karasowa inda Taj yake yana kallonsa ya ce " Taj! Inyi irinta Ummie. Murmushi Taj yayi yana kallosa ya ce " Sannu da zuwa Daddy" "Yawwa! Ya gama fuskarsa wani iri? "Bakomai Daddy! "OK me kuke cewa da Ummie? Sosa kansa yayi kafin ya ce " Maganar karatune" Shuru Daddyn yayi yana kallonsa kusan na minti daya kafin ya ce " Ina fatan dai bayan friendship babu wata alaka ko? Kasan dai ba aure zan maka yanzu ba! Shuru Taj yayi dan baisan me zai ce ba! "Yawwa muje ciki ko? Da toh Taj ya amsa yana bin bayansa suka shiga gidan. Ummie kuwa bandaki ta shiga tasha kukanta dan tasan rayuwarta ta lalace! Saleh ya cuceta wallahi! Har sai da Rahama tayi bacci sannan ta fito. Washe-gari. Tun karfe 8am aka fara makeup saboda 11:30 ne daurin auren. Cikin lace fari kal Rahama ta shirya wanda akayi wa dinkin riga da skirt dan yayi kamar dai gowm amma riga da skirt ne sai farin net me kyau da tsada wanda a kayi pinning dinshi da jikin dan kwalinta ya zauna yayi dam tayi kyau abun ba'a cewa komai. Sai kusan 11 aka fara yi wa Ummie duk fuskarta baby annuri saboda har yanzu bata bar ahiyar zuciyar kukan da tayi ba. Cikin atamfa ta shirya dinkin doguwar riga wanda yayi mugun yi ma ta kyau kuma kalar atamfar ta dau fatarta. Suna zaune da kawayen amarya yan bokonsu wayar Rahama ta fara kara. Gamin sunan mijinta yasa kawayen shewa ana kiyi sauri ki dauka. Daukar wayar tayi ta saka a handsfree ta ce " Hello! "Sweet mie an daura! Ihu suka kasa ana fadin Awwwwwwn. Dariya Rahama tayi tana katse wayar. Kallon Umkie tayi da duk wannan abun ba da ita akeyi ba. "Ummie lafiya? Murmushi Ummie ta kakalo tana kallonta ce " Bakomai kawai ciwan kai ne" "Ayya sannu bari na karbo miki magani" Cewar Rahama tana tashi. Auntyn Rahama ce ta shigo dakin tana fad'in " Ku fito sun shigo za'ayi hotuna" Da toh suka amsa duk suka fice har da Rahama Ummie ce kawai bata bi su ba. Eye lashes din idanunta ta cire jin hawaye na biyo kuncinta. Sosai tasha kuka dan tana fatan itama tayi aure kamar Rahama kamar ma duk wanda yayi amma ita ko yancin zabar mijin ma bata dashi sabida ko anyi auren ma zai gane after that kuma yayi ma ta wulakanci! Ta yanke shawarar ko ma waye yazo neman aurenta zata fada masa gaskita idan ze aureta ya aureta idan baxai aureta ba shikenan. *Ni kuwa nace kina da damar zabar wanda kike so Abinda Allah ya rufe shi ai dan adam be usa ya tona ba! Sau da dama ana samu masu cewa wai dan irin haka ta faru da mutun sai duk wanda yazo neman aure ki wage baki kice ke ba budurwa bace! Fir what reason? Idai fyade ne mutun yana karami is not that worst da saki ta shi hankakinki musanman idan kinsamu kulawa lokacin da abun ya faru! Though dai ba abune me dadi amma ba hk yake nuna cewa idan kin boyewa wanda zaki aura kin ci amanarsa ba matukar kika,samu kulawa dinki da abubuwan da zaki gyara kanki toh be zama lallai shi wanda kika aura ya gane ba! Tabbas akwai mazan da suke da karancin ilimi ta fannin wajen! Sai suce lallai sai sunga jini a daren farkon da suka sadu da matarsu! Wannan kuma ba haka yake ba! wani yana ne dake ke kasan mace bawai ina nufin yana fa ta gizogizo ba😂😂 abune kamar tissue kuma bawai ya rufe gaban mace babu kofa a'a! Akwai kofa shi kuma yana daga kasan inda kofa take a turance ana kiransa da Hymen!* *Toh na wasu matan yakan kasance me kauri sosai, irin wannan matan sune nasu be fiya yagewa ba har aure toh idan anyi sex dasu tabbas za'a jini saboda za'a fara fasa wannan fatar that's why jinin yake fitowa! Sai kuma akwai wanda bashi da kauri sosai sai kuma wanda nasu yake lange² toh masu lange² yana da saurin yagewa! Ta hanyar hawan hawa mashin! Keke! Tsalle! Gudu! Daukar abu ne nauyi d.s, duk yana iya yagewa ta wannan bangaren! So idan ya yage idan aka sadu da mace baza'a ga jini ba sai ya kasance namiji idan bashi da ilimi akan abun ya fara zargin mace da taba saduwa da wani! Wanda sam ba haka be! Maza da yawa sun sa a ransu sai sunga jini a first sex da mace sannan ta zama cikakkiyar budurwa! Kuma b hk bane! Ina fatan bayanina zai wanke wa wasu wannan stupidity din🥴* Rahama ce ta shigo dakin tana fad'in " Wai kanne ya saki kuka haka? Kin bata kwalliyar fa! Wani kukan Ummie ta kuma fashewa dashi tana tashi ta fito daga dakin ko dankwali babu a kanta dan ta cire. Bayanta Rahama ta bi dan da baki a gidan su Ango da abokan Daddy da Daddy duk suna compound ana hotuna itama zuwa tayi kiranta ayi da ita. Tana fitowa falo Hajiya ta riketa tana fad'in "Me ya faru Ummie? A jikin Hajiya ta kwanta tana fashewa da kuka sosai zuciyarta nayi ma ta zafi da kuna. "Har an fara kukan rabuwar kenan? Cewar Hajiya tana shafa bayanta. Taj ne ya shigo falon yana kallonsu kafin ya ce " Ku fito ayi hotuna Daddy yana magana" Itama Rahama kukan ta saka tana isowa inda Ummie take! Ummie kuwa tasan kukan me takeyi amma babu wanda zata iya fadawa. "Oh yau and bani! Cewar kakarsu Taj. "Kunga Dan Allah Ku daina wannan kukan! Aunty dauko hoda a gyara musu fuskar" Hajita ta fada tana dagowa da fuskokinsu. Ta Rahama bata baci ba amma ta Ummie tabaci sosai. "Wannan fuskar Ummie sai dai wankewa" Hajiya ta fada tana kallonta. Aunty ce ta gyarawa Rahama fuskarta sannan ta fita dan har Daddy ya leko. Ummie kuwa upstairs suka nufa tare da Hajita ta tayata wanke fuskarta sannan ta yafa ma ya mayafi ko dankwalin ba'a daura ba ta ce " Maza jeki kar ayi hotuna babu ke! Da toh ta amsa sannan ta sakko. Taj na tsaye yana jiranta tun dazu. Karasowa tayi inda yake takalleshi da jajayen idanunta ta ce " Muje! Bata hanya yayi ta wuce sannan shima ya bi bayanta. Dagowarda zatayi taga Farooq, da wani me kama da Farooq sai saurayin rannan da daddare kayansu iri daya! Saurayin kham yana da kyau farin daya cika ne yasa taji bema yi ma ta wani kyau ba! Ni kuwa karfin hali... Lol Be ganta ba hakan yasa ta sauke idanunta daga kansa. Karasawa tayi kusa da Daddy, "Ai baku rabu da tukunna! Wannan kuka haka Faty? Kasa tayi da kanta tana danyin murmushi. Sai a lokacin Farooq ya ganta, kwantaccen gashin goshinta da dogon hancinta yake hangowa dan ta sunkiyar da kanta. Yusuf ya Tab'a yana fad'in "Ummie! 'yar Zarah! Direction din wajen Yusuf ya kalla, cike da mamaki ya ce " Haka yarinyar nan ta girma? Just 2-3yrs rabon dana ganta fa! "Nima nayi mamaki but ni anyi 6yrs rabon dana ganta! Har tafi na Zarah kyau yarinyar kamar wata yar larabawa! Dariya Yusuf yayi ya ce " Ai kasan babanta mahaifiyarsa balarabiya ce mahaifinsa ne bahaushe kuma Zarah bafulatana! "Hakane, Masha Allah! "Zanje nayi wa Zayd magana ina yi wa Sabir kamu kafin ta kara girma shima ya kara ko nan da 2yrs new sai ayi auren! Ko ta yaya dai mun hada jini da Zarah! Ita din abun so a hada jini ne da ita tana da kirki sosai ga hankali da addni" "Uhm" Cewar Farooq still idanunsa a kanta. "Yawwa Faty mujea daukemu da abokaina sai ki gaidasu ko? Cewar Daddy yana kallonta. Hannun Rahama taja suka nufin ida su Farooq suke. Dagowa tayi suka hada ido da Farooq! Kasa daukewa tayi daga kallonsa haka shima. "Farooq, Yusuf ga Ummie babbar kawar Tajudden da Rahama" A hankali ta ce " Ina yininku? "Lafiya lau! Ummie ya Zarah? Dagowa tayi tana kallonsa ta ce " Meyasa kowa yace ya Zarah? Ummana dai" "Exactly yadda take fad'a tun tana karama. "Shiririta ai su ba Ummansu bace" Daddy ya fada yana dariyar wautarta. Wayarta ce ta fara ruri, tana dubawa taga sunan Ummana❤️ Dauka tayi da sauri dan tun jiya basuyi waya ba. "Mamana kina lafiya ko? Murmushi Ummie tayi ta ce "Eh ina kwana? Ya Ucle Zayd, Khaleel da kuma Zaki? Daga daya bangaren Zarah ta ce "Bana hanaki cewa zakin nan ba" Dariya Ummie rayi wanda ya bayyana hakwaranta sannan ta ce " Shikenan, yanzu hotuna ake zan kiraki anjima" "Toh ko gaida amarya anjima zamu shigo Uncle dinki baya jin dadi shiyasa bezo daurin auren ba" "Me ya same shi? Ummie ta fara tana zaro ido. "Ciwan baya ne amma da sauki" A sanyaye Ummie ta ce " Allah ya yaye masa wannan ciwan bayan" Da Amin sika amsa, Rahama da Daddy ma sunbar wajen saboda hotunan da ake tayi su Hajiya da Aunty duk sun fito. "Wai tayaya kuka san Ummana? Ta fada tana kallon Farooq da Yusuf! "Ta yadda muka sanki" cewar Yusuf yana kallonta. Kafin tayi magana Rahama ta kirata su kuma su Farooq sukayi sallama da Daddy sannan suka tafi..... *Autar Mama ce* [3/16, 4:47 PM] Brother❤: ✨✨ *UMMIE* ✨✨ *Mallakar* *AUTAR MAMA* *Wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 40" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1203067518?utm_source=android&utm_medium=com.fmwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=HQbCASDyy970vPuKZhVLZgKhhto%2BL3mvqQgwKFB%2FI%2BOUEfX1i9bivcimP20L%2B9%2Bemde%2F5VXoYNu0hpWdhldWmom7gZSIAeYI32Bba78jTjrWGlZfhUWrdCyATaXcKdX2 *Exquisite writer's forum* *Shafi na arba'in* Shuru Taj yayi ya zuba ma ta idawansa masu ban sha'awa amma banda wajen UMMIE. "Ka Daina kallona! Ni Ina ganin idan ya kirani zan ce masa toh na yarda! Banga amfanin zaman ba! Auren shine mutuncina" "Yayi Miki kenan? Taj ya fada still idanuwansa a kanta. " Ni zan aureshi ne kawai! Ai bani da zabi! Indai yayi wa Ummana da kuma Uncle Zayd shikenan" Shuru Taj yayi ya kasa cewa komai. Dukansa tayi kadan da handout din da ke hannunta. Numfashi ya sauke yana fad'in "Mu koma class ko kina da inda zakije ne? Tashi tsaye tayi tana kallon agogon wayarta ta ce " Saura away d'aya fa mu koma! Mu d'an zagaya for 30mins ragowar 30mins din sai muyi karatu! "Me zamuyi idan mun koma? Sai data jiya idanunta kadan kafin ta ce " Electricity! "Zan wuce gida kawai kiyi min attendance! Cike da mamaki take kallonsa dan tasan baya missing din class kowa ma ya sani but meyasa zai tafi yanzu? Kusa dashi ta dawo tana kallon sa ta ce "Taj? Gyara wuyan rigarsa yayi yana kallonta ba tare da ya amsa ba. "Meyafaru? Ta fada a sanyaye. "Nothing kawai dai zan koma ne ki zauna zanzo daukarki anjima" Be jira cewarta ba ya tafi ya barta a wajen. Da kyar ta iya kaiwa 4pm amakarantar. Ta jirashi na kusan 30mins amma bezo ba, wayarsa bata shiga. Fitowa tayi baking gate din makarantar. Da kyar ta samu napep zuwa qtrs dinsu. A kofar gidansu taga Farooq a tsaye jikin mota. Karasawa tayi tana kallonsa cike da mamaki. Murmushi yayi lokacin daya ganta. "Ina yini? Ta fada tana kallonsa. "Lafiya Lau 'yan mata! Yanzu na aika a kiraki ashe ma kina makaranta" Kafin tayi magana me gadi ya fito ya na fad'in " Bata dawo ba! "Baba gani nan! Cewar Ummie tana masa murmushi. "Toh toh sannu ya makarantar? "Lafiya Lau Baba" Ta fada tana Kara fada² murmushin ta. Komawa cikin me gadin yayi. Dubanta ta mayar ga Farooq da ya kafeta da idanunsa. "Nifa ko Taj baya min wannan kallon ka bari! Ta fada a dan shagwabe. "Taj? Waye kuma haka? "Friend! Ta bashi amsa a takaice. "Friend?! Ya maimaita Kalmar. Basarwa yayi ya ce " Dama zuwa nayi na ganki! And ga wannan Mama ta ce a baki" Ya fada yana bude front seat ya fito da bag me kyau maidai²ciya. Kara tayi ta ce "Wacece Mama? Sai da yayi murmushi kafin ya ce "My mom! Zaro idanu tayi kadan tana fad'in "Har ka fada ma ta me? "Har na fada ma ta na samu matar aure mana! "Hmm, wasa kake yi nasani ai" "Allah! Ke kawai nake jira! Inhar na miki kin amince yanzu za'ayi insha Allah ni ba bakon Zayd da Zarah bane sun sanni na sansu tun kafin a haifeki! Turo Baki tayi chan kasan zuciyarta ta ce 'Eh naji! "Magana kikayi? Da sauri ta girgiza kanta ta ce " A'a! "Ok, ki shiga gida kar na tsayar dake kin dawo agajiye! "Toh nagode Farooq? Ko? "Yes! Zaki iya kirana da haka! Murmushi tayi ta ce " Zan kiraka da Omar! "Wow! Ya fada yana kallonta. "Nagode ka cewa Mama nagode kabani number dinta zan kirata na ma ta godiya" Jinjina kai yayi lallai UMMIE ita ba ruwanta ko kunyar sirikar nan ma babu? But is better ai. "Zan turo miki anjima! Ki gaida Zarah! Da toh ta amsa sannan ta shiga cikin gida. A falo taga Aunty tana cin abinci. Da sauri ta wurgar da jakarta tana karasawa inda take ta zauna. Zarah data fito daga dakin dake kasa ta kalleta ta ce "Yanzu bakonki yazo bakya nan! "Mun hadu a waje har Leda mamansa ta aiko min dashi kin ganta kusa da jakata" Cewar Ummie tana nuna jakar. " Ashe dai Farooq mijin Ummie me shiyasa be aureki ba! Cewar Aunty tana kallon Zarah. Basar da maganar Zarah tayi tana kallon Aunty ta ce " Kafin ki tafi dai zaki sha ciwan kai na surutun UMMIE" "Eh fa! Ai ke ta gado! Dariya Ummie tayi tana tashi ta nufi daki, Zaki yayi bacci shi kuma Khaleel yana islamiyya. 8pm Ummie da Aunty ne kawai a daki, Aunty na kallo Ummie kuma nayin karatu. Kusan minti 20 suna a haka kafin Ummie ta kalli Aunty ta ce " Aunty in tambayeki? "Inajinki" cewar Aunty ba tare da ta kalleta ba. " Dazu naji kince Allah yayi Farooq miji nane shiyasa be auri Ummana ba? Sai a lokacin Aunty ta kalleta ta ce " Eh fa! Yaso auren Zarah ai tun lokacin kafin ta auri mahaifinki! Lokacin tana aiki a karkashin yayansa a matsayin sakatariya, sai Kuma Zayd shi kuma ya sota tun kafin ta hadu ba babanki Amma Allah yayi babanki zata fara aura sai Kuma daga baya ta auri Zayd gashinan har yanzu suna tare" Shuru Ummie tayi na kusan minti daya kafin ta kalli Aunty ta Kuma fad'in " Be taba aure ba ko? "Ya taba! Amma ranar daurin auren ya gudu ya bar matar daga nan Kuma ya hadu da tsautsayi akayi kidnapping dinsa aka harbeshi a kirji da kyar ya tashi kusan shekara yayi a coma, be Dade da tashi ba ya saki matar Kuma yanzu yayansa ne yake aurenta har sun haihu da yarsu Nawal" Jinjina kai Ummie tayi tana tunano maganar Taj! Ko dai akan Ummanta Hakan ya faru da Farooq? Toh fansa yazo dauka kenan? Fansa kuma? Ai ba laifi Ummanta tayi masa ba? Da ire² wannan tunanin bacci ya dauketa. Washe_gari Tun daren jiya Zarah ta hana Zayd baccin kirki dan bata so yarta tayi aure inda zata sha wahala! Tana ganin kamar idan Mama tasan Ummie Farooq zai aura zata tsaneta ne saboda tun farko Maman ta nuna bata son ta toh meyasa yanzu zata so yarinyarta. Tsaf ya gama shirinsa yana fesa turare ta shigo dakin tana fad'in " Tun jiya nake magana mmma kaki cewa komai? Murmushi yayi kadan Yana kallonta ya ce " Yau duk fad'an ne ya saka ko wankan safe ba'ayi ba? Hade rai ta kuma yi tana kallonsa ta ce " ni fa tsoro nake ji! Hannayenta ya kamo yana shafawa a hankali ya ce "Khairan insha Allah! Ki daina damuwa insha Allah zakiyi alfahari da auren nan! Indai Ummie tana sonsa! Kedai kawai kiyi addua" Numfashi ta sauke kadan tana zare hannunta daga nashi sannan ta fita daga dakin. Ummie na kurbar ruwan tea Zarah ta fito. "Ummana yau 11am zamu gama, zanje gidan Rahama kafin la'asar zan dawo tun da akayi biki ba.... Zarah bata bari ta karasa ba ta ce " Ba sai kinyi dogon sharhi ba, kije amma idan kika zauna kinsan sauran! Cike da murna Ummie ta amsa da toh. 12 Saura ta baro mkrntr. Yau Taj ko zuwa beyi ba. Gidansu Taj ta fara zuwa, Aunty ta gani a falo hannunta rike da tray Wanda aka jera abinci a kai. Murmushi tayi tana karasawa ta ce "Ina kwana? "Lafiya Lau UMMIE! An biyo sahu anji shuru ko? "Eh wallahi kuma wayar sa bata shiga! "Baya jin dadi! Bari nake na kai masa abinci" Karbar tray din hannunta Ummie tayi tana fad'in " muje" "Toh yi gaba bari na kawo ruwa da magungunan da aka siyo dazu" Da toh Ummie ta amsa tana nufar dakinsa. A zaune ta ganshi ya jingina da jikin gado idanunsa a lumshe. Ajiye tray din tayi a kasa tana fad'in " Wai meyasameka? Bude idanunsa yayi da sauri yana kallonta, itama kallonsa takeyi. Aunty ce ta shigo ta ajiye magungunan da ruwa tana kallonsa ta ce " Ga abinci nan kaci kasha magani! Da toh ya amsa, kallonsa Ummie tayi ta ce " Allah y baka lafiya! Ni zanje gidan Rahama ne" Kai kawai ya gyada ma ta sannan ta fita. Tafiyace me tsayi tsakani... Bata dade tana buga kofa ba aka bude. Mijin Rahama ne? Gaidashi tayi tana fad'in "Rahama fa? "Tana ciki! Ya bata amsa yana nuna hanyar shiga cikin gidan. Cikin gidan ta nufa tana Yan kalle². A kwance taga Rahama tana kallo falon sai khamshi yake. Sallama tayi, da sauri Rahama ta tashi zaune jin muryar Ummie. Dariya tayi tana amsa sallamar ta ce " Shine ko sanarwa babu? "Uhm! Kedai barni! Me kika dafa? Yunwa nake ji! Cewar UMMIE tana zama kan kujera. "Sannu gara! Ni har yanzu ban fara girki ba! Amma bari na dumama miki Wanda na saka a fridge dazu ba dadewa" Da toh Ummie ta amsa tana kara relaxing. Sai bayan sallah la'asar sannan Ummie ta fito, har bakin gate Rahama ta rakota suna ta hira. "Wallahi Ummie karkiyi wasa! A yadda nasan Barr. Farooq wallahi mutumin kirki ne! "Au Barr. Ne? Cewar Ummie cike da mamaki. "Eh a da ba! Yanzu kham judge ne! Kawai dai mun saba da Sir ko Barrister ne! "Ohk, shikenan zance masa na amince yace min zaizo anjima da daddare" "Yawwa gwanda karkiyi wasa da danarki Kuma ki dage da addua sosai" "Insha Allah, Wai nikuwa Rahama kinsan me? Kai Rahama ta girgiza alamar A'a. Sai da Ummie ta sauke numfashi sannan ta ce " Akwai wata yar kawar yar class din mu kin gane? Toh a baya an taba raping dinta tana da kananan shekaru a lokacin, so sai yanzu data girma wanda ya aikata abun ya dawo wai Yana so ya gyara kuskurensa ya aurenta! Me kike gani? "K***t, tun lokacin ba'a dau mataki akan Dan k***t Uba ba? Cewar Rahama a kufule. "Eh! Saboda gudum yaduwar abun! Cox yarinyar babanta na da kudi sosai Abu kadan press suke jira su samu abun yad'awa" "Eh toh da wannan da wannan! Amma wallahi yanzu dama ce ta samu! Ta yarda da soyaytar shege ta jikashi da madarar kauna ta bar Dan iska a gefe! "Allah ko? Cewar Ummie tana nazarin abun. "Eh! Ke! So fa babban cuta ne wallahi! "Amma kina ganin babu wata matsala a hakan? Kar naje na bada shawara a samu matsala zzo ana dambe dani" UMMIE ta karashe maganar cikin raha. "Seriously hakan yayi ai shi ya fara cutarta insha Allah wata mtsalar bazata biyo baya ba" Godiya Ummie tayi ma ta. "Ungo nan dubu biyar ce ya ce a baki ki hau mota! Ni dake kar tasan kar ce! Naira 500 sai ta kaiki gida sauran Kuma a lalitarki zaki saka! Allah ne kadai yasan damfarar da kikayi wa Uncle Zayd da Abba lokacin bikina" Waftar kudin Ummie tayi tana fad'in "Nasan halinki sai ki iya cire 4k ki ban 1k" Dariya Rahama tayi tana daga ma ta hannu ita kuma ta fita tana murmushi. 9pm Abinci da ta shiryawa Farooq ta fito dasu daga kitchen tana jerawa a kan katuwar sallayar da ta shinfida kan rug. "Ummie 'yan mata an iya tarbon saurayi! Naso Aunty bata tafi ba! Cewar Zarah tana dariya. "Eh so nake ya kara Sona ai! Na san dai na fiki kyau! Ummie ta karashe maganar tana dariya. "Wato tasan gaskiya? Zarah ta tambayi kanta. "Toh ai haka nake so! Nafison kyakkyawata tazo a farko a komai! Allah yayi Miki albarka UMMIE" Da amin Ummie ta amsa tana sakarwa Ummanta murmushi me kyau.... *Autar Mama ce* [3/16, 4:47 PM] Brother❤: ✨✨ *UMMIE* ✨✨ _Labari daya danganci soyayya da kuma k'alubalen rayuwa_ *FREE BOOK* *MALLAKAR* Autar Mama *EXQUISITE WRITER'S FORUM* (E.W.F) *Follow mr on wattpad @Autarmama56* I just published "Chapter 39" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1202237908?utm_source=android&utm_medium=com.fmwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=WkMp%2BCIZUlLq%2FmxQDNyfZvCUoNZDYvrcAI4y1TS3QEbT7ZGpaeaQ9yqDm9JA5zPhMoEk9K1NuquIRHY4nbPkm0tmG%2FtjkJsIHsrLAsogRhELecqKdX%2FDdk7Pwu8FGLii *Whatsapp number, free to contact me 08142904255* *BAK'AR SAKAYYA* *Bak'ar sakayya, labarine a kan tsantsar soyyar gaskiya wadda ta fara tun daga yarinta, ya sota tamkar ransa! Yayi fada da kowa a kanta! Yayi kokarin sadaukar da rayuwarsa saboda soyayyarta! A nata b'angaren itama ta soshi soyayya me zafi hade kuma da yarinta... Shin kunsan me yake faruwa?.... Ko yaya Yidi da Bardo zasu kasance? Ya labarin soyyarsu zai kasance? Me kuke tunani a kansu?... Hmm a wajena kawai zaku samu wannan amsoshin akan nera 300 ga masu turuwa ta banki, masu turo kati kuma 400 ne masu idan kuma Vip group ne zaki biya 500 posting sau biyu a rana* *Hmm, ga Yazeed fa! Yaro dan gata! Amma kash! Ya kasance dolo! Sanadiyyar hakan ya,rasa me zama dashi! Baya iya yin komai da kansa! Ya tashi ba tare da uwa ba! Yayansa kadai ne sanyin idaniyansa! Hmm Yidi ta shigo rayuwar Yazeed but how? Hmm wanna amsar zaku sameta ne a,wajena kuma duk cikin littafina me taken _BAK'AR SAKAYYA_* *Soyayya ta wahalar da Bardo! Yasha gubar so! Yasha azabar so! Yasha masifar so! Soyayyar Yidi taso hallaka rayuwarsa!* *Kukan jaririn da ya cika wajen ne ya tsorata ta! Ajiye tulunta tayi ta karasa gefen rafin gabanta na faduwa..... Hmmm Tsintuwa! Tsintuwar yaro! A gefen rafi... Hmm zaku samu cikakken labari a wajena ni Autar Mama akan farashi me sauki kamar yadda na fada normal group 300ne posting sau daya a rana! Idan kuma katin waya zaki turo zaki bada 400, sai vip group 500 posting sau biyu a rana* *Shafi na talatin da Tara* *2 weeks later* Ummie na kwance a kan babbar kujera tana ta wasa da kalbarta dayan hannun kuma handout ne tana karatu, Zarah ce ta fito daga kitchen tana fad'in " Ta shi ki wanke min nama! Kin karanta handout dinnan ya kai sau biyu saboda bakya son aiki ko? Kafin Ummie tayi magana suka jiyo sallamar me gadi. Zarah ce ta amsa tana fad'in "Baba shigo" Shigowa yayi cikin ladabi ya gaida ita ta amsa sannan ya ce " Hajiya dama wanine ya ke neman karamar Madam kuma kwana uku baya ma wani dai haka babba shima yazo yayi tambaya a kanta mancewa nayi ban fad'a, na yanzun dai yaro ne" "Toh Baba gatanan zuwa" Cewar Zarah tana kallonsa. Da sauri Ummie ta ta shi tana fad'in " Yau dai wankin nama ya kamaki! Ta karashe maganar tana dariya. Girgiza kai Zarah tayi tana murmushi. Ummie bata dad'e ba ta fito sanye da hijabi har kasa, Allah ya bada sa'a Zarah tayi ma ta sannan ta fita. A zaune ta ganshi a kan wani a chaba kusa da gate kansa a kasa. Karasawa tayi tana yin sallama. A hankali ya dago kansa, kuri sukayi wa juna, sosai kyawunta ya rudashi! Tabbas idan da be santa ba zai ce balarabiya ce duk da kasancewarta bakar fata. Ummie kuwa kasa motsi tayi gaba daya! Ko a cikin duhu ta shafa fuskar Saleh sai ta ganeta ballanta da rana tsaka! Abinda ya faru 6yrs back ne ya dawo ma ta sabo dal a zuciyarta. Kalmar innalillahi wa inna ilaihi rajiun kawai take maimaitawa. Sai da taji nutsuwa tazo ma ta sannan ta juya a hankali ta fara tafiya. Da sauri ya diro daga kan mashin din yana shan gabanta ya ce " Dan Allah Ummie kiyi hakuri! Nazo na gyara abinda na bata! Ummie wallahi nayi nadama! Bayan ke babu wadda na taba aikatawa haka wallahi! Kema so nake na gyara abinda na bata! Tun bayan aikata hakan a gareki na yi bankwana da farinciki! Ummie Dan Allah karki bari na karashe rayuwata cikin dana sani! Na miki alkhawarin farin ciki har karshen rayuwata! Ko tausayi be bata ba! Tsaki tayi ta wuce cikin gida ta barshi a wajen. Tana shiga falo ta cire hijabinta ta wurgar tana fad'in " Shege! "Shege? Zarah ta fada tana kallonta. Tashi tsaye tayi tana cewa " Gidan Aunty zanje" "Aikuwa baki isa ba! Ha Ilham ga khaleel a chan sai kije ki kara ma ta wani ciwan kan ko? Turo baki kadan Ummie tayi tana daukar hijabinta ta handout dinta ta tafi daki. ★ Nihal ce zaune a cinyarsa yana tayata aikin makaranta. Ummie ce ta fito daga kitchen rike da tray, tsohon ciki ne ma a jikinta. A kusa dashi ta ajiye tray din tana fa din " Yaya Farook gashi! "Yawwa! Sannunki! Ya fad'a yana kallon tray din. Zama tayi a kujera tana kallonsa ta ce " Yaya har yanzu dai shuru! Dagowa yayi ya kalleta kafin ya ce " Na me fa? "Maganar aure mana! Dariya yayi sosai har Nawal na zamewa daga jikinsa. "Shikenan ai tunda dariya na baka" Cewar Ummie tana kiran Nawal dan su karasa aikin. "Soon insha Allah dan ina tunanin kafin Azumi za'ayi auren! Cike da mamaki Ummie ta kalleshi ta ce " What?! Are you serious? "Yeah! Ya bata amsa. "Tabdijan! Cewar Ummie dan abin ya bata mamaki. "Ba wani abun mamaki bane! Nima ji nayi hakan ya kwanta min! Anjima zanje na samu babanta nasan bazai hanani ba" "Allah ya tabbatar da alkhairy! Dole mu fara shiri nan da wata biyu fa? Gyada kai yayi alamar hakane. Yusuf ne ya shigo cikin suit. Sassauta tie din yayi yana ajiye jakarsa ya ce " Ya naga anata washe hakora? Nawal ce ta zo da gudunta tana yi masa oyoyo. Daukarta yayi yana dariya sannan ya sauketa. " Yaya Farooq ne zaiyi aure! Ummie ta fad'a tana kallon Yusuf. "Aure Farooq? When? Kuma wacece? Yusuf ya fad'a cike da mamakin lamarin. "Anjima zaka rakani wajen babanta bayan sallar Ishai" Gyada kai kawai Yusuf yayi dan har yanzu mamakin abun be barshi ba. A nan gidan Yusuf ya yini sai bayan sallar magariba sannan shi da Yusuf din suka nufi gida wajen Mama. A falo suka tarar dasu, Mama, Ramlah da kula Sabir. Upstairs Farooq ya tafi danyin wanka. Yusuf kuma zama yayi kusa da Sabir yana fad'in " Gashinan yayi yawa ayi aski! "Yanzu na gama magana! Ya ce wai gayu! Cewar Mama tana kallonsu. "Almakashi zansa na yayyanke" Ramlah ta fada tana murmushi. "Yau fa dan naki yayo miki sirika! "Sirika? Farooq ko kai? "Ni kuma? A'a A'a biyu na sun isheni! Farooq dai! Yanzu ma wajen mahaifinta zamuje! Cikin tsananin farinciki Mama ta ce " Bana son wasa fa! "Wasa kuma? Dagaske nake fa! "Ikon Allah! Amma gaskiya lamarin nan yayi min dadi, Allah yasa rabonsa ce! Kuma yasa jinkirin alkhairy ne" "Amin! Suka amsa gaba daya. Ya dade kafin ya sakko. Yasha manyan kaya yayi kyau sosai. Murmushi dauke a kan fuskar Mama ta kalleshi ta ce " Allah ya bada sa'a" Da Amin ya amsa yana murmushi dan yasan Faisal ya fesa musu. Sallama sukayi wa Mama sannan suka tafi. A kofar gidan Zayd yayi parking yana kallon Yusuf daya kashe da mamaki. "Yes! Ummie nake so! Tun kafin ta zabi wanna Dan naka taga sabon jini gwanda na zo na fara kafa tawa gwamnatin. Dariya Yusuf ya fashe da ita yana dukan Farooq kadai ya ce " Baka da dama wallahi! Ai baka fad'a min! Allah yasa ban fad'awa Sabir ba da anyin abun kunya! "Da sai dai ya hakura wallahi! Cewar Farooq yana fitowa daya motor. Shi ma Yusuf fitowa yayi yana gyara rigarsa ya ce " Da anyi Baba kwabo! Dariya Farooq yayi ba tare da yace ko mai ba ya nufi gate din gidan ya fara knocking. Bugu biyu aka bude. Zayd ne sanye da jallabiya hannunsa rike da Hydar dake kafada dayan hannun kuma Khaleel ne. "Wa nake gani haka? Ya fada yana kallonsu. "Mu ne dai! Wani important abune ya taso kuma we have to be in the office right now! Cewar Yusuf yana kallonsa. "Toh, bari muyi sallah sai muje" Dariya Yusuf yayi ya yana daukar Khaleel ya ce " Kafi babanka kyau! Dariya Khaleel yayi cike da jin dadi. Saukeshi yayi yana kallon Zayd ya ce " Nagodewa Allah daya bani manager kmr kai! Babu wani aiki mun dai zo wajenka be but muje muyi sallar gaba daya! Masallacin dake dan nesa dasu suka nufa. Sai kusan 9 suka dawo gida dan Zayd ya biya wajen me suya saboda Ummie. Shi ya fara shiga falon yana kallon Zarah ya ce " Bakin dare mukayi samo musu abin tabawa! Ke kuma Ummie tafi da yaran nan daki" Da toh ta amsa tana tashi tsaye ta ce " Naman fa? "Au! Ya fada yana mika ma ta ledar hannunsa. Murmushi tayi ta karba sannan ta wuce sama tare da yaran. Iso yayi wa su Yusuf din suka shi go, Zama sukayi a akan rug. Da sauri Zayd ya ce " Ku zauna a kujera mana! "Nan ma is ok! Farooq ya fad'a yana dan murmushi. Shi ma Zayd murmushi yayi dan ya fara harbo jirgin. Zarah ce ta fito hannunta rike da tray wanda ke dauke da abin tabawa. A gabansu ta ajiye tana fa din "Ina yininku? Yusuf ne kawai ya amsa banda Farooq. Dagowa tayi ta kallesu. Murmushi ta sakar musu sannan ta wuce sama. Ajiyar zuciya Farooq ya sauke, shekaru 6 kenan rabon daya ganta! Tabbas idan so cuta n hakuri ma magani ne! Kuma yana fatan tarin soyayyar da yayi wa Zarah a baya ta dawo kan yarta! "Shine abinda ya kawo mu! Kasan bazamu tsaya boye² ba. Abinda yaji Yusuf ya fada kenan. "Alhamdulillah! Ta bangarena babu matsala! Sai dai wajen Ummie ko mahaifinta! Amma badamuwa ka fara zuwa dan ku fahimci juna idan yaso daga baya sai kaje ka samu shi Baban nata" "Shikenan! Bari mu tafi! Yusuf ya fada yana tashi. "Zan iya ganinta yanzu? Cewar Farooq yana kallon Zayd. "Badamuwa" Zayd ya amsa yana hawa stairs. Da sauri Yusuf ya kalleshi ya ce " Me haka? Banza Farooq yayi masa. "Idan ka gama ka sameni a mota! Idan kuma da rabon zakayi tafiyar kafa shikenan" Be jira cewarsa ba ya fita ya barshi a zaune. Sam beji takunta ba kasancewar babu takalmi a kafafunta. A dan nesa dashi ta zauna tana fad'in "Ina yini? Dagowa yayi ya kalleta kafin ya amsa da "Lafiya lau ya makaranta? "Lafiya lau! Ta amsa idanunta kyar a kansa. "SS nawa kike yanzu? Dariya tayi kadan ta ce Level 2" Cike da mamaki ya ce " Lvl 2? Shekaraki nawa yanzu? Dan juya idanunta tayi kadan sannan ta ce " Shekarata 18, nayi candy ina 15yrs" Jin jina kai Farooq yayi dan abun ya bashi mamaki. Shuru ne ya ratsa kafin yayi breaking silence din da fad'in " Inaso na aureki! Saboda ina sonki! Kuma inaso ayi auren kafin azumi" Shuru Ummie tayi tana jin maganar wani banbarakwai! "Kinyi shuru? "Toh in duk abinda Uncle Zayd ya ce mama shikenan! Murmushi yayi kadan yana kallonta ya ce " Zan baki lokaci kiyi tunani! Ni bana son jan lokaci! Ga wayata samin contact dinki" Karba tayi ta saka sannan ta bashi, sallama sukayi ya tafi. Ta dade tana tunanin maganganunsa. Jikinta ne yayi sanyi tunowa da labarin da Taj ya bata a kansa! Washe_gari Tun 8 ta gama shirin school, tare suka fita da Zayd! Ko kadan beyi ma ta zancen Farooq ba! Itama haka har ya ajiyeta a makaranta. A kofar in da zasuyi lecture yau taga Taj yana tsaye tana duba handout. Karasowa tayi tana kallonsa ta ce " Hi! Yakake! Murmushi yayi ya kalleta ya ce " Lafiya ya gida? "Qalau! Mushiga kar ya rigamu" Be amsa ba ya bata hanya ta shiga sannan yabi bayanta. Lecture din 2hrs sukayi sannan suka fito. A daya daya cikin kujerun dake karkashin bishiya suka zauna. Kallonta yayi ya ce " Yau kinyi kyau! Dariya tayi kadan tana kallon abinda aka gama koya musu wanda tayi jotting. Kusan 10mins da zamansu sannan ta kalleshi ta ce " Wani yazo neman aurena wajen Uncle Zayd jiya! Da sauri ya kalleta ya ce " Aure? Waye wannan kuwa? "Farooq! Wanna patient din daddy dinku" ...... Autar Mama ce [3/16, 4:47 PM] Brother❤: ✨✨ *UMMIE* ✨✨ *Mallakar* *Autar Mama* *Wattpad @Autarmama56* https://www.wattpad.com/1203262427?utm_source=android&utm_medium=link&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=AVSFFDeB1ik14hZQ%2BxxUAvT7dauoZJTfPkFRU37BGAsaR3ZA96CjlitL%2FSrBEJxd6BVS%2FLI0RJKCo1EUy1FGhDEIfmfL54HMxe11C6NGN6P%2BRqQD34QiQD90l6oj2mph *EXQUISITE WRITER'S FORUM* *END* *Shafi na arba'in da d'aya* Abaya ta saka me kyau da kuma tsada, ruwan hoda ce hakan yasa chocolate color dinta ya kara fitowa yayi kyau sosai. Turare ta fesa kadan tana kare wa kanta kallo a mudubi, ita kanta tayi wa kanta kyau ballanata ma shi! Khaleel ne ya shigo dakin yana fad'in "Aunty Ummie, Umma ta ce kizo yana jiranki" Da toh ta amsa tana gyara veil dinta ya zauna sosai sannan ta biyo bayan Khaleel. Bata nufi dakin Ummanta ba, direction down stairs ta nufa. A zaune ta ganshi kan sallayar data shinfida ya tankwashe kafafu tare da durkusar da kai yana latsa wayarsa. Bakinta dauke da sallama ta karasa inda yake. D'ago idanuwansa yayi ya kalleta from hair to toe. "Masha Allah! Ya fada a fili yana kallonta. Murmushi tayi tana zama a gefensa ta ce " Nasan nayi kyau ai" Sosai ta bashi dariya, yarinyar akwai kuruciya sosai a kanta. Bai ce komai ba sai idanu kawai da ya zuba ma ta yana kallo. "Ina yini? Ya Mama? Ta fad'a a sanyaye" "Lafiya Lau, Baki tambayi sauran ba? "Ai bansansu ba kai ya kamata ka ce akwai wasu, kaga ni kasan kowa ko? Murmushi yayi kadan kafin ya ce " Ok! Akwai Yusuf! Shine babba sai ni! Auta! Sai Kuma matan Yusuf akwai, Ramlat itace uwargida da d'anta Sabir wanda muka hadu da daddare kwanaki! Sai dayar matar tashi Ummie itama ake ce ma ta, da yarta Nawal Amma yanzu tana da ciki, sai kuma Yan uwa na kauye watarana duk zan kaiki ki gaidasu" "Tohm shikenan" Ta amsa tana kallonsa. Murmushi ya sakar ma ta ya ce "Kina da kyau Masha Allah! Jiya idanunta tayi cike da jin dadi ta ce " Nagode! "Toh! Kamar yadda na fada miki bana son jan lokaci! Kinyi min kuma a shirye nake da aurenki! Kefa? Kasa tayi da kanta, karo na farko a rayuwarta data ji tana nauyin fadawa mutun wani abu. "Kinyi shuru? Ya fada yana murmushi dan ga dukkan alamu sun nuna ita min ta yarda amma yafi so ta fada da bakinta. "Nima haka" Ta fada a sanyaye. "Kema me? Shuru tayi ta kasa cewa komai sai kallon yatsun hannunta da takeyi tana wani murzasu. "Ummie Dan Allah ki fada mana" "Na yarda! Allah ya tabbatar mana da alkhairi! Shuru yayi yana kallonta, baya fatan ace Zayd ko Zarah ne suka ce ma ta tayarda! Yana fatan ya kasance ta yi ra'ayin hakan ne da kanta amma a hankali zai gane idan ma tana sonsa" Jin yayi shuru yasaka ta d'ago da idanunta, idanuwansu ne suka hadu kusan minti daya suna kallon juna kafin tayi kasa da na ta tana jin kamar ta nitse kasa dan kunya. "Ummie kin yarda na je wajen mahaifinki da maganar auren ki? A hankali ta ce " Na yarda" "Toh Masha Allah! Naji dadi Allah ya tabbatar mana da alkhairi" Da amin ta amsa tana dam dagowa kadan ta kara da fad'in " Abinci fa? Zaro Ido yayi yana danyi kasa da murya ya ce "Waye yace miki ana cin abinci gidan surukai? Turo baki tayi dan yau idan beci abinci nan ba dariya Ummanta zatayi ma ta har da tsokana ma. "Nifa sai kaci" Ta karashe maganar tana tashi ta bude kula ta fara serving dinsa, sosai ta cika plate din sannan ta dauko bowl ta zuba masa farfesun kayan cikin da tayi shima sai da ta cika sannan ta zuba natural pineapple and coconut juice da tayi masa a Kofi tana ajiye a gabansa ta ce Bismillah! "Sai dai muci tare" "Aunty karki manta ki rage min" Ta jiyo muryar Khaleel daga sama. Wani k'ululun bakin ciki ne ya tsaya ma ta a wuya data sani bata ce bazata bashi ba da ace Farooq din bako ne sosai da ya gama kunyatata amma yanzu ma ai ya kunyatata! Ni kuwa nace siblings duniya ne lol.... "Alhaji Khaleel na magana fa! Cewar Farooq yana murmushi dan ya lura da yanayinta. "Uhm" Ta fada tana dan kallon up stairs ko zata hamgoshi amma Bata ganshi ba tasan Ummanta ta korashi daki. Spoon ya saka guda biyu yana kallonta ya ce " Bismillah" Ba musu ta dau spoon d'aya suka fara ci yana yi yana kallonta. Sai da suka gama ci sannan ta ya kalleta ya ce " Umma ta iya girki" "Toh ni na dafa! Ta fada tana dan kumbura fuska. " Ban yarda ba! Turbune fuska tayi tana Neman saka masa kuka, "Sorry mana wasa nake! Shuru tayi taki cewa komai tana kallonsa "Ummie! A bikin mu fa babu wani dinner ko ma ince babu event ko d'aya! Daga daurin aure sai walima da nasan Zarah zatayi but bayanshi bana son komai" "Shikenan, Allah ya tabbatar mana da alkhairi! Da amin ya amsa sannan ya tashi Yana fad'in " Goma ta wuce abari na gudu gida, yau kin cika min ciki dayawa" Murmushi kawai tayi kafin itama ta tashi tsaye. "Sai da safe ko? Ya fada yana kallonta. "Toh Amma muje na rakaka bakin kofa" Be ma ta musu ba, har kofar falo ta rakoshi sannan ta dawo cikin tayi kaye² na kaya sannan ta nufi dakinta bayan tayi wa su Zarah sai da safe daga bakin kofa. Tana komawa daki ta tarar da kiran Taj yafi Goma. Cike da mamaki ta yi redialing number tana karawa a kunne. Katsewa yayi ba jimawa ya kirata. Dauka tayi tana fad'in " Ya jikin? Naga kiranka dayawa har gabana ya fad'i" Murmushi yayi me sauti kafin ya ce " Bakomai dama na kiraki ne na fada miki jibi insha Allah zan tafi UK tare da Daddy! Gobe zamu tafi Lagos daga chan zamu wuce" "UK? Ban gane ba! Me zakayi a UK Tajuddeen? Shuru yayi dan ya manta rabon da ta kirashi da asalin sunansa. "Kayi shuru? "Ah Ummie Bakomai a cahn zan cigaba da karatu na! Ina miki fatan alkhairi Allah ya tabbatar da farinciki a cikin rayuwarki ta yanzu da wadda ma zaki shiga a gaba" "Taj! Wai dagaske kake? "Eh mana! Ya bata amsa. "All of the sudden? Taj ko dai wani abu ya faru? "Bakomai UMMIE I just want peace of mind! Amma karki damu zan dinga zuwa lokaci zuwa lokaci insha Allah" Ajiyar zuciya ta sauke kafin ta ce " Shikenan Taj, amma banji dadi ba" "Karki damu kinji? "Toh Allah ya bada sa'a" Da amin ya amsa yana katse wayar. A sanyaye ta ajiye wayar dan taba ji dadi ba ko kadan. Washe gari bayan da dawo daga makaranta ta na daki a kwance dan ta gaji sosai, Zarah ce ta shigo daki tana kallonta ta ce " Waye kuma yake nemanki a waje? Nifa bana son kule² kin amincewa Farooq amma kina kuma jajibo wasu? A kasalance ta kalli Ummanta ta ce " Bansan me waye ba fa kuma bance kowa yazo ba" "Sai ki tashi kije ki fada masa Dan ba'a Neman aure cikin Neman aure tun da shi Farooq din yaje ya samu Mahaifinki tun dazu kuma kinsan abun kamar na gida ne ba dadewa za'ayi ba ko? Tashi Ummie tayi da zuciyarta ta sanar ma ta da cewa Saleh ne! Hijabi kawai ta saka sannan ta fita. Yau ko mashin din bezo dashi ba. Fuskarta dauke da murmushi ta karasa tana fad'in "Malam Saleh yau Ina mashin din? "Yana wajen gyara! Ya fada yana kallonta cike da mamaki ganin ta saki fuska. "Kar ka wani damu kaji! Ai rufawa juna asiri ne! Bakomai wallahi ya wuce badai nason Iyayena su sqn Kaine ka aikata hakan kawai zan kai musu kai ne a matsayin wanda nake so, Kuma yanzu Uncle Zayd be barina na fara hira ba ka dinga zuwa makarantar mu kawai muna haduwa" Cikin mamaki kawai yake kallonta dan beyi tsammanin hakan daga gareta ba. "Shashahsha! Ta fada a ranta tana kallonsa. "UMMIE! Dagaske kike? Ya fada cike da tsantsar mamaki. "Eh! Fatan zaka rike alkhawari? Hawaye yaji ya taru a idanunsa. Gogega yayi yana fad'in "Nagode UMMIE! Nagode! Amma inaso naa fada miki wata magana idan ba damuwa! "Inaji! Ta fada yana kallonsa. "I..Ina da lungs cancer! Shuru tayi tana kallonsa. "Yes, sakamakon shan taba dana dinga yi! Kuma Ina stage 2 please Ummie inaso ya zamana ba yaudarata zakiyi ba! "Lallai ma wannan Salen! Wato ya aureta ya mutu ya mayar da ita karamar bazawara? Ko ma dai ita zata rigashi mutuwa bazata taba aurensa ba! Kawai zata rabu dashi yaje yaji da cutarsa ta fasa wahalar dashi ta barwa Allah shi zai saka ma ta! Ajiyar zuciya ta sauke tana fad'in "Kayi hakuri! I was testing you Kuma ka fad'i! Ni an kusa aurena kaje Allah ya baka ta gari! Bata jira cewarsa ba ta juya ta barshi a wajen. "Tabbas yana me dana sanin abinda ya aikatawa UMMIE! Ba mamaki da be aikata hakan ba zata iya yarda ta aureshi! Amma son zuciya ya kaishi ya baroshi!.... *Dan karshen Saleh ya kasance haka be zama lallai naka ya kasance haka ba, ba mamaki naka yafi nashi tsananin muni! San zuciya bacin ta! Zina babban laifi ce! Mu guji aikatata! Tana janyo abubuwa dayawa! Allah datar damu Amin* *Bayan kwana biyu (Na hausawa😂😂)* Shirin biki aka fara dan har an saka rana 2months. Both bangaren amarya da ango! A cikin wata ukun da sukayi da Farooq ta jiku da soyayyarsa sosai haka Shima a nashi bangaren, soyayyarsa gwanin birgewa tayi da zuba masa kuruciya! Hankalin Zarah ya kwanta sosai dan Mama da kanta tazo taga Ummie har gida Kuma da alama za'a zauna lafiya. Biki saura wata d'aya Zarah ta tura Ummie meduguri wajen me gyaran jiki, Zainab ce ta hada su da ita kuma anyi ma ta bayanin halin da Ummie ta tsinci kanta saboda tana bukatar gyara yadda ya kamata. Kusan kullum suna cikin vd call ita da Omar dinta. Yau kwananta 15 a meduguri, tayi bala'in canzawa ta kara wani kyau da sheki sai khamshi takeyi! Me gyaran jikin bata bari ta fito daga daki! Kuma ko da wasa ta haneta ta fadawa mijinta wani abu ya taba faruwa da ita kamar yadda Zainab da Zarah suka ja ma ta kunne! 12pm Ummie na zaune tana cin naman da me gyaran jikin ta bata wayarta ta fara ruri. *OMAR❤️✨* Shine sunan dake yawo a screen din wayar. Murmushi tayi ta dauka tana fad'in "Hello Habibi! "Hy! Abar kaunata Ina meduguri fa! Zaro Ido tayi ta ce " Me? "Yes! Ina ma kofar gidan da kike! Aunty Zee ce ta kawo ni! Tare muke ai! Ajiye bowl din hannunta tayi tana fitowa cikin sanda. Bata ga kowa a falon ba, da sauri ta fice tana isa bakin kofar gidan. "UMMIE! Taji muryar matar ta kirata da karfi! Runtse Ido tayi alamar kash. Fitowa matar tayi tana kallonta ko takalmi bata saka ba! "La'ilah! UMMIE? "Aunty please! Cewar Ummie tana bude kofar gidan. Aikuwa Farooq ne da Aunty Zainab. Zaro Ido tayi cike da mamaki tana kallonsu. Ji tayi an rufeta da hijabi. "Muje ciki! Taji muryar me gyaran jikin ta fada tana janyota. Bata da choice haka nan ta bita suka koma daki. Kallon Aunty Zee yayi ya ce " Kinganta kuwa? "Ai ba makauniya bace ni! Muje ko kwana bazamuyi ba duk dare sai mun koma gida" "Bakomai! Ya fada yana shiga sannan Aunty Zee. Me gyaran jikin ce ta fito tana musu iso zuwa cikin falon. Gaisawa sukayi ta kawo kusu ruwa tana fad'in "Ashe so kuke ku bata min aiki na kuka zo! Ta karashe maganar cikin zolaya. "Kinga mijin na ta shi ya takura min! Zainab ta fada tana nuna Farooq. "Aikuwa haka zai koma be ganta ba danni haka tsarina yake! Narai² yayi da idanunsa Yana kallon matar ya ce "Just two minutes please! "Addition of Money! Ta fada tana dariya. "Na yarda! Ya amsa da sauri. Kiran Ummie tayi, dama jira take da sauri ta fito tana kallonsu. "Karaso mana! Cewar Zainab. Karasowa tayi ta zauna kusa dashi tana kifta masa Ido tare da daga masa gira daya. Taba Baki Aunty Zee tayi dan tun da take bata ganin amarya mara kunya irin Ummie ba. Waje me gyaran jikin ta basu. Haka ma Aunty Zee Dan tana sonyi sallar azahar. "Toh yaya? Ya kewata? Ta fada tana kallonsa. "Kinga yadda kika koma? Ya fada idanunsa a kanta. Dariya tayi tana fad'in " Tukunna ma! Ya maganar lefan? "Ba kinki bada size din ba! Shikenan babu ke Babu bra ai! Turo Baki tayi ta ce " Toh Ummana ta ce ansaka! Ta fada min yau kwana uku da kaiwa, nagode Allah ya kara budi! Ta fada tana yin kasa da kanta. Hannunta taji ya riko, da sauri ta kalleshi a hankali ya fara murzawa! Kwacewa tayi tana fad'in " So kake Aunty ta fito ta ganka ko? Dariya yayi ya ce " Ok sorry! Bari na je nayi sallah" Da toh ta amsa tana kallonsa har ya fice tana jin zuciyarta na kara narkuwa tare da tarin kaunarsa. Be dawo ya tarar da ita a falo ba, daga cikin daki sukayi sallama sannan suka tafi tana ji kamar ta kamoshi. Kwanaki na ta sudewa, lokaci na karatowa biki saura kwana biyu yau! Kuma yau da yamma Ummie ta dawo gida tayi wani kyau na bugawa a jarida shafin farko😜 Farooq yafi kwana 10 be ganta ba haka suke ta hakuri Dan vd call ma yanzu Babu saboda Zarah ta karbi wayarta! Ta kagu ayi auren dan kullum Ummin Bata da zance sai na Farooq! Tun daga chan akayi wa Ummie kunshinta da gyaran gashi! Ko a gida bata fitowa. Har jere an gama yi ma ta komai a gidanta bungalow me kyau da tsari dan ba babba ne sosai Two brothers sun iya tsarin gida da kawatashi😜 Yan uwan Ummie sai San barka ake tayi ma ta, tare da fatan zaman lafiya, tun kafin ayi jere Farooq ya turo ma ta da vd din gidan komai a choice dinta akayishi. Ko irin sanyi da jikin amarya yake idan biki ya matso jikin Ummie beyi ba! Me gyaran jiki ta gama kwantar ma ta da hankali Kuma ta tabbatar ma ta da mijinta bazai gane ba sannan duk daren dadewa karta fada masa! Allah ya rufata mata asiri karta ce zata tonawa kanta. Ana gobe daurin aure Rahama tazo, sosai Ummie tayi mamaki da ta ce ma ta kwana zatayi ai mijin ya barta dan shima zai tafi kasar waje kuma tana laulayin ciki bazata iya binshi ba. Da daddaren ranar Ummie da Rahama na kwance suna dan taba hira Zarah ta shigo tana fad'in " Ummie Aunty Zee na kiranki! Da toh Ummie ta amsa tana fita daga dakin. "Rahama sannu! Laulayi da wahala! Ga wannan kisa a baki saboda Tara yawu zakiji yawun baya taruwa" Da toh Rahama ta amsa tana karbar gautar da Zarah ta bata. Kadan ta gutsura ta saka a baki sannan Zarah ta fita. Kaya Aunty Zee ta bata tana fad'in " Sa'adah ce ta aiko dasu! Wannan gold necklace din Kuma babanki ne ya aiko dashi su zaki saka gobe da safe Wanda Zayd ya baki Kuma idan za'a kaiki gidan miji sannan Ihsan tana ta nemanki tun da babanku ya sauketa maybe tana dakin Zarah ki duba! Karbar kayan Ummie tayi tana kallon Gold necklace din shigen wadda Uncle Zayd dinta ya bata. Zama tayi kusa da Zainab tana fad'in "Aunty Zee ban taba tunanin Abbana zai Soni haka ba! "Kinga bana son shirme bana ce ki manta da rayuwar baya ba? Kinsan dai Aunty tana nan idan taji kina zancen abubuwa da suka faru zaki ci ubanki! Murmushi tayi tana tashi ta fita. Karamar wayarta ta dauko bayan ta shiga daki takira Shehu, sun dade suna waya harda Aunty Sa'adah sannan sukayi sallama. Tana son kiran Omar Amma Ummanta tace A'a karta kuskura ta kirashi. Rahama har tayi bacci. Daukar wayarta tayi ta kira lambar Taj ta kasar waje, bugu uku ya dauka. "Taj nice! Ya kake? Ya kwana biyu? "Lafiya Lau UMMIE ya biki? "Alhmdll! Ta amsa tana murmushi! Addu'a yayi ma ta sosai sannan sukayi sallama. Washe_gari Karfe 11 na safe aka daura auren Farooq da Ummie a kan sadaki naira 200k, daurin auren d'aya tara daruruwan mutane. Ummie tayi kyau cikin lace din da Sa'adah ta ba ta. Light make up akayi ma ta. Ansha hotuna kafin amarya ta fito. Tun da ya dora idanunsa a kanta ya kasa daukewa. Tana dagowa ta hangoshi, kashe masa Ido tayi tana dariya. Yusuf na kallonsu! Sam Ummie bata jin kunyarsu har wani kashe masa Ido take! Ya fada a fili Yana kallon Farooq. Sai wajen karfe 1 sannan suka koma gida aka cigaba da gudanar da shagalin bikin. Karfe 6 saura aka shirya Ummie cikin lafaya me kyau da tsada zuwa gidanta na aure. Tasha fada sosai da nasiha. Ko digon hawaye batayi ba. Ummanta na gama yi ma ta fada ta bude fuskarta ta ce " Zan dinga zuwar Miki kullum Ina wanke Miki nama! Dariya suka saka gaba d'aya dan sunsan halin Ummie da tsokanar Ummanta, ita da umman nata sun zama tamkar *KAWAYE* shiyasa Ummie bata boye ma ta damuwartw Dan Zarah tajata jiki sosai Kuma hakan besa Ummie ta Raina ta ba sai da ma gudun bacin ranta. Rungumeta Zarah tayi ta ce " Allah yayi Miki albarka Mamana! "Amin Ummana inasonki sosai! Zayd ne ya shigo Yana fad'in "wai baku tafi ba? "Inafa suna ta rungume²" Cewar Sa'adah tana dariya. "Ga Shehu chan sai Fada yake kunsan halinsa! Tasowa Ummie tayi tana isowa inda Zayd yake ta riko hannunsa ta ce " Thanks for everything Uncle Zayd! Allah ya biya maka bukatunka! Zan dinga zuwa duk Friday Ina yanke maka farce" Kumatunta yaja Dan tana son ya fara feeling so emotional. Rungumeshi tayi tana runtse idanunta hawaye suka biyo kuncinta, tabbas irinsu uncle Zayd kadan ne a zamanin nan! "Lokaci na tafiya! Zayd ya fada yana Dan dukanta alamar rarrashi. Sakinta tayi tana goge fuskarta ta ce " Zan dinga zuwa fa! "Waya hanaki? Khaleel dake bakin kofar falo ya fada. Yana guduwa. Dariya tayi ta sake juyawq ga Ummanta. "Allah yayi Miki albarka UMMIE ya kawo Miki haske a dukkan lamuranki ya baki zaman lafiya na har abada" Da Amin suka amsa gaba d'aya. Sa'adah! Zainab da Kuma yar k'anwar Aunty sune zasu rakata dakinta. Hannunta Zayd ya riko suka fito. A tsaye jikin Rolls Royce phantom dankareriya sabuwa fil baka wuluk me tinted glasses taga Abbanta a tsaye ya cika yayi fam dan sun bata kusan 30mins saboda har an fara kiran sallar magariba. "Ku tafi! Ya fada yana kallonsu. Karasawa tayi ta rungumeshi tana fad'in " Nagode Abbana Allah ya kara budi dayawa ya rabaka da asara! Zan dinga zuwa kullum kana bani kudi! Ta fada tana dagowa ta kalleshi. Murmushi yayi kadan ya ce "Lashe Money! Dariya tayi tana kara rikeshi sosai. Shima riketa yayi yana shafa kanta tare yi ma ta addu'o'i sosai. Daga bisani ya saketa ya ce " Wannan motar taki ce UMMIE! Wannan motar taki ce! Ina ta jiran wannan ranar tazo na baki! Kinsan kudinta? Karewa motar kallo tayi kafin ta girgiza kai alamar A'a. "No need just for you my darling! Ya fada yana murmushi. Shima Zayd murmushi yayi Ashe kudin da Shehu yake ta fafutar hadawa kenan! Motar over 200m a kudin Nigeria! OMG! Lallai Shehu ya canza! Kuma tabbas yayi kokari sosai. Mukullin motar ya bata Yana fad'in " A ita za'a kaiki! Cikin farin ciki ta kara rungumeshi. Zarah nata kallonsu ta taga zuciyarta fes. Zayd ne ya shiga motar, sannan amarya, sai Aunty Zee a gaba sannan yar k'anwar Aunty da Sa'adah tare da amarya a baya. Har compound din gidansu Farooq Zayd ya kaisu sannan yayi parking suka firfito, sai kallon motar ake Dan ta gaji da haduwa. Sai da Mama tayi nata nasihan sannan aka nufi gidan UMMIE. Da kafar dama aka sa ta shiga tare da Bismillah. Bude fuskarta tayi ta fara kalle ². Dukanta Aunty Zee tayi kadan a baya tana Jan lafayar ta rufe ma ta fuska. Sai kusan 10pm sannan ango ya shigo tare da abokinsa! Dan uwansa kuma Yayansa *YUSUF* Aunty Zee da Sa'adah ne kawai suka rage a gidan. Dan duk yar k'anwar Aunty ta hada kansu an Kara gyara gidan sannan suka tafi. Su ma Aunty Zee basu Dade ba suka tafi aka bar Ummie da Farooq daga su sai halinsu. Lafayar ya sauke Yana kallonta. Murmushi tayi ta kalleshi ta ce " Yaushe rabo? "Uhm an min rowar ganinki! Amma yanzu Babu Wanda zai hanani" Dariya tayi tana dan juya idanunta. Tashi muyi sallah. Da toh ta amsa sannan ta tashi dan alwarta Bata Dade da yin sallar ishai ba. Sun gudanar da komai kamar yadda Sunnah ta koyar. Tunda suka gama cin kaxa ta koma gado ta lafe sai a lokacin gabanta ya fara dukan tara² sosai take tuno irin azabar da tasha lokacin da Shege Saleh yayi raping dinta. Farooq murmushi kawai yayi dan yaga kamar jikinta yayi sanyi! Yasan dama za'a rina.... "Ummie ki canza kaya mana! Ya fada yana kokari rike dariyarsa. "A'a ni a haka zan kwana" Ta fada tana juya masa baya. Bai ce komai ba illah murmushi da yayi ya shiga toilet. Ya jima sannan ya fito yayi Shirin kwanciya ya dawo gefanta ya kwanta yana janyota jikinsa. Numfashi ya sauke a hankali yana jin wata nutsuwa na zuwar masa! Nikuwa nace ance maka aure wasa ne😜 Nima ji nayi fa lol.... Shuru Ummie tayi ga dakin yayi duhu. "Nifa bana iya bacci idan ba fitila" Ta fada tana kokarim tashi. Rikota yayi yana fad'in "Shiiiiii! Hadiye maganarta tayi zuciyarta na bugawa kamar zata fito waje. Duk da cikin duhu ne hakan be hanashi ganin tsoran dake fuskarta ba! Amma zai cire ma ta shi a yau insha Allah........ Ni kuwa ganin abinda ya fara yasa na kwaso alkalamina da silipas dina da nake sawa tun Zarah na budurwar har yanzu na fito da gudu kar inga abinda yafi karfin kaina lol.... *Alhamdulillahi Alhamdulillahi Allah Kaine abin godiya! Allah na gode maka! Kuskuren da nayi a cikin littafin nan Allah ka yafe min, Allah ka Kara mana basira ka cigaba da kiyaye mana alkalamin mu! Ka tsare mu da rubuta abinda bazai amfanin al'umma ba! Allah nagode Maka. Wad'anda na batawa a littafin nan kiyi hakuri! Ina godiya ga goyan bayan Dana samu daga gareku tun daga farko littafin nan har zuwa karshensa Nagode* *Sai Kuma Allah ya kaimu bayan sallah Ina Nan tafi da labarina me taken BAKAR SAKAYYA! Ina fatan zaku nuna min kauna ta hanyar siyansa nagode* *Number na 08142904255, kira ko Whatsapp* Autar Mama ce.