MIJIN BARRISTER by Barrister S@dy Da sunan Allh mai rahma mai jinkai ya Allh ka jinkanmu duniya da lahira Allh ka shiryamu nisa tafarki ma dae dae ci Allh ya jikan margayanmu Allh kasa mutuwa hutu ne agaresu alfarmar annabi Muhammad (S.A.W) 馃憦馃憦 taku har kullum mai qaunar ku akoda yaushe Barrister halima Muhammad sanusi Wannan labarin banyi kwaekoyon Wata ko wani ba Dom Allh kaima/kema karki kwaekoyeni baxan ce banyafewa duk Wanda yayi hakan ba amma dae kisani duk abunda bakaso tau karkayiwa wani . Reader's nadawo gareku dom Allh duk wacce taga kuskure a novel dina tafito ta gayamin gsky ina marhaban daku馃馃槉馃槉 Jan hankali dom Allh reader's idan marubuciya ta sami kuskure a novel din ta ku rika gayamata kuskurenta amma wani xagi ko cin xarafi ba naku bane ina alfahari da reader's馃憤 Mijin Barrister 1-2 Wata yarinya na hangu xaune akan qafafun mamanta sae shagwaba take xubawa maman na lallabar ta haba mai-dubu dom Allh kiyi baccin nan intashi xuwa sanwa kafin babanki ya dawo gida sae da mai-dubu tayi bacci sannan maman ta tashi tashiga kitchen ta daura sanwa ta ci gaba da girki 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿杁aga can najiyo Wata kara a waje Ashe yarinyar nan ce da aka kira da mai-dubu ta farka daga bacci maman tana yanke alanyahu sakamakon ihun da mai-dubu ta yi har sae da maman ta gigice har ta yanka hannunta da wuka jini sae malala yakeyi a hannun mama tana fitowa a kitchen din rike da hannu baba na shigowa gidan ganin mama rike da hannu yasashi karasowa da sauri gunta hannu sae jini yake ganin yarda jini yake fita yasashi dimautuwa yana fadin subhanallah maman yara ..... 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿杕iyasameki ne baikuma jira ansarta ba sae ya shiga dakin ya nemo kwalle yaxo ya daure mata hannu sannan yanemi sanin abunda ya faru mama ta gayamai komi dama yadan base wuce aikin mai-dubu ba dom baba yasan bata jin magana baba yanaji da mama matuka mama takasance macce mai addini mai hakuri da juriya uwa uba gata da far ah shinfidar fuska kenan wacce ta guce ta tabarma macce ce mai jure akwae da babu wace akewa take da farincikin gida ko bukka inji wani mawaqi gaisuwar ban girma ga (farouq m inuwa) Barrister ta gaisheka 馃憤馃憤馃憤 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朾aba yayi gurin maidubu dake ta faman dariyar wae mama raki gareta baba ya isa gurinta a fusace mai -dubu kalli yarda mamanki ta yanke sanadin shashanci irin naki yakaii mata duka daya sae maman ta rike mai hannu baban yara Dom Allh kayi hakuri ka kyaleta yarinya ce mai-dubu irin wannan duka ae koni mamanta ban isa daukar shi ba kuma nasan idan ta girma xata daina ae baban mai-dubu ya dago a fusace馃槨 yana cewa mama ...............鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� wae ke ba dama anunawa mai- dubu tayi ba daedae ba sae ki hau surutu tau wllh bari kiji ingayamaki ba Wanda xan iya ragama akanki har tayi sanadin fitar jini a jikinki sannan kice kar in daketa tau yau Nida itane a gidan baba yayi huuuuu ya shiga daki da alama bulala yaje daukowa mama tai saurin daga mai- dubu tashi gudu kije gidansu qawarki Balkisu Dom wllh babanki dukanki xaiyi idan kika tsaya ae ko mai-dubu ta kasa da gudu sae gidansu balki tana shiga ta tarar da balki anayimata tsifar kai sae kuka take ga majina tab da hanci ga yawu suna anbaliya ga kuma hawaye a fuskar ta sae wayyo wayyo take馃槶馃槶ina nayimata tsifar kan tana dukan ta mai- dubu na nan tabe a kofa tanata yiwa Balkisu gwalo馃槣馃槣 ae ko suna hado ido Balkisu ta cewar ina fitsari takeji ina ta saketa tayi fitsari sae kawae ina taga ta kwasa da gudu tafita ta biyo mai- dubu ae ko tayi nasarar kamata ta tai mata Dan banxan duka mai- dubu sae kuka take tana neman agaji da kyar tasami maagaxa suka shiga tsakaninta da balkisu tayo gida tana kuka sae xage xage takeyi tana kuka tana kawowa kofar gidan su sae ga baba yafito tana ganin shi ta koma kwasawa da gudu ta wuce shi tana kuka baba yayi irin murmushin nan nasu na Manya yace mai-dubu kenan ga fada ga Jan magana kuma Bakida qarfe mai-dubu kenan Allh ya nunamin girmanki dae ae duk ranar da mai -dubu ta natsu tabbas xanyi sadaka cewar baba kenan Barrister for life馃槝馃槝 Muje xuwa wasa farin girki 馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin Barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰 [10:20, 12/17/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By barrister s@dy馃槝 I dedicate dis page 2 my sister Samira sanusi Allh ya qara girma babbar aunty da sonki nake kwanta dashi nake tashi kina cikin raina har kullum adduar tana tasiri gareni babbar ya uwace na gaida babbar ya (mrs hassan fele)馃槝馃憤 Nagaida reader's da baxarku nake taka rawa Kune farincikina inason ku masoyana aduk inda kuke ina alfahari da ku馃憤馃憤馃憤 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� Mijin Barrister 3-4 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� Mai-dubu na shiga gida ta fada jikin mama tana kuka mama sae aikin rarrashinta takeyi tace ina kika fito ba gidansu Balkisu nace kije ba mama daga can din nake kuma balkin ce ta dake ni mama tace aa aa mai- dubu bansanki da qarya ba gayamin gsky wllh mama akan dae nayimata gwalone ta dake ni mama tace Mita kaiki yimata gwalo kuma mi akayi har kikayimata gwalon mama ina ce take yimata tsifar kai tana kuka shine kawae nayi gwalon tau ae gwai dom kinsan baki inmata kuma kika jata wllh mai-dubu mkyajin magana na rasa irin naki halin kekam bari ma dae baban yara yashigo inyimai magana Dom Allh ya kaiki makaranta ko xamu sarara mai-dubu najin maganar xaasakata a makaranta sae ta daina kuka ta fara murna mama akaini ta kwanta ayimin provision mai-dubu ta fada yana tsalle maman tace waxai kaiko a boarding ki canye provision din kice a maidaki gida mama wllh xan xauna ae ina son inyi karatu inxama docter鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� Baban yara na dawowa gida ya ga mai-dubu sae tsalle take yace mai-dubu murnar mi kikeyine hakan yau mai-dubu tace baba mama tace xaa sani boarding sae da baba yayi dariya mai isarsa sannan yace mai-dubu ae sae kinyi primary sannan kije boarding mai-dubu sae kuka ta farayi baba babu boarding din yan primaryne ni akaini can kawae ko ince baxanyi karatun ba duka baba yace aa aa mai-dubu kar inkoma ji baniya yayyunki duk sunyi karatu ba mai-dubu ta tsuke baki sae shagwaba take rayuwa baban nata shiko yana ta bata hakuri daga nan najiyo sallamar Wata mata da alama gidan take kokarin shigowa yashigo sun gaida da baba cikin girmamawa suka gaisa 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰 Matar da tashiga dakin mama naji suna gaisawa da mama mama tace da ita dama daxun ake maganar kai diyarki makaranta nace tunda karantarwa kike Yakama akaita inda kike Dom ki kula da ita kinsan halin mai-dubu dae sarai batajin magana ko daya sae Matar tayi dariya tacemai-dubu kayan Allh Anyi komi na mai-dubu na shigarta makaranta an dinka mata uniform ansae mata cooler anyi komi babane na tango rike da cooler hannu daya ko rikeda hannun mai-dubu mai-dubu sae yakar baki take 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� Barrister for life 馃槝 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚 Mijin Barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [10:23, 12/17/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By barrister s@dy馃槝 I dedicate dis page 2 my sis amarya kuma uwargida a gidan naseer bello gwandu nagaida hauwa sanusi (maman ilham)馃槝 馃憤 Nagaida masoyana da kuma masoyan novel dinnan mijin barrister daku nake alfahari adduar ku tana tasiri agareni Allh yabar qaunar 馃槝馃憤 Mijin Barrister 馃拫 5-6 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿栤殩Baba ya budewa mai-dubu mota gidan gaba yasata sannan ya shiga ya jasu bai tsaya ko ina ba sae bakin gate din (Brilliance) skul din da yakai mai-dubu kenan suka shiga wajen headmaster headmaster yace yaya sunan ta sae mai-dubu tayi sauri kafin baba yayi magana tace sunana mai-dubu sai baba yayi dariya yace kai maidubu waya gayamaki da ko wanne irin suna ake anfani a skul sae baba yace wa headmaster ya rubutamata Halima Muhammad shine sunan ta na yanka maidubu tayi tsalle ta doki kasa tace sam ita batason xancen ba ita ba Halima ne sunan ta ba mai-dubu ne sunan ta dom haka ko mamanta take kirana mai-dubu sae kukan shagwaba takeyiwa baba headmaster ne da yaga abun ba mai kare wa bane yacewa baba bari kawae asamata mai-dubu din sae akayimata register da mai-dubu Muhammad sannan aka bata class baba ya barta a skul tanata yimishi baibai 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朤USHEN LABARI Alhaji Muhammad dane ga Alhj abubakar tsohun soja Allh ya axirta alhj abubakar da ya'ya maxa da mata Allh yayiwa mamansu rasuwa bayan saruwar ta ya yanta mata duk akayimusu aure Alhj abubakar shima yasake aure alhji Muhammad yakasance ma aikacin gommati kuma mai rufin assiri Shike Alhj Muhammad ya nemi mata yayi aure ya auri Matar sa Hadiza cikin ikon Allh hadixa ta samu ckinta na fari tana samun kulawa sosae a wajen Alhj Muhammad wato mijin hadixa baisan inda yake axawa da ita ba har ckinta ya tsofa sosae Alhj Muhammad ko fita fita ya dainayi dom kare haihuwar taxo baya kusa kuma ba mai taimakamata akan hakan ya rage fita ko fira wata rana mama (hadixa)tana kwance jikin baba wato alhj muhammad batada lpia sae sannu yake yimata yace tabari suje asibiti tashiga daki kenan sae Allh ya kawo haihuwa ta sami santalelen danta namiji alhj muhammad ba karamin murna yayi ba ranar suna yaro yaci sunansa Bello akayi shagalin biki sosae aka watse lpia bayan bello mama ta haifi yarta macce itama taci sunan ta Aisha daga nan mama ta haifi yaranta har gida 9 maidubu itace qaramar yar ta kuma yanxu mai-dubu nada shekara 7 ne a duniya aladar baba ne bayasa danshi makaranta sae ya shekara 7 dom a lokacin ne yaro xaifi gane abunda ake koyamai 馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿杍in hankali Dom Allh iyaye mu daina saka yara a skull tun basu ko iya magana ba gaskiyar wahal dasune kawae akeyi ga kuma wasting money for nothing 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰Alhj Muhammad da hadixa wato uwargidansa kenan mama suna nuna wa junansu soyayya sosae kuma suna nuna wa yaransu qaunar kasancewar mai-dubu qaramar yarsu yasa tafi sauran samun gata awajen uwa da uba hakan yabawa mai-dubu damar tsula tsiyarta yarda take so CIGABAN LABARI 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿杁a shigar maidubu class ta fara waige waige can ta hango wani empty sit yaje ta xauna student sae kallonta sukeyi mai-dubu na xaunawa ta jayo cooler ta fara cin abuncin ta student suka fara yimata dariya mai-dubu sae xabgar abincin take yi bata ko damu dasu ba sae da ta cinye abuncin ta tas sannan tayi Mika sae bacci har uncle dinsu yashigo mai-dubu bata tashi ba sae da yayi mata bulala ta tashi tana raba ido student sae dariyar shashanci irin na mai-dubu suke itake har ta fashe da kuka haka dae rayuwar maidubu tacigaba da tafiya Barrister for life 馃槝 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰 [11:25, 12/16/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By barrister s@dy馃槝 I dedicate dis page 2 my adorable sister Xarah sanusi kina raina day nd night Allh ya nunamana February musha bikin ki (mrs Nura makers)馃槝 Readers kune farincikina naga comments dinku nagode da baxar ku nake rawa Allh yabar qauna馃拫馃拫馃拫 Mijin barrister 7-8 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朅kwana atashi na Allh ne yau ne ranar dasu mai-dubu sukayi graduation a skul dinsu maidubu sae murna takeyi bakinta baya rufewa akan murna sukashi skul aka fara hidimomin masu kare karatu a wannan shekara aka hada musu waliha aka hada dirama da wassan ni kala kala kamar su ibo Fulani yaruba hausawa da dae sauran su aka fara gabatar da walima sannan aka fara wassan nin( dramas) abun yayi kyau sosae wassan sun kayatar da mutane sosae kai abun yafi karfin a fadi sae Wanda ya gani nidae nasami halartar wajen dom haka na debe keyar ido馃槣 Ana gama komi graduated student sukaje suka anshi certificate dinsu na shaidar kammala primary dinsu lapia daga nan fa suka fara kukan rabuwa da juna kuka suke tayi wasu rungume da kawayensu suna kuka nidae na hango mai-dubu rike da hannun Wata kawarta wacce take kira da xarah sokoto sae kuka suke yi sunata ban kwana da juna baban yayi hon da yaga maidubu batada nijjar tankamar sae ya Tito a mota yaxo gurinsu maidubu xo muje gida kinji maidubu ta tirje ita Sam ba inda xataje tabar xarar ta suka sake rungumar juna kuka anan naga driver din xara ya qaraso shima yana wa baba lpia suketa kuka haka sae baba yayi murmushi yacekasan yau ne last day dinsu a skul shine suke kukan馃槶馃槶馃槶 rabuwa da juna driver din xara yace dom Allh xarah Kiyi hkr kinji nayimiki alkhawarin xan riqa kaiki gidansu maidubu lokaci xuwa lokaci kinji shima baba yacewa maidubu tayi hakuri xai riqa kaita gidanku xara sannan fa aka samu suka saki juna suna yiwa junansu bai bai 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿杕akaranta kowa ya watse yayi gida maidubu na shigowa gidansu ta fara rage kayan jikinta tayi wanka tayi sallah tadan kwanta ta futa kafin lokacin islamiyyah yayi Dom yanxu maidubu tadan fara natsuwa dom yanxu mama batayimata fadan tayi wanka da kanta take tashi tayi wanka 4 nayi maidubu ta fara shirin xuwa islamiyyah ta shirya tsaf cikin uniform dinsu back nd white tafito tayiwa mama sallama ta wuce ta biyama qawarta balkisu suka wuce makaranta tare tana dawowa gida mama tace maidubu yanxu ko wata ta kira wayata tace ke take nema wae maman xara ce qawarki tace agayamaki xarah na nan xuwa gobe driver xai kawota ae tunda aka anbace Xarah na nan xuwa gobe bakin maidubu ya kasa rufewa sae tsalle take dakawa mama ce tabita da kallon mamaki Bakin irin murnar da maidubu keyi mama tace wae maidubu waye xarar nan awajenki halan sae da mai-dubu tasaki murmushi sannan tace wa mama............. Barrister for life 馃槝 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [20:19, 12/16/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By barrister s@dy馃槝 I dedicate dis page 2 my lovely sister Amina sanusi sister lyk no others alots of love dear馃槝馃拫 Reader's ina godiya da adduar ku tana tasiri agareni ina qaunar ku har kullum ina alfahari da reader's kuna raina dauk inda kuke kuma Dom Allh idan nayi ba daedae ba kofa a bude take kuyimin gyara ni yar koyo ce ba gwana ba 馃槝馃槝馃憤 Mijin barrister 9-10 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿杝aida maidubu tayi murmushi sannan tacewa mama mama xara itace wacce nataba baki labari a ranar da baba ya kaini skul na cinye abunci na student suka kamayimin dariya Ashe su sae abun buga breakfast sukecin abuncin bayan na canye abunci kuma nayi bacci har uncle Nura yayimin bulala students sae dariya sukemin Niko nagama kuka ashe nabawa Xarah tausayi Dom ko dariyar ma batayimin ba bayan anbuga breakfast naga kowa yana fita da cooler dinsa nima na bisu da Wata empty cooler din sae naga kowa yana budewa yana ci niko nakoma gefe nayi xaune ina kallon su ina hawaye wasu nayimin dariya wasu ko ko kallon ma ban ishesu ba xarah ce ta taso taxo ta aje cooler dinta tace min maidubu xomuci abunci nace aa Banaci Dom na dauka xolayana ne takeyi tace Kinga idan baxakici ba nima banaci sae nace yi haquri xanci kuka fara cin abuncin ae kusa kafin duk xarah tayi loma daya maidubu tayi biyu haka muka kare cin abuncin muka koma class kuka koma da xama sit daya har muka saba komi namu tare mukeyin shi har abuta mai qarfi ta shiga tsakanina da Xarah mama bakiga idan baba ya saimin abu Ina sakawa ajekata ta makaranta ba mama tace eh maidubu tace makaranta nake xuwa dashi mu raba nida xarah ah ah maidubu kwadae naki har yana bari Kiyi raba daedae da Wata lallai wannan xarar taci garin kanta maidubu tace wllh mama inason xarah kamar raina mama tace ae naga alama kam tau Allh ya kaimu gobe Allh ya kawota lapia maidubu ta ansa da amin mamana mama muje muyi sallah magarib takama gaskiya ne mai-dubu tashi muje Allh yayimiki albarka baba ne ya ansa da amin maman maidubu baban yara sannu da hanya yawwa maman yara 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朣uka yi sallah maidubu ta fito tace baba ina wuni mama ina wuni duk suka amsa da lapia Qlw maidubu maidubu ta maida dubanta ga baba tace baba qawata xarah tana nan xuwa gobe baba gaji dadin din xancen maidubu Dom suna son abunda maidubu keso baba yace ah ah Ashe munada babbar bakuwa a gidan gobe mama dae murmushi kawae tayi baba yakara da cewa mama ayiwa bakuwar mu tarbo na mussanman mama tayi dariya ta sannan tace angama ranka ya dade haka kuwa akayi driver yana kawowa garka kamar kar maidubu taji kukan tsayuwar mota a kofar gidansu ta kwasa da gudu sae garka mama na ganin maidubu ta kwasa da gudu itama ta kwaso da gudun sae garka mama ko Dan kwali babu aka 馃槅馃槅馃槅sorry mamana ae maidubu na ganin qawarta aminiyarta suka rungumi juna sunata murna shi dae driver sae kallon ikon Allh yakeyi ai baigama mamaki ba sae ga mama ta fito aguje Dom ita ta dauka wani abun tsoro ne maidubu ta gani tasheko garba mama na ganinsu xarah sae ta koma kwasawa da gudu tashige gida dom taji kunya maidubu sae dariya ee har kasa tana fadin wayyo cikina sae da xarah takaiwa maidubu duka wae maidubu miye haka maidubu tace bakiga mama ta fito aguje ba ta dauka wani abunne natsuro nagani ni fito da gudu itama shine ta biyoni 馃槅馃槅馃槅Xarah tai tsaki waike maidubu yaushe ne xaki aena shashanci maidubu tayi dariya tace sae na girma mana su kasa dariya suduka suka shiga cikin gidan xarah yaje har dakin mama suka gaisa cikin girmamawa sannan suka shiga dakin maidubu sukayi firar yaushe rabo sukaci abunci sukayi sallah kuma sunyi alkhawarin cigaba da karatu tare kuma a skul daya da haka har akayi magarib driver yaxo daukar xarah ahaka sukayi sallama da juna badon suna so ba maidubu natayiwa xarah byebye har motarsu ta bace Barrister for life馃槝 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [13:26, 12/17/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By barrister s@dy馃槝 Dedicated 2 our lastborn sister Hafsat sanusi 馃槝馃槝馃槝馃憤 Mijin barrister 11-12 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朆ayan wucewar su xarah maidubu ta koma gida tana tunanin rayuwar makaranta da baba yadawo gida mai-dubu ta gayamai sunason suje skul daya ita da qawarta xarah baba yayi murna haka kuwa akayi ankaisu skul daya suka cigaba da rayuwar su a tare kowa yana mamakin irin shakuwar da sukayi da juna akwana atashi na Allh ne su maidubu sunkai S.S.2 a secondary skul Watarana su maidubu sun fita xuwa islamiyyah ita da qawarta balkisu suka hangi wani mutum xaune akan mota wurin ba nisa da gidansu maidubu daya ke ita da balkisu area din su daya hakan ne yasa suka shaqu sosae da juna tafiya suke mutumin nan sae kallonsu yakeyi kasacewar cikar halitar su tafara bayyana suna isuwa daedae wajen wannan mutumin yace sannun ku yan mata sukayi kamar basuji shi ba ya kara da cewar sannun ku yanmata suka kara shareshi daga nan yace ku banxaye bakwajina ne da har inayimuku magana ku shareni diyan banxaye tau fa anan ne naga fushin maidubu dom maidubu ko abu akayi mata bata cika yin fushin ba sae yau da aka xagi iyayenta juyowa tayi ta dawo wajen shi da saurinta ba tsoro ba fargaba a tare da ita tana isowa tace dashi Kaine banxa kuma iyayenka sune banxaye shashashu tana fadar hakan ta jiya xata wuce ya figeta da qarfi sae da tafado jikin shi ya xabga mata wani wawan mari Wanda koni dake taye gefe sae da na dimauce maidubu ta daga kai sae da ta saesaeta natsuwar ta ta aikamai Marin da saeda yaga wuta a idonshi ya dade duqe maidubu ko tayi tsayinta balkisu ce ta ja hannun ta tace xo mu wuce maidubu suka wuce suka barshi da xogin kunce dom duk yatsun maidubu sun bayyana a fuskar Ahmad 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� WAYE AHMAD Ahmad dane ga malam shehu limamin shiyarsu maidubu kasancewar area dinsu daya kuma aminine ga Alhj Muhammad wato baban maidubu amma iyalan gidan malam shenu basusan iyalan gidan Alhj Muhammad ba Dom basa xiyarar junan su abutar ta tsayane a iya iyayen maxa liman shehu mutum ne mai mai karatun Qur'an matuka Allh ya axirtashi da yara wasu sun na kwarai wasu ko shashanci kawae suka sa a gaba Ahmad shine babba a gidansu kuma yanada qannai maxa da mata mutanen shiya kowa yana Bakin girman Ahmad Dom shima yayi karatu sosae kuma yana girmama mutane sae dae yanada wani mummunan hali Wanda ba kowa yasani ba labarin Ahmad kenan 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿杝u mai-dubu na wuce wa ahmad ya tashi yayi mamakin rashin kunya irin na wannan yarinyar tabbas tayimai abunda tunda yake ba wanda ya taba yimai shi ba Wanda ya taba dibinshi ya xabga mai mari sae wannan yarinyar da iyakar ta shekara 16-17 don haka yasha alwashin sae ya walakanta maidubu sae yayi mata abunda ko na lafira sae ya fita jin dadi nan da nan yaji yayi mugun tsanar wannan yarinyar ya shiga mota yaja sae gida ya xauna yafara tunanin irin wulaqantawar da xaiyiwa wannan yarinyar....... Barrister for life馃槝 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [22:20, 12/17/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By barrister s@dy馃槝 Dedicated 2 my frnd Zarah Abdullahi sokoto kina raina day nd night Allh yabarmu tare (Mrs Nura yarotella) l hrt u dear馃槝馃憤馃憤 Mijin barrister 13-14 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朣u mai-dubu na kama hanya balkisu tace Haba maidubu ya xaki mareshi ko ya xagemu ai sae mu barshi da Allh tunda baa tab bata duniya amma ni yarda kika wanke kamar wannan qaton da shekarrunsa sun ninka naki gaskiya wllh banji dadin abunda ki kayi ba kuma idan kika cigaba da haka gaskiya xamu raba hanya maidubu tace balkisu Dom Allh Kiyi hakuri raina ne ya baci amma baxan qara ba insha Allh balkisu taji dadin kalaman qawarta haba koke fa suka cigaba da firar su har suka iso gate din islamiyyah suka shiga aji suka dau darasi bayan antashi ne maidubu tafara fargabar kamuwa da mutumin daxu gaban maidubu sae faduwa yakeyi dom gani take kamar mutumin nan sae ya taresu a hanya yayi mata dukan tsiya da wannan tunani har suka iso inda suka hasu daxun amma yanxu ba shi ba alamar sa a wurin maidubu na ganin baya wajen tace Alhmdllh tayi ajiyar xuciya har suka iso gida kowa ta shige gidansu maidubu na shiga gida ta gaida iyayenta tashige dakinta tayi alwara tai sallar magarib ta kare ta shiga toilet tai wanka ta fito tasake shiri cikin Wata dogowar riga baka har qasa amma mai hannun ves sae sannan ta tuno bata wanke uniform dinta ba kuma batajin xata iya wankin su yanxu sae dae tasa ragowar dayan uniform dinta kasancewar gobe monday 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朣afiyar Monday maidubu na hango cikin uniform dinta tayi shiri tayi kyau sosae tafito tana fadin baba na kare shiri mama ce tace ae yana mota yana jiran ki Allh Sarki babana mama xan wuce skul tau mai-dubu Allh ya dawo daku lapia kimaida hankali sosae kiji tau mama nagode byebye babane yayi hone maidubu ta fito tana dan gudu gudu ke maidubu kullum sae na jiraki a waje Dom tsabar shiririta irin taki Haba baba Harda yau kuma banyi saurin shiri ba ta turu baki a gaba sae shagwaba take xubawa baba shiko sae biye mata yakeyi har suka iso skul maidubu ta fito mota tace baba yanxu sae 2pm xan qara ganin ka idan kaxo daukana yace eh maidubu kimaida hankali sosae akan darassan da kuke yi kinji maidubu tace uhim馃槴 uhim 馃槴uhim 馃槴ni baba ka tsaya nan har atashemu skul din tayi maganar cikin sigar shagwaba baba yace ah ah maidubu idan dae antasheku xandawo daukar ki kinji Kiyi hakuri yar baban ta maidubu ta sakawa baban ta murmushi sannan tace baba har yatada mota sae ya tsaya yace yar baba ya akayine tace baba I wll badly miss u baba yayi murmushi yace me too my daughter maidubu ta shiga skul sannan baba ya tada mota yace Allh karka kasheni sae naga auren maidubu 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朌a qarfe 2 tayi baba yaxo ya dauki maidubu sae gida 4 nayi maidubu tayi shirin xuwa islamiyyah tayi shirinta ta fito fes da ita tayi kyau masha Allh bata tsaya ko ina ba sae gidansu balkisu balkisu fito mu wuce pls u know time is not on our side cewar maidubu kenan balkisu ta fito suka dau hanyar islamiyyah suka isowa inda sukaga mutumin nan najiya aikuwa suka kara ganin shi xaune a wajen sae dae yau ba irin jiya bane Dom yau fuskar shi ba annuri ba mutunci daedae da kwayar xarra sae a lokacin ne maidubu ta tuna ta mari wani jiya dom ita har ta manta sabgarsa aikuwa gaban maidubu sae faduwa yakeyi dom tsoro amma taqi yarda ta nuna tsoronta a fili dom batasan ya raina ta suna isuwa wajen ya tashi yaci gaban mai-dubu ya tare ta yana fadin ke yar matsiyata yar talakkawa wacce batada tarbiyya kuma batasan girman na gaba da ita ba duk garin nan waye ubanki nace duk garin nan waye ubanki kuma dawa kike takama da har ki kayi quskuren taba fuskata ae kuwa maidubu ta harxuka ranta ya baci sosae baa taba yimata irin wannan cinxarafi ba sae yau sae da ta share kwalla a idonta sannan tace mai took my guy took I said tafada cikin daga murya took in 2 my eyes watch ur say nd never try 2 insults my parent sannan tacigaba da cewa sunana mai-dubu Muhammad ubana kuma Alhj Muhammad kuma ubana ba kowa bane amma yafi ubanka kuma yafi ubanka kima da darajah a idon duniya kuma Kaine bakada tarbiyya Dom duk mai tarbiyya yasan darajar iyayen wasu bakauye bagidaje kawae saeda Ahmad ya daga hannu xai mari maidubu sae ya fasa da yatuna irin cinkashin da yakeda niyyar yimata sae kawae yace kinfadi gsky kuma akwae ranar da na tanada maki wacce xaki gane duk sunayen da kika kirani dasu a yanxu bakiyi qarya ba ranar da rayuwar kiyauwa xatafimiki dadi akan ta duniya yana kai nan Yakama hanyar ta wuce sae tuno munanen kalaman da maidubu ta fada mai yake yi ita ko tana gama fadar abunda yake ranta ta ja wani dogon tsaki ta figi hannun balkisu suka bar wajen...... Barrister for life馃槝 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [20:58, 12/18/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By barrister s@dy馃槝 Dedicating 2 Balkisu Abdullahi maidamma (Mrs farouq) i love dis my stupid frnd 馃槅馃槣 Mijin barrister 15-16 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朅hmad bai tsaya ko ina ba sae gida rai a bace yana shiga gida ya shiga toilet da xumar yin wanka sae kawae ya fasa don jin yake ba abunda yake bukata kamar bacci ya fito a toilet ya fara rage kayan jikinshi ya koma daga shi sae singlet da boxer yabi lapiyar makeken gadonshi Sae da yasha baccin shi sosae sannan yatashi ya shiga toilet yayi wanka yayi alwarra yafito yayi shiri cikin wani farin yadi yasako hula baqa da covershoe suma blackcolour da agogon hannu shima black ne Ahmad yayi kyau sosae masha Allh sannan yayiwa jikinshi barin turare yafito sae masjid inda baban shi ke bada sallah aka tada sallah sukayi sallah suka qare aka watse malam shehu liman yayi gida shima Ahmad gidan yadawo yana xaune da abunci a gabanshi yafara ci sae kawae ya hango maidubu a lokacin da take xaginshi yayi wulgi da flat din da yasaka abunci a ciki sannan yay shuri da cooler yatashi tsaye yana fadin nop nop wllh sae kinsan Wanda kika mara sae kinsan wanda kika xaga kuma wllh I wll make u 2 regret what u did 2 me nidae da nake tsaya a window ina kallon Ahmad nace ahmad kodae anxautu ne komi fa maidubu tayima kai kafara amma kana ta waannan barin kaya a daki amma fa ban fada yarda da xai iya jina ba dom ko ina gudun nasha shuri 馃ぃ 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朅hmad na fitowa daga dakina shi bai tsaya ko ina ba sae falon malam shehu mahaifinshi yana shiga da sallamar sa malam ya ansa mai yace malam ina wuni dom duk yaran gidan haka suke kiranshi yace yawwa ahmad ya aiki Alhmdllh malam dama uhm .....uhm .... Sae kuma yayi shuru yana susar keyarsa sae malam yayi dan murmushi yace naam Ahmad ina jinka yace malam dama Wata yarinya ce nagani shine nace bara nagayama dom ayiwa baban ta magana Sae da malam shehu yayi murmushinsu na Manya sannan ya kalli Ahmad yace Ahmad naji dadin wannan maganar taka kuma nayi farinciki sosae kuma insha Allh yanxu ina xuwa gidansu ba sae gobe ba duk sukasa dariya baba yace yar garin nan ce kuma inane gidansu Ahmad yadan yi shuuu sannan yace yar garin nan ce malam kuma ina ganin kamar area din nan take nan Layin bayanmu sunan mahaifinta Alhj Muhammad 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚alam yace lah lah Alhj Muhammad dae nawa ae idan dae diyar Alhj Muhammad ce ka qaddara angama Dom bantaba neman wani abu a wajen Alhj Muhammad na rasa ba aminane sosae idan dae shine ae duk abun namu ne gaskiya naji dadi ahmad dajin wanna maganar Allh yasa matarka ce sae da ahmad yay murmushi keta sannan yace amin malam nagode Allh ya kara girma malam ya amsa da amin sannan malam yace idan ka shiga ciki kace wa hajjo cewa da mahaifiyar Ahmad ina nemanta dom itama taji wannan Labari mai dadi Ahmad yay dariya yace OK Ahmad ya Isar da umurnin malam wajen hajjo sannan yafito yadawo dakinshi yana shigowa ya fada kan gado sae murna yake Dom ganin yake lokacin da xai wulaqanta maidubu yayi kusa ya Shike da Wata irin dariya ta mugganci ya rungumi filo yana ta murmushi maidubu ko kinso ba bakiso ba xaki xama amaryata kuma xaki xama abun wulaqanta wa a gareni a darenki na farko xaki fara nadamar xuwanki duniya ranar ki ta farko a gidan aure ya sake shekewa da wata dariya Hajjo ce tayi sallama ta shigo falon malam suka gaisa malam lapia naga sae washe baki kakeyi hajjo dole inyi dariya abunda Muke nema yau yasamu yau Allh ya anshi adduar mu yau Ahmad ne da kanshi yake gayamin yaga yarinyar da yakeso ya aura ae bakin malam na rufewa hajjo ta fara guda malam ne yace ah ah Haba hajjo abunda ya kamata Kiyi godiya ga Allh shine kike yin guda tau malam duk dan murna ne dan da ko maganar yayi aure akayi mai sae munyi kwanakki bamu gane kanshi ba har Muke tunanan kodae yanada mutanen daji ne gashi yau da bakinshi yace xai yi auren lallai Allh yayi gaskiya da yace ( inna ma'al ussuri yusura) duk tsanani yana tare da sauqi malam ina ne yaga yarinyar yar wane wuri ce ae ke yarinya yar muce dom yarinyar gidan Alhj Muhammad ce hajjo tace alhj Muhammad dae naka malam yace hakan nake sarae hajjo tace ah ah lallai yar gida ce tau yaushe xaka wajen baban ta yanxu nakeson naje dom baa wasa da irin wannan magana mai dadin ji........... Barrister for life馃拫 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [13:21, 12/19/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By barrister s@dy馃槝 Dedicated 2 my dear frnd Nana bala brazil u mean so much 2 me maman twins (Mrs mudassir saddiq) gaisuwar girma ga amarya kuma uwar gida a gidan muddasir barrister ta gaisheki馃槝馃憤 Nagaida reader's a duk inda kuke kuna raina daku nake fahari 馃憤馃憤 Mijin barrister 17-18 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朰au takama ranar friday ne tun asuba mama ta tashi ta tada baba ta wuce dakin Mai- dubu ta tadata sukayi sallah Mai-dubu tafito ta shiga dakin mama ta duka har kasa tace gud morning baba gud morning mama duk suka ansa da far ar su kintashi lapia my daughter mai-dubu tace lapia Qlw baba tau Allh yabamu yini lapia cewar baba kenan duk suka amsa da amin Maidubu ta tashi ta shiga kitchen ta fara shirin hadin kayan breakfast tana yi tana sauri har ta kammala ta diba a cooler dinta ta skul sannan ta juye sauran duka a Wata cooler ta fito da cooler din rike da hannun ta sae falon mama ta dire cooler din akan dinning table ta bude fridge ta dauko lemo ta aje akan dinning table din taje ta kira baba da mama duk suka halarci wajen cin abuncin Maidubu ta xubawa kowa a flats sukaci suka kare maidubu ta tashi xuwa dakinta ta fada toilet tai wanka ta fito tayi shirin xuwa skul tayi fes da ita masha Allh baba yakaita skul Da shigarta skul suka hade da qawarta xarah suka rungumi juna da murna su kayi ina kwana suka shiga class Kasancewar class dinsu daya kuma har yanxu sit daya suke xama xarah ce ta fara da cewa ke tawan wae wani ne yaje gidanmu jiya wai yana sona kuma ni banma sanshi ba fa amma baba yace inshirya wae xaixo wajena yau kuma ni wllh gabana sae faduwa yakeyi kinsan inajin tsoron tsayi da saurayi hakane yasa ko saurayi banda har yanxu Maidubu sae dariya takeyiwa qawarta wae tsoron saurayi take yi sae kuma Maidubu ta daedae ta natsuwar ta tafara da cewa qawata Allh ya tabbatar da alkhairi mukam musha bikin ki xarah ta kaiwa maidubu duka wllh banason wulaqanci fa ya ina gayamiki damuwata kina yimin dariya maidubu tace yi hakuri nadae na ya sunan angon xarah tace nima wllh bansani ba kuma ni banson aure yanxu inason inyi karatun doctor Mai-dubu tace nima shi nakeson nayi ah ah qawata Kiyi karatun (law)pls xakifi kyau idan kikaxama barrister duk suka sa dariya Mai-dubu tace wllh qawata banason (law) kuma bantaba shaawar sa ba haka kawae insaka rayuwata a garari shin ko kinsan barristers basuda koncin hankali ko yaushe xaki iya samun wani yana dakon rayuwar barrister Hardai idan ka tsayawa wani a shariah sae kawae ayi yunkurin kasheka wannan kuma gaskiya kika fada qawata wasa da rayuwa ba namu bane duk su kasa dariya 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚agarib nayi baffa yashigo gida mahaifin xarah kenan yana fadin xarah kije sitting room na garka ga bakonki nan yaxo hajiya ce ta amsa da gatanan xuwa ae shirine takeyi dom hajiya da taga xarah batada niyyar kula bakonka shiyasa tayimata tsaye sae da taga tashirya tsaf tafito xuwa sitting room nidae ina taye gefe qanshin wani irin turare ya doki hancina hakanne yasa nayi saurin daga kai Dom inga wacce ce wannan ae ko nayi arba da xarah tana wucewa ta tsuke bakinta tana saye da wani material pink color ta bakin gyale mai duwatsu pinkcolor da mundayenta na hannu suma pink ne da shoe dinta black da ratsin pink kai abunda sae Wanda ya gani masha Allh Xarah na shiga sitting room da sallamar ta ta xaunanura sae lunshe ido yakeyi dom nunfashi fara gagararsa itako batama san yanayi ba sae kallonta yakeyi tace ina wuni yace lapia Qlw ginbiyata kuma sarauniyar mata ya gida tace qlw yace da farko dae sunana Nura kuma naganki ne kun fito skul amma banyi miki magana ba sae dae nabi bayan ku da mota har naga gidanku nadami mahaifinki nayimai magana kuma yayi murna yace yabani ke duniya da lahira amma idan har kince kina sona sae ya tashi tsaye yayi knelling a gaban xarah yanafadin Dom Allh madam karkice baki sona Dom Allh kinji ita dae xarah sae wasa da yatsar hannun ta take yi tace dom Allh katashi kar wani yaganka ahaka Nura yace idan kikaga na tashi tau kin aminta da ni dakuma soyayya ta xarah tace katashi pls yace sae kince kin amince dani cikin jin kunya tace na amince ........... Xarah nagama magana da Nura ta kira qawarta maidubu ta waya ta tagayamata duk yarda sukayi da Nura kuma baffanta ya kirata tace banason Nura Mai-dubu tayi murna sosae dajin wannan maganar xarah ta qara da cewa baffa yace ya turu iyayensa qarshen wannan Satan ayi baiko mai-dubu baki ko rufuwa bayayi akan murna xarah tace qawata Saura maidubu dae dariya kawae take ke sae anjuma sae da safe ni ba yanxu xanyi aure ba sae naxama doctor xarah tace doctor a gidan Mr Allah koro ko duk suka sa dariya ..... Barrister for life馃槝 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [19:33, 12/19/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By barrister s@dy馃槝 Dedicated 2 my daughter Hafsat Nasir Gwandu(ilham) Allh ya rayamin ke Allh ya albarkaci rayuwar ki 馃槝馃槝 Mijin barrister 19-20 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚aidubu na hango a makaranta tare da qawarta xarah suna korar yara xuwa assembly kasancewar su prefect su duka don ko a class Maidubu ke xuwa first position qawarta xarah taxo second position haka dae rayuwar su ke tafiya abun gwanin ban shaawa Maidubu na dawo wa gida tashiga dakin mama ta gaidata ta fito tashiga nata dakin ta fara da rage kayan jikinta sannan tayi sharar daki ta shiga wanka ta tayo alwarra daga can Dom lokacin sallah axxahar yayi tasaka kaya a jikinta tasa hijjab tayi sallah tana karewa tabi lpiar gado sae bacci take xubawa har lokacin laasar Yakama tafito kenan sae taga baba yana arwallah batasan dalili ba kawae taji gabanta na mugun faduwa haka dae tayi qarfin halin fitowa waje tana mai cewa sannu baba yawwa Mai-dubu cewar baba kenan 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚aidubu taja buta tayi arwallah itama ta koma daki Dom yin sallah tana idar wa baba yashigo gida da murnar sa ya tara da mama xaune a tsakar gida sannun maman yara albishirin ki tace goro yace fari ko jah tace nama baka shagamu baki dayanta yace lah lah keda mutanen shagamu ne ni ba ruwana duk suka sa dariya Maidubu najin dariyar su ta leqo dom taga miye leqowar Maidubu yayi daedae da budar bakin baba yana fadin ae kinsan malam shehu liman ko tace yace kuma kinsan aminina ne tace eh yace tau yanxu dae Muna fitowa masjid malam shehun ya kirani yana gayamin baban danshi Ahmad yaga yar wajena yanasonta yace amma bai rike sunan ta ba Niko nicce ae Maidubu ne sunan ta dom duk yannenta sunyi aure Baba ya kara da cewa kuma na gayamai nabashi Maidubu ko bayan raina maman yara ban yarda wani ya tayar da wannan xancen ba mama dae abu biyu sun game mata murna da damuwa amma taki yarda baban yara ya gano damuwar da ke ranta Dom tasan hali irin na babanyara magana daya yakeyi kuma ta xauna Maidubu najin duk abunda iyayenta ke tattaunawa akai ae tuni tayi mutuwar tsaye sae hawayen da ke anbaliya a fuskar ta Dom ita gurinta tayi karatu mai xurfi ta fannin hospital Dom ta taimaki alumma amma gashi taji baba yana wannan maganar sae kuma ta tuno wae baba ya bayarda ita ga wani abunda ta qara tunawa shine baba idan yayi magana baya chanxawa magana daya takeyi sae kawae ta fada gado ta rushe da wani irin kuka mai ban tausayi nidae da nake tsaye gefe nima duk jikina yayi xanyi da jin wannan maganar nace Allh Sarki Maidubu 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朆aba ya qara da cewa kije dakin Mai-dubu kice taxo inason ganinta a falona mama ta ce tau har ta tashi baba yace kodae ki barta kawae har su dawo islamiyyah Dom nasan yanxu tana nan tana shirin tafiya mama tace wannan gaskiya ne yace yawwa ya xauna suka cigaba da firar su Balkisu ce tayi sallama ta shigo cikin gidan ba kowa a filin gidan sae ta wuce dakin Maidubu Balkisu ta wuce dakin Mai-dubu tanashigowa dakin abunda tagani ne yatada mata hankali ganin Mai-dubu kwance jicce sae kuka takeyi balkisu ta qarasu da Sauri tana fadin subhanallah Mai-dubu miye haka mike faruwa mi akayi miki ne mike damunki balkisu tayi duk wannan tanbayar tattare kuma lokaci daya Mai-dubu ta dago kai abun gwanin ban tausayi Maidubu ta rike balkisu ta rungumeta ta sake rushewa da wani sabon kukan da duk mai saurare yasan mai yinshi yana tare da matsananciyar damuwa balkisu ta kara cewa dom Allh mai-dubu kigayamin abunda akayi miki Dom wllh nashiga damuwa Mai-dubu ta kalli balkisu ta sake fashewa da kuka itama balkisu har ta fara kwalla Mai-dubu tace ........... Barrister for life馃拫 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [11:03, 12/20/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By barrister s@dy馃槝 Dedicated 2 Sakina Sanusi, Halixa Sanusi, nd lastly Safiyyah Sanusi love u all馃槝馃槝馃槝 Mijin barrister 21-22 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚aidubu tace Balkisu aure axamun balkisu babana ya bayarda dani ga wani kuma banma sanshi ba sae tasake rushewa da kuka mai ban tausayi haba Mai-dubu wacce irin magana kike gayamin kuma kamar ya baba ya bayardake ga wanin da bakisani ba gaskiya inaga dae kunnenki baijimiki daedae ba sae da Mai-dubu ta share kwalla a idonta da duk sun kunbura tace wa qawarta Balkisu wllh abunda baba yace kenan nidae gaskiya ban yarda ba cewar balkisu Mama ce tai sallama tashigo Dom duk taji abunda suke fada balkisu na fadin wae mama da gaskiya ne baba yabada Mai-dubu ga wani kuma xaiyimata aure da shi mama sae da tayi shuru na yan daqiqoqi sannan tace gaskiya take gayamiki Balkisu baban Maidubu yabada ita ga Dan amininshi balkisu ta tashi tsaye tana fadi haba mama me akayiwa Maidubu kenan Adalci ko rashinsa idanun balkisu sae aman hawaye suke Maidubu ce ta taso ta iso wajen mama ta russuna har kasa ta rike kafar mama tafara da cewa ya mahaifiyata Dom Allh Dom girman Allh na roqeki idan wani laifi nayimuku har kuka xabe ku aurar da ni Dom Allh kuyi hakuri nadaena sae ta sake fashewa da kuka mama Dom Allh ki bawa babana hakuri kar ayi auren nan banason karatu nakeso nayi.. 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚ama na hawaye itama ta fara da cewa Maidubu Kiyi hakuri kinji kinfi kowa sannin halin baban ki magana daya yake yi ki rungumi wannan abun dayaxo mana Kisani wannan auren yana cikin qaddarar ki Mai-dubu ta tashi tsaye tana kallon mamanta kamar Wata sokuwa tace mama ni yarki ce tanawa mama tace ke yatace ta 8 maidubu tace duk sauran suma auren dole akayimusu ne mama tace ah ah duk wacce aka aurar sae da takawo Wanda takeso har gida Mai-dubu ta share kwalla ta kara tanbayar mama Mama miyasa baba yakeson ni ya aurar dani ga Wanda ban ko sani ba wane laifi nayiwa babana wayyo Allh ni Mai-dubu na shiga ukku ni maidubu na shiga ukku mama mi nayi muku kuka tsaneni mama anya kuwa Kune iyaye na mama kodae iyayena sun rasu aka baku ni ne kodae gidan marayu kuka ansoni maidubu na rike da kafar mama tana wani irin kuka Wanda ba mama ba ba kuma Balkisu hatta ni da nake tsaye a window ina daukar rahoto sae da na tausayawa rayuwar Maidubu Balkisu ce ta taho ta duka ta kama hannun qawarta Mai-dubu Dom Allh Kiyi hakuri ki dae na kuka kinji insha Allh ba xa nayimiki wannan auren ba balkisu ta daga Mai-dubu mama dae ta koma kamar gunki Dom takasa farta komi dom tsabar suyarda xuciyar ta keyimata da kuma tsakanin tausayin yarta ta Mai-dubu Maidubu na tashi ta kalli mama tace mama ina babana mama tace bayanan Maidubu ta rungumi balkisu tana kuka Balkisu nabata yi hakuri qawata kidaena kuka Mai-dubu tace barni inyi kuka Balkisu banada kowa narasa gatan uwa da uba banada wani gata sae na Allh sae kuma tayi knelling tana kallon gabas ta dago hannayenta sama tana fadin ya Allh kaga halin da wannan buya taka takeciki ya Allh na rasa gata a inda nake tunanin samunshi ya Allh banida wani gata sae naka Allh ka nuna ikonka akaina tana wannan adduar tana kuka sosae Balkisu ta tada Mai-dubu ta maidata akan gado ta kwantar da ita itama balkisu kuka takeyi sosae mama ta karaso wajen maidubu ta riqe wa Mai-dubu hannu tana fadin Kiyi hakuri yata kuma kisani mune iyayenki bakida wasu iyaye sae mu kuma mune gatan ki Maidubu inason Kisani bakida wani uba sae Alhj Muhammad kuma na tabbatar duk abunda yake yi miki gata ne agareki tabbas babanki baxaiyi abunda xai xamu na cutarwa ba agareki kisa a ranki duk wuya Muna sonki Mai-dubu dae na kwance tana sauraren mamanta amma tasaka furta komi sae hawayen da ke bin idonta Mama tabar dakin tana share kwalla itama balkisu tayita bawa maidubu hakuri sae da taga ta Dan nutsu sannan tayimata sallamah ta fito Baba ne ta hango tsaye bakin kofar falonshi yaga balkisu ta fito ita kadae yace balkisu ya akayine har kuntaso yau da wuri haka tace aa baba ae bamuje ba Dom Mai-dubu batada lapia yace ashsha miyasameta tana ina tace tana dakinta mama ta fito daga daki baba yace maman yara wae maidubu bataji dadi ba mama ta ansamai da eh ae har na bata maganin Dom kanta ne ke ciwo dom mama bata bari baba yagane maidubu taji abunda suka tattauna ba daxun shiyasa tace mai kan maidubu ne ke ciwo yace eyyah tau muje inganta duk suka yi dakin Maidubu itako balkisu tayi gidansu baba na shiga dakin maidubu suka hango ta....... Barrister for life馃拫 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [09:18, 12/21/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By barrister s@dy馃槝 Dedicated 2 my frnd Maryam Aliyu Xauro(Mrs Umar farouq)Allh ya nunamana lokacin ku musha biki 馃構馃槝 Mijin barrister 23-24 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朆aba ya hango Mai-dubu kwance kamar matatta subhanallah Maidubu Ashe kinji jiki har hakan Mai-dubu dae tanajinsu amma tayi kamar bacci takeyi ta kyalesu babane ya maido kallon shi ga mama yana fadin ashe jikin maidubu yayi tsanani amma kinsani kuma bakigayamin ba tau yi hakuri baban yara cewar mama kenan Baba yace kitada ta muje hospital aa ae inaga kaje ko nan chemist kawae ka hado mata magani dom bamu sani ba ko bata iya tafiya sosae yace wannan kuma gaskiya ne tau ni xan fita tau Allh ya kiyaye hanya Allh ya dawo min da kai lapia baba ya amsa da amin summa amin baba ya fita sae chemist ya sayo magani ya wuce wani supermarket Wanda naga anyiwa symbol da Gwadangwaji supermarket ya hado kayan tande tande da lashe lashe ya wuce wajen masu kayan fruits nan ma ya haduwa yarshi kaya masu yawa yasaka a Mota ya wuce sae gida yana shiga mama ta ragemai kayan hannun shi sukayi dakin Maidubu itako lokacin ta tashi tayi sallah raqaa biyu dom neman agaji daga Allh tana idarwa ta koma gado tayi xaune sae tunani takeyi hawaye nabin fuskar ta Tanajin mutsin a waje alamun shigowa xaayi tayi sauri ta kwanta suka shigo baba yacewa mama har yanxu kenan bata tashi ba sae kuma yaga darduma a kasa yace ae ko ta tashi Dom ga abun sallah nan aje mama dae sae eh aa kawae takeyi baba ne ya maida dubarshi ga Mai-dubu yana fadin mai-dubu Mai-dubu Mai-dubu amma tai kamar bacci take ta kwalesu Mama ce ta jijjigata tana fadin ke Mai-dubu wannan baci haka sae kace na mutuwa haba da qar suka samu ta tashi tadan taba kayan sannan tasha magana Dom yanxu har ga Allh jitake batada lapia Yarda Mai-dubu taga dare haka taga Safiya Dom bata yi bacci ba sae aikin kuka da tunane tunane ko me mai-dubu ke tunani ohoo sae da akayi sallar asuba sannan bacci barawo yayi gaba da ita har gari ya waye su mama basu ga Mai-dubu ba mama ta tashi taje dakinta ta ganta tanata bacci ta kwaleta ta fito babane na hango daga kofar gidan yana shigowa gida da misalin qarfe 8 na safe yacewa mama ta kiramai Mai-dubu mama tace bandade da fitowa a dakinta ba kuma na samu tana bacci baba yace tau kwaleta har ta tashi Allh yabata lapia mama tace amin 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚aidubu bata farka ba sae around 11 na safe tana tashi ta shiga toilet tai wanka tayi brush ta fito daure da towel a jikinta da wani dan karami a hannun ta tana goge kanta dashi ta shafa mai tayi shiri cikin wani yadi marrow color tafito fes da ita Mama ce tashigo dakin tana fadin maidubu kintashi ya jikinki Mai-dubu sae da ta russuna har qasa tana fadin gud morning mama yawwa morning too my daughter ya lapiyar jikinki da sauqi yawwa ga breakfast dinki na kan dinning yawwa mama nagode ah ah ba komi idan kika kare babanki yana neman ki ae kuwa gaban Mai-dubu yahau dukan ukku ukku jin baba na nemanta ko ya maidubu xata qara sa da baban ta ku biyoni musha Labari Barrister for life馃拫 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [16:52, 12/21/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By barrister s@dy馃槝 I dedicate dis page 2 S@'@d@tu @lkhali B@ndi Frnd of mind gaisuwar ban girma ga (Mrs babangida)馃槝馃憤 Mijin barrister 25-26 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚aidubu na kare breakfast tasako hijjab tayo falon baba ta shigo da sallamar ta ta russuna har qasa ta gaida baban ta shima ya amsa da far ar sa yana fadin ya jikinki tace da sauqi yawwa Allh ya kara baki lapia amin baba nagode yawwa Mai-dubu Baba yakara kallon maidubu itako kanta na kasa yace Mai-dubu tace naam baba yace waye ni agareki ta bashi amsa da mahaifi yace shin ko kinsan ka haifi yaro kabashi kyakkyawar tarbiyya gatane tace eh yace ko kinsan wasu iyaye suna aurar da yaransu tun sunada shekara 12-13 tace eh yace amma uban da ya kyale yarshi tayi karatu dom ta inganta rayuwar ta har tana final year a secondary skul mi yayi mata Mai-dubu ta amsa da gata yayimata baba yace yawwa ya'ta Baba ya kara maido kallon shi ga mai-dubu yace yake ya'ta kin tabbatar da duk wannan gatan nayi miki shi kuwa a rayuwarki ta ansa eh kayimin duk wannan gatan a rayuwa baba nagode Allh yakara girma banada abunda xan sakama dashi sae adduah Baba yace ... Maidubu tace naam kidaena cewa bakya da abunda xaki sakamin Kinada shi aguna idan dae xan baki umurni kuma Kiyi biyayya agareni tabbas kingama min komi a rayuwa maidubu dae gabanta sae faduwa yakeyi kanta naqasa tana wasa da yatsar hannun ta tayi shuru tana sauraren mahaifinta Sae da Baba yayi gyaran murya sannan ya fara da fadin Maidubu baki taba saba umurnina ba yanxu ma ina fatar xansameki mai ladabi da biyayya ga umurnina Mai-dubu dae na duke da kanta akasa idanunta suncika da kwalla 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� Baba ya kara da cewa Maidubu kinsan malam shehu liman tace eh kinsan alakata dashi tace aa yace tau malam shehu abokinane kuma amininane kuma ko bana raye malam shehu xai iya aurar dake kinji tsakanina da shi kinsan danshi Ahmad tace aa baba yace Ahmad shine babban Dan malam shehu kuma Ahmad yaganki yace yanasonki har ya turu magabatanshi gareni kuma na amince da bawa Ahmad aurenki Dom nasan Ahmad dane mai ladani da biyayya kuma mai ganin girman na gabanshi Dom haka nabawa Ahmad ke kuma xan aurar da ke gareshi bada jumawa ba Maidubu dae na duke hawaye na bin fuskar ta dom taso idan baba ya kira ta kawae tayimai tsaye tace ita wllh batasonshi sae dae kuma kalaman da baba yayimata basa iya bata damar yiwa mahaifinta musu Baba yakira sunan ta cikin wata irin murya mai ratsa xuciyar Wanda ake kiran ko bayan raina bakida miji sae ahmah nagayawa mamanki banyarda kuma banyafewa duk wanda ya tayarda wannan maganar ba ta aurenki da Ahmad Mai-dubu nasan xakiga banyi min Adalci ba amma inason ki sani gata ne na yi miki Mai-dubu dae tayi shuru kawae tana sauraren mahaifinta Baban ta dom baxata iya yimai musu ba amma itako ta daukar wa kanta alkhawarin ko xata rasa rainta baxatayi xaman aure da Ahmad ba dom tun bata sanshi ba har taji ta tsaneshi a rayuwa Baba ya katse mata tunani da fadin yadae maidubu Mai-dubu ya kinyi shuru mi kike tunani uhim... uhim ... Aa bakomi baba cewar Mai-dubu kenan Baba yace OK Tashi ki shiga ciki Allh yayi miki albarka Allh yabaki ya'yan da xasuyi biyayya agareki kamar yadda ki kayi agareni ta amsa da amin ta tashi baba yace Mai-dubu ta amsa sannan ta russuna qasa baba yace Kinga ko Ahmad nanan xuwa yau bayan magarib dom nayimai ixinin fara xuwa wajen ki ta amsa da tau ta tashi ta fita Koya Mai-dubu xata yi idan manemin aurenta yaxo hhhh .......... Barrister for life 馃拫 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [10:25, 12/22/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By barrister s@dy馃槝 Dedicate 2 all reader's of mijin barrister 馃槝 Sisters naga comments dinku da shawarwarinku ina godiya Allh yabar so da qauna love u die馃槏馃槏 Mijin barrister 27-28 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚aidubu na shiga daki ta rushe da kuka ta fada kan gado tana kuka har akayi sallah ta tashi tayi sallah ta dawo ta kara kwantawa tanayyita tunanin ko yaya mijin da baba ya bata yake ta koma tuno qawarta xarah sae taga itama fa xarah baffanta ba dole yayi mata ba sae da aka nemi amincewar ta kafin abada ta ga Nura amma ni gashi baba yabadani ga wanin da banko sani ba dom babana ya tsaneni sae ta rushe da kuka Mama ce tashigo tana fadin kul Mai-dubu kar in kara jin kin furta irin wannan Kalmar da bakinki waya gayamiki babanki baya qaunar ki tau bara kiji duk duniya nida babanki munfi kowa sonki sae na ukkun mu shine Ahmad shida yake neman auren ki Maidubu sae bin mama da ido kawae takeyi Dom ita ta tadauka xancan xuci ne takeyi Ashe mama taji ta maidubu Kiyi hakuri ki rungumi Ahmad amatsayin mijinki kibashi dukkannin soyayyar ki idan har kinason ganin farincikin mahaifinki kuma karki bawa shedan damar shiga rayuwar ki duk lokacin da kikaji bacin rai kiyita addua kinji Mai-dubu ta amsa da eh nagode mama dom har ga Allh nasihar da mama tayi mata ta shigeta sosae har tadan samu nutsuwa a rayuwar ta Amma har yanxu idanunta basu daina fitar da kwalla ba mama tace ki tashi ki shiga wanka Dom baban yara yace Ahmad yana hanya anjuma xai xo wajenki Mai-dubu ta tashi ta share kwalla a idonta shiga toilet Dom yin wanka kamar yarda mama tayi mata umurnin 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚aidubu na fitowa wanka mama na shigowa dakin da waya rike da hannun ta tana fadin gata tace Mai-dubu ga qawarki Xarah ta kira waya maidubu ta amsa tana murmushi tunda maidubu taji xancen xatayi aure sae yau ne rana ta farko da naga murmushin ta mama na bata wayar ta fito tana mai tausayin yar ta ta maidubu ta dauka suka gaisa da xarah tace najiki shuru kwana biyu Xarah dole kiji ni shuru inacikin damuwa sosae Xarah tace subhanallah Maidubu mike faruwa dake ne mi akayi miki maidubu ta buda baki Dom gayawa qawarta damuwar ta amma ina takasa dom kukan da yaci qarfinta sae can tace xarah bah...bah....nah ... Ne ......xai....xai...yi...min....aure ... Sae kuma tayi shuru tana share kwalla xara tace Haba maidubu gayamin gaskiya kinsan bama irin wannan wasan fa wallahi xarah ba wasa nakeyi maki ba qawata Kiyi hakuri tabbas ko Kinada babbar damuwa kuma yanxu insha Allh xansan abunda xangayawa hajiyata dom inxo inganki musan miye mafita dom matsalarki tawa ce banda Wata qawa sae ke Kiyi hakuri ina hanya yanxu insha Allh sae kinjini yawwa qawata nagode Allh yabar qauna sae kin shigo sukayi sallama da juna 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚aidubu taje ta kaiwa mama waya mama tace wae har yanxu baki shirya ba kuma kinga lokaci sae karasowa yakeyi ko yi hakuri mama yanxu xan shirya insha Allh tau gara dae kikama jikinki tau mama Maidubu ta shiga daki mama tabita baya suka shiga tare ina kayanda xaki saka Mai-dubu tace gasucan kan gado wa iya xubillah Wata mayyar shadda na hango white amma tasha kwado da red din xare tana daukar ido mama tace wannan shaddar tayi daedae kisaka ta Maidubu tajiyo sallamar qawarta tana gaisawa da mama ta shigo da sallamar ta suka rungumi juna xarah tace wa maidubu kindan rame fa qawata maidubu tace qawata ba dole in rame ba suka xauna suka tattauna akan wannan matsala ta auren Mai-dubu Xarah ta bawa qawarta shawarwari sosae akan wannan auren sannan ta gayamata tabi iyayenta dom baxasu kaita ga sharri ba Mai-dubu tayi godiya ga qawarta xarah sannan ta tayata shiri tayi shiri cikin fatar shadda wacce tasha Jan kwado ta saka jam gyale da jajayen yan Kune da sarka da yan hannu jajaye takalmi na hango qawarta xarah ta fiddo mata tanafadin Kisa wannan Mai-dubu sae hararar qawarta takeyi Dom ko wajen sako kaya sae da suka sha rigima wae ita a dole baxatayi Wata kwalliya ba tunda bata son shi Ana gama sallar magarib maidubu ta fara fargabar kowa ye wanna Ahmad din kuma yaya yake da wanna tunanin taji tsayuwar mota a picking space din gidansu ae ko gabanta ya hau faduwa mama ce tashigo dakin tana fadin Mai-dubu ki fito baqonki yana falon babanki Mai-dubu ta amsa da tau mama ganinan xuwa xarah ta dauko turare kala kala ta feshe jikin qawarta dasu Mai-dubu tayi kyawon da ba namiji ba ko macce ta kalleta tasan ta wanka masha Allh Dom duk shape dinta ya fito sosae ga na fulaninta duk rabinsu waje Suka fito tare xarah ce riqe tire dauke da ruwan faro na gora da lemokkan gorona daban dabam Xarah tayiwa mama sae anjuma itako maidubu tace nafito mama taji dadin ganin maidubu a haka tace yawwa adawo lapia suka fito sae kofar falon xara ta mikawa maidubu tire din sannan sukayi sallama maidubu tashigo falon da sallamar ta........ Tau fa komi xaifaru tsakanin Mai-dubu da baqonta Barrister for life馃拫 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [22:47, 12/22/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By barrister s@dy馃槝 Dedicated 2 my daughters Hafsat gwandu nd Seeyamah Nura馃槝馃槝 Mijin barrister 29-30 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚aidubu na shigowa falon bata ko kalli inda baqonta yake ba sae ta juyo ta sake labulen kofar ta qara kara ganbun falon Ahmad dae yayi mutuwar tsaye dom bai taba ganin mai-dubu batada hijab ba sae yau Ashe haka take Maidubu takasance doguwar macce ce mai kakkauran jiki wankan darxa ita ba fara ba ita ba baka ba mai yalwar idanu da dogon hanci da matsakaicin baki ga Sharp Dom wanna kayan da tasa sun kara fidda cikar halittar ta xancen da Ahmad keyi da xuciyar shi kenan Mai-dubu na juyowa Dom karasowa falon ta saki tire din hannun ta sakamakon wani baqon alamari da ta gani ae ko har goror faro sae da ta fashe duk wurin ya lalace Sae da ta mursa idonta yafi sau biyar dom tan tance da gaske Ahmad ne a gabanta kodae gixo yakeyi mata amma sae taga shidin dae ne Ahmad ae baigama fita daga hayyacinshi ba sae da yaga na fulaninta Dom duk rabinsu a waje suke gasu farare fes dasu jikinshi har ya fara rawa amma saboda girman kai da gudun raini ya hana Ahmad bari maidubu ta fahinci halinda yake ciki sae kawae ya hade fuska sosae sannan yatashi tsaye yana fadin dama nasan xaki raxana kuma xakiyi mama kin ganina a gidanku amatsayin manemin aurenki Inason ki sani ni Ahmad shehu ya fada yana pointing kan shi da yatsar sa bantaba neman abu na rasa ba kuma bantaba sa insa da wani ba haka kuma bana fada a fada koda mahaifina ne idan nabada umurnin sae dae yabi dole Ahmad yakara matsawa dab da Mai-dubu har suna shaqan nunfashin juna itadae Mai-dubu tayi mutuwar tsaye sae kallon Ahmad takeyi kamar sokuwa Yaqara da cewa ke miye ma sunanki sae kuma yayi irin murmushin nan na gefe daya na keta ke ya fada cikin Wata irin tsawa wacce sae da fitsari ya digowa Mai-dubu dom ubanki ya sunan ki ko baki jini bane Sae a lokacin Mai-dubu ta dan matsa baya sannan tace ba ubana ba sae da ya karemata kallo sannan yace tau ubanwa nidae ba ubana ba sae ubanwa nice yafada da tsawa itama ta mayarmai martani da irin tsawar da yayimata tace bansani ba 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿杒odae ubanwaye nidae ba ubana ba nan fa maidubu tayi bakin magana basae kafadamin abunda yasa kaje neman aurena ba kayi hakanne Dom ka wulaqanta ni kayi hakan ne Dom ka takura rayuwata kaje wajen iyayena kasamo nasara a wajensu let me tell u something wllh! wllh!! wllh!!! ni Mai-dubu nayi alkhawarin wulaqantaka fiye da yarda kake da niyyar yi akaina I want u 2 bear it in ur mind dat auren nan yana nufin qarshen rayuwar wanin mu inni inkai Ahmad yayi tsaye kawae ya harde hannaye yana jinjina irin taurin kai da jajircewa irin na Mai-dubu taci gaba da cewa sannan inason duk wasu makaman da katanadar dom yakata ka nunkasu dom nayi imanin nawa makaman xasufi xafi da quna agareka Maidubu ta juyo da qarfi Dom fita falon Ahmad yayi saurin fixgo ta har tafada kirjinshi ga na fulaninta kwance akan kirjinshi aiko nunfashinshi ya fara dauke wa maidubu sae xulle xulle takeyi Dom kubcewa amma ina Ahmad ya rike ta kam sae da yadan nutsu sannan yasaketa yayi saurin kulle kofar da key ya rike key din a hannun shi yana maida nunfashi ita ma maidubu sae nunfashi take mayar wa amma ahakan tayi qarfin halin fadin rungumar da kayimin kuma Allah ya isa Ahmad yakara rike hannun ta yana fadin da bai isaba xaiban damar tabaki ne kuma nayi miki wannan rungumar ne Dom in matseki in wahal dake amma ba dom wani abun ba idan ma na rungumeki me xanji me kike dashi da har xaaga shaawar ki stupid cewar Ahmad kenan Ahmad yadan nutsu Dom jiyake nutsuwar shi baxata daedae ta ba har sae yabar wajen wannan marar kunyar yarinyar Ahmad ya hade rai kamar baitaba dariya ba ke maidubu ko daga kai bata yi ba balle tasan yana nan sae da ya kara matsawa dab da ita ke bakyaji nane sae lokacin tadago kanta kawae ta kalleshi batare da ta amsa shi ba Ahmad yace inason ki saurareni dakyau kiji abunda xangayamaki wannan auren da xaayi mana banaso bane dom bantaba tsanar wani mutum ba kamar yarda na tsaneki kisani bana sonki bana qaunar ki kin yimin abunda tunda nake ba Wanda yataba yimin shi kinxageni kin daga hannu kin gareni da wannan nake gayamaki kintabka babban kuskure a rayuwar ki Dom sae nasaki kinyi nadamar rayuwar ki kuma karki taba farinciki da wannan auren dom axabane agareki Maidubu dae sae ido kawae da takebin Ahmad dashi Ahmad yakara da fadin ni mutum ne mai tsananin dukiya kuma idan duk dukiyata xata qara ni Ahmad nayi alkhawarin sae na wulaqantaki Ahmad yakama hanya yabude falon har xai fita Mai-dubu tace Ahmad ya juyo batare da ya amsa ba tace inason kasa a ranka bana tsoron duk irin tanadan wulaqantawar da kayimin a gidanka dom wllh! wllh!! kaine da nadama amma ga fili ga mai doki shege ya fasa Ahmad yayi murmushi sannan yace OK Maidubu ta shigo gida ko ganin gabanta bata yi dakyau Dom dubu take gani da jirin da ke dibar ta da kyarr tasamu takai kofar dakinta bata iya shiga cikin dakin ba ta fadi sumammiya mama ce tafito sanadin jin faduwar wani abun da tayi tana fitowa ta hango Mai-dubu sumammiya mama ta isa wurin da gudu a rikice tana fadin......... Barrister for life馃拫 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [12:53, 12/23/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By barrister s@dy馃槝 Dedicated 2 my daughters Hafsat Nasir gwandu nd Seeyamah Nura inason ku yarana Allh yayi muku albarka馃槝馃槝 Reader's karku manta fa Kune farincikin barrister ina alfahari da reader's 馃槝馃槝 Jinjinar ban girma ga mijin barrister fans ina alfahari da members na wannan grp Allh yabar qauna馃憤馃憤 Mijin barrister 31-32 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚ai-dubu! Mai-dubu!! Mai-dubu!!! Ohhh ni hadixa nashiga ukku daga xuwa xance kuma sae inganki a sume Mai-dubu ki tashi Dom Allh nashiga ukku babane yayi sallama yashigo ganin mama rungume da Mai-dubu bata mutsi mama sae jijjigata takeyi bakaramin tada hankalin baba yayi ya iso da Sauri yana fadin maman yara make faruwa da Mai-dubu mama na kuka tace wllh bansani ba nidae ina fitowa naganta nan a haka yace dauko mayafinki muje da ita hospital mama ta dauko mayafinta baba ya dauki Mai-dubu kamar karamar yarinya yashinfideta a sit din baya na mota suka shiga gaba shida mama sae gate din FEDERAL MEDICAL CENTER BIRNIN KEBBI suka shiga da Mai-dubu emergency nurses suka tura Mai-dubu a wani gado na marar lapia sae wani dakin aka bata gado likkitowa sun hau aiki akan Mai-dubu amma har yanxu nunfashin Mai-dubu bai samu ba Wata nurse na fitowa mama ta riqeta tana kuka tana fadin Dom Allh nurse wane hali maidubu take ciki nurse taji tausayin mama ta dafa kafadar mama tana fadin Kiyi hakuri gaskiya har yanxu bamu samu nunfashinta ba amma xata tashi insha Allh mama ta kara rushewa da kuka tana fadin kodae ta rasu ne Dom Allh gayamin gaskiya Kiyi hakuri mama wallahi yarki nada rai kuma zata tashi insha Allh Baba ne yaxo har inda mama take yana fadin haba maman yara kiyi hakuri mana ki daina wannan kukan ba anfani ya tadata ya rike hannun ta suka koma suka xauna dom shima baba kukan yakeyi amma marar sati Haka suka kwana da Mai-dubu har qarfe 5 na asuba wani doctor yashigo akayi mai bayanin halinda maidubu takeciki aiko yayi dakin da saurin shi yana shiga yaganta kwance kamar matatciya doctor yayi umurni da abashi Ice block aka bashi yadan jikata ya tsoma dan qaramin towel a ciki ya matse sannan ya rika shafawa Mai-dubu shi afuskar ta da xucitarta sannu sannu sanyin na ratsata 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朇an naji Mai-dubu tayi Wata irin ajiyar xuciya tana bude idonta sannu sannu doctor sae sannu yake yimata ya kira iyayenta mama naganin maidubu ta bude ido ae da gudu suka karaso wajenta duk nurses din dake dakin sun jinjina irin soyayyar da iyayen Mai-dubu keyimata mama ta rungume yarta sae sannu suke yi mata budar bakin maidubu tafara fadin mama !baba !!mama !!! Ahmad basona yakeyi ba baba banason Ahmad baba Dom Allh karka aurar dani ga Ahmad Dom wllh baxan xauna dashi ba sae kuma ta riqe hannun mamanta tana fadin mama kigayawa baba idan yayimin wannan auren wllh sae na kashe kaina ko inkashe Ahmad ko ingudu inbar gida ko infada rijiya baba ya kalli doctor yace likita inaganin kamar maidubu batacikin hayyacin ta doctor yace eh hakane xanyimata allorar bacci ne insha Allh idan ta tashi xata dawo cikin hayyacinta duk suka amsa da OK Mama dae tayi xaune tana mai tausayawa rayuwar Mai-dubu har aka yimata allora ba jimawa bacci yayi gaba da ita doctor ya fito bakowa a dakin daga baba da mama sae Maidubu dake bacci mama bata taba saka baki a maganar auren nan ba amma yau xatayi magana dom taga abun yaki ci yaki canyewa Mama ta maido kallon ta ga baba ta kira sunan shi cikin sigar soyayya baban yara kana ganin kuwa yin wannan aure baxai iya jawo mana abunda yafi gabanmu ba Mai-dubu fa batason wannan yaron kuma Yakama mubarta tagano wanda take so da kanta Mama takara da fadin Dom Allh baban yara kajanye xancen auren nan kar muyi silar silwantar rayuwar yarmu dakanku kar muxamo sanadin kashe yarmu da kanmu duka ma nawa ne shekarrun Mai-dubu da har xata bafa fuskantar irin wannan matsalar rayuwa kofa batace mana komi ba dole ne tayi mana kallon marassa Adalci agareta Mai-dubu nada kawaici hakan ne yasa baxata iya furta mummunan kalami agaremu ba Dakata maman yara mi kike so kigayamin infasa aurar da maidubu ga Ahmad komi kike nufi ne gaske dae naga bakya farinciki da wannan aure kina goyon bayan yarki kenan ko yafada cikin massifar fada mama bata yi kasa a gwuiwa ba wajen fadin baban yara dole ne ingayama gaskiya Mai-dubu batason Ahmad kuma tunda bataso nima banason shi ta yaya xakayimata auren dole komu iyayenta anyi mana dole ne balle maidubu Sae da baba ya karewa mama kallon mamaki Dom bata taba sa insa dashi ba sae yau lallai hadixa harni kike gayawa hakan yau sae kuma yayi shuru yana naxari sannan yayi gyaran murya Hadixa inason ki saurareni dakyau kiji abunda xangayamaki wallahi! Wallahi!! Wallahi!!! Idan kikaga na fasa wannan auren kitabbatar da bana raye kuma ko bayan raina banyafewa duk Wanda ya hana wannan auren ba kunyi kadan ku maidani karamin mutum kunyi Kadan ku maidani dattijon banxa idan kikaga bankai Mai-dubu gidan Ahmad ba ki tabbar ta mutu mutuwa ce kawae xatayiwa maidubu Katanga da gidan Ahmad Mama sae kallon baba takeyi da mamakin wannan taurin kai na baban Mai-dubu baba ya fusata sosae mama bata iya jure ganin fushin mijinta dom haka ta russuna har qasa tana fadin dom Allh baban yara kayi hakuri raina ne yabace kuma insha Allh baxan qara saka bakina ba tsakanin ka da yarka yace lallai kam dayafi maki Dom wllh banqi ran kowa ya baci akan wannan auren ba kisani Xarah ce ta kira wayar mama Dom har yanxu Mai-dubu batada waya da wayar mama take amfani itama xarah sae da tayi miji sannan baffanta ya bata waya mama ta daga call din xarah suka gaisa mama tace wllh maidubu ko batada lapia gamu a hospital anbata gado mama miya sameta ne mama tayiwa xarah bayani abunda yafaru xarah tace me likitawa suka basuwa result dinta mama tace basu bada ba har yanxu mama ganina xuwa yanxu wanne hospital kuke mama tagayama harda room number dinsu baa juma ba doctor yashigo ya dubu jikin maidubu sannan yacewa mama ina babanta mama ta ansamai da baya nan OK idan yaxo yasameni office... Barrister for life馃拫 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [12:48, 12/24/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By barrister s@dy馃槝 Dedicated 2 my daughters Hafsat Nasir Gwandu nd Seeyamah Nura 馃槝馃槝馃槝 Mijin barrister 33-34 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朆aba nashigowa mama tagayamai doctor na nemanshi ya ajiye ledar hannun shi yafita har yanxu Mai-dubu bata farka ba xarah ce tayi sallama suka shigo itada Nura suka gaisa da mama cikin girmamawa sannan Nura yayiwa mama sallamar yana mai yiwa Mai-dubu fatar samun sauqi suka fito xarah ta rikashi har mota sannan ta dawo room din tayi xaune wajen qawarta tana mai tausayin qawarta Maidubu tafara motsi sannu sannu duk suka maida kallonsu ga Mai-dubu ta tashi xaune sae sannu suke yimata mama tace mi kike ji yanxu banajin komi mama kaina ne kawae kedan ciwo tau Allh yakara sauqi Baba ne yashigo rike da takardu a hannun shi da ledar magani fuskarshi ba annuri ko Kadan yamikawa mama takardun anshi karanta ta amsa ta karanta tana idarwa ta fashe da kuka hankalin kowa awajen a tashe yake more especially Mai-dubu da qawarta xarah da basu San komi ba Baba ya maido kallon shi ga Mai-dubu sae da yakaremata kallo sosae sannan yace Mai-dubu bara kiji wllh ba damuwa xaki saka a rayuwarki ba idan mutuwa xakiyi matukar kina nunfashi sae na kaiki gidan Ahmad tunda bakida mutunci idan ko bakyaso hanya daya kike da ita wajen dakatar da wannan auren hanyar kuma itace kawae ki kashe kanki ko ki kasheni shi kenan ki huta sae yafashe da kuka yayi waje tunda baba yafara magana maidubu ke kuka marar sauti Baba na fita maidubu ta rushed da kuka duk kukan suke yi mama ce tace Mai-dubu idan dae nice uwarki kuma idan har ke ya' ce ba shegiya ba tau wllh kar inkara jin maganar bakyason Ahmad miyasa baxaki rungumi wannan qaddarar ba Haba bakincikin ki yayimin yawa dame xanji da damuwar da kikasa a ranki har tayimiki sanadin ciwon xuciya ko da koke koken nan naki ko da abunda mahaifinki yakeyi haba Mai-dubu ta share kwallar idonta ta dafa qawarta xarah ta sauko har wasa ta russuna ta bawa mamanta hakuri tare da daukar mata alkhawarin baxata sake nuna bacin ranta ba akan wannan aure mama taji dadin kalaman Mai-dubu mama tace tashi yata Allh yayi miki albarka Kwanan Mai-dubu ukku a hospital amma Ahmad baixo ba balle yayo aike kuma yana sane da duk wani motsi na Mai-dubu amma yaqi xuwa dubata har aka sallameta Xarah ta kira waya mama takaiwa Mai-dubu ta amsa suka gaisa tayi mata ya jiki sannan ta gayamata gobe xata wuce sokoto garin kakannin ta da mahaifinta kenan kuma baxata dawo ba sae Saura sati daya bikinta tunda bikin qarshen wannan watan ne kunsan sakkotawa sun iya jika amarya tayi xam xam xam yarda sae ango ya........馃檲 ina nufin sae yayi kyautar da bai shirya ba 馃ぃ馃ぃ Mai-dubu tace tau sis Allah ya kaimin ke lapia xarah ta ansa da amin qawata sukayi sallama waye gari xarah ta wuce sokoto Mai-dubu na kwance jikin mama a falonta suka jiyo sallama Balkisu ce tashigo qawar Mai-dubu suka gaisa da mama sukayi dakin Mai-dubu tayi mata sannu da jiki sannan suka yi fira balkisu tabawa Mai-dubu shawarwari sosae sannan sukayi sae anjuma Maidubu na hango tayi wanka tayi shiri cikin uniform dinsu na islamiyyah tayi kyau sosae amma tadan rame Kadan mama nayi islamiyyah tau Mai-dubu adawo lapia ta ansa da Allh yasa Mai-dubu ta wuce gidansu balkisu ta gaisa da innar balkisu sannan suka wuce islamiyyah suna tafe suna fira dom yanxu tarage saka damuwa a ranta Su Mai-dubu na tashi a islamiyyah suna tafe suna fira ita da qawarta balkisu mota tayo cikin su sae da sukaji tsoro Mai-dubu na fadin kai amma wannan anyi tsinanne sae kuma sukaga antsayar da motar Ahmad ne yafito yana kallon Maidubu itako sae harara take watsa mai ya kalli balkisu yace sannu ko ta ansa mai da yawwa sannun ka ya maido kallon shi ga maidubu yana fadin ke baki iya gaisuwa bane ko baa koya a gida ba ta ansa mai da eh baa koyamin ba ai naga alama yaqara matsowa kusa da ita yana karemata kallo Dom duk ana ganin shafin nonowanta Dom hijabin yabi jikinta ya kwanta malam kaba mu hanya Dom munada abunyi Ahmad yace idan anqi fa maidubu tace ae dolene a biyar tunda bata gidan iyaye bace Ahmad yayi murmushi kawae kaba mu hanyar ko wallahi inyima ma ihun korto Ahmad ya xaro ido waje 馃槼yana fadin bayan rashin kunya ashe harda qaxafi kin iya tau bari in nuna miki ni korton ne Dom ki tara min jamaa da dalili ae ko Mai-dubu na ja da baya Ahmad na Binta har suka iso jikin bango ya riqeta kam jikinshi har rawa yakeyi yafara neman bakin ta Mai-dubu sae dukanshi takeyi ya chabki bakinta ya fara tsutsar sa kamar Wanda yasamu sweet yana tsutsar bakinta yana kara manne mata maidubu sae hawaye kawae takeyi Dom ba bakin kuka mutane sae wuce wa suke suna kallon Ahmad da Mai-dubu idan wani yaxo dom kwatar Mai-dubu ga hannun Ahmad sae balkisu tace ae mijinta ne su kyalesu kawae Su Ahmad da Maidubu sun bawa wasu shaawa dom mutanen sun dauka tsananin soyayya da suke yiwa junan su ne yakawo hakan wasu ko sunji haushin abunda Ahmad yayi a cewar su wae miyasa duk gida baya Isar su har sae sunxo waje suna rungumar juna sae da Ahmad yayi mai isarsa sannan yasaki Mai-dubu itako sae tofe yawu take tana goge bakinta tana fadin Allh ya isamin banyafe ba Dan cin amana Allh ya isa Ahmad dae yakasa tsayuwa da kafarsa ya bude mota ya shiga ya xaune dom baxai iya driving ba yanxu har sae ya Dan daedaeta natsuwar sa Maidubu nagama fadar abunda yake ranta tayi gaba balkisu tabiyo ta baya tana kiran sunan ta amma Mai-dubu tayi banxa da ita Balkisu ta riqe hannun Mai-dubu Mai-dubu ta fixge hannun ta tana fadin ke Balkisu bara kiji ingayamaki ni ba yar iska bace kuma bana abuta da yar iska yanxu duk xaman da nake dake amma dake xaa hada baki aci mutuncina a titi ko har mutane na xuwa dom kwatata a hannun wancan Dan iska amma wae kina gayama mutane mijina ne ko kin kyauta sae da Mai-dubu ta share kwalla sannan ta wuce abunta tabar qawarta balkisu tsaye tana fadin haba maidubu Nifa banyi wannan abun dom wani abu ba sae Dom intaimake ki daga kallon da......... Barrister for life馃拫 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [09:38, 12/25/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By barrister s@dy馃槝 Dedicated 2 my daughters Hafsat Nasir Gwandu nd Seeyamah Nura馃槝馃槝 Mijin barrister 35-36 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚aidubu ta share kwalla ta shiga gida ta duba dakin mama bata ganta ba ta wuce kitchen ta same ta acan mama sannu da aiki yawwa maidubu kin dawo eh tau Allh ya taimaka ta ansa da amin mama bari inshiga ciki in rage kayan jikinta sae inxo in tayaki aikin mama ta ansa da tau Maidubu nashiga dakinta ta sami qawarta balkisu xaune Dom da tashigo gidan tayi sallama bataji kowa ba ta wuto dakin Mai-dubu taga bata nan tasan idan dae bata iso gida ba akwae inda ta biya ne shiyasa ta jira ta har ta iso maidubu naganin qawarta balkisu ta hade rai fuskar ta kamar bata taba yin dariya ba ta juyo dom fitowa a dakin balkisu tayi saurin rike mata hannu tana fadin Haba qawata wallahi da kinsan dalilina nayimiki hakan daxun nayi imanin da bakiyi fushin dani ba amma inason ki saurareni kiji dalilina Mai-dubu tayi kokarin sake fige hannun ta balkisu ta kara riqeta Mai-dubu I swear by Allah u most listen 2 what I am going 2 tell u after dat u can judge me any way u like Mai-dubu dae na tsaye amma taqi ko kallon inda qawarta take Balkisu tafara da fadin Mai-dubu abunda yasa narika cewa mutane Ahmad mijinkine Kinga idan suka gane ba mijinki bane wasu xasu riqa kallon ki yar iska dom ganin xasuyi da yardar ki hakan ta faru wasuko ko sunyarda da Ahmad yayi maki dole ne amma fa kisani girman ki da qimarki da mutuncin ki duk xasu xube a idanun su xasu daena ganin qimarki amma nace Ahmad mijinki ne dom Kinga basu San ko Kinada aure ko Bakida aure ba shiyasa nayi hakan da fatar xaki yimin kyakkyawar fahinta Mai-dubu tayi shuru tana jinjina kalaman qawarta da hikimar ta Balkisu ta kara rike hannun qawarta Mai-dubu tana fadin Am very sorry my sister I don't means 2 hurts u but if I hurts u pls forgive me for my wrong action sae yanxu maidubu ta kalli qawarta tana fadin Kiyi hakuri qawata sorry for my wrong observation ba komi qawata amma fa gorxon nan naki ya iya soyayya hmmm bari kawae balkisu Ahmad yayi hakan ne Dom ya wulaqanta ni amma ki barshi kawae I know what 2 do mama ce ta daga labulen dakin ta leko tana fadin Mai-dubu daga bari inxo kawae kika gudu ko balkisu ce tagaida mama suka gaisa mama tace ae na dauka xamanta ne kawae tayi ashe ke ce kika xo eh mama tau idan kin koma ina gaida mamanki balkisu ta ansa da xataji insha Allh Baba ne yashigo gida da sallamar sa ya shiga dakin mama sukayi wata maganar da banji abunda suka tattauna ba nadae ga sun fito suna dariya suka shiga dakin Maidubu lokacin maidubu tana xaune tana bitar karatun ta sukayi sallama suka shigo Maidubu ta sauko daga kan gado ta russuna qasa ta gaida iyayenta suka ansa da far arsu suka xauna akan gadon itako Mai-dubu ta xaune qasa Babane ya fara da gyaran murya sannan yace Mai-dubu ta ansa da naam baba kanta na qasa Maidubu Ahmad ya turu magabatan shi gareni yanason ayi baiko (engagement) ayi sadaki asaka ranar aure amma nagayama iyayensa ni bana yiwa yarana sadaki sae ranar aurin aure maganar saka date dinki kuma nace yadan kara hakuri har ki kammala secondary dinki tunda yanxu abunda ya rage ki kammala baxaifi wata biyu ba ae ko Mai-dubu da tunda babanta ya fara maganar take jin faduwar gabanta ya tsananta sosae tace baxaifi hakan ba baba yace yawwa yata Baba ya kara da fadin maganar baikon ko (engagement) shi kam na basu damar xuwa kuma har mun tsayarda rana Dom haka idan Allh yakai ranmu ranar Friday xa ayi baikon ki da Ahmad mama ce ta ansa da Allah ya nunamana Maidubu dae tana xaune kamar wacce aka dasa a wajen wayar mama ta hau ruri mama ta duba taga number ce kawae ba suna sae ta daga taji muryar namiji yana fadin ina wuni mama ta ansa da lapia qlw yakara da cewa ya gida ya aiki ta ansa da Alhmdllh sae dae bangane ko waye ba yace ah Ashe batayi miki saving number ta ba mama tace waye xatayi saving number yayi yar qaramar dariya sannan yace mama Ahmad ne sae lokacin mama tace eyyah Ahmad ya gida ya mamanka ya ansa da tana qalau yawwa ga Mai-dubu aa mama ai kibarta kawae dama nace tabani number dinta tace batada waya amma sae ta bani taki eh hakane gaskiya batada waya Dom babanta bayason tayi waya tana karatu sae ta kammala sannan ya saimata wayar Ahmad yace OK badamuwa ae hakan shine daedae sae kuma yayi shuru mama tace hello Ahmad yace uhmm uhmm mama tadanyi murmushi sannan tace ke Mai-dubu anshi ga Ahmad Mama ta mikawa Mai-dubu wayar sannan ta tashi tafita Mai-dubu na ansar wayar da mamakin inda Ahmad ya samu number din mama tana dauka ta axa wayar a kunne tayi shuru kawae Ahmad ne yace ke ina nan xuwa wajen ki anjuma bata bashi ansa ba ta kashe wayar Tana fito wa tashiga bangaren mama tabata wayar mama tayi dariya tace yata kenan anaso ana kai kasuwa ko Maidubu taji kunyar maganar mama amma ta dake tace hmmmm mi akayi halan mamana mama tace waya bawa Ahmad nom na halan Maidubu tace wllh mama bansan inda ya samu ba Mai-dubu na hango tayi wanka tafito tayi shiri cikin Wata dogowar riga blue-colour ta roba tabi lafiyar jikinta ga hips dinta duk sharp dinsu yafito ga boobs dinta masha Allh maidubu tayi kyawon ta masha Allh tayi dan simple makeup ta fito falon mama suna kallon wani film na hausa mai suna (Salma bankwana) ta gaida iyayenta itama taxaune har aka kira sallar magarib baba yayi masjid mama ta tashi itama Mai-dubu ta tashi tasaka pause sukaje sallah suka dawo amma har yanxu baba bai shigo gida ba Suka cigaba da kallon maidubu ta anshi wayar mama tasaka ta silent dom kar Ahmad ya kira mama ta sakata daukar wayar dole Ahmad yayi ta kira ba responding Baba ne yayi sallama ya shigo falon maidubu ta gaidashi ya ansa da far arsa Mai-dubu ga Ahmad can falon waje fa har ya iso mama tace kaji shashasha ni batama gayamin yana nan xuwa ba itadae maidubu tayi shuru baba yace maxa tashi kije mama tace kuma har waya sukayi daxun baba yayi dariyar jin dadin maganar mama Dom gani yake kamar yanxu Mai-dubu nason Ahmad maidubu ta tashi tayi dakinta tana turu baki a gaba tasako shoe dinta kawae bata kara da komi ba fuskar ta ba kwalliya bata kara saka turare ba tun wanda tasane lokacin da tayi wanka hakan ta fito ta bude dan qara min gyalen rigarta Wanda bai wuce iya wuyanta ba tace Mama natafi mama ta leko tace ya banji qanshin turare ba maidubu tace nawa ya kare mama tace ah ah maidubu yaushe kika fara qarya kuma Mai-dubu dae tayi Dan karamin murmushi Haba mama ba qarya fa nayi miki ba tau shi kenan naji xo ganawa kisaka Dom ni inada shi Maidubu tabi mama daki mama tayiwa maidubu barin turare a jikinta sannan tace adawo lapia........ Barrister for life馃拫 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [22:05, 12/25/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By barrister s@dy馃槝 Dedicated 2 my frnds Najeeba Sani (Gwaxee)馃槝 Asma'u Umar Ibrahim (Ummi)馃槝 Samira Malami(Mrs muktar)馃槝 Rashida Aliyu(yar mama) 馃槝 frnds lyk no others wishies u long life dear frnds馃槝馃槝馃憤 Mijin barrister 37-38 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚aidubu ta kama hanyar fita mama ta kirata tana fadin ya banga komi a hannun ki ba baxaki je mai da ruwa ba yaushe kika fara rowa ne maxa kije ki bude oven na saka kaxa aciki idan tayi Dan xafi ki fidda ta ki bude fridge ki dauko lemon gorona ki hadu ko kala ukku ne ki sako a tire kije dasu maidubu na tura baki a gaba ta wuce ta dauko ta hadi kayan a tire tafito Tana kaiwa kofar falon ta hango wata hadaddiyar mota a packing space dinsu kirar (rangerobber ) blackcolour ta tabe baki kawae ta wuce cikin falon ta shiga da sallamar ta amma Ahmad baiko tanka ta ba Maidubu ta dire tire din da ke hannun ta akan center table ta nemi wuri ta xauna batare da ta gaidashi ba Ahmad ya janyo tebur dinda maidubu ta axa tire akan yabude yaga wannan flats anyi reaping kaxa wannan flats ko ansako kayan snacks sae lemokka da Dan towel din goge hannu Ahmad ya kalli maidubu yace baki iya gaisuwar ba ko ohhh sorry namanta last time kin gayamin gidanku akwae karancin tarbiyya ko amma karki damu xakiyi tarbiyya agidana Sannan ki taimaka ki kwashe wannan abun agabana Dom banacin kaxa karamar kyautar da mutum xai iya yimin en ansa batare da nayimai godiya ba akan karancin abunda yabani shine yayimin kyautar dawuysu amma banacin kaxa dom ta matsiyata ce Maidubu sae da ta karemai kallon wulaqanci sannan ta tabe baki tana fadin sannu (C ,B,N) Ahmad yayi dan karamin murmushi sannan yace ke inason ki saurari abunda xan gayamiki yanxun nan wata kila xai anfane ki Wata rana 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� Ni gidana ba yan aiki kece yar aiki dom wallahi ko bayi sae sunkifi jin dadin rayuwa gidana ba driver ba kuma banyafe kishiga motar haya ba ko napep duk inda xakije a qafa xakije duk nisan wuri gidana baa baqi gidana baa sadaka gidana baa ci akoshi sannan gidana abuncin ki kanxo ne da kwaki Maidubu tayi murmushi sannan tace iya dokokin ka kenan yace eh iya abunda xan iya gayama ki kenan sauran ko shine wahalar duniyar da xaki sha a hannu na tace ni baxan gayama nawa ba sae dae kagansu a aikace Ahmad ya tashi xai wuce sae ya tsaya ya karewa maidubu kallo yana rayawa aranshi kai idan na aure wannan xan mure fa sae na gama murewa da ita sannan in Isar da nufina akanta sae da ya karemata kallo sannan yace Ina fatar ubanki yagayamaki yayi kusan sayarmin dake ko eh yace ubanka yaxo jiya Ahmad yayi murmushi yana fadin eh gaskiya ne Maidubu ta kafe Ahmad da ido tana yimai wani irin wulaqantaccen kallo na tsana Ahmad yace lapia dae naga kin kafeni da ido kamar mayya ko harda maita kike yi ne Mai-dubu taja wani dogon tsaki har xata fita Ahmad ya tareta yana fadin Ke dom ubanki nayi miki ixinin fita ne Mai-dubu tayi murmushi sannan tace kayimin ixini a matsayinka nawa Ahmad ya hade fuska sosae amatsayina na mijinki Ahmad yabawa maidubu dariya sae da tayi mai isarta sannan ta kalli Ahmad sama da kasa tace tau ae sae ka jira harka aureni sannan kayimin ixini ko amma yanxu ko karenda ke haushi yafika kima a idona Ahmad ya fiddo ido waje yana fadin ni kike hadawa da kare eh ai yama fika Ran Ahmad ya bace da kalaman da maidubu ta gayamai sae da ya cije lips din shi ya kife maidubu wani mari sae da maidubu ta fadi koni da nake labe a window sae da na dafe kunce na Ahmad yacigaba da fadin dom Kinga ina kwaleki shine har da kirana da kare tau bara kiji ingayamaki wallah ko ubanki yayi Kadan ya kirani da wannan suna Maidubu ta taso fuskar ta duk kwalla ta share kwalla a idonta tace duk abunda xai faru karka qara saka iyayena an saka din nace ansaka din waye ubanki waye shi da har xakiji xafi idan anxageshi ba kowa bane amma yafi ubanki Ahmad ya kara daga hannu xai mari maidubu ta rike hannun sa tana fadin karka soma wllh idan ka kara taba lpiar jikina nima xan taba taka da mamaki Ahmad yabi maidubu da kallo tau bari in mareki din sae inga yarda xaki iya taba lpiar jikina ae ko Ahmad ya wanke maidubu da mari hannun shi na sauka nata na tashi itama ta wankeshi da mari sae da Ahmad ya dafe inda yasha mari maidubu tayi huuu ta fito falon nida nake tsaye a window nace Ahmad kenan ai baikama kayi tunanin baxata iya ramawa ba Dom Kasan halinta sarai Ahmad na fita yayi gida yana hone gateman yaxo yabude mai gate amma yana shiga ya kashe motar yafito yahau maigadi da duka yana marinshi yana shuri maigadi yana kuka yana bawa Ahmad hakuri Ahmad yayiwa maigadi umurni da yatashi tsaye maigadi ya tashi tsaye jikinshi na rawa ga tsofa ga dukan da yasha Ahmad yace idan har kana inmin karama dukan da nayi ma karama mana Ahmad yayi maganar cikin tsawa yana rike da kolar rigar maigadi tsohon sae kuka yake yana fadin Dom Allh alhaji kayi hakuri duk da bansan abunda nayima ba Ahmad ya sake wanke tsohon da mari yana fadin ohhh bakasan abunda kayimin ba ko yasake wanke shi da mari sae da tsohon nan ya Fadi kasa malam shehu ne ya iso wajen yana fadin subhanallah Ahmad mi maigadin nan yayi ma wai malam naxo gate inata yimai hone har na tsawon minti 3 sannan ya budemin gate Malam shehu yace haba Ahmad wannan wanne irin rashin kunya ne gareka ina ganin ka girma Ashe kai har yanxu bakada hankali ya xaka daki tsohu kamar wannan da koni ubanka yayi kusa haifata Ahmad yace haba malam ya xaka tsayarda ni agaban talakkana wanda ke cin abunci a qarqashina kana yimin fada gaskiya malam banaso idan fada xakayimin kabini cikin gida mana idan naje dakina basae kabini acan din kayimin fada ba malam dae da mamaki yayi wa yawa tsaye kawae yayi yana kallon Ahmad maigadi ko na duqe kuka kawae yake Dom baa taba dukanshi haka ko sanda yana yaro balle kuma yanxu malam yabashi hakuri ya wuce masjid Ahmad ya shigo dakin shi ko kayan jikinshi bai rage ba yahaye makeken gadonshi yana huci kamar wani xaki yana tuno abunda Mai-dubu tayimai tun ranar da suka hadu har yau da tasake marinshi ya tashi tsaye yana fadin ko namiji baya ja dani balle macce na daki maxa amma sunkasa daga hannu su rama sae macce macce ma yarinya tabbas kinyi baban kuskure Wata xuciya tace Ahmad karka bari wannan yarinyar tasaka ma ciwon..... Barrister for life馃拫 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [16:41, 12/27/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By barrister s@dy馃槝 I dedicate dis page 2 my lovely sisters Ummu Abbakar gari (maman musty)馃槝 Sumayya Alkhali Bello馃拫 Amina Umar limanci馃槏 Rakiya Isah馃槝 Love u all 馃拫馃拫馃拫馃拫 Mijin barrister 39-40 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿杒ar tasa ciwon xuciya ya kamaka Wata xuciyar tace Ahmad kaje kawae ka kasheta yace yes har ya tashi Wata xuciyar tace ah ah Ahmad kar ka kasheta yanxu sae ka aureta ka mureta sannan ka aiwatar da nufin ka a kanta yace wannan kuma gaskiya ne yayi kwance akan gado tsanar maidubu sae karuwa takeyi a ranshi bangaren Mai-dubu kuwa tana shiga gida ba kowa a filin gidan ta wuce kawae dakinta tana shiga ta rage kayan jikinta ta kwanta amma ina bacin rai ya hanata bacci sae kawae ta tashi tai toilet ta dauro arwallah ta fito ta shinfida darduma ta dauko Qur'anin ta ta fara karantawa ae ko ba jimawa taji duk bacin ranta ya gushi Qur'ani kenan waraka akan duk Wata damuwa Yau takama Wednesday maidubu na hango a skul da frnds dinta na skul kasancewar qawarta xarah har yanxu tana sokoto suna fira da sauran frnds dinta har malamar su tashigo suka fara daukar darasi har aka tashi baba yaje ya dauko maidubu suka dawo gida Akwana atashi na Allah ne yau takama ranar Friday da xaayi baikon Mai-dubu da Ahmad Maidubu na tashi bacci ta nuno yau ne Ahmad xai fara taka mataki na farko na mallakar ta sae kawae ta fashe da kuka tana fadin ya Allh gani gareka Allh kayimin mafita akan wannan qangin rayuwa Mai-dubu ta shiga toilet tai arwallah ta fito tayi raqaa biyu ta idar tana addua tana kuka har gari yawaye ta fito ta gaida iyayenta ta koma daki ta share dakinta ta fito ta share na mama sannan almajiri ya share filin gidan maidubu ta shiga kitchen ta hado kayan breakfast ta kaisu akan dinning table ta sakawa kowa suna ci suna fira itadae maidubu taka sa cin komi amma bata bari iyayenta suka gane hakan ba har suka kare Da misalin qarfe 5 na yamma na hango qawayen Mai-dubu a gidan Kasancewar xarah ta dawo jiya da yamma suna xaune suna yiwa Mai-dubu tsiya wae amarya itadae ta kasa ko tanka su Baba ne ya shigo da mutane ba Kadan ba sae Allh ya kyauta suke Fadi mama ce xaune a falo itama da ita ne da qawayenta Mai-dubu najin ana fadin Allh ya kyauta Allah ya nuna mana ranar biki hankalinta ya kara tashi ta fashe da kuka na ban tausayi qawayenta ne suka taso suna bata hakuri qawarta baliksu da qawarta xarah har suka samu ta natsu akayi sallar magarib kowa tayi gidansu aka bar Mai-dubu kawae a dakinta ta kara fashewa da kuka tayi mai Isar ta sannan tayi bacci Auren xarah ya qaraso Dom yau takama Monday su Mai-dubu qawayen amarya ba xama hidimomi sunyi yawa Dom har sun fara raba invitation ga qawayensu na kusa Dana nesa aka fara shagalin biki anyi biki sosae anyi lafiya anqare lafiya amkai amarya a gidan mijinta Nura sae xumudin xuwan amaryar shi yakeyi abokkanshi suka rikashi har dakin amaryar sa 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朩ashe gari tunda safe xarah ta fara kiran qawayenta tana yimusu sannu da hidima tana kuma cewa yaushe xasu xo Dom Allh suxo da safen nan sukace OK Xarah ba taga qawayenta ba har 12 na rana sannan sukaxo suka yita yiwa amarya xarah tsiya wae ansha first night xarah dae sae dariyar su takeyi tana fadin kujira naku lokacin hardai ke Mrs Ahmad maidubu tayi dariya tace wanne ahmad ae koshi yasan ko yana hauka baxan yarda dashi ba har in bashi kaina Allh ya kikaye duk suka sa dariya xarah tace tau gamu gani suka ci kaxar amarya sannan suka anshi kayan girkin angwayen suka je suka hado abunci naji da gani da drinks suka dawo gidan amarya da kayan Magarib nayi angon xarah da frnds din shi suka xo cin abuncin amarya frnds din amarya sukayi serving din ango da frnds din shi sukaci abinci kuma suka yaba da irin dadin da abuncin yayi suka bada tukuicin girki na 2000k suka tashi daga nan naga daya daga cikin abokan ango duk inda maidubu tayi yana biye da ita da ido har ta lura da irin kallon da yake yimata sae kawae ta tashi ta shege warta dayan dakin xarah tayi xamanta acan Abokin angon nan ne yaga har suna xancen tafiya amma baiganta tafito ba sae kawae yakasa jurewa ya kalli duk jamaar wajen yace shin banga dayan qawarki ba amarya xarah tayi dariya sannan tace ohhh maidubu kenan tanacikin daki yace xan iya shiga inganta xarah tace why not yayi dariyar jin dadi sannan yace thanks u amarya duk suka sa dariya suna fadin ko har kakamu ne dariyar yayi shima sannan yace sosae ko nakamu wallah dom wannan kamun baixo da sauqi ba duk suka sa dariya bai jira ansar su ba ya shige dakin Ya shiga da sallamar sa Mai-dubu na kwance akan dayan gadon xarah Dom gado biyu aka yimata masha Allah Maidubu tayi saurin gyara kwanciyar ta sannan ta ansa mai sallamar ya shigo da murmushi shi sannu yan mata yawwa sannun ka yadae kika shige daki kekadae mutane na falo ko bakida lapia ne Mai-dubu tace ah nop lafiyana qalau wllh kawae dae bancika son hayaniya ba shiyasa OK gud Yahau bed side drower ya xauna yana qarewa Mai dubu kallo tare da yaba kyakkyawar surar da Allh yayi mata sae murmushi kawae yakeyi sae da Mai-dubu ta gaji da kallon da yake yimata tace yadae amma ko mutsawa baiyi ba ta qara magana nan ma ba ansa sae da ta furamai iskar bakinta mai sanyi da qanshi nan fa ya lunshi ido ya bude su yana fadin wow Dan qara sae da kunya ta kama Mai-dubu tayi murmushi ta dauke kanta sauran abokkan angon ne suka ce wae xaka fito mu wuce ko sae mun tafiyar mu ya tashi tsaye yana murmushi yana kallon ta sannan yace pls can I hav ur phone number baby Mai-dubu tace nop yace why banada waya yayi dariya sannan yace Haba baby yana yuwane Allh banada waya tau miyassa dadynah ne bayason inyi wayar yanxu sae na kammalah karatu na yace akwae wayar da xan iya samunki da ita tace aa Haba baby karki saka rayuwata a garari fa wallahi inason ki kuma da aure nakeson ki idan ina tunanin wani abun ki bani damar ganin magabatan ki nayi miki alkhawarin yau din nan xanje kuma banqi a aura aurenmu a gobe ba ........ Tau fa ga qoshi ga kwanan yunwa koya Mai-dubu xata kaishi gidansu ohooo Barrister for life馃拫 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [21:56, 12/27/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By Barrister s@dy馃槝 Sadaukarwa ga Mijina 馃槝 Masoyina angona馃槝 nurul hayat 馃槝nurul qalbina馃槝 farincikina馃槝 abun alfahari na 馃槝Allah yabar mu tare har abada 馃憦Allh yabar so da qauna na haqiqa馃憦 I love u wit all my heart dear soulmate .......馃槝 Mijin barrister 41-42 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚aidubu na komawa gida tunanin wannan mutumin ya hanata sukuni sae ganin murmushi sa take yi a duk wani mutsi nata tsakani da Allh gayen ya hadu sosae masha Allh A bangaren abokin angon xarah kuwa ya koma gida yakasa yin komi ba abunda yake Gani sae maidubu a idonshi ba abunda yake muradin sake gani sae maidubu haka yakwana har asuba baiyi bacci ba tunanin Mai-dubu kawae yakeyi Dom shi tsakani da Allh yakeson Mai-dubu ae ko yana qare sallah yadan yi breakfast ya kira ango da waya hello abokina naam abokina ya gida Alhmdllh yawwa ya madam tana qalau gud kai ina qawar nan ta amaryar ka wacce naji suna kira da maidubu sae Nura yakatse shi da fadin ohhh wacce kabiya daki jiya duk sukasa dariya yace yawwa abokina wallahi abokina yarinyar nan taje dani sosae fa jiya fa wallahi banyi bacci ba nura yace lallai abokina ashe akwae maccen da xata hanaka sukuni har haka wallahi Mai-dubu ta hanani kuma gani nan xuwa yanxu sae ka rakani gidansu muje wajen mahaifinta kawae Nura yace ok sae ka shigo Nura ne yagayama xarah yanda sukayi da abokin shi xarah ta fiddo ido waje tana fadin yanason Mai-dubu fa ta danyi shuuuu sannan tace kagayamai kawae yayi hakuri Dom wallahi baban Mai-dubu baxai yarda ba hasali ma Kasan anyi baikonta ranar Friday ko Nura yayi shuru yana naxarin wannan alamari Suna hakan akayi sallama wani mutum naga ya shigo gida Nura ya fito sukayi hannu suna dariya ko baagayama ba Kasan abokin Nura ne suka shiga falon tare xara taxo suka gaisa ta koma daki ya kalli Nura yace muje ko Nura yace tunda safen nan eh Kasan yarda na kwana ne halan wallahi abokina ko bacci kasa wa nayi duk akan yarinyar nan ta hadu fa nura dae sae dariyar abokin shi yakeyi 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朜ura yace abokina kayi hakuri da abunda xan gayama gaskiya baban Mai-dubu yayimata miji ae bai jira nura ya rufe bakinshi ba shiko yafara da fadin wallahi wallahi ko xan rasa raina a sanadin soyayyar wannan yarinyar na amince da hakan abokina ka taimaka min wallahi har ga Allh inason Mai-dubu daga jiya xuwa yau banajin xan iya cigaba da rayuwa idan babu maidubu kuma wallahi ko waye mijin da akayimata dole ne yayi hakuri ya barmin Mai-dubu Dom dani tafi dacewa kuma wallahi ina kishinta batuqa Nura dae sae kallon ikon Allh yakeyi wanne irin some abokin shi yakamu dashi haka ya qara da fadin Nura ka taimakamin yana maganar idonshi cike da hawaye Nura yaji tausayin abokin shi sosae ya xaunar dashi yana bashi hakuri ya qara kallon Nura yace Nura what is the way out tell me pls my friend Nura yadan yi shuru sannan yakira xarah taxo yace xarah inason ki kiramin Mai-dubu yanxu ki bani wayar xarah ta dauko wayar ta ta kira number din maman Mai-dubu mama ta dauka Nura ya ansa batare da xarah tayi magana ba Nura yafara da fadin ina wuni mama lapia qalau yace Nura ne tace mijin xarah yace eh tace Allh Sarki ya gida ya xarah yace hmmm ae itace ba lafiya shiyasa nakira Dom Allh mama adan aramuna maidubu taxo tadan taimaka mata mama taji tausayin xarah sosae sannan tace ina gaidata kuma ga Mai-dubu nan xuwa yanxu insha Allh Nura yaji dadin kalaman mama sukayi sae anjuma ya katse wayar Ya kalli abokin shi yace abokina kayi hakuri Mai-dubu na hanya yanxu insha Allh yaji dadin kalaman Nura da qoqarin da yayimai suna xaune sukaji sallama suka ansa Mai-dubu ce tashigo daga ita sae Riga da sket na atamfa sunkama ta sosae dom duk sharp dinta ya bayyana rabin na fulaninta duk a waje suke ga hips dinta masha Allh da Dan karamin gyale fuskar ta ba kwalliya da ganin maidubu kasan babu nutsuwa a tare da ita dom tunda akace qawarta xarah batada lapia hankalinta ya tashi sosae tana shigowa falon tagansu duk a xaune harda qawarta xarah ta karaso wajen xarah tana fadin qawata what is wrong with u meke damunki xarah ta riqe hannun Mai-dubu tana fadin qawata lapia ta qalau Nura ne ya tashi yana dariya yace lallai maidubu nason ki xarah akan ance bakyada lapia bakiga ko gaisuwar ta bamu samu ba sae lokacin Mai-dubu tayi dariya sannan tace kayi hakuri Nura wallahi ban gan ka bane Nura yace gaskiya ne baki ganmu ba kenan duk suka sa dariya Nura ne ya kalli Mai-dubu ya fara fadin Mai-dubu Kiyi hakuri nace maki Xarah batada lpia ko axahirin gaskiya lpiar Xarah qalau sae dae ga Wanda bayada lafiya nan Nura ya nuna abokin shi da hannu Mai-dubu ta kalli wajen sae yanxu taga Ashe akwae mutum a wajen Nura yace Mai-dubu ta ansa yace Mai-dubu abokina ne bayada lapia kuma kece sila amma dae tunda gashi kusa sae yayi miki sauran bayani Nura ya dauki amarya shi kamar karamar yarinya yana fadin madam muje daki inbaki sweet ko suka shige dakin akabar Mai-dubu tsaye da abokin Nura a falon ....... Barrister for life馃拫 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [08:40, 12/28/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By Barrister s@dy馃槝 Dedicated 2 all writers of novels more especially sis Maryam muktar d writer of nidah ya fauxan sis I love u Lodi lodi馃槝馃槝馃槝馃槝馃拫 Mijin barrister 43-44 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚ai-dubu ta gaidashe ya ansa bakinshi har rawa yake yi yakasa furta komi dom tunda yaga maidubu yakara ganin kyakkyawar surar ta duk hankalinshi ya kara tashi sunkai minti 5 ba Wanda yayi magana, sae can ya kalli Mai-dubu sannan ya fara da cewa Babynah mai-dubu ta daga kai dom ganin waye yashigo sae taga ba kowa ya kara kiran baby cikin Wata irin siga wacce sae da tsikar jikin Mai-dubu tayi tsam . Dom Allh ki karbi soyayya ta kuma karki ce dani ah ah Mai-dubu tayi shuru tana kallon shi kallon tausayi sae magiya yake yimata akan ta yarda dashi Mai-dubu tace baxan boyema ba inada miji kuma har anyi baikona dashi karatuna kawae ake jira in kammala ayimin aure sae yatashi tsaye yana fadin kina nufin abunda Nura yafayamun gaskiyane kenan? Baby kina nufin ke ta wani ce bani ba ? Baby bantaba soyayya ba bantaba son Wata yarinya ba sae ke kuma wallahi! Banajin xan iya rayuwa da wata idan bake ba, Sae ya share kwalla itama mai-dubu kwallar ta share sannan ta fara da cewa kayi hakuri nasan akwae xafin rashin abunda mutum keso amma wallahi! Nayi imanin ko xaka rasa rayuwar ka babana baxai baka ni ba da fatar xaka fahinceni har Mai-dubu xata wuce ya rike hannun ta yana fadin ina xakije tace gida tana share kwalla a idonta yace idan kikaje gida nifa ina kikeson inje maidubu ta ansa mai da gidanku mana yashiga girgixa kai yana fadin qarya ne baxanje gida ba wallahi baby sae dae muje gidanku Mai-dubu ta fiddo ido waje tana fadin gidanmu kuma? Yace sosae kuwa . Mai dubu dae tayi tsaye tana kallon shi a ranta take rayawa kodae wannan senseless ne maidubu bata gama tunani ba ya qara magana dom Allh baby wallahi ina sonki Mai-dubu na tsaye xarah ta fito ita da Nura tana fadin qawata ga mama ta kira waya maidubu ta ansa tana fadin hello mamana. 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚aidubu kixo gida Ahmad yayi waya yace yana hanya kixo gida idan ya wuce sae ki koma ki taimaka mata ko! Maidubu ta ansa da tau mama ganinan xuwa ya rike Nura yana kwalla yana Fadi abokina baby bata sonah! Nura yace wae hakan Mai-dubu itama maidubu kwalla ta sake sharewa sannan tace Nura kasan inada baikon wani akaina Nura yace wannan gaskiya ne amma kuma nasan bakyason mijin da akayi miki baiko dashi Dom haka idan har abunda abokina ya Fadi ba gaskiya bane tau ki bashi dama mana maidubu tace Nura ko na bashi dama babana baxai yarda ba Kiyi hakuri dae kibani damar kinji baby ta maidubu ta kalleshi ido cikin ido tace nabaka damar yace Nura ina gabas Nura nunamin gabas Nura ya nunamai yayi sujudul shukhri duk suka sa dariya har Mai-dubu xata fita yace baby ataimakamin da nom ko tace sae dae inbaka ta mamana amma karka kira idan na anso wayar a hannun ta xan kira xarah sae Nura ya gayama ina tare da wayar sannan ka kira yace duk da da baki tanbeni ba sunana (RIDWAN ALKHALI ALIYU) nasan bakyada lokacin jin tarihina Dom naga mama ta kiraki amma xamuyi wannan maganar daga baya Maidubu tayi musu sallama ta fito shima ridwan ya take mata baya yayi mata kariya Dom yayi yayi ya sauketa gida amma taqi yarda suna fito wa gate din gidan xarah suka yi ido 4 da Ahmad yana tsaye a bakin motar shi a kofar gidan xarah ...... Barrister for life馃拫 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [21:25, 12/29/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By Barrister s@dy馃槝 Dedicated 2 all writers of novels more especially sis Maryam muktar d writer of nidah ya fauxan sis I love u Lodi lodi馃槝馃槝馃槝馃槝馃拫 Mijin barrister 43-44 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚ai-dubu ta gaidashe ya ansa bakinshi har rawa yake yi yakasa furta komi dom tunda yaga maidubu yakara ganin kyakkyawar surar ta duk hankalinshi ya kara tashi sunkai minti 5 ba Wanda yayi magana, sae can ya kalli Mai-dubu sannan ya fara da cewa Babynah mai-dubu ta daga kai dom ganin waye yashigo sae taga ba kowa ya kara kiran baby cikin Wata irin siga wacce sae da tsikar jikin Mai-dubu tayi tsam . Dom Allh ki karbi soyayya ta kuma karki ce dani ah ah Mai-dubu tayi shuru tana kallon shi kallon tausayi sae magiya yake yimata akan ta yarda dashi Mai-dubu tace baxan boyema ba inada miji kuma har anyi baikona dashi karatuna kawae ake jira in kammala ayimin aure sae yatashi tsaye yana fadin kina nufin abunda Nura yafayamun gaskiyane kenan? Baby kina nufin ke ta wani ce bani ba ? Baby bantaba soyayya ba bantaba son Wata yarinya ba sae ke kuma wallahi! Banajin xan iya rayuwa da wata idan bake ba, Sae ya share kwalla itama mai-dubu kwallar ta share sannan ta fara da cewa kayi hakuri nasan akwae xafin rashin abunda mutum keso amma wallahi! Nayi imanin ko xaka rasa rayuwar ka babana baxai baka ni ba da fatar xaka fahinceni har Mai-dubu xata wuce ya rike hannun ta yana fadin ina xakije tace gida tana share kwalla a idonta yace idan kikaje gida nifa ina kikeson inje maidubu ta ansa mai da gidanku mana yashiga girgixa kai yana fadin qarya ne baxanje gida ba wallahi baby sae dae muje gidanku Mai-dubu ta fiddo ido waje tana fadin gidanmu kuma? Yace sosae kuwa . Mai dubu dae tayi tsaye tana kallon shi a ranta take rayawa kodae wannan senseless ne maidubu bata gama tunani ba ya qara magana dom Allh baby wallahi ina sonki Mai-dubu na tsaye xarah ta fito ita da Nura tana fadin qawata ga mama ta kira waya maidubu ta ansa tana fadin hello mamana. 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚aidubu kixo gida Ahmad yayi waya yace yana hanya kixo gida idan ya wuce sae ki koma ki taimaka mata ko! Maidubu ta ansa da tau mama ganinan xuwa ya rike Nura yana kwalla yana Fadi abokina baby bata sonah! Nura yace wae hakan Mai-dubu itama maidubu kwalla ta sake sharewa sannan tace Nura kasan inada baikon wani akaina Nura yace wannan gaskiya ne amma kuma nasan bakyason mijin da akayi miki baiko dashi Dom haka idan har abunda abokina ya Fadi ba gaskiya bane tau ki bashi dama mana maidubu tace Nura ko na bashi dama babana baxai yarda ba Kiyi hakuri dae kibani damar kinji baby ta maidubu ta kalleshi ido cikin ido tace nabaka damar yace Nura ina gabas Nura nunamin gabas Nura ya nunamai yayi sujudul shukhri duk suka sa dariya har Mai-dubu xata fita yace baby ataimakamin da nom ko tace sae dae inbaka ta mamana amma karka kira idan na anso wayar a hannun ta xan kira xarah sae Nura ya gayama ina tare da wayar sannan ka kira yace duk da da baki tanbeni ba sunana (RIDWAN ALKHALI ALIYU) nasan bakyada lokacin jin tarihina Dom naga mama ta kiraki amma xamuyi wannan maganar daga baya Maidubu tayi musu sallama ta fito shima ridwan ya take mata baya yayi mata kariya Dom yayi yayi ya sauketa gida amma taqi yarda suna fito wa gate din gidan xarah suka yi ido 4 da Ahmad yana tsaye a bakin motar shi a kofar gidan xarah ...... Barrister for life馃拫 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By Barrister s@dy馃槝 Dedicated 2 Muhammad dan-sule's family 馃槝family over everything Barrister ta gaisheku馃憤 Reader's Kuyi hakuri da jina da kukayi silent Muna bikin qawata ne da fatar xaa mun uxuri nagode ina alfahari da reader's Kune farinciki na Barrister ta gaisheku reader's馃槝馃憤 Mijin barrister 45-46 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朅hmad na tsaye jikin motar shi Mai-dubu na ganin shi gabanta yahau dukan ukkun ukku dom batasan irin wulaqancin da yake da niyyar yimata ba. Amma shi Ridwan baima San Allah yayi wani Ahmad ba awajen dom duk wani motsin Mai-dubu akan idon Ridwan take yin shi suna tafe suna fira Mai-dubu ta share kamar batasan Ahmad ba har suka iso wajen shi Ridwan ne yace Baby anya kuwa xaa samu napep anan shiyarkuwa? Mai-dubu tace gaskiya nima banga alama ba Ridwan yace Baby Dom Allh ki bari insaukeki gida mana tayi shuru ya qara da fadin baby kinyarda? tace eh! yace yawwa haba koke fa duk suka sa dariya, duk abunda suke yi akan idon Ahmad. Ridwan yayi murmushi suka koma tare suna tafe abun gwanin shaawa dom sun dace da juna kamar wasu couples! Ridwan ya bude mata mota tashiga ya maido kofar ya kulle sannan ya wuce ya shiga yana fadin baby! baby!! baby ta yar rigima ce wae batason Ridwan dinta ya sauketa gida! duk suka sa dariya shi da ita Maidubu ta yaba da irin! Tsaftar Ridwan dom duk motarshi kanshi takeyi kamar yarda yake kanshin shima, kuma ko ina sae kalqiya yakeyi anwanketa fes suka wuce sae kofar gidansu Maidubu Motar su na tashi Ahmad da abu ya yiwa yawa arai yayi saurin Jan motarshi yabi bayansu dom maidubu taga Ahmad har wani fari da ido takama yiwa Ridwan shiko Ridwan duk yagama rudewa sae fadin yake baby I love u. Suna tafiya suna firar su a mota har suka iso kofar gidansu Maidubu Maidubu nason tafito motar ridwan nayimata tsiwa wae shi suyi fira Ridwan da Maidubu kamar masoyan da suka kwashe tsawon lokaci a tare suna kofar gidan Baba yafito daga cikin gida maidubu bata ko kula da Baba ba har sae da sukayi sallama da Ridwan tana fitowa mota tayi ido 4 da Baba ae ko jikinta yahau rawa sae da Baba ya qare mata kallo sannan yace daga ina kike? kuma waye wancan? yana pointing Ridwan da yatsa Mai-dubu tabi hannun na Baba da kallo har inda Ridwan yatsaya sannan ta fara fadin baba gidan qawata xarah naje kuma wannan mijinta ne Baba yace me kikaje yi Baba batada lapia ne shine naje na taimaka mata tau Allh ya bata lpia, amin Babana. Suna haka mota tayo cikinsu har sae da sukaji tsoro Baba ne yafara fadin waye wannan ? kuma miye haka? baba baya gane motar Ahmad Kasancewar Ahmad idan yafita da mota sae ta dauki lokaci kafin yasake fita da ita sae dae ya dauki Wata ya fita da ita, Baba na fada Ahmad ya bude motar yafito Baba na ganin Ahmad ya sunkuyar da kanshi yayi shuru Ahmad ne ya iso wajen yana fadin Baba waye wancan banxa da ya kawo maidubu gida? har suna tafiya suna hado kafada tana yimai dariya waye shi? Baba ka tanbeta waye shi? Yafada cikin tsawa. Baba ya dago kai da sauri dom ganin shin da gaskiya Ahmad ne ke yimai tsawa ko kuwa Baba yayi gyaran murya sannan ya fara da fadin Ahmad ni kake yiwa tsawa ? kodae baka bisa hankalinka? Ahmad yace ina bisa hankali na amma wallahi ba xan lamunci abani yarinya ba kuma abarta tana bin maxa salon kawae aje a sayarmin da angwulu da kan shamuwa maidubu ta fiddo ido waje tana fadin ni nake bin maxa ?Ahmad yace eh na fada ko qarya ne ?nace ko qarya ne ? dom ubanki qarya ne? Dom ubanka dae jahili wanda baisan girman Dan Adam ba maras tarbiyya. Baba ne yace ke Maidubu banason rashin kunya shiga gida. Kawae Mai-dubu xata wuce Ahmad ya fixgo ta sae da ta fada jikin baba yayi mata wani shuri sae da ta rabu da kasa tana tasowa ya wanke ta da mari tasake faduwa yasake shurinta! Baba ne yake fadin Ahmad! Ahmad!! kodae ka fara shaye shaye ne wannan abun da kayi baya kama da na masu hankali. Maidubu na tashi ta dauke Ahmad da mari tasake daukeshi da mari sae da yayi tangal tangal na faduwa amma baikai kasa ba. Yataso yana huci kamar wani xaki yayi wurin Maidubu baba ne ya riqe shi yana fadin kai Ahmad kar ka qara samata hannu wallahi ko gidan aure ban daukar wa yarana duka ba balle wacce ban aurar ba saurayinta ya daketa a gabana kai ko kunya bakaji ne? 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚ama ce ta fito kofar gidan tana fadin lapia Baban yara sai hayaniya nakeji tun cikin gida mama tabi Ahmad da kallo tana fadin waye wannan ? kasancewar mama bata taba ganin Ahmad ba, Baba ne yagayama mama abunda yafaru mama tace kai tun baa aurar da yarinya ba gareka har ka fara dukanta tau wallahi da sake baban yara da sake wallahi! Ahmad yayi tsaye sae huci yakeyi Baba ne ya kallesu yace ke Mai-dubu shiga gida ke maman yara shiga gida ganinan xuwa suka ansa da tau suka shige Baba ya kalli Ahmad sannan yace Ahmad abunda kayi a gidana ya chachanchi in hanaka auren Mai-dubu Amma baxan yi hakan ba Dom mahaifinka aminane ba Wanda yataba jin tsakanina da shi kuma wannan baxai raba aurn ka da Mai-dubu ba Dom nasan yarda xafin kishin da'namiji yake amma inason kasani sake yin irin wannan kuskuren yana nufin qarshen tarayyarka da maidubu saboda bana Tolerating nonsense Ahmad ya russuna har qasa yayiwa baba godiya sannan yace insha Allah hakan baxai qara faduwa ba. ya shiga motar shi ya wuce . Baba na shigowa gida ya samu mama sae fada takeyi ya wuce kawae dakin shi sae da aka kira sallah baba yafito yayi masjid A bangaren Mai-dubu kuwa sae dadi takeji Dom tasan yau duk yarda baba yaso ta da Ahmad dole ne ya rabasu tunda har Ahmad ya daketa a gaban idon mahaifinta sae dadi takeji ta anso wayar mama ta kira xarah ta gayamata abunda ya faru amma tace Dom Allah ko Nura karta gayawa Dom batason Ridwan yasani yanxu har sae ta wanashi taga irin son da yake mata. Itama xarah taji dadin hakan dom aganin su dolene baba ya raba wannan auren Ridwan ne ya kira wayar Mai-dubu ta dauka da murmushi ta soyayya sukasha bata wasa ba sannan su kayi sallama mama ce ta shigo dakin tana fadin bani wayata inason inkira yayarki Aisha inji idan suna hanya ko basu taso ba Mai-dubu ta bata wayar batare da fargaba ba Dom tayi saving number din Ridwan da suna Ahmad 2 mama ta kara da fadin uhim sannan ki fito babanki yana neman mu ni da ke Maidubu ta ansa da tau mama ta tashi ta sako hijabin ta............. Barrister for life馃拫 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [17:32, 12/31/2017] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By Barrister s@dy馃槝 Dedicated 2 frnd of mind 馃槝Ameena Ibrahim bunxa (Mrs Yahya) amarya bakya laifi ko kin...... Reader's ur prayers馃憦 is needed for dis new couples pls 馃憤 Mijin barrister 47-48 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚ai-dubu ta sako hijab dinta tabi Mama sae falon Baba. suna shiga Mama ta xauna kujera daya da Baba itako Mai-dubu ta xauna akan kafet Baba ya gyara xama sannan yayi gyaran murya ya maido kallon shi ga Mai-dubu sannan ya kira sunan ta ta ansa kanta na kasa tana sauraren mahaifinta Maidubu Kiyi haquri nasan Ahmad bai kyauta ba kuma abunda yayi agabana rashin kunya ne amma nayi mai fada kuma najamai kunne yayimin alkhawarin hakan baxata sake faduwa ba Sae da Mama ta karewa Baba kallo sannan tace baban yara kana nufin xaka bada auren Maidubu ga wannan yaron da baisan girman ka ba a gabanka fa yadaketa tun baayi aure ba ko kunyar ka baiji ba sannan kace har yanxu kana kan bakarka na auramai da yarinyar nan ae ko ba yarmu bace Yakama ta mu tausayi rayuwar ta haba Babane yayi murmushi sannan yace maman yara ta kalleshi batare da ta ansa ba inason yau din nan basae gobe ba kigayamin waye uban Mai-dubu Mama ce ta fiddo ido waye tana fadin Baban yara wacce irin magana kake fada min haka waye uban Mai-dubu fa kace Baba yace eh kigayamin Mama tace Mai-dubu batada wani uba sae kai amma baka qaunar ta Dom abunda kake qoqarin aikatawa agareta ko maqiyinta baxai yi hakan agareta ba idan baka sonta ne kadaina qoqarin wargaxa mata rayuwa ni Hadixa nayi alkhawarin xan bawa rayuwar ta gata na uwa da uba xan kasance garkuwa a gareta kuma ina fatar Allah ya xame mana garkuwa nida ita kai ko kaje kayita yi amma inason kasani akwae Allah Baba yayi murmushi sannan yace tau idan har ko kin tabbatar da nine mahaifinta inason ki sani yaxama dole inbawa ya' ta umurni kuma ta bishi koda umurnina ya sauka akan raayin ta Mama ta ansa da fadin amma ae Baban yara komu iyayenta baayi mana auren dole ba balle qaramar yarinya kamar Maidubu ka aurar da ita ga Wanda bataso kuma tun kafin aure ya fara dukanta har gaban ka fa yadaketa inaga kuma anyi aure Baba yace ba ruwanki tsakanin su Mama tace nikam akwae ruwana idan baka qaunar ta ni ina qaunarta Baba ya maido kallon shi ga Maidubu sannan ya kira sunan ta ta ansa kanta na kasa tana kuka Baba yace Maidubu inason ki saurareni da kyau kiji abunda xan gayamaki abunda kika yi agabana rashin kunya ne babba ko kin manta Ahmad ne mijinki da har kika daga hannu kika wanke shi da mari ko kin manta xaki rayuwa ne a qarqashin shi abunda kinkayi yana nunamin bakyada niyyar yin biyayyar aure ga mijinki ko tau wallahi bari kiji idan kika kuskura kika kashe aurenki da Ahmad bani bake matukar ba Ahmad bane yaxo yace baya sonki Mai-dubu dae sae kuka take yi Mama tace me kace baban yara ba ita ba kai tau ka tsine mata mana sannan insan ka tsaneta ka tsine mata kaji Babanyara ko ka tsinewa Mai-dubu wallahi tsinuwar ka baxata bita ba Dom Allah yasani bata cutar da kai ba I know u re educated enough nd u know dat a force marriage is prohibited Baba ya ansa da yes a force marriage is prohibited but I want u 2 tell me who have d right nd responsible of choisen d best husband for his daughter 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚ama tace kai ne amma..... Dakata Hadixa baba ne ya tashi tsaye yana fadin tau idan har nine nako yanke hutuncina idan Kinada magana sae ki fada kafin infita Mama dae tabi Baba kawae da ido har yakai kofar fita ya tsaya sannan yace kuma wallahi Whoever violated my order should be punish ..... Mama dae tayi murmushin takaice tace wa yar' ta tashi kuma ki daina kuka Dom Allh ya share miki hawaye kar ki sake saka damuwa a ranki har ta xama maki wani matsalar mama taja hannun Maidubu suka fito sae dakin Maidubu Mama tace ki shiga toilet Kiyi wanka ki dauro arwallah Kiyi sallah kinji yar mama Maidubu ta ansa da tau ta shiga toilet sannan Mama ta fita xuwa nata dakin mama tayi xaune tayi tagumi tana tunanin wannan alamari Mai-dubu ta fito tayi sallah tana adduar tana kuka har ta kammala ranta yaqi yimata dadi ko Kadan sae kuma ta tuna da Ridwan da irin soyayya da yake nunamata sae kawae ta fashe da kuka ta fada kan gado tana kuka wayar mama ce yahau ruri kasancewar wayar tana hannun ta ta dauko taga Ridwan ne tayi picking call din tayi shuru Ridwan ne yafara da fadin Hello babyn Ridwan da fatar baby ta tana lapia tayi murmushi sannan tace lapia qlw ina fatar baby tana tunanin Ridwan dinta ko? tasake murmushi sannan tace maybe Ridwan ya fiddo ido waje yana fadin na shiga ukku Ashe baby bata sona? Maidubu tasake murmushi tace yi hakuri wasa nake Ridwan yace yawwa baby ta naji muryarki yayi qasa fa mike damunki baby ta? tace ba komi hawayene suke bin fuskar ta tana sharewa Ridwan yace yadai baby naji kinyi shuru baby damuwar ki damuwa ta ne baby dom girman Allah ki gayamin meke damunki Maidubu ta sake share kwalla sannan tace ba komi yace OK kina ina? ina gida hutawa kawae kike kenan tayi dariya tana fadin ina wani hutu ae kune da hutawa Ridwan ya qara da fadin baby Yakama ta fa inganki kinsan nayi missing dinki. gaskiya ne amma Kasan ba laifi na bane tau laifin waye? Maidubu tace babana Ridwan yayi dariya sannan yace shine kawae matsalar? ta ansa mai da eh Ridwan yace baby ke kika hanani xuwa wajen baba da Yanxu ansaka ranar bikin mu amma kika hanani xuwa wajen baba Maidubu tayi murmushi baqin ciki a ranta take rayawa da hakan xata faru Ridwan da nafika farinciki amma a fili tace uhim Baba yayimin miji shiyasa Ridwan yace wash Maidubu tace yadae? Ridwan yace wallahi maganar nan da kika fada har xuciya ta ta soka Maidubu tayi dariya haka dae sukayita fira har ta tsawon lokacin sannan sukayi sallama Suna qare waya Maidubu tasake rushewa da wani sabon kuka tana rayawa aranta inama ace Ridwan ne mijinta wayar ne tasake kara Maidubu na kuka ta dauka tana kokarin boye damuwar ta hello baby Maidubu nason tayi magana amma ina kuka yaci qarfinta har Ridwan yagane kuka take yi sae Hello! Hello!! Hello!!! Yakeyi amma takasa tanka mai sae shashshekar kukan ta da yake ji abunda yafi qonar ranshi kenan kukan Mai-dubu Ridwan ne da ya gaji da fadin hello sae kawae yace baby ganinan xuwa gidanku Yanxu Mai-dubu ta fiddo ido waje tana fadin nop Ridwan karka xo akwae matsala Ridwan yace wallahi baby ko xan rasa raina akanki na dauka kinsan yarda nake sonki kuwa ? Baby gani nan xuwa kifito kawae idan har kema kindamu dani Maidubu ta....... Barrister for life馃拫 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� [13:25, 1/1/2018] Barista: 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� MIJIN BARRISTER馃拫 By Barrister s@dy馃槝 Dedicated 2 my daughter's Hafsat Nasir Gwandu nd Seeyamah Nura馃槝 Mijin barrister 49-50 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朚aidubu ta kira wayar Ridwan har ta tsinke ba responding sannan ya kira bugu 2 Maidubu tayi picking call din tana fadin dom Allah Ridwan kayi hakuri pls karkaxo gidan mu akwae matsala lokacin Ridwan har ya shiga motar shi, Ridwan ya lunshe ido sannan yace baby idan bakyason inxo kigayamin mi akayi maki? mike damunki? Maidubu tayi shuru Ridwan yace ina sauraren ki Maidubu tace kayi hakuri banada natsuwar da xan iya yima bayanin halin da nake ciki muyi waya anjuma Ridwan ya ansa da fadin ah ah baby! ah ah baby! kigayamin kawae damuwarki damuwa ta ce. Maidubu tace kabari sae anjuma pls Ridwan yace baby maganar Waya batayi Kiyi hakuri inganki kinji idan bakyason inxo gidan dom Allah kiyimin alkhawarin ganin ki gidan Nura Maidubu tace OK ba damuwa I will talk 2 my mother Ridwan ya ansa da OK ya saka mata kiss a waya duk da damuwar da take ciki amma sae da tayi murmushi dom taji dadin sautin kiss din da yayi mata Haka suka kwana kowa da abunda yake tunani har gari ya waye Maidubu ta fito taje ta gaida iyayenta sannan ta fara aikin gida kamar yarda ta saba, tana karewa ta fada toilet tai wanka tafito tayi sallah tayi shiri cikin Wata doguwar Riga ta shadda marrow color wacce tasha kwado da pink din xare anyi kwadon ne daga wuyan rigar har qasan ta duk kwado ne rigar tadan kamata masha Allh tasako sarka da yan kunne pink color masu ratsin marrow ta sako agogon hannu shima pink color ta sako Dan qaramin mayafinta pink da shoe dinta suma pink color amma anyi musu ado da marrow ta yiwa kanta barin turare ta fito tayi wa mama sallamar Dom tunda suka kare waya da Ridwan tagayama mama tanason taje gidan qawarta xarah gobe mama bata hanata ba tace adawo lapia ina gaida amarya yawwa mamana xataji insha Allh Maidubu na fita ta hau napep sae gidan xarah tana shiga suka rungumi juna itada qawarta suna murya Nura ya fito daga dayan falon suka gaisa sannan yace shine harda ja mana aji ko abarmin aboki tun daxun yana jira Maidubu tayi murmushi xarah tace har fa cewa nayi bara na kiraki amma qememe yace mun wae ah ah bayason adameki inbari kawae har ki fito dom kanki Maidubu ta fiddo ido waje tana fadin ke har yaxo eh wallahi yana babban falo. qawata Ridwan ya kamu fa sosae wallahi cewar xarah kenan duk suka sa dariya xarah ta qara da fadin qawata Kinga yarda kikayi kyau kuwa Mai-dubu dae sae murmushi takeyi Nura ne da yaga idan yakyaleso wannan firar bata qarewa ya kalli xarah yace madam tashi muje ciki ko yaja hannun ta suka shige A bangaren Ridwan kuwa yana jin sunshige yafito xuwa falon da Mai-dubu take ciki dom yaqagu ya sakata a ido yana shiga qanshin turaren maidubu ne yaduki hancin sa ya isa inda take yana fadin Allah ya taimaki gimbiyata yau har Wata sarauta akeji? Mai-dubu tayi murmushi tace sarauta fa? Ridwan yace eh Nida banajin ta ae gani na kawo kaina ko! Murmushi tasake yi tana wasa da yatsar hannun ta Ridwan yabi ta da kallo nan Ridwan ya qara yaba kyakkyawar surar Mai-dubu ya axa mata hannun shi akan nata yana murmushi Maidubu tadago Dom sauke hannun shi ya riqe hannun ta yana fadin umm uhmm baby ki bari inshafa koda hannunki ne inshafi wannan lallausar fatar ko! Maidubu na dago kai sukayi ido 4 da Ridwan sae kawae taji yayi mata kwarji kuma taji tsikar jikin ta tayi tsam tayi saurin dauke kanta gefe tana fadin pls Ridwan kadaena kar sufito su ganmu a haka Ridwan bai daina ba har ma yana neman cusa kanshi jikinta yana shinshinar qanshin jikinta ya fara kokarin rungumarta yana shaqen kanshin da jikinta ke fiddawa Maidubu na fadin pls Ridwan ka daena bai kulata ba har sae da ta fara kwalla yana ganin kwalla a idon ta yasake ta yana fadin baby dom Allh kiyi hakuri idan nabata miki rai kinji yasaka hannun shi ya share mata kwalla sannan yace tashi muje dayan falon Maidubu tace nop ku xauna nan kawae Ridwan yayi murmushi yace minene? Ko tsoro na kikeji? Maidubu tace ba balle inji tsoronka ba naga lokaci daya ka chanxa har wani ja idonka yayi murmushi Ridwan yayi yaja hancin ta yana fadin ae duk kece Maidubu ta fiddo ido waje tana fadin ni kuma? Ridwan yace eh sosae kuwa wannan turare da kikasaka ae dole ne inxautu idan har lafiyata qalau Maidubu tayi murmushi ta rufe idonta da hannayenta shima Ridwan dariya yayi shine kikasa ki batajin kwalliyar tun ban gama saka albarka ba ko tau ki dauke hannun ko kiji ni jikinki ae ba shiri Mai-dubu tasake hannun tana murmushi Ridwan sae kallon so da yake yiwa Mai-dubu 鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿朢idwan ne ya fara da fadin baby mi akayi maki jiya? Waya saminke kuka ? Kuma miye sanadin kukanki ? Kigayamin Niko nayi alkhawarin sharemaki hawayenki insha Allh Mai-dubu tayi murmushi sannan tace baxaka iya share min wannan hawayen ba Ridwan yace why? Maidubu ta gayamai komi tsakanin ta da Ahmad tun ranar farko da suka yiwa juna rashin mutunci har xuwanshi gidansu ba abunda ta boye mai har maganar auren ta da Ahmad Ridwan ya jinjina irin biyayyar Mai-dubu da tarbiyarta ga iyaye kuma yaga qarfin halinta na wanke gwabjejen kato da maru Maidubu ta share kwalla a idonta sannan tace kaga ko baka iya share min wannan hawayen ko? Ridwan ya girgixa kanshi yana fadin waya gayamaki? Kinsan meye Maidubu tace ah ah kibar komi a hannuna kawae xansan abunyi yau din nan insha Allh Mai-dubu ta ansa da OK sukayi firar su ta masoya sannan suka yiwa su Nura sallamah Ridwan yayi juyin duniya akan ya mayarda Mai-dubu gida amma San taqi yarda Dom tana tsoron abunda ya faru tasake faruwa haka ya hakura ta shiga napep shiko ya koma ya dauko motar shi ya wuce gida Barrister for life馃拫 Muje xuwa wasa farin girki馃憚馃憚馃憚馃憚 Mijin barrister鈿栶煄€馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰馃巰鈿� ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughters Hafsat Nasir Gwandu nd Seeyamah Nura😘😘 Ina alfahari da reader's naga comments dinku da adduar ku gareni ina godiya maras adadi Allah yabar qauna kuna raina dear reader's😘😘😘👍 Mijin barrister 51-52 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Maidubu ta koma gida tana kwance jikin mama sae tunanin Ridwan dinta takeyi tana murmushi har lokacin islamiyyah yayi kusa ta tashi ta fara shirin tafiya tayi shiri Kiran uniform dinsu black nd white tafito fes da ita tayi wa mama sallama ta wuce sae gidansu qawarta Balkisu ta gaisa da innar balkisu. Balkisu tafito suka dau hanya suna tafe Maidubu na bata labarin Ridwan da irin soyayya da suke sha Balkisu tajiwa qawarta dadin samun masoyinda ke sonta da gaskiya Maidubu tace qawata matsala daya nake hangowa Balkisu tace gaskiya ne qawata dole Kiyi tunanin akan matsala Baba Maidubu tace naso inyi biyayya ga wannan auren da iyayena xasu min amma wallahi Balkisu haduwa ta da Ridwan banajin xan iya rayuwa da wani idan ba Ridwan ba Balkisu ce tace yaushe xai xo mu gaisa Mai-dubu ta fiddo ido waje tana fadin me? Kinason ayi kusan kasheni idan aka San ina kula wani ko? Balkisu tayi dariya tace Sarkin tsoro kawae ae ba gidanku xai shiga ba ku tsaya ta bayan Layin nan mana idan muka gaisa sae mu dawo tare Maidubu tace eh hakan yayi murmushi Balkisu tayi sannan tace tau yaushe ne yakama yaxo Mai-dubu tace yau dom wallahi koni nayi missing din shi Balkisu ta kalleta tana riqe baki Maidubu tayi murmushi tace lafiyarki kuwa?Balkisu tayi dariya tace ae naga kinfi qarfinane duk suka sa dariya suka taba hannu da wannan firar har suka iso islamiyyah suka dau darasi aka tashi kowa tayi gidan su Maidubu na shiga ta gaida mamanta ta dauko wayar mama tayi dakinta tana shiga ta rage kayan jikinta ta haye makeken gadonta ta janyo wayar tasaka kiran Ridwan sae da kiran ya tsinke sannan ya kira tayi picking Suka gaisa Allah ya jima da ran gimbiyata sarauniya a birnin xuciya ta Maidubu sae murmushi takeyi Dom tanajin dadin irin tsintsar qaunar da Ridwan ke nuna mata tace duk wannan ni kadae kedasu? Sosae kuwa ae kin wuce nan ma wallahi baby bantaba son wata yarinya ba kamar yarda nikeson ki Kinada abubuwa da dama wadanda duk namiji yana gurin samun su tare da Matar da zai aura baby ki tayani da addua Allah yasa ke mata tace Mai-dubu tayi shuru tana mai tausayawa Ridwan dama ita kanta Dom tasan xatasha wuya bata wasa ba a gidan Ahmad Ridwan ne yace hello Mai-dubu tace inajinka fa ya kinyi shuru ko bakyasona tayi dariya yace gayamin tasake dariya tana fadin har na isa ince haka Ridwan yace har kin wuce kuwa duk suka sa dariya Maidubu ta fara da fadin idan kanada time kaxo area dinmu anjuma xaku gaisa da Wata Frnd dita Ridwan yace idan nazo zan ganki dae ko ? Maidubu tayi dariya tace eh yace yawwa baby zan xo da magarib kinji Maidubu ta ansa da Allah ya tsaremin kai Ameen ameen baby ta ki kula min da kanki kinji Mai-dubu ta ansa da OK bye WAYE RIDWAN Ridwan Dane ga Alhaji Aliyu Alkhali Alhaji Aliyu yakasance mutum mai dinbin dukiya kuma mai sadaka maiyi Dom Allh Alhaji Aliyu Tsohon alkhali ne kuma har yanxu yana sharia Allah ya bashi da daya tilo Wanda yake ji dashi sosae wato RIDWAN amma yana yayyu mata har guda 3 Ridwan mutum ne mai hakuri mai tarbiyya Wanda baya nuna ko dan gidan waye sae dae ga Wanda yasanshi saboda da mai kuddi da talakka duk nashi ne mafi yawan frnds din shi ma talakkawa ne ya biyo halin babanshi sak yayi karatu mai tsawo yaje har waje yayo karatu inda yakaranto yarda ake xanen gini wato ( Architecture) yadawo gida Nigeria ya sami aiki labarin Ridwan kenan CIGABAN LABARI ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖magarib nayi Mai-dubu har tayo wanka tayi shiri cikin Wata atamba baqa mai manyan fulawoyi yellow color Mai-dubu tayi shiri kuma tayi kyau sosae abu ga mutum mai Dan haske tasaka basin abu masha Allah Baba ne yashigo gidan yashiga dakin Mama suka gaisa yanemi kujera ya xauna yana fadin maman yara wae Ahmad ne yaxo yace yanason Maidubu ta riqashi gidan abokin shi dom koda akayi bikin su baya nan jiya yadawo mama tace ina yaje ne wae yana Dubai wajen business din shi amma kinga yarinyar nan bata yagayama kowa baya nan ba mama tace kuma kullum suna waya Mama tayi shuru sannan tace ta rakashi kuma baban yara miyasa baxaije shikadae ba tace ah ah Baban yara nifa banason fitar nan ta saurayi da budurwa ya jira har ayi bikinsu mana miya ragene iyaka fa Wata biyu yanxu anyi bikin basae suje duk inda yakeso ba Baba yace wannan gaskiya ne amma muyi mai uxuri tunda wannan shine na farkonshi ko Mama tace tau yagayama ita Mai-dubu din Baba yace bansani ba amma kije ki gayamata da kanki Mama ta fito tayo bangaren Maidubu tana shiga ta hango Maidubu kwance akan gado ta iso wajen Mai-dubu itako maidubu ta tashi xaune tana fadin sannu mamana. yawwa Mai-dubu ko dama kinsan da maganar Mai-dubu tace maganar me mama? Mama tace ta fitarki da Ahmad mana naga kamar ma har kiyin shiri Maidubu tace Ah ah wallahi mama ni bansani ba Mama tace tau yana mota yana jiran ki wae xaki rakashi gidan abokin shi da yayi aure Maidubu ta turu baki tana fadin ni mama gaskiya ba inda xanje Mama tace Haba yar mamarta tashi kuje kinji Maidubu sae turu baki gaba takeyi Mama tace banason taurin kai fa ki tashi nace ko Maidubu ta tashi tana turu baki sae kuma ta tuna da Ridwan dinta tasan yanxu yana waje yana jiran su Maidubu ta kalli Mama tace Mama don Allh aramun waya mama tace xaki tashi ko sae naci mutuncinki mi xakiyi da waya Wanda xaki kira yana waje yana jiran ki Maidubu ta tashi badon taso ba tafito A ranta take rayawa ae duk laifin balkisu ne dom inda taxo tun daxun da yanxu ina tare da Ridwan dina ta tashi ta sako hijab tace natafi mama tace adawo lafiya Maidubu na fitowa ta bude mota tashiga batare da tayi magana ba shima Ahmad baiyi mata magana ba yaja mota sae bakin wani supermarket yayi packing yafito yace ke kifito Maidubu tayi kamar bata jishi ba yakara da fadin ke ko bakyaji na ne yayi maganar da tsawa itama maidubu ta mayarmai da martani da irin tsawar da yayi mata tace baxanje ba Ahmad bai tanka ta ba ya wuce abun shi cikin supermarket din ya dade bai fito ba har Mai-dubu ta fara jin tsoro don inda Ahmad yayi packing yanada dubu kuma ba mutane da yawa Maidubu na waige waige taji kamar ta axa hannun ta akan wani abun a gefen kujerar da take xaune ta sa hannu ta dauko ae ko taga bindiga gaban Mai-dubu ne yahau dukan ukku ukku sae da ta karewa bindigar kallo tace ni Mai-dubu na shiga ukku bindiga kodae Ahmad yasheni yakeson yayi wayyo Allah ni maidubu na shiga ukku taji motsi tayi saurin saka bindigar cikin rigar ta waya ce tayi kara maidubu tayi saurin kallon inda wayar take taga an saka my son sunan Wanda ke kira Kiran na katsewa taga wayar ba pattern taga wayar cikin videoting ta dauko tana tabawa taga har yanxu ma video ting din take tayi stopping dinta sannan ta bude video din wasu mutane ne tagani ko wanne su ya rufe fuskar shi da baqin kyalle taji wata mata tana fadin na shiga ukku Dom Allh karku kasheni ga kuddi can ku dauka tana kallon ta hango Ahmad yana fitowa a supermarket din tayi saurin kashe wayar gaba daya ta sakata cikin kirjinta Ahmad yashigo motar jikin Maidubu sae bari yake yi Ahmad ya kalleta yace.......... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [10:19, 1/2/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughters Hafsat Nasir Gwandu nd Seeyamah Nura daughter's lyk no others😘😘😘 Mijin barrister 53-54 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Ahmad na shigowa motar yaga jikin Mai-dubu sae kaduwa yake duk da ana sanyi sosae amma ta jike shataf da xufa har ruwan xufa nayimata tsiyaya Ahmad yace ke lapia? maganar da Ahmad yayi sae da Mai-dubu ta xabura alamar taji tsoro tana fadin dom Allah kayi hakuri ka maidani gida Ahmad yayi mamakin duk irin rashin kunya na Mai-dubu amma yanxu duk ta susuce Ahmad ya dauka dom yabar ta a mota ne kila taji tsoro sae kawae yaja dogon tsaki sannan yaja motarshi suka dau hanyar gida Yana tuqi Mai-dubu sae raba ido takeyi ta matsu itadae taga tafita motar nan lapia Maidubu na nan sae tunani takeyi fatar ta kawae idan ta fita motar nan lapia taje taga wannan video din shin yan tashi ne kuma idan yan fashine akwae Ahmad acikin su ko kuwa tabbas idan Ahmad yana ciki yau din nan xata nunawa babanta wannan video din da wannan tunanin har suka iso kofar gidan su Mai-dubu Ahmad yaga wata motar gefe shiko yayi packing gefe a kofar gidansu Mai-dubu yana tsayar da mota Maidubu ta bude motar ta fito shima Ahmad din yafito yana fadin ke! Maidubu ta tsaya kawae batare da ta juyo ba Maidubu ko tsayin da tayi dom ta hango Baba xaune a kofar gidane amma inda baba bayanan da baxata tsaya ba Ahmad ya fito mota ya iso wajen da Mai-dubu take tsaye yace ke wannan ledar uban waye xai kaimiki ita gida? sae da maidubu ta karemai kallon wulaqanci sannan tace banason ne Ahmad yace ai dole ne kije da ita ko bakyaso kina nufin inyi hasarar kuddi na ne ko miye? Maidubu tace Oho ka kaiwa iyaye dom sunfini bukata. yayi murmushi sannan yace bada sunan su na sayo ba kuma amatsayina na mai kuddi mai dukiya da bakadan ba iyayena sun fi qarfin wannan ke ko qarshen wulaqanta talakkana kenan masu yimin hidima ina biyansu kuddi don suci abunci tau kosu sunfi qarfin wannan balle iyayena Nasayo miki wannan ne dom nasan baa taba cikin irinshi a gida ba Dom haka ki ansa kije kuci keda wancan tsohon birin Maidubu ta juyo da qarfi ta qarewa Ahmad kallo sannan tace idan kasake furta mummunan kalami akan mahaifina wallahi xamuji xafin juna Ahmad yayi dari yace kara dae ki ansa dom nasan baa taba cikin irin shi ba wannan ma na sayo maki maras dadi sosae Dom banason insaba naki da dadi ina na aureki na fara axabtar da ke na fara baki qanxo da kwaki a matsayin abuncin ki ki tuna da irin wannan dadin ki fara bin maxa suna baki indomie da eggs ki basu kanki daga qarshen a haifamin Dan shege Ran Mai-dubu yayi mummunan baci tace eh tabbas xan haifi Dan shege kamar yarda na auri shegen ko maras xuciya banda baisan baa qaunarshi ba ran maxa ya baci Ahmad ya daga hannu dom dauke Mai-dubu da mari amma sae yaji anrike mai hannu Ahmad ya juya ga Wanda ya rike shi yana fadin kaiko waye kai? kasake ni kafin inci xarafinka dan gidan matsiyata Dom da ganin wannan kirar taka kaci tuwun dawa ka qoshi kasake ni kafin in dauke mummunan mataki a kanka dom bana ko rabar talakka balle ka rikeni amatsayinka na talakka matsiyaci Ridwwn dae sae murmushi yakeyi dom yayi imanin Ahmad baiyi dukiyar dan ga aikin gidansu ba Ridwan yace eh naji duk wanna abun da ka fada akaina tabbas hakane amma mi tayima da har kake kokarin dukanta? Ahmad ya fige hannun shi ya shafe inda Ridwan ya tabashi sannan ya dauke maidubu da mari hannun shi na sauka na Ridwan na hawa shima ya wankeshi da mari Maidubu ta dago dom ganin waye wannan sae kawae tayi ido 4 da Ridwan tana fadin Ridwan muryarta na rawa Ridwan yace Baby waye wannan ? Ahmad dae yabisu da kallon mamaki Babane ya iso wajen yana fadin kai! kai! Lafiya? Maidubu ta kasa yin magana sae kallon Ridwan da takeyi idonta na fiddo kwalla Ahmad ne ya fara da fadin wae Baba har wannan matsiyacin yayi hannun duka na Baba ya maido kallon shi ga Ridwan yana fadin kai lafiyarka qalau kuwa miye ruwan ka dasu kuma daga ina kake? Ridwan ya kalli baba ya kauda kanshi kawae Maidubu ce ta kalli Baba ido cikin ido tace Baba Ridwan saurayina ne Baba Ridwan shine xabina Baba Ridwan shine farincikina Baba yayi tsaye yariqe baki yana kallon Mai-dubu Maidubu ta riqe hannun Ridwan ta russuna har qasa shima ya russuna suna rike da juna sunyi knelling agaban Baba dukkanin su kuka suke yi Ridwan hawaye yake itako Mai-dubu kuka takeyi mai sauti Baba Dom Allah ka barni in auri Ridwan wallahi baba Ahmad bayasona kuma xai aureni ne Dom ya wulaqanta ni ke Mai-dubu yaushe kika fara qarya cewar baba kenan Baba ne ya dakatar da ita da tsawa yana fadin ke Mai-dubu dama abunda kike yi kenan idan kika fita Ashe maxa kike kulawa awaje Ridwan ne ya datakar da baba da fadin Baba kayi hakuri Maidubu batada laifi akan wannan abun wallahi baba inason Maidubu Dom Allah baba karka rabani da Mai-dubu itace farinciki na Baba yace kai dakata wallahi ko xaka mutum baxan aurama da Mai-dubu ba Maidubu ta tashi tsaye tana fadin tashi Ridwan idanunta sun kada sunyi ja amma na Ridwan sunfi jah ta qara da fadin tashi Ridwan ka tashi nace tafada da tsawa tsawa Ridwan da kuka yaci qarfin sa yatashi tsaye Mai-dubu ta rike kafaddun shi tana fadin Ridwan duk wuya duk rintsi ina tare da kai wallahi ni maidubu nayi alkhawarin riqe sahibina Ridwan da mamana Ridwan dae ya kasa furta komi sae hawayen da kebin idon shi Maidubu ta kalli baban ta tafara da fadin Ya kai mahaifina nayi biyayya agareka kuma har yanxu ina mai ladabi da biyayya ga umurnin ka amma wallahi baba ko ka aurar dani baxan rabo da Ridwan ba matukar ina raye Baba ka barni da xabina dom girman Allah tasake fashewa da kuka RIDWAN yace baba Dom girman Allah ka barni da Maidubu Baba yace wallahi ko xaka mutu baxan baka ita ba Maidubu ta sake fashewa da kuka ta rike Ridwan suka rungumi juna Ridwan yashiga neman bakin maidubu yana tsutsa Mai-dubu ta lafe jikinshi Baba ne ya yayi taslima yana fadin lah lah lah Mai-dubu tun ban aurar dake ba har jin San dadin namiji har ki rungumi wani gwabjejen kato Baba ya fashe da kuka yana fadin... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [17:27, 1/2/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughters Hafsat Nasir Gwandu nd Seeyamah Nura😘😘 Mijin barrister 55-56 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Baba ya fashe da kuka yana fadin Maidubu tun ban aurar dake ba har kinsan dadin maxa tau bara kiji ingayamaki ...... Ahmad ya dakatar dashi da fadin wannan shine saurayinda nagansu tare a wancan lokaci Baba ya fiddo ido waje yana fadin cemun fa tayi Nura ne ya sauketa mijin qawarta xarah. Ahmad yace qaryane wannan ne ya sauketa ba Nura ba. Baba ya cire takalmin shi ya fara dukan Maidubu Ridwan ne ya riqe baba yana fadin kayi hakuri baba Dom Allh duk abunda xakayiwa Mai-dubu kayimin marmakonta dom bata da laifi duk abunda ya faru nine sila. Baba ya kwadamai takalmi yana fadin sakeni Dan iska ina nan kofar gida xaune Ashe kana can kana iskantamin yarinya baba ya share kwalla ya maido kallon shi ga maidubu sannan yace Maidubu tunda rayuwar iskanci kika dauka har da biyar maxa a layi tau bara kiji ingayamaki amatsayina na ubanki. Ni Alhaji Muhammad xanyi rantsuwar da batada kaffara wallahi! Wallahi!! Wallahi!!! Gobe gobe xan daura maki aure da Ahmad kuma ki tare gobe wani abunne ya Fadi qasa dim sae da kowa ya juyo da sauri dom ganin ko kiye ya fadi haka Ridwan ne yafadi qasa sumamme Maidubu ta fada jikin Ridwan tana kiran sunan shi amma ina Ridwan baya nunfashi Ahmad yana tsayen shi jikin motar shi yanajin dadin ganin bacin ran Mai-dubu dom yana nishadantuwa da hakan yayi murmushin qeta sannan yace yanxu kika fara shan wahalar rayuwa Mai-dubu, ya shiga motar shi yayi xaune yana kallon yarda Maidubu ke kuka tana rike da Ridwan tana kiran sunan sa. Baba ne ya kalleta yace wallahi! Mai-dubu idan baki kiyayeni ba wallahi sae na tsine maki albarka Mai-dubu ta dago kai tana fadin dom Allah Baba ka taimakeni mukai Ridwan asibiti Baba yace wah? Ni ? Allah ya kareni intaimaki rayuwar fadiqi ke dae fasiqa yar uwar shi ki taimaka masa Maidubu ta sake fashewa da kukan baqin ciki tayi wajen Ahmad yana xaune a mota yana kallonta ta iso tana fadin Ahmad dom Allah ka taimakeni mukai Ridwan hospital sae da Ahmad ya sheqe da Wata irin dariya sannan ya hade fuska yace wallahi koda bai mutu ba yanxu nayi alkhawarin xama ajalinsa Maidubu ta fiddo ido waje tana fadin kissa? Ahmad dama kana kissa? Ahmad yayi murmushi qeta sannan yace Ridwan xai xama cikon mutum na 20 dana kashe nayi miki alkhawarin da hannuna xan kashe Ridwan amma ba xan kashe shi yanxu ba har sae yaga ranar aurena dake sae na cusamai baqin ciki maras adadi sannan in kashe shi Maidubu ta share kwalla a idonta sannan ta kalli Ahmad sosae tace sannu axara'ilu inason ka sani Ridwan yafi qarfin ka insha Allh ta dawo ta jijjigashi taga har yanxu bayada rai ta sake fashewa da kuka mai sauti tana fadin Dom Allh Ridwan ka tashi kar ka mutu karka mutu ka barni anan kadawo Ridwan idan ka mutu wallahi nima sae na kashe kaina dom mu cigaba da rayuwar mu ta farinciki a lafira. Wani maqobcinsu ne yadawo yana kokarin shiga gida Maidubu ta sheqo ta fadi gaban motarshi tana kuka ya fito a mota gigice yana fadin lafiya Mai-dubu? Mi akayi? Waye ba lafiya? ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Mai-dubu ta kasa magana sae nunamai Ridwan takeyi da hannu ya juya yaga Ridwan kwance a qasa ba alamar nunfashi yayi wurinshi da sauri yana fadin miyasa meshi ? Maidubu batayi magana ba yace ta kama mai su dauko shi suka dauko Ridwan suka sakashi a motar mutumin. Maidubu tace muje dashi (F M C ) xata shiga motar Baba yace idan kika sake kika shiga motar nan xuwa hospital ba nine ubanki ba kuma haihuwar da nayi maki Allah ya isa Baba ya juya ya koma kofar gida inda yake xaune. Maidubu ta fashe da kuka ta fadi qasa tana kuka Ahmad ya tayar da motarshi ya wuce yana mai jin dadin halin da Mai-dubu take ciki, mutumin yace jeki gida Maidubu nayi miki alkhawarin kula dashi kamar yadda xakiyi mai yaja motarshi ya wuce da Ridwan hospital Maidubu na kuka taji karar waya ta dago kai ta hangi waya a qasa tayi saurin dauko wayar tana daukowa kiran na katsewa taga fuskar wayar photon tane hakan ya tabbatar mata da wayar Ridwan ce. Tayi murmushi tana share kwalla a idonta ta saka kiran number da taga ankira da ita bugu 2 aka dauka taji muryar wata macce tana fadin my son daga kawae baxan dade ba har yanxu 11 na dare tana kokarin yi ga abuncin da kace adafama nan har yana neman hucewa Maidubu ta kasa magana sae shashshekar kukan da takeyi Matar ta qara da fadin haba son Yakama Kasan ka girma kadaina yimin shagwaba haka nan Maidubu na kuka tace bashi bane Ridwan yana hospital tafada da qar dom kuka yaci qarfin ta Matar ta fiddo ido waje yana fadin na shiga ukku miyasami my son one nd only a wacce hospital yake Maidubu ta ansa da fadin yana (F M C) Matar tayi jifa da wayar tana kuka ta dauko gyalenta ta fito harabar gidan tana fadin......... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [20:59, 1/3/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughters Hafsat Nasir Gwandu nd Seeyamah Nura😘😘😘 Mijin barrister 57-58 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Ta Fito harabar gidan, tana fadin duk Ina hadimman gidan nan? duk suka iso inda take kowa yana mamakin ganin hajiya a rikice, ta kallesu tana fadin ina drivers ku fito da mota Ridwan yana hospital. Da gudu suka isa packing space suka fito da manyan "Jeep's" har biyu hajiya ta shiga guda tana ta kuka bodyguards dinta suka shiga dayan drivers sun jasu sae gate din (F M C )hospital....." Babane ya shigo gida yana fadin ina kike maman yara, ta fito da sauri dom jin abunda ya faru. Baba yace" yanxu Ashe duk tarbiyya da muke yiwa wannan yarinyar idan tafita maxa take bi, Mama ta sake flats dinda yake hannun ta har ya tarwatse, tana fadin Baban yara wannan wacce irin magana kake fada akan yar da muka haifa . Baba yace" gaskiyar magana kenan Dom ko agabana tayi haka ta rungumi wani gwabjejen kato shiko har da neman bakinta yana tsutsa yana lunshe ido kamar Wanda ya sami minti Allah kadae yasa inada qarfin jina da na sume a wajen ya Fadi maganar yana share kwalla a ido shi. Ya qara da fadin" tau bara kiji ingayamaki wallahi! xan aurar da Mai-dubu kafin ta ajemin Dan shege a gidan nan. Mama tace" yanxu ina Mai-dubu din ba sunfita da Ahmad ba? Baba yace tana waje kuma gobe xan aurar da ita. Mana ta fiddo ido waje tana fadin gobe fa kace Baban yara, Baba yace kwarai kuwa kuma goben xata tare Baba ya juya ya shige dakinshi Mama tace" na shiga ukku wannan wacce irin rayuwa kenan. "Mama ta fashe da kuka tana fadin" ko yaran da basada kowa baayi wa irin wannan auren ba, balle Mai-dubu wacce takeda cikakken gata na uwa da uba mama ta sake fashewa da kuka tayi kofar gidan ta hango Maidubu kwance a qasa tana ta kuka, ta iso wajen tana fadin" tashi muje gida Mai-dubu, Maidubu ta rungumi mamanta tana wani irin kuka mai ban tausayi nidae nace Allah Sarki Maidubu Kinga gwagwar mayar rayuwa. Mama ta tadata tsaye Mai-dubu taga key din motar Ridwan ta dauko ta rike shi mama ta jata suka shiga gida mama ta kaita har dakin ta tayi mata nassiha sannan ta fito xuwa nata dakin dom itama kukan takeyi. ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Mai-dubu taci kuka har ta gode Allah, nan bacci barawo ya dauketa duk ta hargitse dakin batayi kwannan 1 hour ba ta tashi kamar wacce taji tsoro ta lalaba rigarta inda ta sako bindiga da waya amma bata jisu ba, Amma taga wayar Ridwan da key din shi da ta axa agefen gado tayi neman wayar da bindigar har ta gaji amma bata gansu ba tayi xaune tana kuka tana fadin" yanxu inda naga kayan nan da sae kawai in nunawa baba nasan dole ya raba wannan auren. sae kuma tasake fashewa da kuka ta leka har qasan gado bataga komi ba sae tayi tunani kodae sun fadi acan waje sae kawae ta tashi ta bude dakinta ta fito tayi saf saf tayo kofar gidan tayi nasarar fita ba tare da kowa ya ganta ba tayi nema har ta gaji bata gansu ba dama ita tasan taje dasu gida. Wata xuciyar tace Maidubu ki tafiyarki kawae kibar gida, Wata xuciyar tace ah ah ki kashe kanki kawae sae ki huta, Wata xuciyar tace Maidubu ki tuna fa duk Wanda ya kashe kanshi ya mutu kafiri, Maidubu tace haka xaayi ba inda xanje sae dae mu kashe juna nida Ahmad idan naje gidansu sae kuma ta fashe da kuka ta koma gida ta taci gaba da aikin kuka. Tana shiga gida ta shige dakinta taci gaba da kuka har gari ya waye, "Baba yashigo gida ya gayama Mama ta gayama yayyun Maidubu da danginta duk Wanda yasamu lokaci akwae daurin auren Maidubu da qarfe 9 na safe. "Mama tace" wae Baban yara da gaske ko xaka daurawa yarinyar nan aure yau? Baba yayi murmushi sannan "yace ki bari idan lokaci yayi xaki gasgata maganata. Mama tanemi waje ta xauna tana hawaye Almajiri ne yashigo yayi aikin shi da ya saba "mama tace ya share filin gidan duk har inda Mai-dubu ke sharewa haka kuwa akayi, A banfaren Ridwan kuwa motocin hajiya na tsayawa bodyguards dinta duk sukayi saurin fitowa suka take mata baya, sae cikin hospital din ta shiga dakin da akayiwa Ridwan masauki, tana hango Ridwan kwance kamar matacce ta isa gunshi da gudu ta rungumeshi tana jijjigashi amma ina Ridwan baya nunfashi, Hajiya ta rushe da kuma ta kalli doctor tana fadin" doctor what happened 2 my son? What is wrong wit him? What did u get as ur result? Doctor yayi shuru yana mai tausayi hajiyar ga bodyguards dinta duk sun xagayeta itako sae aikin kuka takeyi, Doctor yayi gyaran murya sannan yace" Kiyi hakuri hajiya! Ur son heard something's beyong his capacity. Amma insha Allh Muna iya qoqarin mu Dom neman nunfashin sa, Hajiya tace menene wannan abun da RIDWAN yaji? Docter yace" wannan ansar tana hannun Ridwan Mama takasa bacci a tsaye ta kwana itada bodyguards dinta har gari ya waye, Da misalin qarfe 9 na safe jamaah suka shedi aurin auren Mai-dubu Muhammad da angonta Ahmad Shehu a kan sadaki naira dubu hamsin. Ango na hango yasha wanka cikin Wata dakakkiyar shadda gixna tasha kwado har ta gaji kalar madara wato ( milk color) da hular brown da cover shoe suma brown da agogon hannu shima brown color yayi kyau masha Allah sae hannu yake bawa mutane suna gaisawa. Duk da ba kowa yasan da wannan auren ba amma antaru masha Allah, angama aurin aure mutane sun shiga ciki suna yiwa mama Allah ya kyauta, Mama ce xaune ita da yan tsirarrun mutane yan uwanta da sauran yaranta wato yayyun Mai-dubu Mama tasa andafa abunci anba mutane sannan jamaa suka wuce wajen gyaran dakin Maidubu. Baba ya kira yayar Mai-dubu Aisha yabata kuddi bakadan ba yace duk abun da ake anfani dashi gidan miji inason ki sayowa Mai-dubu idan ansaye a wuce kawae gidan ta asaka mata. Aunty Aisha ta dauki kuddin ta fita sukayo soyayya akaje akayi jeren amarya aka qare. Ridwan bai farka ba sae qarfe 2pm. Ridwan na farkawa ya fara da fadin Baby! Babytah!! Baby ta!! Yana maganar yana lalaba gefen gadonda yake kwance akai jin ba alamar Maidubu a wajen yasa Ahmad bude idon shi a hankali yaga maman shi xaune ya fara da fadin"momy ina babytah? hajiya tace waye babyn taka? Ridwan ina kaje jiya bayan fitarka gida? Kuma miyasameka? Ridwan ya fashe da kuka yana fadin" shikenan momy na rasa Maidubu momy tace waye Mai-dubu? Kuma miye a tsakanin ku? Ridwan ya kwashe duk labarin su tun ranar farko da ya hadu da Mai-dubu har jiya yagayama hajiyarshi yana sake rushewa da kuka momy ta tausayawa rayuwar danta sosae sannan tace"kayi hakuri my son xanje da kaina har gidansu inyi magana da mahaifinta kafin dadyn ka yadawo gida Nigeria. fushin xuciya ne kawai Babanta yayi dom bantaba ganin anyi irin wannan auren ba, Ridwan yaji dadin kalaman momyn sa kuma yadan samu natsuwa yayi wa momyn sa godiya. Momy na duba wayarta taga missed calls dinda Mai-dubu tayimata da wayar Ridwan har missed calls 20. Tace Allah sarki kagama ashe tayita kira da wayarka Ridwan yayi murmushi kuma idanunshi sun ciko da kwalla.Ridwan yace idan kinje gidansu momy kigayawa Maidubu ko an aurar da ita, ko baa aurar da ita ba, mota ta dake kofar gidansu da handset dina duk ta dauka na bata amma tabaki sim card dina ki dawo min dashi sannan kice mata nace Dom Allh tayi hakuri tayi biyayya ga umurnin iyayenta tabi mijinta su xauna lafiya, Dom ni nasan mutuwa xanyi wallahi momy baxan iya rayuwa batare da Mai-dubu ba. Ya rushe da kuka kamar wani qaramin yaro itama momy kukan takeyi tana fadin kayi hakuri my son kadaena furta Kalmar mutuwa akan ka kuma insha Allh Mai-dubu takace kaji. Ridwan yace nagode momy. Ridwan yayi maganar yana share kwalla . Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [11:27, 1/4/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughters Hafsat Nasir Gwandu nd Seeyamah Nura😘😘 Mijin barrister 59-60 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Momy na fitowa tashiga Mota bodyguards dinta duk suka take mata baya suka shishshiga mota, sae area din su Mai-dubu suna isa kofar gidansu maidubu Momy" ta fara ganin mutane da alama anyi wani taru a wajen". Daya gada cikin bodyguards din momy ne ya kira wani yaro matashi ya tanbayeshi, Dom Allah ko nan ne kofar gidansu Mai-dubu, matashin "yace eh nan ne kuma yau ma aka daura mata aure. "Mama ta fiddo ido waje tareda axa hannun ta a gabanta tana fadin"Aure fa kace" yaron yace eh momy "tayi taslima "tace dom Allah kaje wajen ta ba tare da kowa ya San abunda kaje yi ba, "kace da ita momyn Ridwan tana sallama da ita a waje". Yaron yashiga yaga mutane tab da gidan yaga Wata mata tana jajjagen tumatur "yace sannu ko "tace yawwa sannun ka. Dom Allh maidubu na nan gidan, Matar "tace eh tana dakinta yaron yaje har dakin yasamu Mai-dubu kwance tana aikin kuka da qawayenta biyu Balkisu da xarah suna xaune kowa tayi tagumi suna bata haquri "yayi sallama suka ansa "yace wae momyn Ridwan tana sallama da Mai-dubu a kofar gida ae Mai-dubu najin sunan Ridwan ta tashi xaune da sauri yaron nagama fadi Mai-dubu ta tashi tsaye ta sako hijab dinta tabi bayanshi sae kofar gidan Tana fitowa taga wasu manyan motoci a kofar gidansu, glass din dayar motar aka sauke ta hangi Wata kyakkyawar mata wacce ko baa fada ba kasan mahaifiyar Ridwan ce, Maidubu ta iso wajen ta ta russuna har qasa ta gaida momy, momy ta ansa mata tare da gaba ladabi da kyakkyawar sura irin ta Mai-dubu. "Mama ta fara magana kamar haka" Maidubu nasan baki sanni ba, nice mahaifiyar Ridwan Mai-dubu ta russuna da kanta a qasa tana sauraren momyn Ridwan, "momy tace Ridwan yabani Labarin ki, tun ban ganki ba nayi shaawar hada xuria dake, amma kaddara ta riga fata. Dom anriga an daura maki aure maidubu ta share kwalla sannan "tace momy ya jikin Ridwan, momy "tace Ridwan ya fardado amma nasan angudu ne baa tsira ba, dom ko yanxu Ridwan yaji anyi maki aure nasan xaa koma gidan jiya, momy ta share kwalla sannan "tace Ridwan "yace ingayamaki motar da yabari kofar gidanku da handset din shi duk ki dauka yabaki, amma kibada "sim card" din shi in kaimai sannan "yace kibi iyayenki kuma Kiyi biyayya ga umurnin su ki xauna da mijinki lafiya Mai-dubu ta rushe da kuka mai tsumi tana fadin baxan iya ba wallahi momy baxan iya ba. "Momy ki gayama Ridwan shine xabina, da shi xan xauna, banason Ahmad sae kuma ta rushe da kuka. momy ya fito ta kama hannun Mai-dubu ta sakata mota ta xaunar da ita tana bata haquri har tasamu maidubu tayi shuru amma har yanxu idanunta da basa budewa sosae akan kukan da tasha basa budewa sosae kuma har yanxu basu daina fitar da kwalla ba. "momy tayi kuka itama sosae a wajen dom ta yiwa Ridwan shaawar samun Maidubu a matsayin Matar aurensa" momy ta bata kyawawan shawarwari na xaman aure ta bata kuddi amma Maidubu taki ansa sai da tayi tayi sannan maidubu ta ansa, dubu Dari ne momy ta bata. Maidubu ta share kwalla sannan "tace Dom Allh momy idan kinje inason magana da Ridwan momy ta girgixa mata kai tana "fadin nop my daughter, "it is not legalized by d law of Allh" kiyi waya da wani kuma Kinada auren wani akanki. "kuyi hakuri kawae ku rungumi wannan abun Dom yana cikin qaddararku ta rayuwa" Mai-dubu ta dago kai tana "fadin shikenan nida Ridwan mun rabu Momy? Momy ta kauda kai gefe dom idanunta sun ciko da kwalla sae da ta share kwalla sannan "tace Mai-dubu kuyi hakuri da rashin junan ku. "Maidubu ta rushe da wani irin kuka. "tana fadin nop! nop!! ta shige gida da gudu ta fada gado qawayenta sukayo kanta suna aikin rarrashi. Motocin su momy na tashi tace sukoma hospital haka kuwa akayi. "Momy taje officer din doctor ta nemi yabawa Ridwan sallama, doctor "yace Kiyi hakuri hajiya danki yana neman kulawa daga garemu. "momy tace nasani doctor idan muka je gida xan yiwa family doctor dimu waya sae ya rika xuwa yana duba shi, "doctor yace OK badamuwa. "Doctor ya sallemi Ridwan ya bawa momy takardar sallamar, duk suka yo room dinda Ridwan yake ciki, suna shigowa Momy "tace Ridwan ya! ya! jikin naka? Ridwan yace momy kinje gidansu Maidubu, momy ta kalli Dan ta sannan "tace wae Ridwan miye haka? baxaka daina kukan nan ba! Ridwan "yace Kiyi hakuri momy ki gayamin a wanne halin kika sami maidubu? dan na tabbatar itama tana cikin damuwa? momy dom Allah ki gayamin, "momy tayi shuru Ridwan "yace momy maidubu tayi aure ko? tayi aure ko momy shikenan nasan yau xan mutu momy!, sae da momy ta share kwalla a idonta sannan "tace Ridwan katashi muje gida ansallameka idan mukaje gidan xan yima bayani Ridwan ya fashe da kuka ya fada kan gado yana kuka momy ta rike shi tana "fadin Haba my son kuka ba girman ka bane, Mai-dubu batayi aure ba fa muje gida xan gayama wani Labari ne, Ridwan ya dago kai da sauri yana "fadin momy da gaske Mai-dubu batayi aure ba? momy tace mai eh! sannan fa Ridwan ya tashi ya sako shoe dinshi suka wuce gida. Suna fitowa gate din hospital suka dau hanyar su ta xuwa gida suna tafe kawae wata motar taci gabansu ta tsaya, sae da driver dinsu Ridwan yayi sauri tsayawa Dom da motocin su sun kauri juna anyi accident. Ridwan da yake kwance jikin momyn shi a site din baya yayi saurin tashi xaune itako momy sae salati take xabgawa. bodyguards din momy ne suka fara firfitowa a mota da gudu suna gyara bindigar su Dom yin harbi Ridwan yayi saurin fitowa a tasu motar yana fadin nop! karkuyi Harbin ae Yakama ta musan kosu waye ko? Duk suka sauke bindigar su momy ta fito itama. Daga bayan su suka ji ana taba hannaye juyawar Ridwan keda wuya sukayi ido 4 shida Ahmad. Ahmad yayi murmushi sannan yace kai banxa kaga ko yanxu na nunama nafi qarfin ka, Na auri maidubu a yau miye mafitarka akan aurena da Mai-dubu? kuma wanne hutunci kake shirin xartarwa akaina? dom nunamin kaima cikkakken namiji ne. Dom nasan yanxu kanajin haushina, yayi maganar yana dafa gaban Ridwan yana dariya. Idonun Ridwan sun kada sunyi jah, tunda Ahmad ya furta Kalmar sunyi aure shida Mai-dubu Ridwan yaji kamar andasa mai wuka a xuciya. "Momy ce da batajin tattaunawar da suke yi shida Ahmad, ta iso kusa dasu tana fadin Ridwan mi kukeyi haka? Kuma waye wannan? Ridwan "yace momy wannan shine Wanda ya rabani da Mai-dubu, wannan shine Ahmad Ridwan yayi maganar yana kokarin share kwalla, momy tace what? Ridwan ko kusa karka bari inga hawayen ka anan agaban matsiyataci, kuma maqiyinka xaka xudda hawaye ko da alama kar kayi wannan kuskuren. Momy ta maido kallon ta ga Ahmad Wanda yayi tsaye yana mamaki kamar shi mai dinbin dukiya xaa kira matsiyaci, momy ta fara da "fadin kai! Tana nunashi da dan yatsa wallahi tun bansan ko waye kai ba har naji na tsaneka balle kuma yanxu da naganka kuma sai kayi da kasanin xuwanka nan wajen. Momy "tace Sannan miya tsayar da motar ka a hanyar mu? Ahmad ya sheqe da dariya sannan "yace nazo nan ne dan yiwa danki albishir da mutuwar sa. Momy ta kalleshi tana fiddo ido waje tana fadin mutuwar sa? yace sosae kuwa. Momy ta juya ga bodyguard's dinta tana fadin kai !kuyimin shouting din wannan Dan iskan, ku kashe min shi ko kun kasheshi kun kashe banxa inada kuddin biyan diyarsa ko nawa ne. Bodyguards duk suka saita bindigar su Ridwan ne "yace nop! momy nop! Momy tah, duk suka tsaya Ridwan yace Kiyi hakuri yake mahaifiyata, karkiyi umurnin a kashe Ahmad banaso akashe shi yanxu, momy tace why? Why my son? Ridwan "yace momy "I want 2 teach dis studip a lesson in life" momy tace dats gud my son. Ahmad na tsaye yana kallonsu. momy "tace amma duk da hakan baxaa barshi yaje a haka ba Dom a tahiri na baayi wani Wanda ya kawomin takakkaba kuma ya koma lafiya, ta kalli bodyguards dinta tace kai kuyimai tsinan nen duka, taja hannun danta ta ta rikeshi kam suka koma gefen mota suna kallon yarda ake jibgar Ahmad. Suka fara dukan ahmad wadanda suka xo tare da Ahmad din suka fara firfitowa a mota da wukake a hannun su suna isowa sukaga bodyguards din momy da bindigogi dole suka ja baya Ahmad yasha tsinan nen duka har jamaar area din an taru wajen sosae ana kallon yarda Ahmad keshan duka ba halin isa wajen Dom sauran bodyguards din sun gyaran bindigar su sunyi shirin kashe duk wanda ya isa wajen wannan Command din momy ne ga duk Wanda ya iso wajen ya farka lafiya. Daga nesa mutane sae hakuri suke bawa momy amma ina "tace sae jikinshi yagayamai yau, taja hannun danta ta sakashi a mota ta kulle sannan tace su shiga mota su wuce ayiwa Ahmad leqis suka barshi kwance cikin jini. Suna tada motar su suka barwa su Ahmad kura suka wuce! suna wuce wa Ridwan "yace momy ki kira min doctor ji nake kamar ana fixgar min xuciya nasan kawae mutuwa xan yi ya fashe da kuka, momy tayi sauri ta kira family doctor dinsu "tace su hadu gida yanxu, Ridwan bayada lafiya momy "tace yi hakuri my son doctor yana hanya ta ci gaba da shafar sumar kanshi har suka iso gate din gida. Nidae da naga yarda Ahmad ya jibgu "nace Ahmad hakkin tsohon nan ne yake binka. Abokan Ahmad suka daukeshi sukayi asibiti dashi, aka bashi taimakon gaggawa Ahmad ya samu sauqi da magarib aka bashi sallama yayi alkhawarin shima sae yayiwa maidubu irin dukan da akayi mai a yau din nan. Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [22:03, 1/5/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughters Hafsat Nasir Gwansu nd Seeyamah Nura💘💘 Jinjinar ban girma ga reader's da baxar ku nake rawa kuna raina aduk inda kuka ina qaunar ku 💘💋😘 Mijin barrister 61-62 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Su Ridwan na sauka gida doctor na isowa suka shiga gida tare, doctor ya shiga bawa Ridwan taimakon gaggawa dom tunda Ridwan yaji labarin auren Mai-dubu yafita hayyacinsa, koda suka iso gida Ridwan baisan waye a kanshi ba, baya gane kowa momy sae kuka takeyi, aka yiwa Ridwan allurai amma har yanxu baya gane kowa. Mama ce ta fito daki tana waya da malamar da xata yiwa amarya wa'axxi, tana "fadin jamaa sun taru fa ita kadae ake jira" Baba ne ya shigo gidan da yaji wayar da mama keyi yayi tsaye har ta qare, Baba ya fara da "fadin banyarda ayiwa Mai-dubu ko wanne "event ba mama tayi tsaye kawae tana kallon baba. Da misalin qarfe 8 na dare, dangin Mai-dubu sun cika gidan maqil dom xuwa kai amarya, Baba ya kira wayar mama yace taxo ita da Mai-dubu kuma Mai-dubu ta fito da kayanta. Mama ta ja hannun maidubu wacce yanxu ta daina kuka a fili na xuciya take yi, Kasancewar mama da danginta sunce ta fito cikin jamaa xata daina jin damuwa sosae aranta hakan yasa ta dawo bedroom din mama itada qawayenta aka kulle nata dakin, ana magarib akasa Mai-dubu tayi wanka tayi shiri cikin wata jar atamfa da yellow tayi kyau sosae amma baa saka mata turare ba ance sae xaa wuce da ita. Mama ta fito dakinta rike da hannun Mai-dubu sae Falon baba. Suna shiga Mama ta xauna akan kujera Mai-dubu ta xauna akan kafet, Baba yayi gyaran murya sannan "yace, Mai-dubu mun haifeki, kuma mun reneki, har kika girma yau Allah ya nuna mana mun aurar dake, kibi mijin ki kuma Kiyi biyayya ga umurnin sa, ya maido kallon shi ga mama "yace Kiyi mata taki hudubar xan wuce da ita gidan mijinta. Mama "tace baban yara ga danginta nan sun taru Dom kaita gidan ta sannan kace da kanka xakaje kaita Baba ya ansa da eh ni xanje da kaina inkaita gidan miji, mama tayi taslima ta fashe da kuka, Baba ya maido kallon shi ga Mai-dubu yace ke tashi muje idan baxata yi miki hudubar ba. Baba ya tashi tsaye yana fadin tashi muje Mai-dubu ta rushe da kuka mai sauti tana fadin wayyo mamana itama mamar kuka takeyi sosae Mai-dubu "tace baba Dom Allh bari in dauko kayana "yace maxa ki dauko ki fito, maidubu ta fito tana kuka taje dakin mama ta dauko akwatinta, Xarah ce "tace ya kina Jan akwatayyenki ko munyi dare shiyasa kike shirin kai kanki, Dom nasan kin tsima ko? Suka sa dariya, itadae Mai-dubu sae kuka takeyi mai sauti basu damu da ku kanta ba dom sun dauka hudubar da baba yayi mata ne tasata kuka. ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Maidubu ta kalli qawarta balkisu "tace balkisu dom Allah inason ki taimakeni, balkisu "tace mi kikeso ne qawata Mai-dubu ta bata key din motar da Ridwan yabata "tace dom Allah ki mayarmin da motar nan gidanku, Dom iyayena basu San anyimin wannan kyautar ba, ta bata dubu darin da momyn Ridwan ta bata, "tace ki ajemin su sae na nemasu, Maidubu "tace sannan ku tashi kowa tayi gidansu Dom yanxu baba xai wuce dani gidan Ahmad sae kuma ta fashe da kuka taja akwatinta ta shigo falon Baba, " Baba "yace muje Mai-dubu ta sake fashewa da wani irin kuka tana dagawa mamanta hannu itama mama kukan takeyi sosae suka wuce suka shiga motar Baba bai tsaya ko ina ba sae gate din gidan Ahmad, maigadi ya bude musu gida baba yashiga da mota suka fito yana gaba Mai-dubu na bayanshi har bedroom din ta, Suka shiga Baba yayiwa Mai-dubu umurni da ta xauna akan gado ta xauna tana kuka sosae, baba yayi tsaye "yace Maidubu wallahi! Wallahi!! Wallahi!!! Summa tallahi! Idan kika yi kuskuren kashe wannan auren, Nida ke har abada kuma ko lahira bana fatar Allah ya nunamin fuskar ki Mai-dubu sae kuka takeyi, Baba "yace nixan tafi sai da safe, Maidubu tasake rushewa da kuka. Maidubu na nan xaune tana aikin kuka kuma tana tunanin ko da wacce irin tsiya Ahmad xaixo mata, har ta fara jin tsoro Kasancewar gidan yayi tsaf ba mutsin komi sae kukan tsuntsaye daban daban. Da misalin qarfe 12 na dare ne Mai-dubu taji tsayuwar motoci a packing space din gidan, Ahmad ne yashigo shida friends din shi suka shigo sukayi adduar da ake yiwa amarya da angonta sukayi musu sae da safe sannan suka wuce akabar ango da amarya. Sae da Ahmad ya karewa Mai- dubu kallon wulaqanci sannan ya sheqe da Wata irin dariyar qeta, sannan "yace ke miye shirinki na kwana a gidan maqiyinki? me kuke shirin aiwatarwa kaina keda kortonki Ridwan? duk abunda Ahmad yake Fadi Mai-dubu bata tanka shi ba, har saeda ya kira sunan masoyinta Ridwan nan fa. Maidubu ta "tashi tsaye tana fadin karka sake xaginshi, kayi dani dom nice daidai kai, shi yafi qarfinka kuma yafika ta ko wacce hanyar Mai-dubu bata rufe bakinta ba. Ahmad ya wanke ta da mari maidubu ta duqe tana kuka, Ahmad yayi dariya sannan "yace yau baxaki rama ba, ya sake sheqewa da dariya ya xauna ya bude ledar da yashigo da ita, ya nemo flat yasaka gyararren xabo daya yaci abun shi shikadae yayi miqa ya tashi tsaye yana fadin Alhmdllh. "Yaje gefen gado ya dauko Wata bulalar fata tasha mai sosae, ya riqeta kam "yacewa Mai-dubu ke tashi, tayi banxa dashi ya kara da fadin ki tashi nace dom ubanki, maidubu ta tashi tsaye jikinta na rawa tana fadin Allah kayi hakuri, Ahmad ya hade rai sosae, sannan "yace Ashe ke baki ko kai cikakkiyar yar iska ba, tunda har kike da tsoro ya fere iya qarfinshi ya watsawa Mai-dubu bulalar tun tana iya kuka har ta kasa kuka yayimata liqes. Yana kare dukanta ya fara qoqarin rabata da kayan jikinta maidubu batada qarfin kwatar kanta a hannun Ahmad amma tana bisa bakinta ga adduar. Ahmad yana qoqarin cire rigar jikin Mai-dubu yaji anbango kofa an shigo ya juyo da sauri Dom ganin ko waye, wasu mutane ne suka shigo dakin kowa da bindiga a hannun shi, Ahmad na ganinsu jikinshi yadau rawa wani daga cikin su yasheqe da dariya yana "fadin kai karamin dan iska. idan kere na yawu xabo na yawu Wata rana dole ne su hadu. Wani ya kara matsuwa yana fadin kai ka dauka xaka iya guduwa bamu ganeka bane dayan "yace Muna sa ne da duk wani mutsinka, shine muka kwaleka sae yau damu aka kawo ka gidan nan motar mu tana bayan taku Ahmad dae yayi mutuwar tsaye. Yafara da fadin dom Allah kuyi hakuri nasan nayi kuskure idan kuddin ne gasu can, ya nuna wajen da yatsar sa, "yace amma dom Allah ku barni da raina sae lokacin maidubu ta kallesu da kyau taga irin kayan da tagani ne jikin mutanen nan na video din ta da ya bata, da kuma irin bindigar da tagani a motar Ahmad har ta dauka irinta ce a hannun su hakan ya tabbatar wa maidubu Ahmad Dan fashi ne, tana wannan tunanin taji suna fadin kuddi ba matsalar mu bace. amma tunda mukayo fashi tare kaiko kayimuna sata wallahi yau din nan sae mun kashe ka wae kae ango ko? Sae kuma mutumin tasake sheqewa da dariya. Mai-dubu ta tashi tsaye tana "fadin Dom Allh kuyi hakuri karku kashe shi, sae kawae dayan su, ya gyara bindigar sa yayi saitin kan Ahmad. Mai-dubu ta riqe bindigar tana kuka, dayansu ya juya bayan bindigar ya kwadawa Mai-dubu a qeya ta Fadi qasa sumammiya. sannan suka harbe Ahmad a kwanya Ahmad ya Fadi qasa dim kuma rai yayi halinshi...... Barrister for life 💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [10:25, 1/7/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER By Barrister S@dy Na sadaukar da wannan shafin ga masoyiyata Zahra Muhammad Mahmud surbajo🤝 marubuciyar zakisan koni waye, wannan littafin yana ban shauqi Allah ya kara mana basira yasa muyi abunda xai anfani jamaa love u die💘 Barrister ta gaisheki.😘😘 👍👍 Mijin barrister 63-64 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Suna fita Maigadi ya shigo da gudu ae ko yaga Ahmad har Maidubu ba mai nunfashi, Maigadi ya dauki wayar Ahmad ya kira malam shehu "yace suxo gidan Ahmad yanxu ba lafiya! Malam ya tashi da sauri ya kira qanin Ahmad sukaje tare suna shiga abunda suka ganine yafi qarfin tunanin su. Ahmad kwance cikin jini baya nunfashi, qaninshi ya fada jikin shi yana Kiran sunan sa yana kuka, yana "fadin yaya ka tashi dom Allh, tun nan malam yagane Ahmad bayada rai hakan yasa suka dauke su akayi hospital da su. Suna shiga aka shiga bawa Mai-dubu taimako gaggawa, Dom har yanxu bata nunfashi amma doctor sunce tana da rai, sannan suka tabbatar wa mahaifin Ahmad da rasuwar danshi Ahmad. Nan fa suka dau kuka malam shehu ya juri har yanxu baiyi kuka ba, masu kukan ma hakuri yake basu, ya kira Alhj Muhammad "yace suxo hospital yanxu ba lafiya! Baba ya "tashi gigice yana "fadin ke maman yara tashi muje hospital wae su Mai-dubu na hospital mama ta tashi gigice tana taslima. Baban yara miya kaisu hospital yanxu? baba yace yana wuce shegiyar yarinyar nan ce ta janyo mana magana ki tashi muje. Baba ya sako riga gaba baya, suka fito sae gate din hospital suna shiga sukaci karo da ana fitowa da gawar Ahmad, baba ya riqe malam shehu yana taslima yana fadin malam miyasami Ahmad ? Waya kashe shi? Maidubu ce ta kashe Ahmad ko malam ? Maidubu Allah ya isa haihuwar da nayi miki, mai-dubu nayi dana sanin haihuwar ki, Ya Fadi maganar yana kuka, malam shehu ne "yace Haba Alhj Muhammad ka daina furta mummunan kalami akan Mai-dubu, Dan fashine suka shiga gidan kamar yarda maigadi yake yimana bayani itama maidubu har yanxu bata nunfashi, bata San ko waye akanta ba, Dom tayi doguwar suma mama tace na shiga ukku itama Mai-dubu ta mutu ko malam? Malam shehu yace aa tana da rai, saedai bata hayyacinta har yanxu, ya nuna masu dakin da akayiwa Mai-dubu masauki mama tayo dakin da gudu tana kuka, Baba yabi motarsu Malam shehu aka wuce da gawar Ahmad sae da suka kaishi dakin malam shehu sannan jamaar gidan suka dau kuka suna fadin yau bangon jingina ya fadi, kasancewar Ahmad shi yake dauke da nauyin kowa a gidan, har mahaifinsu dom yayi retire, Alhj Muhammad "yace xai koma hospital tunda (funeral) din Ahmad sae gari ya waye. Baba ya koma hospital yashiga room din da Mai-dubu take yasamu mama har yanxu kuka takeyi Baba yayi tsaye yana fadin wallahi nayi danasin haihuwar maidubu, mama dae bata tanka shi ba. Ana fara kiraye kirayen sallar asuba, maidubu ta fara bude idonta a hankali tana fadin dom Allh muyi hakuri karku kashe shi, nashiga ukku ni maidubu Dom Allh karku kashe shi, sae kuma ta fashe da kuka mama ta riqeta tana "fadin Mai-dubu! maidubu!! Mai-dubu!!!, maidubu "tace waye? mama "tace Maidubu nice mamanki! "maidubu tace mama ina ne nan? Mama tace hospital ne! Mai-dubu ta fashe da kuka tana Fadi mama ina Ahmad? duk da batason Ahmad bata qaunarsa amma taji tausayin rayuwa. " Baba ne yashigo room din ya dauke maidubu da mari, "yana fadin wa kike tanbaya ina Ahmad, ae kinfi kowa sannan kun hada kai keda wannan tsinan nan yaron Ridwan kun kashe Ahmad, sae kuma baba ya fashe da kuka yana fadin Mai-dubu idan dae nine ubanki na roqi Allah ya tsine maki albarka, kuma wallahi sae dae ki nemi wani uban bani ba. Mama "tace ashsha haba Baban yara 'yar, da kuka Haifa kake tsinewa, baba "yace 'yar da kika haifa dai, amma nikam Mai-dubu ba ya ta bace. Maidubu ta tashi ta sauko akan gado tana kuka mai sauti ta russuna gaban baba tana "fadin yakai mahaifina dom Allah ka saurareni ka fahinceni, ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Mai-dubu "tace wallahi baba banada masanniya akan kisan Ahmad. Baba yayi wa Mai-dubu wani wawan shuri har saeda takai ga bango, ta fadi qasa sumammiya kanta ya fashe sae jini yake fiddawa. Baba ya maido kallon shi ga mama wacce tayi gurin mai-dubu ta rungumeta tana kuka sosae tana jijjigata, Baba "yace ke tashi muje gida! mama ta dago kai tana "fadin baxan je ba, ba inda banje in bar ya'ta a wannan halin. Baba "yace tau bara kiji wallahi idan har nakai gate din hospital, kina nan wallahi bakin aurenki, mama ta dago kai da sauri tana karewa baba kallo "tace maganar saki fa kakeyi baban yara? "yace kwarai kuwa ya juya ya wuce huuu. Mama ta fashe da kuka sosae, sannan ta kalli Mai-dubu tana kuka "tace Mai-dubu ni! mahaifiyarki, na yarda dake, kuma na yarda da Bakida sa hannu akan mutuwar Ahmad, Mai-dubu Allah ya tsaremin ke aduk halinda zaki sami rayuwar ki, sae kuma mama ta sake fashewa da kuka tana "fadin Mai-dubu Allah yayimiki albarka! Allh yabaki Wanda zai taimakeki, ya taimaki rayuwarki, taimakon da mu iyayenki muka kasa yi miki, duk wannan maganar da mama keyi Mai-dubu bata sani ba, Dom tana kwance ne qasa sumammiya, mama ta fito tana kuka sosae, ta shiga mota suka wuce gida, koda suka isa gida har 6 na safe tayi sannan sukayi sallar asuba. Da misalin qarfe 8am akayi "Funeral" din Ahmad aka kaishi gidan shi na gaskiya, sae da aka bixne Ahmad, sannan malam shehu ya kalli inda aka saka sanshi sae kawae ya fashe da kuka sae da aka rikashi suka koma gida. Allah Sarki duniya! Jamaar gari sae jimamin mutuwar Ahmad suke yi wasu na "fadin wannan mutuwa ta Ahmad tanada sa hannun Ridwan saurayin maidubu wasu na fadin har duka momyn Ridwan tasa anyi mai jiya kuma gashi antashi yau da gawar shi kuma duk bodyguards din ta suna da bingida shima ahmad kuma da bingida ne aka kasheshi har (Police) sun baxa tsaro sosae a garin, ba shiga ba fita, duk inda ka dubu police ne. Mutuwar Ahmad ta karade garin kebbi da kewayenta. mutane sae xuwa gaisuwa sukeyi gidan iyaye Ahmad har wadanda basada alaqa dashi gidan iyayenshi ne ake xaman makoki dom gidan shi bakowa sae maigadi. Wata doctor "ce ta shigo room din Mai-dubu, taganta kwance cikin jini, ta karaso da sauri, tana fadin subhanallah!!! ta kira wani doctor suka maida maidubu akan gado, suka shiga bata taimakon har ta farfado. Doctor ta koma office dinta, Mai-dubu na farkawa ta tashi ta leko bataga kowa a ajen dakinta ba, ta fito tana ganin juwa. har tasamu ta kawo titi da qar tashiga napeep tana nazarin ta inda zata fara sae ta tuna batada wasu kayan sakawa a gida bayan na jikinta sae kawae ta kwatantawa mai napeep gidan Ahmad, tace ya kaita can, suna isa ta kwankwaso gate din gidan maigadi ya leqo, yana ganin Mai-dubu yayi saurin bude gate din gidan, Mai-dubu ta shigo gidan taga bedroom din duk digaggan jini ne, taga duk dakin hargitse ga bulalar da yayi mata duka, da ita ajiye, sae kawae ta fashe da wani sabon kuka, tayi kneeling tana kallon gabas tana fadin, Ya Allah ga boyarka a tsanani👏 Ya Allah nasan baka kuskure, ya Allah nasan duk abunda kayimin gata ne agareni, Ya Allah kafiddani cikin wannan tsakanin rayuwar👏 Ya Allah ka fiddani ga zarginda mahaifina kemun, Ya Allah ka jarabceni da auren dole na rungumi wannan qaddarar. Ya Allah ka jarabce mahaifina da qiyayyata na rungumin wannan qaddarar. Ya Allah ka jarabceni da ganin mutuwar Ahmad kuma a dakin auren mu daga ni sae shi, Ya Allah kai kadaine shaidata akan banada hannu akan kisan Ahmad, sae kuma ta fashe da kuka sosae tana "fadin Allah ka fiddani a wannan qangin ka fidda masoyina RIDWAN Ya Allah kabani ikon cin wannan jarabawar da kayimin ta Fadi maganar tana kuka sosae. Kuyi hakuri da jina da kukayi silent yau nasamu kaina busy ne da fatar an yimin afuwa. Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki 👄👄👄👄 Mijin barrister ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [19:49, 1/7/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Sadaukarwa ga Zahra Muhammad mahmud surbajo kina raina day nd night da sonki nake kwana dashi nake tashi 😘😘Barrister ta gaisheki👍 Readers kuyi hakuri da masu fadin basuji dadin mutuwar Ahmad ba sunso yaga auren maidubu da Ridwan, da masu fadin kwara da Ahmad ya mutu Dom ta auri Ridwan duk wacce taga rashin dai daina tayi hakuri, inada labarin ne daga farko har qarshe kuma a tsarin littafin dolene Ahmad ya mutu, reader's kuyi hakuri da writters😘 Mijin barrister 65-66 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Maidubu ta tashi ta janyo akwatinta sae lokacin ta tuna da inda Ahmad ya nunawa yan fashinnan inda ya aje jakar taje ta dauko ta tasaka ta a dayan akwatinta, ta fito tana kuka ta shiga napeep sae kofar gidansu, ta shiga gidan ta samu mama na kitchen baba bayanan, ta wuce dakinta ta aje kayanta ta cigaba da neman wayar da bindigar, amma bata gansu ba tana cikin neman ne taji motsi a waje tana fitowa suka hado ido ita da mama ae ko mama ta karaso da gudu ta rungume yar'ta Mai-dubu kuka mama kuka. Baba ne ya shigo gidan, jiki a sanyaye yana ganin Mai-dubu bacin ranshi ya qaru, baba ya hade fuska sosae kamar bai taba dariya ba. Ya fara da "fadin ke wa yayi miki ixini xuwa nan gidan? Mi kikaxo yi? ko muma din xuwa kikayi ki kashemu ?tau bara kiji wallahi! Kiyi maxa kibar gidan nan, Maidubu ta kalli Babanta tana share kwalla "tace baba nan ne gidanmu, kuma kaine mahaifina idan nabar nan gidan ina zanje? Sae da Baba ya cije bakinshi ya kwadawa Mai-dubu shoe din shi a kai inda akayi mata dinki ya sake faccewa sae jini yake fiddawa Kasancewar shurun da yayi mata daxun sae da akayi mata dinki . "Baba yaci gaba da fadin ni ba ubanki bane, Allah ya tsaran in haifi dan da ke neman ganin bayan raina, kije dae can ki nemi ubanki, da kika tanbeni inda zakije ki bi duniya mana, na fiki sanin inda ake xuwa ne dom sayarda mutunci, ga gidan karuwwai nan daban dabam kisamu Wanda kikayi joining mana, kuma ki fita idona wallahi Kiyi maxa kibar gidan nan kafin in kasheki, dom rayuwarki batada wani anfani a garemu Mai-dubu sae aikin kuka takeyi. Baba shiga daki da alama abun bugu zai daukko mama ta kalli maidubu "tace Maidubu ban yafe maki ba kibi duniya kamar yarda babanki ya furta, inason Kiyi hakuri ki jure wuya da duk tashin hankali da kika sami kanki, kije gidansu Balkisu ki xauna har babanki ya gama fushinshi, nasan da kanshi zai nemeki maidubu ta dauko hijjab dinta ta kulle dakinta ta rike key a hannunta. Baba ya fito rike da bulala yana fadin tau tunda makyajin magana ki jirani inxo, yana sako shoe din shi Mai-dubu ta kalli mama "tace yake mahaifiyata nasan idan kowa yakasa fahinta ta nasan ke kin fahinceni, kuma kin yarda da tarbiyyata wallahi mama ban aikata ba, kuma banada sa hannu a kisan Ahmad ta fashe da kuka . Mama "tace nafi kowa sanin baki aikata ba, ya'ta, Mai-dubu "tace mama zan tafi kuma nayi maki alkhawarin kare mutunci na aduk inda na sami kaina Mai-dubu ta riqe mama itama ta riqeta duk suka sa kuka. Baba ya iso wajen yana shirin dukan Mai-dubu, mama ta riqe shi tana "fadin dakata baban yara ko baka qaunar maidubu ni ina qaunar ta! kuma Wallahi sae haqqin wannan yarinyar ya bika, baba "yace kice in mutu yau din nan sannan insan naci amanar maidubu kuma ki saki bulalar nan ko in dakeki wallahi . Maidubu ta russuna har qasa ta kalli babanta "tace kayi hakuri yakai babana bantaba ganin sabaninku ba, Dom Allh kuyi hakuri karku fara akaina. baba "yace idan ma bamu taba yi ba, ae munyi a zamanin ki tsinanniya kawae, Maidubu "tace baba zan tafi kamar yarda kayimin umurni, kuma insha Allh baxan qara dawuwa nan gidan ba, har abada. baba "yace da kin kyautawa kanki. Maidubu taci gaba da "fadin baba inason kasa a Ranka har yau banada sa hannu a kisan Ahmad, kayi hakuri baba banyi rashin kunya ba idan nace lokacin da zakayi da kasani wulaqanta yar'ka da kanka! yana nan xuwa, sae dae zuwa lokacin nadamar ka bata da anfani . Baba ya fashe da kuka yana "fadin tsinuwar da nayi miki akaina ta fara aiki kenan maidubu, keda idan ina magana bakya tada kai sae na qare yau ni kike gayawa sae nayi nadama, lallai ni Alhaji Muhammad nayi baqar haihuwar. Tau wallahi kibar gidan nan tun ban kiramaki police ba . Mai-dubu "tace yi hakuri baba idan na batama sannan ta maido kallon ta ga mama ta bata key din dakinta "tace mama Dom Allh kayimin alkhawarin duk wuya duk rintsi baxaki bar kowa ya shiga dakina ba da hakan zan tabbatar da har yanxu kina qaunata. ta fashe da kuka ta fita. Mama ta rushe da kuka itama "tana fadin zama da kai ko hasara wallahi ayau din nan nayi danasanin auren ka kuma ba dom mahafiyata "tace idan na kuskura na bar gidanka ba tare da kai ka koreni ba ko tana lafiya bata yafemin ba shine maganarta ta qarshe dani Allah ya dauki ranta. da yau din nan nabar gidanka baba dae bai tanka ta ba yashige dakin shi . Maidubu na fita tayi gidansu qawarta balkisu, tana shiga inna ta qaraso wajen ta da sauri, "tana fadin Mai-dubu lafiya? Miyasameki haka? Inna ta cire Dan kwallin Mai-dubu ta daure mata inda jini ke fita, Maidubu ta fashe da kuka ta rungumi inna, sannan ta kwashe duk labarin abunda ya faru ta gayama inna, inna ta dau taslima hawaye nabin idonta duk Wanda yasan maidubu ya ganta yanxu da qar ya ganeta Dom tayi baqi tayi rama amma har yanxu kyanta yana nan. inna ta xaunar da ita "tace zasu xauna da ita har babanta yadaina fushin da ita, ko idan gaskiya ta bayyana Mai-dubu "tace inna ko angane gaskiya baxan koma gidanmu ba, dom baba baya qaunata nima bana qaunar..... Inna tayi saurin dakatar da ita da "fadin 'kul maidubu kar ki bari kiyi qusquren furta mummunan kalami akan mahaifinki. "Jita jitar da mutane keyi akan Ridwan da momyn shi, wae sunada sa hannu akan mutuwar Ahmad yakai ga yan sanda kuma qanin Ahmad yayi alkhawarin ko duk dukiyar da Ahmad ya bari zata qare sae sun nemo mai haqqinshi, na kisan da akayiwa yayanshi. sae ankama wadanda suka aikata wannan kisan ko su waye, yakai report ga police Dom yaji labarin Ridwan har dukan da momy tasa anyiwa yayanshi Ahmad, sae dae police na hangen matsala daya xuwa gidan JUSTICE ALIYU DA JUSTICE HUWAILA. Wani daga cikin police din ya dauki report din qannan Ahmad yakaiwa Commissioner of police, tare da neman ixinin xuwa kamun Ridwan Dan gidan JUSTICES ALIYU DA HUWAILA sae da Commissioner ya tashi tsaye da sauri ya doki tebur yana fadin nop!!! kar Wanda yayi kuskuren xuwa gidan JUSTICE ALIYU Dom kamun dansu shida JUSTICE HUWAILA tau bara kaji in gayama JUSTICE HUWAILA kadai ta isa tasa duk kanninmu a sallamemu akan wannan kujerar dom haka kujira sae na kira JUSTICE ALIYU dom neman ixinin shiga gidan shi, dom kamo dansu RIDWAN. Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [11:16, 1/8/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Sadaukarwa ga Zahra Muhammad Muhmad Surbajo 🤝😘 Mijin barrister 67-68 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Commissioner ya daga waya ya kira "JUSTICE ALIYU" suka gaisa cikin ladabi da girmamawa. Commissioner yayi shuru dom yama rasa ta inda xai fara yiwa Justice bayani, Justice "yace uhim ina jinka commissioner! ya kayi shuru. Sannan Commissioner "yace sir, "sir Ridwan" ne ake xargi da kisan wani Ahmad Wanda sukayi neman yarinya daya. Justice na kwance yana hutawa jin abunda commissioner ke gayamai yasashi tashi tsaye da sauri yana fadin qarya ne! wallahi qaryane! Ridwan ko tsuntsu baya kashi balle mutum, wannan kawae bita da kulline kuma ni ake yiwa Dom na gagara ne aka juya ga dan da nafiso dan da nakeso fiye da rayuwata amma ba komi. JUSTICE "yace commissioner mi kuke buqata ne yanxu? commissioner "yace "am sorry sir, permission dinka muke nema Dom xuwa kamun RIDWAN, sae da JUSTICE ya runtse idonshi Dom jin maganar zaaje kamun RIDWAN sae da idanunshi suka cika da kwalla. JUSTICE "yace Commissioner U re permitted amma inason kasani wallahi! koda alama kar wani yayi qusquren dukan RIDWAN ko yimai mummunan kallo duk Wanda ya taba lafiyar Ridwan! yasani ya taba kujerar sa. Commissioner "yace ok sir, thank you sir, JUSTICE ya kashe wayar shi ya kira wani bodyguard din shi "yace ya hada musu kayan su kuma kowa ya hada nashi kayan zasu koma gida Nigeria yau din nan. Bodyguard din "yace ranka ya Dade Nigeria fa? JUSTICE "yace eh ko mu barka nan ne? Bodyguard din "yace No sir, Sorry Sir . "Yafita yasami sauran yayi musu bayani duk suka shirya" jet "dinsu kawae suke jira yasha mai su diru Nigeria. Motocine na police har guda 3 ko wacce cike take da police, suka wuce gidan JUSTICE. suna isa suka fara firfitowa ko wannen su da bindiga a hannun shi, suka zagaye gidan wasu suka shiga gate din farko, suna shiga gate na biyu Wanda ke sadaka da cikin gidan, bodyguards suka taresu police suka fiddo bindigoginsu suma bodyguards suka fiddo nasu dom sun aje ne da subasu damar shiga cikin gidan gara kawae suyi farin wuta kowa ma zai mutu ya Dade bai mutu ba. Daya daga cikin police din ne yayi wa police, umurni da kowa ya sauke bindigar sa. DA alama shine babbansu. Ya maido kallon shi ga bodyguards din momy "yace salamu Alaikum. suka ansamai da Amin waalaikassalam. Dom Allh ku yi hakuri nasan kuna Bakin aikin ku ne nan muka sameku amma yanxu mun gane kuskuren mu naqin neman ixinin ku. kuyi hakuri kuyi mana sallama da yaron gidan nan Ridwan. Bodyguards suka ce, Ridwan bayada lafiya. "Police din "yace OK momyn shi fa? Daya daga cikin bodyguards dinne ya kira wayar momy ya sanar da ita xuwan police din. Momy ta fito tagansu ba Kadan ba, haka kuma taga bodyguards dinta suma duk sun halarci Copound din gidan Dom jin meke tafe da police a gidan. Dayan police dinne yayiwa "momy bayanin abunda yakawo su, momy ta fiddo ido waje "tana fadin qarya, Ridwan ko tsuntsu baya kashe balle mutum, Dom haka kuyi gaggawar barin gidan nan tun Muna gane juna. Police din ya koma gefe ya kira Commissioner ya gayamai abunda momy "tace. Commissioner "yace kar wani yayi qusquren jayayya da ita, mubani 2 minute inyi waya da mijinta. Police din "yace OK sir. Commissioner ya kira "JUSTICE ALIYU" ya gayamai. Justice Aliyu ya kira Matar shi, justice HUWAILA "yace da ixinin shi akaxo kamun RIDWAN momy "tace da ixinin ka fa kace? "yace ki basu shi kawae. " momy tace haba husby, ya axayi inbari a fita da RIDWAN gidan nan bayan nasan bayada laifin, justice "yace "wify idan har na isa dake ki basu dama su fita da RIDWAN, Kuma karki damu ina hanyar Nigeria. momy "tace baka ce sae kayi 3 month acan ba justice "yace dolene in dawo yanxu karki manta Ridwan bayada kowa sae Allah sae mu. Momy "tace wishes u safe trip husby" Justice ya ansa da "thank you wify". Momy "tace ina shaidar ku ta Kama my son suka bata warrant of arrest ta ansa ta karanta sannan tace su shiga dom RIDWAN bayada lafiya har baisan ko waye a kanshi ba. Ta shiga gaba tana fadin follow me, suka bi bayanta suka shiga room din momy dom ta maidashi dakinta tunda bayada lafiya. Ridwan ne kwance baya ko motsi kuma ba suma bane yayi ba. dom wani lokacin yakan bude ido yabi momy da kallo idan "tace yadae my son sae ya lunshe ido batare da yayi magana ba. Suka ganshi kwance suka kira waya a headquarter dinsu cikin minute kalilan aka kawo musu gado mai taya na daukar maras lafiya suka axa RIDWAN bisa suka fito dashi waje, momy ta fashe da kuka "Jet ne ke qoqarin sauka a Compound din gidan bayan Jet din an rubuta ("JUSTICE ALIYU".). "Jet din yagama sauka Justice ya fito shida bodyguards din shi, suka iso wajen RIDWAN Justice ya rike hannun shi yana "fadin wify miya sami my son? Momy ta rungume justice tana fadin husby Ridwan ya fada tarkon soyayya ne, Justice "yace wace ce wannan yarinyar? Wify ko bana gari ai kin isa ki zamewa "our son" garkuwa momy "tace naje koda naje "babanta har ya daura mata aure. JUSTICE ya rungumi RIDWAN yasaka mai kiss a goshi, "yace kayi hakuri my son insha Allh baxaka sha gwagwar mayar rayuwa ba, Mutukar muna raye . duk abunda suke yi RIDWAN yana kwance baisan sunayi ba. Justice ya dagawa police din hannu alamar su wuce. shiko ya rike hannun momy sukayi cikin gidan, momy na kuka tana waiwayar su har suka fito, shma JUSTICE juriya kawae yake dom da Kadan yayi kukan, suko suka shiga gidan. Da "qar justice ya samu momy ta dan nutsu yatashi ya fito yabi bayansu Ridwan suna isa police station aka wuce da RIDWAN hospital tare da jami'an su, su suke kula da Ridwan daga su sae doctors bayansu ba mai shiga room din. JUSTICE ya nemi da atura case dinsu Ridwan court. Aka tura su court amma sauraren kara sae accused person yaji sauqi..... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [08:03, 1/9/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughters Hafsat Nasir Gwandu nd Seeyama Nura. Daughter's lyk no others😘😘 Mijin barrister 69-70 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Sae da RIDWAN ya kwashe 3days a hospital aka sallameshi anbashi sallamar da Safe aka shiga court da qarfe 12:00 na rana, aka fara sauraren qara RIDWAN baima damu da qanshi ba. Maidubu yake tausayi dom baisan halin da take ciki ba yanxu. Aka saurari qara, iyayen Ridwan duk sun halarci Court alkhali "yace a wuce da Ridwan prison sae xama na gaba. Maidubu batasan halinda Ridwan yake ciki ba. Amma tana yawan jin damuwa gameda Ridwan ta rasa miye dalili. "xarah ce ta shigo gidan su maidubu da sallamar ta suka gaisa da mama! ta tanbayi ko Mai-dubu na nan?. Mama ta kwatanta mata gidan su balkisu taje tashiga da sallama inna na xaune waje Mai-dubu da balkisu na daki suka gaisa da inna, ta shiga suka rungumi juna ita da Mai-dubu, Maidubu "tace xarah kinji abunda a kayimin tana "fadin maganar hawaye nabin fuskar ta zarah ta share mata kwallar tana "fadin daina kuka qawata, duk Wanda yasanki yasan baxaki iya aikata Kisa ba, suka xauna xarah ta kwashe duk labarin abunda ke faruwa da Ridwan ta gayama Mai-dubu, "tace yanxu haka Ridwan yana Prison, ranar Monday ne xama na gaba Mai-dubu tayi kuka kamar ranta zai fita tana "fadin sunci amanarshi wallahi ba Ridwan bane tayi kuka harta gode Allah. Maidubu ce kwance tana tunanin Ridwan kwalla nabin fuskar ta tana fadin kayi hakuri Ridwan duk abunda yafaru dakai nice silar, pls RIDWAN, "forgive me RIDWAN" tana fadin maganar tana kuka Balkisu tashigo tana rarrashinta har Mai-dubu tadanyi shuru, sae lokacin ta tuna gobe Monday kuma gobene xasu fara rubuta exam a skul dinsu, gashi gobe ne xama na gaba da xaayi a court dole ne inyi duk abunda xan iya don ganin kafita wannan qangin rayuwar Ridwan. "Maidubu ta tashi tayi shiri ta fito taje gidan wani Dan uwan mama ta gayamai matsalar ta sannan "tace tanason yanemo mata masu sayen motar ta yau din nan, haka kuwa akayi, ya nemo mai sayen motar aka sayarda motar million 2 da dubu dari biyar, Mai-dubu taba Dan Uwan mama din da ya kawo mata mai sayen motar dubu dari biyar, ta riqe sauran ta nemo Wata ta rubuta mata exam sae ta biyata Dom tasan idan ta xauna da kanta sae Allah taci exam din, Dom yanxu batada aiki sae tunanin Ridwan da kuma kukan da har yabi jikinta. "Maidubu ta samu wani kwararren Barrister Wanda kowa ke fadin baitaba samun matsala akan sharia ba. Baya failure. Duk Wanda ya tsayawa Shike nasara ta bashi dubu dari biyar dom "yace 1million xata bashi idan yayi nasara a case din. "Yau takama "Monday" tunda safe Mai-dubu ta tashi tayi shiri dom yau qarfe 10: 00 na safe xaa fara shariar Ridwan taje court ta cika maqil Dom ganin shariar Dan gidan JUSTICES aka shigo da Ridwan court kallo daya Mai-dubu tayiwa Ridwan ta fashe da kuka sae da kowa ya kalleta shima RIDWAN kasa jurewa yayi sae da yayi kuka marar sauti kwalla nabin fuskar sa. Registerer "ya doki kofa sau 3 alamar Alkhali xai shigo court kenan. kowa ya tashi tsaye sae da alkhali yashigo ya xauna, sannan kowa ya xauna aka fara karanta kara Barristers sun tashi sun gabatar da Kansu da sunayensu ga court. "Barrister" da Mai-dubu ta kawo duk da babu Wata takamammiyar hujjar da xata fitar da Ridwan a wannan halin duk shaidar da Barrister din ke qoqarin gabatar wa ga court idan yafada sae kawae Alkhali yayi watsi da ita, haka aka tashi zaman ranar. "Alkhali yayi gyaran murya sannan yafara da "fadin The case is adjoin to 5 january 2018 ya buga hama duk jama'ar court din suka dau ka da "fadin coooooourt!!! Sae da Alkhali yafita sannan kowa ya fito. Hankalin "Mai-dubu ya kara tashi sosae ta nemu wani Barrister shima kwarrare ne sosae amma yakasa yin nasara, haka Mai-dubu tayita wahala har duk kuddin hannunta suka qare . "A bangaren iyayen Ridwan kuwa, tunda akace Justice Usman ne xaiyi shariar Ridwan, JUSTICE ALIYU yasan akwae matsala dom matsayin kujerar su daya kuma basa ko ga maciji, kasancewar Justice Usman mutum ne mai ansar cin hanci shiko JUSTICE ALIYU baya ansar cin hanci, Justice Usman yataba bawa Justice Aliyu bribery lokacin da Danshi yayi raping ga Wata yarinya. Diyar talakkawa Justice Aliyu yaji tausayinta hakan yasa ya daukarwa kanshi alkhawarin hukunta wanda yayi mata wannan aika aikar ko dan gidan waye yace ko Dan shine sae ya fuskanci hukunci. Ashe dan gidan Justice Usman ne. Justice Usman Yayi yayi ya kashe maganar amma Justice Aliyu yaki yarda "yace baya ansar cin hanci. kama dolene yabiwa yarinya haqqinta. hakan yayi sanadin da Justice Aliyu yayi Sentencing Dan Justice Usman 25years in prison for d offence of raping. Justice Aliyu "yace nasan ya riqeni da wannan abun shine yake son ya dauki fansa akan dana .Momy ta buga ko ina ba mafita. yanxu batada aiki sae kuka kawae. Su maidubu an qare exam tabiya wace ta hau mata exam din kuddi yanxu exam din kawae suke jira ta fito. Yau takama 5th ga January kuma yau ne akayi xama na qarshe a court inda Alkhali yayi watsi da duk Wata shaidar dake bawa Ridwan kariya. Yace Ridwan ya tabbatar mai laifi. Alkhali yayi gyaran murya sannan yace "I JUSTICE USMAN SAHABI " I REALIZED DAT THE ACUSSED PERSON IS FOUNDED QUILTY FOR THE OFFENCE OF MURDER I SENTENCE RIDWAN ALKHALI ALIYU TO LIFE IN PRISON WITH HARD LABOUR ND WITHOUT OPTION OF FINE. "Allah Sarki RIDWAN police suka saka shi mota aka wuce dashi prison, duk da juriya irinta JUSTICE ALIYU amma da yaji ankai Dan shi prison sae da ya xubar da kwalla, Kasancewar shi mutum mai power a fannin sharia hakan yasa yayi umurni da achanxawa Ridwan prison akaishi na manyan attajirrai. Wanda ke dauke da gado, Fridge, air conditioner, da kayan kallo, kuma yace kar asashi ko wanne irin aiki haka kuwa akayi.kuma sae abunda yaga dama yakeci duk wani jin dadin rayuwa akwaishi cin wannan prison din Baban cin wannan prison din da house kawae ambata record din mutum antaba kaishi prison shine kawae banban cin. Kuma baa fita xuwa ko ina kamar yarda kake yi a gida shine kawai babancin wannan prison din da house. Tunda aka zartarwa da Ridwan hukunci Mai-dubu tayi kamar tayi hauka kuka kan baa magana. sae da aka fito da ita a court din. Maidubu tayi alkhawarin ko xata rasa ranta baxata bar Ridwan ya qare rayuwar shi a prison ba. ta koma gida ta daina cin abunci tayi baqi ta qara rama bayan kwana biyu results dinsu na shaidar kammala secondary skul dinsu ta fito, kuma duk Mai-dubu ta samu nasara ta kira yayanta Bello "tace Dom Allh ya nema mata Admission a India tanason tayi karatun (Law), yaya ya jinjina maganar Mai-dubu "yace Mai-dubu ( Law) fa kika ce, kinsan yarda karatun (Law) yake kuwa? Mai-dubu tace aikin sharia wasa da rayuwa ne fa kuma mi xakiyi ne da karatun Law keda ko maganar Kiyi karatun Law akayi maki sae kin ce God Forbid. Maidubu tace Yaya dole ne xata sakani karatun sharia ko yanxu. ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Maidubu "tace yaya duk wahalar dake gareshi zan jure, kuma insha Allh xan fito da kyakkyawan results, yaya "yace Mai-dubu duk abunda kikaga iyayen Ridwan sun kasa yimai bana tunanin ke xaki iya yimai shi, iyayenshi Nada power ko wanne gefe idan kuddi ne suna da power, haka fanin sharia Shima, kinsan ko, kosu waye iyayen Ridwan, Maidubu tace bansan su ba, kuma ban damu da matsayin su ba. Ina magana akaina ba akan iyayenshi ba. Tau bara Kiji RIDWAN dane ga JUSTICE ALIYU da JUSTICE HUWAILA su masu taimakon wasu ne, amma kikaga sun kasa taimakon dan'su. yi hakuri kawae Mai-dubu idan kin sami wani mijin Kiyi aure ki manta da wani Ridwan, Maidubu "tace Nop! Nop !! yaya ta Fadi maganar da tsawa tsawa, sae kuma ta rushe da kuka tana fadin yaya idan baxan sami taimakonka ba, kawae ka gayamin wallahi yaya! wallahi yaya!! ko xan rasa raina nayi alkhawarin sae nayi saving life din Ridwan, ina so kasani "yaya idan xan mutu banyi aure ba, wallahi baxan aure kowa ba sae Ridwan tasake rushewa da kuka mai ban tausayi tana fadin.. "Yaya inason kasani wata sadaukarwa sae a masoya, na yarda na bada rayuwar fansar Ridwan, yaya Ridwan bayada laifi bayada sa hannu a kisan Ahmad, "yaya kasa a ranka ni Mai-dubu na dau damarar fiddo Ridwan prison koda ko yana fito ina rasa raina ne. "Yaya Bello yaji tausayin qanwar shi sosae Kasancewar dama yana ji da Mai-dubu sosae ko a cikin qannensa, dom ko lokacin da Baba ya tarasu ya gayamasu ya kori maidubu, kuma ya fidda ta cikin xuriar sa, "yace ko mutuwa yayi bai yafe abawa maidubu gadonshi ba, tun lokacin yaya yasu ya maida maidubu gidan shi, amma mama "tace yabarta gidansu Balkisu kawae . "Yaya "yace Maidubu kin tabbatar xaki iya wannan karatun? Ta ansa dafadin eh! "yace Kiyi hakuri qanwata xan kaiki amma "under 1 condition" maidubu "tace inajinka yayana yaya "yace idan kinje baxaki dawo gida Nigeria ba har sae kin kammala karatun ki, maidubu "tace na yarda yaya "yace nasan baxaki taba yin nasara ba a wannan sharia maidubu "tace kayimin fatar alkhairi yayana yaya "yace maidubu Allah yabaki nasara aduk abunda kika saka gaba na alkhairi kuma karki gayama kowa xakije ko ina. Mai-dubu "tace yaya har mama "yace har kowa ma. kuma xanyi duk abunda yadace. xaki wuce a satin nan insha Allh. Mai-dubu taji dadi "tace nagode yaya sukayi sae anjuma. Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [14:02, 1/10/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughter's Hafsat Nasir Gwandu Nd Seeyamah Nura. Daughter's lyk no other's😜 Reader's ina godiya da qaunar ku da kulawar da kuke nunawa novel din nan MIJIN BARRISTER👈 ina qaunar ku reader's aduk inda kuke😘 love u die 💘 Mijin barrister 71-72 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Mai-dubu tayi shirin zuwa "prison Dom ziyarar Ridwan, taje anbata damar ganinshi na 10 minute aka fiddo shi Maidubu ta rugo da gudu ta rungume shi tana fadin, "I miss u Ridwan," Shima "yace "miss u too Babatah" Ridwan ya daga fuskar maidubu yaga tana hawaye shima kwallar ya share, sannan ya saka harshin shi ya lashe hawayen ta tas yana fadin daina kuka kinji babytah. "Maidubu "tace dole ne inyi kuka Ridwan! "nice silar shigar ka wannan halin, Maidubu ta sake fashewa da kuka Ridwan ya rungumeta yana bata haquri ya zaunar da ita yana ta aikin rarrashi, Ridwan "yace banason ki xargi kanki, baby duk abunda ya faru dani muqaddari ne daga Allh, ki daina damuwa kinji. Maidubu ta daga kai alamar eh! "yace sannan dom Allah baby kiyi qoqarin mantani👏 idan kin sami miji Kiyi aure kinji baby, tunda Allah ya hukunta ni tawa rayuwar a "prison zata qare, "Maidubu ta rufe mai baki tana kuka tana "fadin Nop! Ridwan wallahi ko xan mutu banyi aure ba, baxan iya rayuwa da wani bakai ba, dakai na tsara rayuwa ta, kuma dakai xanyi rayuwar aure insha Allh,. Ridwan kuka Maidubu kuka ba mai rarrashin wani. "prison officer" ne ya leqo yana fadin Ranka ya dade lokacin da aka baku yayi Ridwan "yace OK duk suka tashi tsaye shida Maidubu suna kallon juna kwalla nabin fuskarsu suka sake rungumar juna da qar suka rabu. "Maidubu ta dawo gida "qawarta Balkisu "tace mata yaya Bello ya kira waya "yace agayamaki, tayi parking kayanki, yana nan xuwa anjuma Maidubu "tace OK .Maidubu "tace xan fiddo wayata in fara anfani da ita dom nasayo line . Balkisu "tace hop! dae lafiya, kuma ina xaki koma ne, kodae munyi miki wani laifine? Maidubu "tayi murmushi "tace wallahi! qawata bayan alkhairi ba abunda kukayimin, Balkisu "tace tau miyasa yaya "yace Kiyi parking kayan ki? Maidubu "tace bari har yaxo sae muji . Maidubu taje tayiwa qawarta zarah sallama tagayama inda xataji amma tace dom Allah ko Nura batason yasan inda taje. "Ana gama sallar magarib "yaya yayi parking a kofar gidansu Balkisu, inna "tace yashigo ya shiga har dakin inna, sukayi magana da inna ta fahinta, yagayamata xai dauki Maidubu da Balkisu. Dom yanema masu admissions xasu cigaba da karatunsu ita Maidubu India xaikaita. "yace itama Balkisu yanema mata admission a London bayasan ya hadesu ne dom kar suqe yin karatun idan suna ganin junan su, tunda har yanxa ba wace ta mallaki hankalinta cikinsu Dom yanxu ne suke 17years. Inna taji dadi sosae kuma tayi farinciki ba Kadan ba. "Yaya ya sako qeyarsu gaba, suka shiga mota ko wace su kuka takeyi "inna tayo musu rakiya har wajen mota tana "fadin tau yan mata na, Allah ya karemin ku aduk inda kuka sami kanku kuma Dom Allh a mayarda hankali sosae ga karatu. "Yaya yakaisu gidanshi suka kwana, da asuba ya wuce dasu "airport" baikoma gida ba, sae da yaga tashin jiragensu. ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ INDIA Jirginsu Maidubu na sauka a INDIA. suka shiga mota sae cikin gari daga nan aka dauki maidubu da motar haya sae gate din UNIVERSITY OF LAW INDIA. Makarata ce wace take koyarda harkar sharia kawae makaranta ce mai koyarda duk wani Law na duniya tare da koyon duka da qa ida." "Maidubu sae raba ido takeyi wayarta ce ta hau ruri, koda ta duba taga nom din yaya ta dauka suka gaisa, ta shaidamai isowarta kenan gate din University din, "yaya yayi mata fatar nasara sukayi mai anjuma . Maidubu ta shiga skul din taga wasu clases maqil da "students suna lecture, ta nemi waje ta xauna ba jimawa suka fito. Wasu kyawawan yan mata wa danda ko baa gayama ba Kasan suna ji da Kansu. Su na hango suna dosowa wajen Maidubu suka iso suka ce da ita" Hello Maidubu ta kallesu "tace "Hy dayar ta bata hannu itama Maidubu ta bata, suka gaisa tana "fadin Sunana Sa'adatu Alkhali, Kuma ni yar Nigeria ce, ina karatun Law a University dinnan. " Itama dayar tabata hannu suka gaisa. "tace Sunana, Maryam Aliyu, nima yar Nigeria ce, karatu ya kawo ni nan India, ina degree ne a Law Maidubu tayi murmushi "tace Allah Sarki. "Dayar tabata hannu itama suka gaisa "tace Sunana, Nana Aisha Bala, nima yar Nigeria ce, ina karatun law ne a nan da fatar xamu xama friends, Maidubu tayi murmushi tace why not dear. Sunana, Maidubu Muhammad, nima yar Nigeria ce, kuma yau ne "first day" dina a university din nan, nima xanyi degree ne a Law insha Allh, naji dadin haduwa da ku, ku duka kuma daga yau munxan frnds . Tun daga ranar suka xan qawayen juna sosae. duk inda kaga dayansu dolene kaga sauran. tare suke daukar lecture! kuma tare suke xuwa karatun dare! Maidubu ta maido hankalinta sosae. hakan yasa take fahintar lectures dinta, har lecturers suna maganar irin basirar da Allah yayiwa Maidubu, dom ko su ya'yan indiyawa Maidubu tafisu fahintar lectures. akwana atashi na Allah ne, yau ne su Maidubu suka xana jarabawarsu ta shiga aji 4 a university, Maidubu batayi kwana ba karatu kawae takeyi ita da kwayenta, har gari ya waje suka shiga hell din exam da qarfe 8 :00 na safe Kasancewar "course dinda sukayi exam dinshi yau yana da wuya dom "LEGAL SYSTEM" ce suka rubuta yau. Hakan yasa suka dauki 3hours amma Maidubu 1 hour kawae tayi tafito Dom ta kare. Maidubu na hango kwance tana kuka, marar sauti idan da sabo qawayen maidubu sun saba ganin ta tana kuka, idan suka tanbeta dalili sae "tace bakomi ko "tace musu tayi "Missing parent dinta ne. Har suka hakura suka daina tanbayarta, sae dae idan tafara kuka su riqa rarrashinta. Lokacin sallah yayi sukaje sukayi sallah. Maidubu ta dade tana yiwa Ridwan addua kuma tana yiwa kanta fatar samun nasara akan abunda ta saka a gaba Wayar maidubu tayi kara tana dagowa taga number qawarta, Balkisu ce ta dauka tana murmushi suka gaisa suka danyi fira sannan sukayi sae anjuma Tun bata kashe wayar ba, "waiting call" yashigo taga qawarta Zarah ce ke kiranta ta dauka tana yiwa zarah tsiya, tana fadin tsohuwa! tsohuwa!! zarah tayi dariya itama maidubu dariyar tayi. "Tana fadin Kiyi da kyau naki lokacin yana xuwa. kuma sae na rama duk sukasa dariya. "Maidubu tace ya Babynki Nura, Niko ya tawa babyn, Zarah tayi dariya tana "fadin duk lafiyarsu qalau ., babynki ta wahar dani sosae, jira kawae nake taxo duniya in rama. Maidubu tayi dariya tana "fadin kina ma farashi, ae ko bana kusa nasan Nura baxai bari ki dake babynmu ba, duk suka sa dariya. "Maidubu "tace kina jimin labarin Ridwan, zarah "tace Maidubu Ridwan ya wahala akan rashinki, duk ya rame yayi baqi miyasa kika ce kar a gayamai inda kike, Maidubu ta share kwalla sannan "tace Allah Sarki Ridwan. Zarah taci gaba da fadin lokacin da yaga kin daina xuwa xiyarar sa. momynshi taje dubashi "yace Dom Allah ta bincikeki ko lafiya kike ya daina ganin ki, koda momy taje gidanku ! Baba ya tareta da fada yana fadin basu San inda kike ba, Dom ya koreki har bodyguards dinta suka tashi dukanshi, ita ta hanasu "tace ko ba komi yaci albarkacin yar"shi Maidubu tace... Allah Sarki zarah "tace idan kikaga Ridwan yanxu sae kinji tausayinshi. har cewa yayi shidae akashe shi kawae ya futa, sae da Nura yayimai magana ya bashi hakuri, Dom Nura duk Friday yana xuwa wajenshi Maidubu ta share kwalla tana fadin injin dae ko Nura baisan inda nake ba? zarah "tace ah ah baisani ba suka sha firarsu sukayi sae anjuma. Barrister for life 💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin Barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [14:04, 1/10/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughter's Hafsat nd Seeyamah😘 😭Am sick reader's ur prayers is needed pls👏 Mijin barrister 73-74 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Maidubu na qare waya da qawarta zarah ta fada gado tana kuka sosae, tana mai jin tausayin rayuwar Ridwan halinda ya tsinci kanshi ciki duk a dalilinta. "Qawayenta ne suka shigo room din da sallamarsu sukaga maidubu kwantace idanunta na kallon sama fuskarta duk ta jiqe da kwalla, sukayita sallama amma Maidubu ko motsi bata yi ba, hakan yasa suka gane tayi nisa a duniyar tunani, Nana ce ta iso dab da ita tana "fadin Barrister Maidubu lafiyarki qalau kuwa? Mi kike tunani haka ne ? Munata sallama bakiko sani ba? Sae da Nana ta dafa kafadar barrister Maidubu tana "fadin Barrister! Barrister!! Sannan Maidubu ta tashi xaune da sauri kamar wace taji tsoro. Tana "fadin kayi hakuri Ridwan, naso ace munyi aurenmu cikin kwancin hankali, amma babana yaqi yarda da hakan ya dauramin aure da Ahmad sae ta dago kai sukayi 4 eyes ita da Nana. Maidubu "tace ina Ridwan din yashiga ne? Nana "tace waye Ridwan?Maidubu ta fashe da kuka tana "fadin ashe ba kaiba ne a xahiri?" Ashe gixo kakemin? yaushe xan ganka ne Ridwan? yaushe xan hado ido da muradin xuciyata ne? sae ta fashe da kuka Sa'a ce ta shigo itada Maryam suna "fadin "Barrister" lafiya kike kuka? Maidubu ta kasa magana sae Nana "ce tayi musu bayanin abunda taji "Barrister Maidubu na "fada. Maganar ta daurewa ko wace su kai, sae tunani suke yi daban daban suka rarrashi Maidubu har tayi shuru . "Ko wace su, ta nemi wuri ta xauna, suna kallon Maidubu, Maryam ce ta fara magana.Barrister Maidubu! Munason yau ki gayamana abunda kike boye mana har na tsawon shekara 3! ko fiye. Maidubu "tace kuyi hakuri frnds ba abunda nake boye muku. duk suka ce qarya ne, "at dsame time" Maidubu tayi tagwomi hawaye nabin fuskarta suka tutse ta har sae da tagayamasu labarinta . "Sunji tausayinta sosae. sannan sun jinjina irin namijin qoqarin da tayi. kuma take kam yi har yanxu sun jinjinawa soyayyar da maidubu da Ridwan suke yiwa junan su. more especially Maidubu dom inda Wata ce da yanxu tayi aurenta, ta manta tarihin wani Ridwan . Suka bata shawarwari sannan suka yi alkhawarin tayata da addua. Maidubu tadanji sanyi a Santa tayimusu godiya suka tashi xuwa karatu dare. "Da safe suka shiga "exam hell" suka xana jarabawar "PUBLIC INTERNATIONAL LAW. Maidubu ta rigasu fitowa tasami wasu "resting chairs" ta xauna akan dayar qawayenta suka fito suka sameta xaune wajen, suma suka xauna suna fira Maidubu tayi nisa a duniyar tunani" tana tuna ko wanne irin hali mamanta take ciki, yanxu na rashinta a kusa da ita.?, ta share kwalla tana "fadin Allah Sarki mamana, Allah Sarki Ridwan! Allah yasa inada rabon sake ganawa daku. "Qawayenta suka bata hakuri! suka tashi xuwa hostel! suna yiwa maidubu tsiya wae aunty ce! tunda ta taba aure tasan abunda basu sani ba, duk da halinda maidubu take ciki amma sae da tayi murmushin maganar su. Maidubu bata faye dariya ba sae dae tayi murmushi mai daukar hankalin duk wani lafiyayyen namiji, hakan yasa maxa dayawa kan nemi kulla alaqa da ita, amma San maidubu taqi bawa kowa damar xama ko friend dinta, idan dae namiji ne balle soyayya! Maidubu Nada kamun kai fiye da tunanin duk wani mai karatu wani lokacin tana yiwa kanta kallon Matar Ridwan ta aure Dom Ridwan kawae take tunawa tayi murmushi . "Akwana atashi na Allah ne, su Maidubu an kammala "degree " har sunje "BAR SCHOOL" sukayi shekara daya a "BAR SCHOOL." suka kammala ranar da suka fito "BAR SCHOOL" ba karamin murna sukayi ba, sukayi photona da rigar lauyoyi, suka kare . yanxu SERVICE xasu wuce. Su Maidubu ankwashe shekara (6 )saura shekara (1) tadawo gida Nigeria tare da shaidar kammala karatunta na xama cikakkiyar Barrister kasancewar karatun law shekara(7) ne. Tayi murna ba Kadan ba, dom gani take lokacin da xata tsayawa Ridwan yayi, lokacin da xata fiddo Ridwan a prison yayi. ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ NIGERIA "Mama ce kwance tana cikin halin rashin lafiya mai tsanani sosae. batada aiki sae kuka da kiran sunan Maidubu tana "fadin ya Allah! karka kasheni sae na sako fuskar ya'ta maidubu a ido! tana maganar tana kuka sosae. Tun lokacin da mama tagane maidubu tabar gidansu Balkisu. rashin lafiya ya kamata don innar Balkisu "tace mata sun kwanta ne kafin safiya maidubu tabar gidan. "Babane xaune a gefen mama yana fadin sannu maman yara ! ya jikinki! Mama tayimai banxa ta kwaleshi, tun lokacin da Baba ya kori Maidubu a gida Mama ta juyamai baya duk farincikin gidan ya rushe . Baba ya tashi yayi knelling gaban Mama ya fashe da kuka. yana "fadin dom maman yara Kiyi hakuri ki yafemin wallahi! harga Allah nayi nadamar abunda nayiwa ya'ta Maidubu yasake fashewa da kuka yana "fadin duk abunda kikaga nayi dom Maidubu ta xauna gidan Ahmad wallahi nayi hakan ne dom naga Ahmad yaron kirkine, kuma naga bata mallaki hankalinta ba, na dauka auren xai xama gata ne a rayuwar maidubu yasake share kwalla. "Yana fadin ya Allah! Kaine shaidata Ya Allh nayi nadamar abunda nayiwa ya'ta. Ya Allh ka mayar mana da Maidubu tun Muna raye in nemi gafarar ta, nasan idan na mutu maidubu bata gafarceni ba wallahi haqqinta baxai bari inyi kwanciyar kabari ba, ya fadi maganar yana kuka sosae. "Mama ta tashi xaune tana "fadin Baban yara wai yanxu Dan kwanciyar nan da nayi ne nake mafarkin wae kana neman gafarar maidubu! kagane quskurenka kagane batada hannu a kisan Ahmah har kana roqon Allah yadawo da ita kanemi gafarar ta . Mama na dago kai ta kalli baba ai ko taga yana hawaye yana fadin ba mafarki ki kayi ba maman yara, tabbas na cutar da yarmu mama tace yarmu fa kace? Ya'ta sae ! Baba "yace Kiyi hakuri maman yara wallahi ina qaunar maidubu. Maidubu ya'ce wace take binmu sau da kafa amma idona ya rufe nakasa gane hakan, nayi mata auren dole ta hakura, na hana ayimata hidimomin bikin da akeyiwa kowa ta hakura, ankashe mijin ta, na xargeta da wannan kisan, tana kan gadon hospital tana jinya nayi mata wani rauni, ta dawo gida na tsinemata, wayyo ni Allh! wayyo ni Muhammad! idan Maidubu bata dawo na nemi gafararta ba Maman yara nasan haqqin Maidubu kawae xai iya sadani da jahhannama, Ya Allah ka mayar mana da Maidubu gida lafiya, ya fashe da kuka mai sauti har makobta sun fara shigowa gidan suna tanbayar ko lafiya Bana ne da kanshi yake yimisu bayannin irin cin xarafin da yayiwa Maidubu wasu har kuka suke yi akan tausayin maidubun da sukaji. "Baba "yace tabbas Maidubu kinyi gaskiya da kika ce akwai ranar da xan yi nadamar da batada anfani Dom gata inayi ayau. Baba kuka Mama kuka sae makobtansu ne ke basu hakuri. JUSTICE USMAN SAHABI. Yayi korafin ga shugaban kasa. ya aikamai latoti bila adadin yana neman shugaban kasa ya sako hannu akan takardar, dom yanason duk wanda aka xartarwa da hukunci xama prison har iyakar ranshi wato (life in prison) shugaban kasa yabada dama kawae ayi "Executing" dinsu Dom rayuwarsu batada wani anfani bayan karawa "gonnati nauyin ciyardasu kawae. JUSTICE USMAN "yace amma idan aka kashesu kuddin nan na ciyarwarsu xaa iya yiwa" qasa" wani abun anfani dasu Shugaban kasa yaji dadin shawarar da JUSTICE USMAN yabashi. hakan yasa ya sakawa takardun hannu duk abunda JUSTICE USMAN yakeyi yana yinshi ne, Dom ya cusawa JUSTICE ALIYU DA MATASHI JUSTICE HUWAILA bakinciki . JUSTICE ALIYU yana gida suna kallon "New shida matarshi sukaga an nuno JUSTICE Usman yana "fadin duk "prisoner "dinda aka kai gidan yari har iyakar ranshi xa'ayi "Executing" dinsu dom nemawa "gonnati " sauqin ciyarwa kuma duk Wanda yake ganin "shariar" da akayiwa dan'shi ko Dan uwan'shi ba'a kyauta musu ba, yanada damar sake suka kara, idan yayi nasarar fidar da prisoner dinshi shikenan, idan ko baiyi nasara ba sae ayi "Executing prisoner "din ambawa kowa dama daga yanxu har tsawon shekara daya. Wannan umurni ne daga PRESIDENT. "JUSTICES" duk suka tashi tsaye JUSTICE ALIYU taslima kawae yake xabgawa ya maido kallon shi ta JUSTICE HUWAILA yana fadin tabbas Justice Usman kasheni yakeson yi amma Wallahi! Wallahi!!Wallahi!!! Ni JUSTICE ALIYU nayi alkhawarin sae na nunawa mai na karanci (LAW)"" Baxan yimai qarya ba. Kuma baxan yimai qaxafi ba. Amma nayi Alkhawarin ! bankado duk wani assiri naka! justice Usman !!! sae nasa ka banban ce! tsakuwa da aya. "maganin biri , Karen maguxawa," ya "fadi maganar da fada da tsawa! tsawa! yatashi xai fita kenan jiri ya debi JUSTICE HUWAILA ta fadi kasa! JUSTICE yayi maxa ya dawo ya rungumeta, ya kira family doctor dinsu yaxo ya shiga bawa JUSTICE HUWAILA taimakon gaggawa daqer aka samo ranta ya dawo amma bata farka ba. Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [07:42, 1/11/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughter's Hafsat nd Seeyamah😘 Ban manta dake ba sister Samira Malami (Mrs Mukhtar) Ina rokon Allah yabarku tare yasa ke matarshi ce har a jannatul fiddaus👏👄 Mijin barrister 75-76 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Tun lokacin momy bata sake lafiya ba. "Prisoners" sunyi kuka dasukaji xaa kashesu, wasu sunji dadin hakan, acewar su mutuwar tafi musu sauqi akan rayuwa, lokacin da labarin ya risqi Ridwan ba qaramin tashin hankali ya shiga ba. Shi ba ta rayuwarshi yake ba yana tuna halinda iyayensa xasu tsinci Kansu ne a bayan ranshi. "Yayi kuka sosae yana buga kanshi ga gina yana kiran sunan maidubu, yana "fadin ina kikaje baby ta ?Baby ina kikaje? Baby nasan ina Ranki a duk inda kike. Baby bansan halinda xaki tsinci kanki ba a lokacin da labarin mutuwa na ya risqiki. Yasake fashewa da kuka yana buga kanshi ta gina sae da prison officers suka shigo da gudu suka riqeshi sunga alamar idan suka barshi shi kadae xai iya kashe kanshi, hakan yasa suka saka prison officer daya xama a dakin Dom ya kula dashi. "RIDWAN ya sami bacci can cikin baccin ya hango Maidubu tana yimai murmushi mai tada hankali. shima yana mayar mata da martani tana "fadin kayi hakuri yakai masoyina nasan kana cikin halin damuwa amma Allah xai fiddaka insha Allah. "Ridwan ya tashi da sauri yana fadin ina take ne? Prison officer din ya riqeshi yana fadin Ranka ya dade lafiya kuwa? Ridwan "yace Ashe mafarki nake! Ridwan "yace Kiyi hakuri Baby! ta! nasan da xaki iya taimakona da kinyi hakan, tunda dadewa, sae ya fashe da kuka, prison officer ya riqa rarrashinsa. " Yaya Bello yaje ya sayowa su maidubu motoci guda biyu ita da Balkisu. ( Judgement day)Ash color. Inna sae shirye shiryen dawowarsu maidubu takeyi Dom yau Saura Wata daya su dawo. "Balkisu ce xaune itada saurayin da tayi a London shima Dan Nigeria ne, kuma dan jahar kebbi ne, garinsu daya sun shiryarda kansu da maganar aure Balkisu tabawa Maidubu labarin saurayin da tayi Umar farouk maidubu taji dadi sosae tayiwa qawarta fatar alkhairi. INDIA "Yau ne su Maidubu suka kammala karatunsu duka sun anso certificate dinsu ta tabbacin xamansu kwararren lawyer's Maidubu ta fito da "Distinction" su Maidubu baki baya rufewa. "Jitake kamar tayo firi tadawo Nigeria yanxu dom ta fiddo Ridwan yau, amma ba damar yin hakan dole ne su jira har anjuma, Dom sae sunyi attending Wata dinner wace ake hadawa sababbin Barristers . "Wani gaye na hango yana tahowa wajensu maidubu yana murmushi har ya iso wajensu da ganinshi ko ba'a gayama ba Kasan ba indiyene ya iso suka gaisa cikin harshen indiyawa Kasancewar Maidubu najin indiyanci sosae, idan ma ta juya bakinta xuwa harshen indiyawa xaka iya rantsiwa bata taba jin Hausa ba, gayen yayi wa su maidubu fatar alkhairi, ita da friends dinta "yace sae sun hadu anjuma dinner shima Barrister ne. Anyi dinner anbasu uniform wato rigar lauyoyi da hula kuma a yanxu sunada damar shiga duk court duniya dom neman inci ko tsayawa wani. Anyi komi suka kwanta, Maidubu kasa bacci tayi yanda taga dare hakan taga Safiya ta matsu taga kanta a NIGERIA" asuba kawae sukayi itada friends dinta Nana Aisha Bala, Sa'a Alkhali, Maryam Aliyu, suka shiga mota tare sae airport daga airport suka shigo jirgi sae NIGERIA . "Tare jiragensu suka diro NIGERIA, jirginsu maidubu na isowa nasu balkisu na isowa suka fito ko wace su waige waige kawae take, ko xata hango yar uwarta ae ko suna hango juna suka rugo da gudu suka rungumi juna suna murna, iyayen kowa sunxo daukarsu nan fa akayi kukan rabuwa da juna kuma sunyiwa maidubu alkhawarin dukkaninsu xasu halarci court, dom ganinan irin jajircewar da Barr Maidubu xatayi a court Dom ceton masoyinta, Maidubu tayi murmushi, Baban Maryam ya dauketa da mota, haka Baban Nana ya dauketa da mota, itama Saa babanta ya dauketa da mota, Yaya ya iso ya dauki Barrister Maidubu da Doctor Balkisu a motarshi, suka wuce ya mayardasu gidan inna. Gidansu Balkisu kenan inna ba karamin murna dawowar yaranta tayi ba. Inna "tace kunganku kuwa kunga yarda kuka kara girma? duk da maidubu batada hankali kwance, amma tayi jiki ba sosae ba, hips dinta sun kara budewa, na fulaninta sun ciko sunyi dara dara dasu, tadan yi haske ba sosae ba hancin ta ya kara tsawo kamar fensil . "Yaya nafita yadawo da motoci akayi parking dinsu a kofar gidansu Balkisu. "yace duk su fito har inna. Duk suka fito sukaga motoci ash color, irin daya komi nasu irin daya, "yaya ya mikawa Barrister key daya, ya mikawa Doctor key! yace wadannan motocin naku ne. Barr Maidubu ta daka tsalle ta rungumi yayanta. Inna ko har kuka tayi na murna yaya "yace ta daina kuka ae tunda kika riqe Maidubu tsakani da Allah ba abunda baxan iya yimiki ba. Inna tayita godiya Balkisu sae da takai har kasa tana yiwa yaya godiya yaya "yace ta tashi ae itama qanwarshi ce. "Maidubu kasa hakuri tayi tana fargabar xuwa wajen mamanta kar baba ya korota kuma tanajin bazata iya jure "missing" dinda tayiwa mamanta ba. "Tayi shiri ta hau motarta taje gidan qawarta Zarah suka rungumi juna, tana fadin ina baby ta? zarah "tace tana daki da gudu Barr Maidubu ta shiga dakin, ta rungumo baby tafito tana "fadin masha Allah" Kasancewar xatah ta haifi yarta lokacin su Maidubu na BAR SKUL, ranar suna yarinyar taci sunan ta. Fatima(Seeyamah) Maidubu ta bawa baby Seeyamah tsarabar da takawo mata. "Zarah ta shigo tana "fadin Barrister ya hanya? Maidubu "tace hanya alhamdulillah, Maidubu "tace "Mrs Nura " muje kiga motata tana gate din gidan nan. Ba karamin murna zarah ta taya qawarta ba. Maidubu "tace zarah xanje "prison" yanxu Dom inason ganawa da Ridwan ranar Monday nakeso na sake maido maganarshi court. Zarah ta kalli maidubu idonunta na fiddo kwalla "tace....... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [21:22, 1/11/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughter's Hafsat nd Seeyamah😘 Mijin barrister 77-78 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Maidubu ta kalli zarah tana "fadin ya kinyi shuru kina kuka zarah ina Ridwan? Gayamin ina yake? Dom nasan yana cikin qoshin lafiya. "Zarah "tace Kiyi hakuri qawata! Barr Maidubu ta dakawa zarah tsawa! tana fadin he!!! My friend! karkiyi qauskuren gayamin wani abun ya faru da Ridwan. Dom wallahi ba Wanda ya aikata mai ba har ke da kika bani Labari sae kin fuskanci hukuncina, sae kuma ta riqe zarah ta fashe da kuka tana fadin kigayamin ina Ridwan. Zarah "tace Barrister Kiyi hakuri kin dawo a qurarren lokaci, dom inaga idan dae ba'ayi "executing" din Ridwan yau ba, gobe xaayi , da laifin me? Me Ridwan yayi musu ne? Maidubu bata jira ansar da zarah xata fada ba ta shiga mota da gudu taja mota driving take bana hankali ba Dom ta riqe motarta har (200) tana kai gate din prison Wata motar na isowa itama da irin gudunda Barrister Maidubu keyi, Saura kiris suyi kaura kuma da sunyi wannan kaurar baa saran ko mutum daya yafito motoci da rayuwa. Haka suka shiga cikin "compound" din "prison din a gigice, Maidubu ta bude motar ta, ta fito da gudu batako kulle kofar motarta ba, tana isowa taga antara prisoners ansaka su a layi, ana rubuta sunayen wadanda xaayi Executing dinsu gobe da asuba. Barr. Maidubu na isowa wajen ana tanbayar Ridwan sunan sa kuma idan har sunan mutum yashiga wannan book din sae ankasheshi gobe ba makawa. Ridwan ya fada mutumin ya fara rubutawa Ridwan Justice Ali..... Maidubu ta iso da gudu ta fixge book din a hannun mutumin ta tauneshi da bakinta, ta hade kowa ya maido kallon shi ga Maidubu suna yimata kallon mamaki, mai rubuta sunan "yace wannan fa ko batada hankali ne?. ya kalli shigarta yaga babu alamun hauka a tare da ita. Barr. Maidubu "tace tabbas banada hankali indae akan Ridwan ne! kuma ba book ba, wallahi ko kai xan iya taunewa idan kayi qusquren taba Ridwan, sae lokacin Ridwan ya dago kanshi Dom tunda yafadi sunan sa ya rufe idonshi kwalla na kwaranya. yana bude idonshi sukayi 4 'eyes da Maidubu ya rugo da gudu Dom rungumarta, amma ina badama, "prison officers" suka hanashi isa wajenta. Barrister maidubu da kanta ta karaso wajen Ridwan, "tace kayi hakuri Ridwan ko sun hanaka isa wajena karka damu kaji, insha Allah akwae ranar da xamu kwana a daki daya sae inga uban da xai fiddaka a dakinka na aure. Maidubu ta maido kallon ta ga mai rubuta sunayen "tace kai "case" din Ridwan xai koma court yau kasani! Dom haka karkayi gangancin sako sunan Ridwan cikin book nan. Ta juya xata wuce mutumin ya kalli wani police "yace kai ku kama min wannan karamar yar iskar ayimata "discipline" police din na isowa Maidubu ta fiddo I.D card dinta ta nunamai, batare da kowa yasan mi ta nunamai ba. Police din Yayi saurin tsayawa chak. ta watsa mai harara ta wuce tashiga mota tajata da irin gudun da tashigo sae da ta barmusu kura a wajen tafito Motar da suka shiga tare da ta Maidubu Ashe JUSTICE ALIYU ne yashigo yana isowa ana rubuta sunan Ridwan JUSTICE yaja ya tsaya yana hawaye. Tunda maidubu ta isowa wajen Justice Aliyu yabita da ido yana kwalla. Har ta taune book din sae da JUSTICE yayi murmushin jindadi dom yasan matsalar ta ragu Dom yanada damar sake saka kara ko a yanxu duk da bayada tabbacin nasara Dom wannan shine karo na 4 da yake sake mayarda case din Ridwan court amma sae justice tayi watsi da qarar. Maidubu tace yanxu babu xancen Executing din Ridwan gobe tayi maganar da ixxa. JUSTICE sae binta kawae yake da ido yana yimata kallon mamaki Dom shi yama kasa magana. Tana fito yaje ta mayarda maganar Ridwan court kuma ranar Monday xaa fara shariar sa kasancewar yau Friday ne. Maidubu ta fito daga court ta dau hanyarta ta xuwa gidansu Balkisu, tana tafiya Wata motar na binta a baya har ta iso tana fitowa mota mutum ya fito a tashi motar yana "fadin Maidubu! Maidubu!! Maidubu!!!. Barrister tayi banxa dashi xata shige gidansu Balkisu kenan mutumin "yace Maidubu nine fa ubanki! ae da sauri Maidubu ta tsaye chak! ta juyo tana kallon shi sae da ta karemai kallon mamaki sannan "tace Baba! Baba ya fashe da kuka yana "fadin maidubu ina kikaje? Maidubu munyi neman ki har mun gaji. Maidubu Dom Allh ki yafemin kuma ina kika sami mota? Allah yasa ba duniya kikabi ba Maidubu. Maidubu ta kalleshi "tace Ubana fa kace? Ae banada uba inadai da uwa! kuma miye na kuka? idan ma nabi duniya ae addua kayimin, dom haka bakomi bata kara kallon shi ba, ta shige warta gidan . Baba yayi kukan dayasani sosae yana "fadin Maidubu kece yau da Bakin ki kike gayamin magana a yau. keda ko kallona bakyayi a lokacin da nake magana, tabbas duk abunda ya faru ni najawa kaina nayi nadamar abunda nayiwa ya'ta. Maidubu na shiga gidan tagayama su inna abunda ya faru da taje prison sannan ta gayamata yarda sukayi da baba a kofar gida, inna taji dadin jin baba ya gane qusqurenshi da kuma nadamar sa. "Baba yaja motarshi . ya shiga da sauri yayi gida yana shiga ya fashe da kuka ya gayama mama yaga Maidubu har yayimata magana tayi kamar bata gane shi ba. "Mama dake kwance tana jinya! ta tashi da sauri tana fadin da gaske baban yara kaga Maidubu? Baba "yace yanxu haka tana gidansu Balkisu mama ta tashi da sauri ta dauko gyalenta suka fito xuwa gidansu Balkisu. mama na fadin Alhmdllh, Allah Sarki Ashe inada rabon sake ganawa dake Maidubu! suna shigowa sukaji tattaunawar da inna keyi itada Maidubu. "Inna "tace Alhamdulillah, tunda Babanki ya gane qurenshi Maidubu sae ki shirya in maidaki gida kinji. Barr Maidubu "tace inna baxan koma gidanmu ba, banason xama achan, Baba ne yashigo yana fadin ae dole ki koma tunda mune iyayenki . "Inna ta tashi tsaye tana "fadin ba dole ba kam, idan dae taga dama idan ko tace baxata koma ba, ba ko inda xataje, Baba "yace Ashe ko xan kaiki court wallahi kinyi Kadan ki mallakemin yarinya. Maidubu da tun shigowar su ta rungumi mamanta suna murnar ganin juna, mama "tace Maidubu ina kikaje yau tsawon shekara 7 ? maidubu dae tayi murmushi lokaci daya kuma ta share kwalla, jin baba na maganar kai inna court ne yadawo da ita garesu ta saki mama tace me kace baba? Baba "yace idan taki bamu yar mu "nace sae inkaita court. " Barr Maidubu "tace wallahi Baba idan kayi qarar inna da kaina xan tsaya mata a court. Baba yace Eyyeh to wallahi ko xaki mutum sae kin dawo garemu Dom munfi kowa qaunar ki a duniya. Duk basu gane inda maganar maidubu ta dosa ba, Dom sun dauka tana nufin xata biya kuddi ne a tsayawa inna Kasancewar daga mama har baba duk basusan shekarrun da tayi bata gari tana wajen karatu ba . "Mama "tace kul, Maidubu uba ubane duk yarda ya xama Kiyi hakuri da naki uban kinji! nan fa aka sasanta amma Maidubu taqi yarda ta koma gida tayi xamanta a gidansu Balkisu. Magarib nayi balkisu ta fara shirin xuwan farouq, yaxo ya ga guardians din Balkisu an tsayarda ranar baki nan da Wata daya mai xuwa . "Yau takama "Monday" ranar xa'a fara sauraren shariar Ridwan. Maidubu tayi complete dress na lawyoyi tasako "black Gown👨🏻‍🎓 da fatar shirt a ciki da hular layoyi Golding color ,ta sako farin glass dom baa saka ko wace kalar glass a court idan ba fari ba, tafito da cover shoe dinta plate. Dom baa sako hellshoe a court doka ce⚖ "Kyawon da Barr. Maidubu tayi bansan ta inda xan fara misaltashi shi ba, tayi kyawo masha Allah. Ta fito a "Barrister dinta sak. Innah tayimata fatar nasara sannan tafito, Taja motarta bata tsaya ko ina ba sae gate din court. " Kuma Justice Usman ne xai sake xaman shariar ko yanxu. Dom anso ayi Appeal din shariar amma San maidubu taqi yarda "tace shidin nan takeson tayi hakuri yasake shariar Ridwan ko yanxu. Hakan yasa JUSTICE USMAN yake yiwa Ridwan kallon gawa, Dom yanada tabbaci shine da nasara akan Ridwan. "Court ta cika da mutane masu xuwa kallon sharia, Barrister maidubu na shigowa, JUSTICE "yace Alhmdllh Barrister da ake jira ta karaso, barrister wace take kare wanda ake kara RIDWAN! ya dago kai da sauri Dom ganin wace xata bashi kariy, ae ko sukayi ido 4 da Maidubu . "Ridwan ya fiddo ido waje yana fadin baby miya kawoki nan? Barrister Maidubu ta daga mai hannu tayi shhhhhhhhhhhhhh fuskarta ba alamar wasa ko dariya. "Tana fadin "don't call me ur baby, I am not ! my name is Barrister Maidubu Muhammad I stand here becouse of u, nd I will Fight for ur right, ta juya ga JUSTICE tace......... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [16:03, 1/12/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughter's Hafsat nd Seeyamah😘 Kina raina babbar qawata soyayya ta dake bata qarewa baayi kamar ki ba kuma baxaayi kamar ki ba a birnin xuciyar Barrister kin nunamin qaunar a gabana kuma kinyi hakan a bayana Zarah Abdullahi Sokoto( Mrs Nura) gaisuwar Barrister gareki lodi lodi💋👍 Mijin barrister 79-80 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Barrister Maidubu ta maido kallon ta ga Justice Usman tace My lord Sunana Barrister Maidubu Muhammad lawyer dake kare Wanda ake kara wato accused person. Ta fadi maganar tana nuna Ridwan da yatsar hannunta RIDWAN sae bin Barr. Maidubu kawae yakeyi da ido yana kallon yarda take moving before d judge har yanxu Ridwan bai yarda da Maidubu tayi karatun law ba. shi kallon ma tausayi yake yimata kar justice yagane ba Barrister din gaskiya bace ya kaita prison dom shi ya dauka tayi acting din Barristers ne kawae Dom ta fiddashi. Sae kuma yayi mamakin irin kalaman da take furtawa yarda take fadar chapters na CONSTITUTION daki daki Ridwan dae yabita da ido kamar wani soko . Friends din Barrister Maidubu sunyi mamakin irin qoqarin da Maidubu keyi a court duk da wannan shine karo na farkon da ta tsaye gaban Real Judge Dom bawa wani kariya. Barr. Maidubu ta gayama court Ridwan bayada sa hannu a kisa Ahmad tace Ahmad ya Kasance Dan fashi. wato (Armed robber) Lawyer din Gonnati ya tashi tsaye yana fadin" Objection my lord "baikamata abokiyar aikina "Barrister Maidubu ta rika fadar munanan kalamai ba ga late Ahmad, dom tana alakantashi da laifin Fashi kai tsaye bayan batada shaidar hakan wannan yana nufin bata mai suna ga late Ahmad. Bayan kowa yasan Alhaji Ahmad mutumin kirki mai kamun kai kuma hanshaqin Dan kasuwa Wanda kowa yasan sanaar sa . Justice yace Barrister ki saisaita kalamanki Barr. Maidubu ta sunkuyar da kai tace Thank u my lord. Maidubu ta maido kallon ta ga lawyer din Gonnati tana murmushi tace Barrister ko xaka iya gayawa wannan court din ko miye sanaar late Ahmad. Lawyer din yayi shuru sannan yace ba dolene sae court tasan sanaarsa ba don ba abunda muka xo yi ba kenan anan. Barr. Maidubu tayi murmushi tace Point of correction Barrister. Court ko keson sannan ko miye sanaar late Ahmad. Idan har ko baka San sanarsa ya tabbata Dan fashi kenan. Lawyer din Gonnati yace My lord late Ahmad yana kasuwanci ne a Dubai Barr Maidubu tace ko xaka iya fadar irin kasuwancin da late Ahmad keyi a dubai? Lawyer din ya juyo ga maidubu yace late Ahmad yana dai kasuwanci a dubai Barr. Maidubu tace ko xaka iya fadar sunan company ko Wata masana-antar da yake aiki dasu ko? Kodaya mallaka amatsayinshi na hanshaqin dan kasuwa kamar yanda kace ? Lawyer din Gonnati yace Banada Masanniya akan wannan. Amma yana aikine da companyn Sutura wato wa danda ke kirar clothes sunan companyn ne bansani ba. Barrister Maidubu tayi murmushi tace ae ko akwae bukatar musan wannan. Barrister Maidubu ta kalli Justice tace ya mai girma mai sharia ina neman wannan court mai alfarma mai adalci data daga wannan shariar nadan wani lokacin Dom gabatar da kwararrun shaidar da xata gansar da wannan court. Sannan ina neman wannan court mai adalci dataai da Maaikatanta muje Dubai tare Dom gane gaskiyar waye late Ahmad Sae da Justice yayi murmushin qeta ya karewa Barr. Maidubu kallo sannan yace Barrister anbaki damar yin bincikenki na kwana ukku kacal Kuma wannan adjoint din da xan yi shine na qarshe a shariar RIDWAN. Maidubu ta sunkuyarda kanta tana fadin nagode ya mai girma mai sharia. Justice yace the case is adjoint to 11 January 2018. Mutane sun fito shiko Ridwan ansaka shi a mota ankoma dashi prison. Ridwan duk kanshi ya daure da wannan sabon alamari da yagani. Barr. Maidubu ta rungumi qawayenta suna murnar ganin juna sun jinjina ma qoqarin Maidubu ba Kadan ba sannan suka ce Barrister wannan kyakkyawan gaye haka ai dole ki rude. Ita dai Barrister maidubu sae murmushi take. Justice Aliyu ne ya fito a court din ya sami su maidubu tsaye shima ya tsaya yace Barrister duk suka juyo Kasancewar dukkanin su barrister's ne. Yace Barrister Maidubu sannan ta Dan matso kusa dashi Dom ita bata ma San koshi waye ba . Justice Aliyu yace nine Mahaifin RIDWAN Wanda kike bawa kariya, Maidubu ta fadi qasa tayi knelling agaban justice ta gaidashi ya ansa yace mata tashi tsaye, ta tashi ta sunkuyar da kanta. Justice yace Dom Allah waye ke? Barrister ta sunkuyar da kanta. Justice yace kuma waya turuki ki tsayawa Ridwan a sharia? Justice yace Kiyi haquri kinji Barrister wahalar banxa kawae xakiyi Dom wannan shine karo na 5 danake saka kara amma JUSTICE USMAN yayi watsi da ita. bakiji ko yanxu yace xamanda xaayi ranar 11January shine na qarshe ba ko yanxu nasan duk hujjar da xaki bayar a court JUSTICE USMAN watse xaiyi da ita. ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Sae da Barr. Maidubu ta sako idonta cikin na JUSTICE tace wallahi! Wallahi! Wannan karon bayada nasara akan Ridwan kuma shine xaiyi wannan shariar baxanyi appeal dinta xuwa ko ina ba. Sae da JUSTICE ya karewa Barrister kallo sannan yace idan kika fiddo Ridwan kin gama min komi a duniya kuma ba abunda baxan iya baki ba daga naira daya har Billion dubu. Barr. Maidubu tayi murmushi tace bana bukatar komi a wajenka kayimin fatar nasara kawae. JUSTICE ya fiddo ido waje yana fadin bakyason komi? Tace eh!. JUSTICE yace Dom Allah waye ke? kuma miye tsakaninki da Dana RIDWAN? Barr tayi murmushi tace lokacin da Ridwan xai fito prison xaka San koni waye I promise u. Abun ya daurewa Justice kai yace tau waye kuma wannan? A ranshi yake rayawa kodai yarinyar nan ce da tayi so wato Matar late Ahmad ta turu wannan barrister din sae kuma ya tuna momy tace babanta ya koreta. JUSTICE yace ina yi miki fatar nasara. Duk abunda akeyi momyn Ridwan bata sani ba Dom Justice bai gayama ta ba Dom yasan ko yanxu basu nasara Dom Justice watsi kawae xaiyi da shariar. Barr. Maidubu taja motarta ta koma gidan inna ta gayama inna maganar tafiyarta inna tayimata fatar nasara a ranar bata kwana NIGERIA ba ta shiga jirgi sae Dubai itada maaikatan court guda 2 itace ta 3. Barr Maidubu tayi anfani da ragowar kuddin da yaya Bello ke tura mata lokacin tana INDIA Sun je a company dinda aka ce yana aiki dasu suka tanbesu amma mutanen suka ce su basu ma sanshi ba sunyita bincike babu wani company da late Ahmad yake aiki dashi a Dubai kuma company daya ne babba nayin clothes a can. Kwanan su 2 acan. Suka dawo gida NIGERIA kuma gobe ne xama na gaba a court kuma na qarshe. Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [19:03, 1/18/2018] ‪+234 704 645 3026‬: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughter's Hafsat nd Seeyamah Kina raina sister Zarah amaryar February amarya kuma uwargida a gidan Nura makers Allah ya nuna mana February musha bikinku(Mrs Nura makers)😘 idan yayi laifi ki riqa hakuri karki kulle mai daki kuma karki dauko wuka Dom wallahi sae yayi hijira yabar gidan baki daya🤣😜😜 Mijin barrister 81-82 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Maidubu na kwance da dare ta kasa bacci tana tunani ko ya shariar gobe xata kaya. Da misalin qarfe 12:00 na dare ne wayar Barr. Maidubu tahau ruri tayi saurin dauko ta tasaka silent sannan tayi picking call din, da mamakinta na ko waye yake kiranta da wannan daren? Barr. Maidubu na dauka taji muryar namiji yana fadin Assalamu alaikum! Da fadar ina magana da Barrister Maidubu. tace eh! yace yawwa kina waya ne da Justice Usman Sahabi. Barrister Maidubu tayi saurin danna wayarta (recording) tace banji ba waye kai yace kina magana da Justice Usman sahabi Barrister tayi murmushi tace Ranka ya Dade ya gida? suka gaisa da girmamawa. Justice Usman yace nasan bakisan dalilin da yasa na kiraki ba kuma bakisan inda nasamu nonbar wayar ki ba kuma kin matsu kisan duk wannan ko? Barrister tace sosae kuwa. Justice yayi murmushi mai sauti yace maison Dan tsuntsu Shike biyarsa da jifa. Justice yace inason Kiyi Stepping back ga wannan shariar ta RIDWAN Dom bakyada nasara. Bara kiji na riga nayi niyyar kashe Ridwan sae da Barrister ta runtse idonta lokacin da taji an kirawa Ridwan mutuwa Barrister tace me Ridwan yayima ne ? da har kake yimai fatar mutuwa. Justice yace justice Aliyu mahaifin Ridwan yakai dana prison na tsawon 25years yasamin bakin ciki na dan lokaci. Niko ina shirin samai na har abada xan sashi kukan da bayada magana a ranar da nayi Executing danshi niko xan kwana ina murna a wannan ranar. Barrister Maidubu tace baxan taba yin stepping back ga wannan shariar ba kuma kasani wallahi Ridwan yafi qarfinka. Justice yace barrister karkiyimin taurin kai idan kuddi ne matsalar ki ni xan iya wadataki da kuddi daga naira dubu har billion 3. Maidubu tayi murmushi tace kuddi ba matsala ta bace kuma bana bukatar kuddin ka. Justice yace tunda nabi dake ta lalama kinqi tau bara kiji wallahi xan iyasa akawar dake daga doron qasa akan wannan maganar kuma nasan kina son Ranki. Kuma wallahi nadau alwashin kashe duk Wanda yakeson kawo min matsala akan wannan case din ki sani. Barrister tayi murmushi tace ae tunda nayi karatun law yakama ta kagane rayuwata ba komi bace, kuma ko baka fada ba nasan rayuwa ta tana cikin hadari I want u to bear dis in ur mind. Wannan shariar yanxu na fara ta kuma baxan daina ba har sae ranar da nayi nasara akanka. Justice yayi murmushi yace tunda kinyimin gardama wallahi nayimiki alkhawarin duk ki kayi qusquren fita gobe Dom xuwa bawa Ridwan kariya a court. wallahi! wallahi!! Wallahi!!! sae dae akai gawarki a court badae kije a raye ba. Barrister Maidubu tayi murmushi tace idan har kayi nasara akan Ridwan sae bayan raina insha Allh idan dae bana raye na yarda xaka iya kasheshi niko idan har ina nunfashi na dau damarar yakarka. Justice yayi dariya sosae sannan yace ki fara yiwa kanki kallo gawa daga yanxu xuwa gobe da safen da xakije court. Barr. Maidubu ta kashe wayarta ta tashi tsaye tana safa da marwa a dakin hankalin Barrister yatashi ba Kadan ba dajin kalaman Justice Barrister bata yi bacci ba har gari ya waye A bangaren Justice Usman kuwa Barrister na kashe wayarta yayi mamakin irin taurin kanya yana yimata baraxana da mutuwa amma batako damu ba . Yayi murmushi yace Barrister ki kira kanki da mai kararren kwana. Ya daga waya ya kira wani sukayi Wata maganar da bansan me suke cewa ba ya kare ya kashe wayar yana Wata irin dariya qeta. Barrister Maidubu batayi bacci ba har asuba tayi sallah taci gaba da addua har gari yayi haske. Ta tashi ta taya Balkisu aikin gida tana yi tana tunanin kalaman Justice sae ta koma daki tana fadin wannan ranar ita ce ranata ta qarshe da xan iya nunawa Ridwan irin qaunar da nake yimai. Ta fashe da kuka tana fadin rashin nasara ta a yau yana nufin qarshen rayuwata Dom wallahi ana kashe Ridwan ina kashe kaina. Balkisu ce tashigo dakin tana fadin subhanallah Barr. Why are u cry? Barr. Maidubu tace Doctor rayuwata tana cikin hadari jiya bayan kinyi bacci wani ya kirani yana yimin bara xana da mutuwa. Ba wannan ne yafi damuna ba abunda yafi damuna shine bansan yarda wannan shariar xata kaya ba. Balkisu tace Barr. Kodae xaki hakura ne da wannan shariar banason wani abunda yasameki Barr. Maidubu ta juyo ga Balkisu har suna shaqar nunfashin junansu tace wallahi doctor idan aka aje mutuwa agefe daya aka aje shariar RIDWAN aka aje rayuwa a gefe daya aka ce in xabe daya. Wallahi Wallahi xan dau shariar Ridwan ne bayan na kare a kasheni saboda qaunar da nakeyimai. Qawata kiyimin fatar alkhairi kawai Barr. Maidubu ta daga waya ta kira wani mutum amma bansan maganar da sukayi ba ta kashe waya. Barr. Maidubu taje tayi wanka tayi shiri cikin kayan ta na lauyoyi ta fito a barrister dinta sak ta sako farin glass itama Balkisu tayi shiri tace sae dae suje tare idan antashi kashe Barrister akashesu tare. Barrister tayi tayi Balkisu tayi xamanta amma taqi tace sae dae akashesu tare suka shirya suka fito Barrister tace wa Balkisu tabari taje su gana itada mamanta kafin su wuce Barr. Maidubu taja motarta sae kofar gidansu. Tana shiga taga duk ilahirin yayyun ta suna gidan Dom duk mama ta gayamasu dawowar Maidubu suka rungumi juna ita da yayyunta sunyi mamakin ganinta da kayan Barristers sae tanbayarta suke yi ina tasamu wannan kayan? Barr. Dae sae murmushi take yi Baba yashigo yace waye wannan da kayan lauyoyi? mama tace kwalla da kyau yace kamar Maidubu mama da baba duk kallon mamaki sukeyiwa Maidubu. Barr. Ta kalli Mama tace mama ina key din dakina? mama taje ta dauko mata key din ta bata Maidubu ta amsa tayi godiya taje taga duk dakin yayi kura ta bude ta shiga sae da takarewa dakin kallo sannan ta fara neman bindigar nan da waya dom tana bukatar su yanxu a tare da ita. Maidubu ta bata fiye da 2hours tana nemasu sae da ta fiddo duk kayan dakin sannan tagan su ba karamin murna tayi da ganinsu ba. Amma kuma tayi delay sosae da xuwa court tayi sauri ta bude akwatinta da ta dauko gidan Ahmad ranar da yarasu ta bude akwatin ta dauko Wata bakar jeka ta dauko empty din akwati ta sako jekar a ciki ta sako bindigar da waya ta kulle akwatin. Tasake sako uniform dinta na lauyoyi tayi shiri da sauri sauri ta fito ta janyo akwatinta mama ce tace maidubu ina xakije kuma Harda akwati. Maidubu ta russuna har qasa tace pls forgive me mama dadewar da nayi bana gida ba duniya nabi ba naje INDIA ne nayi karatun law na tsawon 7years kuma nayi wannan karatun ne badon kowa ba sae Dom in fidda Ridwan a prison Mama ta fiddo ido waje tana fadin me wanne Ridwan barkiyi wahalar banxa kinji yata tunda kikaga ko iyayenshi sun haqura. Barrister tayi knelling gaban mamanta tace Don't mind them mama ur prayer is needed. Mama tace what d u want my daughter? Barrister tace ur gud wishes mama. Mama tace I wish u all d best in dis trial. Thanks u mamanta Baba ne yashigo gidan yana fadin maidubu nima ina yi miki fatar nasara a wannan shariar Maidubu tace Nagode Babana. Sae da idanunta suka ciko da kwalla bata tashi daga knelling dinda tayi ba tace yaku iyayena Dom Allah ku samin albarka Mama ta dafe kanta shima baba ya dafe kanta suka saka mata albarka. Barrister na kuka tace kuma Dom Allah ku yafeni yayarta ce Hauwa ta iso wajen ta riqe Barrister tana fadin maidubu lafiyarki qalau kuwa kike roqon gafara. Barrister tace kudai ku yafemin duk suka ce sun yafeta dukkaninsu sae da suka share kwalla Dom sunyi tausayinta Barrister ta janyo wannan akwatin ta fito duk suka bita da ido . Baba ya fito yace duk kowa ya shirya dom xasuje kallon shariar Maidubu. Su baba na shiga court Justice na cewa xamu karawa Barrister Wanda ake kara 10 minuth ne kachal idan har sukayi bata iso ba xaa koma da Ridwan prison gobe a xartar mai da hukunci Kisa ta hanyar rataya. Kuma har ansara reading time. Baba ne da kanshi yayi maxa ya kira maidubu a waya yagayamata abunda Justice yace. Tau fa ko ya wannan shariar xata kaya kuwa? Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [19:04, 1/18/2018] ‪+234 704 645 3026‬: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughter's Hafsat nd Seeyamah😘 I really love dis my stupid friend Asmau Umar Ibrahim ban manta dake ba qawata adduar ki tana tasiri agareni ina qaunar ki sis love u die😍 Mijin barrister 83-84 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Barrister najin abunda baba ya fada lokacin tayi kusan kai gidansu Balkisu Barrister ta ruga da gudun da ita kanta batasan yarda takeyinshi ba.Tana kai kofar gidan ta shiga motarta ta jefa akwatin a site din gefenta tayiwa motarta key ta sakawa Balkisu wani irin hone Wanda koni sae da kunnena ya rude. Balkisu na leqowa barrister tayi mata alamar da ta shiga motarta su wuce kafin Balkisu ta shiga motarta har Barrister taja motarta da gudun tashin hankali tabar wajen. Balkisu tashiga motarta Dan tsayawar da tayi yiwa motarta key ae koda ta duba ko kurar barrister bata gani ba hakan yasa tabi Wata hanyar da take tunanin nan ne maidubu tabi amma bata ganta ba. Barrister gudu take da motarta bana wasa ba tana wannan gudun ta hango an gifta xare hanyar da xatabi kuma batada wata hanyar sae wannan hanyar Barrister ta sadakar da rayuwarta kawae dom ba fasa tafiyar xatayi ba sae dae su kashe ta ko sun kasheta batayi hasara ba Dom ta mutu ne a hanyar ta ta taimakon masoyi. Barr. Maidubu ta kalli agogon hannunta taga Saura 4minute ga lokacin da justice a fada tayi kuka tasaka hannunta ta daki stiry din motarta taja motarta kawae ta sauka akan road. Gudu takeyi sosae can taji Harbin bindiga abayanta. Barr. Maidubu ta riqe motarta 200 gudu take har motarta nadan rabuwa da qasa mutanen nan sun biyo motar Maidubu sunata harbinta itake ta riqe motar sae gudu takeyi. Barrister gudu take suna harbinta har suka harbemata tayar mota Barrister ta cigaba da gudu da geren tayar mota duk sun harbe motar duk da haka bata tsaya ba. Sae da tashiga gate din Court suka daina binta Barr. Maidubu na isa wajen tayi saurin janyo akwatin ta fito dom motar tayi xafi sosae tana fitowa motarta na kamawa da wuta . Idan ta tsaya neman akashe wutar lokacin zai cika Dom Saura minti daya Barr.Maidubu ta kalli motarta ta saki kuka sae kuma ta ruga da gudu tashiga court. Justice na ganin Barr. Maidubu sae da ya tashi taye akan rudewa yace Barrister are u still alive? Ya Fadi maganar yana fiddo ido waje. Kallon kallo suka rika yiwa juna itada Justice sae da Barr.maidubu ta share kwalla tayi murmushi sannan tace Yes Sir I m still alive sir. Justice yayi shuru Barr.Maidubu ta juyo ta kalli court din taga mutane cike da court din ta kalli iyayenta ta maido kallon ta ga Ridwan shima kallon ta yakeyi babu alamar wasa a fuskar ko wannensu. Barr. Maidubu ta juyo ga Justice ta fara da fadin Ya mai girma mai sharia ayimin afuwa akan delay dinda nayi. Sannan tace kuma ina roqon wannan court din da idan Labbo da Ibrahim suna nan su gabatar da Kansu ga wannan court din. Registerer. ya tashi tsaye yace idan labbo da Ibrahim suna nan court na nemasu suka fito suka shiga bayan kanta. Court Clark ne ya tashi ya rantsar dasu tare da daukar alkhawarin fadar gaskiyar abunda suka sani. Barr. Maidubu tace labbo ko xaka gayama court sunnan ka ya fada sannan Barr. Maidubu ta fara tanbayarta kamar haka . Malam labbo shin ko kaga wani company ko Wata masana-antar da late Ahmad ke aiki xasu a Dubai ? Labbo yace ah ah!. Barr. Tace shin ko kaje babban company nayin sutura a can? Yace eh naje tace tau ya akayi a can? Labbo yace munyita tanbaya amma sun ce basuma sanshi ba. Barr. Tace OK. Amma da ka fito daga wannan company bakaje wani company nayi sutura ba ? Labbo yace ae company daya ne garesu na sutura. Barr. Maidubu tace OK. Dsame questions tayima Ibrahim da Wanda tayiwa labbo kuma ansar su iri daya ce. kuma da labbo xai fara bada tashi shaidar waje aka fidda Ibrahim har sae da labbo ya kare. Barr. Maidubu ta maido kallon ta ga Justice tace ya mai girma mai sharia da wannan shariar da aka bayar nikeson court ta qaryata xancen late Ahmad yana aiki a Dubai Dom ba gasjiya bane. Barrister maidubu tace ya mai girma mai sharia ina neman court da ta gabatar da maigadin gidan late Ahmad. Registerer yace Court na neman malam sani maigadi Malam sani ya fito ya shiga bayan kanta aka rantsar dashi sannan Barrister ta fara yimai questions. Malam sani a ranar Wata Friday ta shekara ta dubu biyu da sha daya Wato ranar 10/11/2011 da misalin qarfe 1 na dare kana ina? Yace ina dakina a gidan late Ahmad. Barr. Tace shin ko kaji wani motsi ko wata alamar shigowar mutane a gidan? Malam sani yace nadae ga fitarsu ina leqowa sukayi harbi lokacin kuma fitane xasuyi Dom gaskiya banji shigowar su ba. Kasancewar anyi baki mutane da dama yan rikan ango sun shigo gidan. Dom amarya baban ta kawae ta kawota Barrister maidubu tayi murmushi Dom sae da ta tuna wannan mummunar ranar a rayuwar ta. Barrister Maidubu tace.... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [19:05, 1/18/2018] ‪+234 704 645 3026‬: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughter's Hafsat nd Seeyamah😘 Readers kun rage comments fa 😡idan banga comments dinku ba sosae xan riqe mijin Barrister har sae nagama typing tau 😜😜 Mijin barrister 85-86 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Barr. Maidubu tace ko xaka iya gane wace kalar kayane a jikinsu? yace eh! Kasancewar gidan yanada kwayakwai wurin yayi haske sosae naga kayan su. Kananan kayane a jikinsu black color su duka. Barr Maidubu tace OK mungode malam sani. Justice yace wa lawyer din Gonnati ko yana da abunda zai tanbi malam sani maigadi? Yace eh ya tashi tsaye yayo wajen maigadi. Lawyer din Gonnati ne ya tashi ya iso wajen Kantar yace malam sani maigadi kace kaji lokacin da yan fashin suka fito ko ? Yace eh ! Lawyer yace amma miyasa bakayi yunkurin daukar wani mataki ba? Ina nufin miyasa lokacin da kaga sun fito miyasaka baka fito ba? Malam sani maigadi yace nagansu ne da bindigogi. lawyer din Gonnati yace OK an hado baki dakai shi yasa bakayi yunkurin yin kuwwa ko wani abunda zai hanaso fita gidan ba tare da ankamasu ba ko? Sae ka koma daki kayi baccin ka ko? Tau miye anfanin maigadi a gida gayamin? Jikin malam sani na rawa yace ah ah wallahi inda shiga ne xasu yi amma koda nagansu fitane xasuyi kuma idan nayi Magana nasan da tuni nima an kasheni. Lawyer din Gonnati yace tau miye anfanin rayuwar maigadi ya sayar da ita dom ya kubutar da rayuwar uban gidansa amma kai kakasa yiwa naka uban gidan wannan taimako. Lawyer din Gonnati yayi murmushi yace kuma tunda ka ce yan fashion? wace irin mota sukaje gidan da ita ? Malam sani yace basuje da mota cikin gidan ba. Kuma bayan sun fita ne nashiga naga alhaji kwance ba rai da itama amaryarsa. aka ce malam sani maigadi yaje ya xauna. Barr. Maidubu tace bisa shaidar da aka gabatar a gaban wannan court da wadanda xan gabatar a gaba ina fatar wannan court mai adalci data fiddo Ridwan a wannan xargin. Barrister Maidubu tace ya mai girma mai sharia ina neman wannan court din da ta taimamamin tabani damar shigowa da TV Dom bada shaida ta gaba. Justice yace anbaki damar. Barrister Maidubu ta fito da bindiga cikin akwatinta tace malam sani ko ka gane irin wannan bindigar? Malam sani yace sosae kuwa Dom da irinta ne mutanen da suka kashe alhaji sukaje gidan. sae kuma ya fashe da kuka . Barr. Maidubu tace ya mai girma mai sharia wannan bindigar ta late Ahmad ce, wace yake anfani da ita wajen kashe mutane, kuma da irinta aka kashe shi, ta sake bude akwatin ta ta fiddo bullet cikin yar takarda tace wannan shine bullet dinda doctors suka fidda a jikin late Ahmad wanda aka kashe shi dashi kuma komin su iri daya da nacikin wannan bindigar. Lawyer din Gonnati ya tashi tsaye yace yamai girma mai sharia ni ban garda da duk hujjar da abokiyar aiki ne ke gabatar wa ba, dom babu tabbacin gaskiyar ta. Justice yace Barr. Maidubu ko Kinada Wata hujja ta gani da ido dom bana bukatar oral evidence. Idan Bakida hujjar gani da ido karki wahalar da court . Sae da Barrister Maidubu tayi murmushi sannan tace ya mai girma mai sharia idan "inspector Aminu yana nan Dom Allah ina neman a gabatar min dashi aka gabatar dashi aka rantsar dashi yashiga bayan kanta . Barrister Maidubu tace "inspector Aminu Dom inason ka gayama court abunda bincikenku ya nuna maku. inspector Aminu yace tabbas munyi bincike akan bindigar dake hannun Barrister cikin kalilin mintuna muka gane bayan tone prints din Barrister, akwae toneprints din mutane daban daban daga cikin mutanen akwae.... Akwae toneprints din late Ahmad ya taba bindigar a ranar 1/11/2011. Haka akwae na yusuf sale shima ranar 1/11/2011. Haka akwae na sulaiman Gali shima ranar 1/11/2011. Haka akwae na Yahya sanda shima ranar 1/11/2011. Bayan ansamu nasa tone prints din da misalin qarfe 2 na daren ranar sannan muka samu na Barrister itako a ranar 2/11/2011 da misalin qarfe 8 na dare Munyi wannan binciken ne ta hanyar naura mai kwakwalwa. anan ne muka sami duk wannan yatsun hannayen, Kasancewar yanxu mun samu cigaba idan aka haifi yaro dole a kaishi ayimai register sunanshi, sunan iyayenshi, photonshi, da area dinsu, da toneprints din shi, ta wannan hanyar ne muka kama wadannan masu laifi, kuma ga result ya mika result ga registerer Shike ya mikawa Justice. ""Justice ya karanta. Barrister Maidubu tace ya mai girma mai sharia a ranar Wata alhamis late Ahmad yaje gidan mu bayan ya dawo gida Nigeria, Dom ance yayi tafiya xuwa Dubai wajen kasuwancin shi . A ranar ne na dauki wannan bindigar a motar Ahmad tare da wata waya. Ankawo TV Barrister ta dauko wayar tayi joining dinta da TV sae ga photonan su fuskar su a bude Ahmad da abokan operations din shi a lokacin da suka harbe alhajin a gidansa sannan Ahmad yace kefa xaki bamu haqqinmu na cin abuncinmu ko sae mun kasheki kema, kuna nan kuna kutawa tallakawa na wahala a gari ko. Matar na fadin Dom Allah karku kasheni xan baku kuddi suka bita har bedroom dinta ta nuna masu Wata drower suka bude suka fiddo jeka suka sheke da dariyar qeta... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [19:06, 1/18/2018] ‪+234 704 645 3026‬: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughter's Hafsat nd Seeyamah 😍😍 Mijin barrister 87-88 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Ahmad da kanshi ya daga bindiga ya harbeta a kwanya, ta fadi ko motsawa batayi ba ta rasuwa, wata yar kara sukayo daga waje suna juyowa suka ga maigadi a window yana videoting dinsu suka biyoshi yana gudu suka kamashi suka harbeshi. Suka dauko wayar suka jefata a mota anan ne Ahmad ya manta da ita har maidubu ta ganta. Wani matashin yarone ya tashi tsaye ya fasa ihu a court din akawo kanshi ana tanbayarshi ko lafiya yace iyayensa ne aka kashe. Yace a ranar yayi tafiya da wannan Daren yakasa samun natsuwa hakan yasa yayi ta kiran nombar iyayenshi amma baa daga ba yasake fashewa da kuka yace bai kare abunda yaje yi acan din ba yabiyo jirgin asuba ya dawo koda yaxo gida ya tarar da gawar iyayenshi data maigadi yasake fashewa da kuka mutane sae tofin Allah tsine suke yi Ahmad wasu ma na fadin Allah ya isa tun suka sallaci gawar Ahmad Ashe lulludin biri ne yake yi anayimai kallon mutumin kirki.. Justice dake xaune sae da xufa tayimai tsiyaya a jiki. Barrister. Maidubu tayi murmushi ko kallon inda RIDWAN yake batayi ba. balle murna tasata yin dariya ta maido kallon ta ga inspector Aminu tace inspector ashigo da sauran yan fashin! wato abukan aikin Ahmad. Inspector ya shigo da su ko wannensu da ankwa a hannunsa aka sakasu a bayan kanta. Daya daga cikin yan fashin ne yace gaskiya ne mu mukayi wannan kisan kuma mu muka kashe late Ahmad ranar da aka daura mai aure Dom yayi mana laifi ne munyi fashi tare mukaje inda Muke kwana kafin gobe aba kowa nashi kason. Kawae muntashi da safe ba kuddi ba Ahmad hakan yasa muka gane shine ya dauke kuddin tun daga lokacin mukadau alkhawarin kashe shi sae kawae mukaji labarin xaiyi aure a Daren ranar munje gidansu mukashiga da niyyar idan yana gida kawae mu kashe shi amma bayanan muka tanbaya ina yake? Mamanshi tace yayi tafiya ne mukan dake su muka fito amma bamu dauki komi ba a gidansu. Muka cigaba da bibiyarsa har mukaji randa yayi aure tare damu akaje kaishi motarmu tana baya suka shiga bayan kowa ya watse ne yayiwa amaryar shi tsinannen duka muko muka fito muka kashe shi. Barr. Maidubu tayi murmushi ta bude akwatin ta dauko Wata jeka baka ta nunawa Dan fashin tace wannan ita ce jekar? Dayan yace tabbas ita ce Barr. Ta bude jekar kuddi ne cike da jekar Rollers din America ce. Suka ce tabbas sune. Barr. Ta kalli justice tace my Lord wannan jekar na dauko ta ne a gidan late Ahmad nasan jekar tana gidan ne a lokacin da xasu kashe Ahmad yace suyi hakuri idan kuddi ne matsalarsu su dauka suka ce basa bukatar kuddin ranshi kawae suke bukata nayi qoqarin hanasu kashe shi hakan yasa suka bugamin bayan bindiga na fadi qasa sumammiya. Sae da Barr. Maidubu tayi murmushi sannan tace ya mai girma mai sharia da wannan dinbin hujjojin da na gabatar dakuma gabatar da masu laifi a gaban wannan court mai adalci ina roqon wannan court data sallami Ridwan ta wanke Ridwan tare da bi mai kadin haqqinshi da aka danne Dom bayada laifi. JUSTICE yayi gyaran murya yace ko lawyer din Gonnati nada abun cewa lawyer ya tashi tsaye yace bandashi ya mai sharia. Justice yace bisa hujjojin da aka gabatar a gaban wannan court din tare da shaido kamar haka... PW 1 mlm labbo. PW 2 malam Ibrahim. PW 3 malam sani maigadi. PW 4 inspector Aminu. PW 5 Dan fashin da sukayi bayani da kansu.PW 6 Barr.Maidubu da tayi gayamin abunda tagani da idonta I JUSTICE USMAN SAHABI marks mlm labbo as Exhibit A Mlm Ibrahim as Exhibit B Mlm sani maigadi as Exhibit C Armed robber as Exhibit D Barrister as Exhibit E inspector Aminu as Exhibit F da wannan shaidar ni........ JUSTICE USMAN SAHABI na sallami Ridwan kuma court ta wankeka sannan na yankewa wannan yan fashin hukuncin Kisa ta hanyar rataya tare da biyan diyyar rayuwar hajiya da Alhaji ga dansu sannan shiko maigadi su biya tashi ga iyalan maigadi sannan wannan jekar xaa baidata ga Dan su. Justice ya kalli Barrister a ranshi yake rayawa wannan yarinyar ba ridwan ba kawae harke na dau alwashin rabaki da rayuwar ki sae da ya kare wa Barrister kallo itama kallon shi takeyi suna yiwa junan su kallon kallo itada Justice. Ridwan yarasa me xaiyi murna xaiyi dariya xaiyi farincikin shi yakasa boyuwa sae kawae ya fashe da kuka. JUSTICE ya daki tebur din shi da hama jama'a suka dauka da fadin courttttttttttttt! Justice na shiga Chamber din shi yaga wasu baqin fuskoki suka bashi warrant of arresting suka ce ana nemanshi a Supreme court of Nigeria. Hankalin Justice ba karamin tashi yayi ba yace lafiya ko? Suka ce idan kaje can xakaji haka suka sakawa Justice ankwa suka fito dashi jamaar da suka fito kallon shariar Ridwan sae mamaki suke yi na ganin ansakawa justice ankwa. Justice Aliyu ya tsayar dasu yace Justice Usman kaga aikin Allh ko? da kanka kayi shariar Ridwan tarin hujja wace aka gabatar ma ta hanaka damar sakamin Bakin ciki kamar yanda kayi fata. Da kanka ka sallami Ridwan dom bayada laifi. sae kuma yau gaka da ankwa kuma ga danka a prison. JUSTICE ALIYU ya fiddo wasu photona ya nunawa JUSTICE USMAN justice Usman ne tsaye a photon anbashi bribery ya amsa yana dariya JUSTICE ALIYU yace kamar Wanda kaje kayi qarya a gaban PRESIDENT haka naje nagayamai ko waye kai kuma wannan arresting dinda akayi ma umarnine daga PRESIDENT. JUSTICE USMAN yayi ihu ya fashe da kuka suka jashi aka wuce. A bangaren su Barr. Maidubu kuwa Justice na sallamar RIDWAN Barr. Maidubu ta duqa tayi sujudul sukuru shima yayi suka fito wajen court mutane sae hannu suke bashi shiko yana nan yanata raba ido yaga ta inda Maidubu xata bullo JUSTICE ALIYU ya daga waya yakira JUSTICE HUWAILA wace ke jinya a gida yace tayi sauri ta iso bagin gate din court taga abun mamaki. JUSTICE HUWAILA ta tashi babu shiri ta fito bodyguards dinta suka take mata baya suka shiga mota suka dau hanyar court. Barrister maidubu nacan tana gaisawa da jamaa har da qawayenta su Nana, su Maryam, su Saa, su Balkisu , Ridwan na hangota lokacin dadynshi ya rungumeshi ae da sauri ya xame jikinshi ya isa wajen Barr. Maidubu ya rungumeta kamar wani xai kwace mai ita Maidubu tayi xulle xullen ta har ta gaji ta kasa kufcewa dole ta kyaleshi a jikinta matane sae kallon su suke yi harda iyayensu duk kunya ta kamata tace.... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [19:07, 1/18/2018] ‪+234 704 645 3026‬: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughter's Hafsat nd Seeyamah😍 Don't depend too much on anyone in dis would. Even your shadow leaves u when u re in darkness.👈 Mijin barrister 89-90 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Barr. Tace haba ridwan Dom Allah ka daina mana mutane fa na kallon mu. Ridwan yace bana ganinsu, Baby bana ganin kowa sae ke! Baby banada Bakin yi miki godiya ya fashe da kuka yace baby banada abunda xan saka maki shine babban bakin cikina. Barr. Ta daga fuskar Ridwan ya lashe mai hawaye tace kadaina yimin barnar hawayenka Dom sunada matukar muhinmanci kaji. Da kake cewa bakada abun sakamin kai ko kake da shi Ridwan ya fiddo ido waje yana fadin Dom Allah baby ki gaggauta gayamin shi Dom inyi hanxari wajen aiwatar dashi. Barr. Tayi murmushi tace.. Idan kabani soyayyar ka da qaunar ka kuma ka mallaka min kanka wallahi kagama min komi a duniya. Sae da Ridwan yayi murmushi sannan yace Funny girl dama ae ni naki ne kuma na Dade da mallaka miki kaina ya Fadi maganar yana shafa hancinta. Dady ne ya iso inda suke ya mikawa Barr. Maidubu key din gidanda suke xaune ciki yace ta ansa ya mallaka mata shi har abada kuma yau xasu fita su koma wani gidan. Ridwan ya kalleta yace ki amsa mana baby wannan kyautar Mahaifina kenan. akayi juyin duniya Maidubu taqi ansar key din. tace bata bukatar komi a garesu Ridwan ya dady yace dady Dom Allah a daura mana aure nida Babyta a yau kuma ta tare a yau Dom insami damar nuna mata irin qaunar da nake yimata Barr. Tayi saurin duqe kanta Dom ba karamar kunya Ridwan yasa ta ni ba. Dady yayi dariya yace ah ah kam ba yau ba kam amma nima inason ayi wannan auren very soon Mama da Baba duk su kasa dariya Barr. Dai duk kunya ta kamata kuma ga ridwan yaqi sakinta Baba yaqi yarda su hado ido shida Barr. Maidubu Baba yayi knelling gaban Maidubu yana kuka itama tafadi qasa tayi knelling tana fadin ya kai Mahaifina Dom Allah kayi hakuri ka tashi wallahi bakayi min komi ba idan ma kayimin na yafema sae da duk sukayi kwalla a wajen. Barrister ta tada babanta Ridwan yayi knelling shima gaban Baban maidubu yace Baba Dom Allah Dom girman Allah karka hanani Maidubu a wannan karon wallahi xan iya rasa rayuwata. yayi maganar yana share kwalla Baba ya tadashi tsaye yana fadin wallahi RIDWAN nabaka Maidubu duniya da lafira kuma duk sanda kakeson aure kaxo kawae a aura maku aure nabaka Maidubu na baka Maidubu. Hawayen farinciki sun kasa tsayuwa a fuskar Ridwan da Barrister dukkansu kuka suke yi Baba ya rungumesu su duka yana bubbuga bayan su yana basu hakuri. Dady yace su shiga motocinsu su duka suje gidansu Maidubu haka kuwa akayi Barr. Tayi sallama da qawayenta. ta kalli motarta yarda ta qone tace wa Balkisu tashiga motarta itako ta shiga motar dadyn Ridwan suka wuce. Shima baba yashiga motarshi shida Mama itako Maidubu tashiga tasu dadyn Ridwan suko yayyun maidubu kowa ta shiga motarta suka dau hanya. suna kawowa bakin gate din Court sukaga babu hanyar wucewa mutane ne suka taru a Bakin gate din court sunfi mutum dubu kowa riqe da takarda a hannunsu anrubuta (JUSTICE FOR RIDWAN) da suka ga haka akan murna sae da ridwan ya fashe da kuka. Ya bude saman motarsa ya fiddo kanshi da hannayensa yanata daga musu hannu suna fadin JUSTICE FOR RIDWAN! JUSTICE FOR RIDWAN!! Suna daga takardun sama suna fadin Allah ya kareka munsan bakada laifi. Allah ya kareka Allah ya taimaki Barrister Maidubu. Har Road din gidansu Barr. Mutane ne haka suka shigo layin da qar mutane suka basu hanya suka shiga motar su Baba ce ta fara isowa sannan motar Yayyunta ko wace su da motarta sannan motar Balkisu sannan motarsu RIDWAN gidan ya cika taf da mutane. parking space din gidan har ba wajen aje mota sae da wasu sukayi parking a waje. Suka xauna sukayi magana aka tsayar da ranar auren Barrister da Ridwan watan gobe suna nan xaune ne Momy ta iso gidan yashigo da gudu tana fadin ina ya'ta? ina ya'ta? duk suka sa dariya suna fadin ta bace momy tace Dom Allah ina ya'ta? Aka nuna mata dakin mama taje tana shiga taga Ridwan da Maidubu sae soyewa suke yi har sunyi kusan qonewa🤣 Momy ta shiga ta rungumi Barr. Tana fadin ya'ta! Allah yayi miki albarka Allah ya nunamin ranar bikinku sae kuma momy ta fashe da kuka sosae. Tana fadin tabbas ke ce masoyiyar Ridwan kinyimai gatanda muka kasa yimai. Suka tashi suka bata hakuri har tayi shuru Ridwan yace momy ni ko maganata bakyayi ko? tace bana maganar! maganar Surukata nakeyi. Ridwan yayi murmushi yace lah! lah! kin daina sona kenan momy? Momy tace ah ah ! Bance ba Amma dae suruka tace a layi . su kasa dariya. Momy ta kama hannun Ridwan ta kama hannun Barr. Maidubu ta hade suka riqe juna tace Ridwan ko bayan raina ban yafema ba kaci amanar Maidubu ba. RIDWAN ya riqe hannun Barr. Yace momy nayi maki alkhawarin riqe amanar Maidubu ya maido kallon ga Barr. Yace kema kiyimin alkhawarin xama dani har qarshen rayuwa. Barr. Maidubu ta sunne kanta a kasa tace nayi alkhawarin riqe habibina da amana har abada. Sae da RIDWAN yayi murmushi jin dadin kalaman sahibarsa yace me kika ce? Ta kalleshi tace ban sani ba. Tayi maganar tana murguda baki tana yimai fari da ido. RIDWAN yayi murmushi yace Harda murguda min baki ko? Tace eh! Yace bara inga bakin tana ja baya daga xaune yana binta shima daga xaunen har suka kai ga bango ya rungumo abarsa ya fara neman bakinta. Momy ce tace amma dae Ridwan bakada kunya a gabana ta kaimai dukan wasa tace tashi tayi maganar tana murmushi. Ridwan yace yi hakuri momy wallahi mun manta kina nan. Ashe kina nan yayi maganar yana sosa qeyarsa itakam Barr. Ta kasa ko dago kai balle ta hado ido da momy. Momy tace ohhhhh ! Kama manta ina nan ko tau nikam bari in koma warin iyayenku tunda kunfi qarfina amma fa ridwan karka sake kokarin kama bakinta kayi abun nan dinta kaji ko. Duk suka sa dariya momy tafito tabarsu a dakin. Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [19:07, 1/18/2018] ‪+234 703 478 8345‬: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughter's Hafsat nd Seeyamah😘😍 Kina raina Aunty Ummu Abbakar Gari Mama Ihsee da Musty adduar ki tana tasiri agareni nagode da qaunarki a gareni Allah yabar so da qauna. i love u wujiga wujiga😘💔💘 Mijin barrister 91-92 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Momy ta koma main falo inda su dady suke, ta shiga suka gayama ta an sako date dinsu RIDWAN da maidubu, momy tayi murna ba Kadan ba. " su dady da momy sukayi musu sallama suka tashi Dom xuwa gida,,,,, Baba da mama basu so, su dady su wuce da wuri ba, amma dady yace mutane sae kiransa suke yi suna yimai murna wasu kuma sun ce suna kofar gidan sa dole su mama sukayi hakuri Dom su dady su wuce,,,,, Suka fito har lokacin Ridwan yana falon mama tare da Barrister sae da momy tayi da qar sannan Ridwan yafito. RIDWAN ya dawo gefen momy yana yimata magana a kunne yana fadin momy Dom Allah nidae ayi ayi kawae abani matata ko in tare a gidannan! momy ta dafe baki tana fadin lah! Lah!! Lah!!! RIDWAN ka mayardani kakarka ko? Duk suka sa dariya momy tace wa mama karfa ku barshi ya riqa xuwa xance kullum Dom wannan rawarkan da Ridwan yakeyi xai iya tarewa a gidan duk sukasa dariya. Dady ne ya miqawa Baba house key din gidansu yace ya amsa wannan kyautar da yayi yarshi kenan kuma surukarshi amma taqi amsa. ""Baba yace kayi hakuri Justice ka barshi kawae mungode sosae. Justice yace wallahi Alhaji sae ka amsa ya dauki key din yasakawa Baba shi a aljihu. Justice yace kayi hakuri bana kyauta kuma in mayarda hannun agogo a baya Dom haka wannan gidan ya xama mallakin Maidubu kuma kafin ranar bikinsu nakeson Dom Allah ku tare a gidan Dom har na kira motar da xata kwashe namu kayan xuwa sabon gidanmu amma kafin ku koma xaa sakewa gidan sabon fenti. Momy tace kuma sae kunyi hakurin xama a gidan Dom ko mu ganinake mun xauna gidan a matse suka sa dariya suna godiya! Momy ce da kanta ta shiga falon mama ta fito riqe da hannun maidubu, tana fadin my in-law bako rakiya umm. Barr. Dae kanta na kasa tana murmushi. Momy na riqo hannun maidubu yayyun maidubu suka dau "guda" wai maidubu amarya. Barr. Maidubu ta kara sunne kanta momy sae murmushi takeyi. Suka fito gaba dayansu Dom yiwa su dady rakiya suna kawowa kofar gidan sae ga inna da Balkisu Sun dauko akwatayyen Maidubu. Inna ce tace yawwa naji dadin ganin ku haka. Dom Allah ku tayani bawa yata Maidubu hakuri. Maidubu idan na cigaba da riqe Maidubu a hannuna wannan yana nufin rashin adalci ga iyayenki su suka haifeki suka reneki Dom haka sun fini qaunar ki amma wallahi Maidubu har ga Allah ina qaunar ki kamar yarda nake qaunar Balkisu. Inna tace Maidubu nasan idan nabari har ki koma gidanmu sannan ince inbaki hakuri in maidake gidanku nasan baxaki yarda ba hakan yasa na fito yanxu kuma ga kayanki nan na godewa Allah da ya nuna min kin koma hannun iyayenki lafiya. kuma ina roqon Allah daya nunamin ranar da kikaje dakin mijinki lafiya. Inna tace Maidubu ya' ce wace kowa yake fatar samun irin ta, wallahi Maidubu tsakanina dake sae fatar alkhairi, xamanki hannuna baqaramin cigaba nasamu ba, yayanki ya dau nauyin karatun Balkisu tare da naki har na tsawon shekara 7 yakashi mata kuddi ba Kadan ba, ya saye mata mota iri daya da taki, an sako date din aurenta yadau nauyin sayen komi nata maidubu da wanne irin baki xan iya yimuku godiya keda yayanki da iyayenku, sae kuma innah ta fashe da kuka suka rika bata hakuri su duka. "Mama tace Ashe ansako ranar auren balkisu ? Itama Maidubu yanxu aka sako ranar nata bikin nan da watan gobe, inna tace Allah Sarki ae sae a hadesu ayi biki tare aka mayarda bikin Balkisu ranar 19/1/2018 itama. Ridwan ne yace momy mama dady baba da gaskiya ne ansaka date dinmu? duk suka sa dariya momy ta kai mai duka tana murmushi tace son bakada kunya ko? a gaban in-laws dinka kaketa wannan rawar kafa haka? Ridwan ya susa qeyar sa yayi qasa da idonshi yana murmushi. Momy tace my in-law Kiyi hakuri kinji ki xauna a gidanku ki manta abunda ya faru a baya. Suka shiga mota su inna da balkisu ko suka shiga cikin gidan. Ridwan ya tsaya a baya yana tsarewa Barr. Kallo sannan yace ashe ni angone banada Labari Maidubu tayi murmushi kanta na qasa Ridwan yace yau kuma kunyata akeji babyta kuma barribarrister nah uhmm. Ridwan yace Kiyi hakuri kinji baby ta Dom Allah ki manta duk wani abunda ya faru a baya. Idan kika cigaba da damuwa akan abunda yafaru a baya hakan yana nufin baki godewa Allah da baiwar da yayimana ba . Mun shiga damuwa Allah ya fidda mu mun shiga iftila'I Allah ya kawo mana dauki, idan bamu godewa Allah ba me xamu ce dashi kenan? Haba babytah. Dady ne yayi wa Ridwan hone Dom sun lura idan suka kyaleshi bayada niyyar tafiya. Maidubu tace kaga kaje kawae Dom Allah kaga har dady yayima hone. Ridwan ya lunshe ido yana yimata wani mayen kallo yace baby ""I will badly miss u. Dom Allah baby ki kulamin da kanki ina nan dawowa anjuma dom bana iya jure rashinki a kusa dani kinji baby. Maidubu ta sakamai murmushi ta wuce, sae da tashige gida sannan yashiga mota suka wuce gidan suko su baba suka shigo gidan suma. Su dady na isa gida mutane sun taru ba Kadan ba sae fatar alkhairi ake yimusu na dawo war dansu Ridwan. Suka shiga aka kwashe kayansu xuwa sabon gidansu da ridwan ya xana masu gida ne ba karami gidan sama ne mai hawa 8 ga wuraren hutawa daga ganin gidan ko baa gayama ba kasan naira ta xauna a gidan. Bayan koma warsu da kwana 3 dady ya aikawa baba katin gayyata yanason suje umura su duka da dady da momy da ridwan da yayyun maidubu da ita kanta shi ridwan baima sanda xancen tafiyar ba lokacin da baba ya gayawa mama justice yace su shirya xasuje ummura mama tadau wata irin guda tana fadin........ Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [19:07, 1/18/2018] ‪+234 703 478 8345‬: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughter's Hafsat nd Seeyamah 😘😘 Gaisuwar ban girma gareki Maryam Attahiru Aliero nagode da adduarki agareni barrister ta gaisheki💘🤝 Amincin Allah da yardarsa su tabbata gareku masoya novel dinnan MIJIN BARRISTER ina alfahari daku Reader's💘😊 Mijin barrister 93-94 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Mama tadau guda tana fadin Baban yara ummura kuma? Baba yace sosae kuwa ummura xamu insha Allh ta dalilin yarmu Maidubu baba ya washe baki yana ta dariya 🤣 Mama ce tashigo dakin Maidubu tana fadin Barrister ta! kinji alkhairinda yasamemu? Maidubu tace mama mi akayi ne? Mama tace surukinki zai kaimu ummura "Maidubu ta fiddo ido waje "tana fadan ummura fa kika ce mama? Mama "tace sosae kuwa ko Ridwan bai gayamaki ba? Tace ah ah. mama "tace tau kyaleshi karki gayamai bari har ya fada maki. Barrister tace tau mamanta. Maidubu "tace Mama yaushe xamuje? Mama tace gobe xamu wuce baxamu dawo ba sae Saura sati daya bikinku. Barrister ta sunne kanta a qasa tana fadin OK. Mama tayi murmushi tafito dakin tana fadin lallai munyi farar haihuwa haka mama tabi makwobtanta tana gayamasu sae fatar alkhairi ake yimata ana tayata murna anayimusu fatar xuwa da dawuwa lafiya. Washe gari tunda safe motar gidansu Ridwan tayi hone a kofar gidansu Maidubu, Bodyguards ne su 3 aka turu Dom daukarsu mama xuwa gidansu Ridwan suka fito Maidubu ta shiga gidansu Balkisu sukayi sallama suna ta kuka Balkisu ta rakasu har mota itada inna. suka shiga mota aka wuce dasu xuwa gidansu Ridwan. Motar nakai gate su kayi hone aka bude masu suka shiga ciki ae su baba sae kallon gidan suke yi Dom idan mutum yana cikin gidan xai dauka ba Nigeria yake ba. ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Suka shiga cikin gidan gidane Wanda yaji kanshi gidane Wanda ko baa gayama ba Kasan ankashi naira. kuma Kasan masushi sun aje naira gidan sama ne mai hawa har 8 haka dayan bodyguard yashiga dasu har main falon gidan na kasa suka xauna bodyguards suka sako kayan su a jet. Momy ce tafito da far arta suka gaisa dasu mama Barrister kuwa Tuni ta sunne kai momy sae tsiya take yiwa maidubu wae baxata dago kai su gaisa ba ita batason gaisuwar har sae sunyi 4 eyes. Su mama da sae dariya suke yimata Dom ta sako kanta tsakanin cinyoyin mamanta. Momy tasa aka kawo masu kayan ci da sha ba kadan ba. A ran Maidubu take rayawa Ashe haka iyayen Ridwan suke da din bin dukiya kuma Ridwan bai dauki kanshi kowa ba? Sallah Ridwan ya huta bayada rayuwar qarya ba ruwanshi da duniya. Sukadan sha Kadan Ridwan ne yafito daga bangarenshi riqe da" laptop din shi a hannu yana fadin "gud morning my momy """sae da momy tayi murmushi tace ""morning too my lovely son. Ridwan "yace momy lafiya naga anata gyaran jet? ina xakuje ne? Murmushi momy tayi sannan "tace ae tafiyar hardakai "yace ah ah momy ni gaskiya kuje kawae. Momy "tace ah ah fa my son tafiya dakai ae dolene! Ridwan "yace momy Dom Allah Kiyi hakuri kuje kawae. kinsan lokaci yana kurewa nagama xanen gidana na kira basu "building" inason su fara aikin agabana xasufi yimun aikin kwarai. momy tace wannan gaskiya ne amma duk wannan jah da bayan da kakeyi Dom bakasan inda xamu je bane Amma bakomi kace bakada lokacin tafiyar ko? Ridwan "yace eh momy. Momy "tace "promised me" ba wani dalilin da xaisa kaji kanason wannan tafiyar Ridwan ya riqe hannun momynshi yana murmushi "yace momy I do. duk suka sa dariya ya saka mata kiss a hannu xai koma dakin shi "tace kaje ka gaida dadynka mana. Ridwan "yace mun gaisa ae tare muka dawo da asuba daga masjid. momy tace OK. "Tau ka sauka main falo na qasa, nayi baqi sae ku gaisa. ridwan "yace momy baqifa? tunda safen nan yanxu fa qarfe 7 na safe fa? Momy tace wadanda xamuje tafiyar tare dasu ne! yace OK ya sauko a babban falon qasa. "Yana saukowa yaji gaban shi ya Fadi amma baisa komi a ranshi ba, hakan yasa yashiga kanshi tsaye yana shiga yaje har gaban mutanen ya russuna ya bude bakinshi dom gaida su amma maganar taki futa sanadiyyar fuskokinda yagani a gidan, baba ne yace Ridwan antashi lafiya? Sae da ridwan yakai har qasa sannan yace ina kwana baba ina kwana mama duk suka amsa da lafiya qalau, amma banda Maidubu wace har yanxu kanta yana cikin cinyar mama ta sunne kai. Suka gaisa da girmamawa sannan ridwan yatashi kamar Wanda egg ya fashewa a ciki wae yaji kunyar in-laws din shi sun ganshi a haka sanye da 3quarter black color da singlet fara. A ranshi yake rayawa ko miya kawo su gidansu kuma miyasa baby bata gayamai ba bayan ko lokacin da yafito masjid da asuba yana dawowa gida sae da sukayi waya. kuma yaji momy tace yaje su gaisa da wadanda xasuyi tafiyar a tare sae kuma ya tuno momy tace yayi Mata promised komi yagani baxai ce xaibita ba. tunda yace bayada lokacin tafiyar abun ya daurewa ridwan kai sosae sae kawae yace yes ya ruga da gudu sae bedroom din momy. Yana shiga yaga ta fiddo akwatinta ya rungumeta ta baya sae da taji tsoro ta dago da sauri taga ridwan ne murmushi tayi sannan tace son wae yaushe xakasan ka girmane wae? eh! kai kullum cikin shagwaba kake. kafa yi kusa xama uba kaima Dom wannan rawar kan naka nasan da wuya Barrister tayi Wata 10 bata haihu ba. Ridwan ya sauke idonshi a qasa yana susar qeyarsa yace haba momy duka ma nidin nawa nake balle har in....sae kuma yayi shuru. momy tace go on. ina jinka ridwan yayi shuru. momy ta jamai kunne tana fadin niko na koma kaka ko? sae lokacin Ridwan yayi murmushi. Yace momy ina xakuje ne halan ? Momy tace xamuje ummura ne daga can muje sayayyar kayan da xamu bukata a bikinku. Ridwan yace momy xanje nima. momy tace ina ? Yace inda xakuje tace ah ah. yace pls my sweet mom. Tace nop yace pls mom. momy tace remember what u promised me. RIDWAN yace haba momy na! Yayi knelling gaban momy yana fadin Dom Allah momy xanje🙏🙏🙏 dady ne yashigo bedroom din yana fadin me kuke jira wae? momy tace gamu nan xuwa Ranka ya dade suka fito momy ta kira yayyun ridwan a waya tace me suke jira ne? Ridwan yafito da gudu yana shiga bedroom din shi yaga babu akwatayyensa ya fito da sauri ya koma bedroom din momy amma yaga kofar a kulle. ya daga waya ya kira momy ta daga wayar tace mai gata a main falo kuma kayanshi suna jet ansaka yafito kawae akan dadin ridwan yaji baima kashe wayar ba yayi tsalle yana fadin yes my sweet mom. Ya koma bedroom din shi ya dauko laptop din shi ya dauko ATM din shi ya fito da takardar da yayi xanen gidan shi da ita yana fitowa Wata motar na shigowa gate aka bude suka shigo yayyun ridwan ne su 3 . Ko baa gayama ba Kasan dsame parent sukeda Ridwan Dom kamar su daya fararene masu kyau sosae shiko Ridwan bayada fari sosae shine kawae banban cinsu. Suka gaisa da girmamawa Barrister ta sunne kai a jikin mama dom ita duk jin kanta take Wata iri a wajen Dom duk ta juyo sae tayi 4 eyes da ridwan yana kallon ta yana murmushi. tace gud morning aunties suka amsa da far arsu suna dariya. Suka shiga jet driver ya shiga bodyguards dinda xaaje dasu duk sun shiga RIDWAN sae tsunla tsunlar wajen xama takeyi Dom yafison ya xauna kusa da barrister din shi yana matsawa next site na Maidubu momy tace...... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dis page is dedicated 2 all world barristers 😍😘😘👍👍👍 Mijin barrister 95-96 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Ridwan sae tsunla tsunla yakeyi yanata hangen wani site a gefen Maidubu yaje can xai xauna momy "tace Ridwan xo nan, ya taso ya xo yace momy gani! Momy "tace je wurin husby ka xauna, Ridwan "yace momy dady fa yana xaune waje daya da baba kuma kinsan inajin kunya." mama "tace hajiya Dom ki kyale yaron nan ya walah. momy tayi murmushi tace tau na kyalemaki da danki. mama "tace Ridwan je duk inda kakeson xama kaji! "yace yawwa mamana! ni nasan inada gata ae! "mama tayi dariya tace sosae kuwa kai dan gatane. momy sae murmushi take. Kasancewar dady da baba sun xauna a waje daya momy da mama sun xauna a waje daya yayyun Ridwan sun na Maidubu suka xauna a waje daya tsakanin su dady da momy akwae nisa sosae haka tsakaninsu momy dasu Maidubu akwae nisa sosae ko wanne da wani akwai nisa sosae. Jet dinsu yadaga daga NIGERIA Ridwan na komawa ya xauna kusa da Barrister tai ta dago kai suka hada ido wani irin faduwar gabane tare da tashin tsikar jiki ya risqi Barrister hakan yasa tayi saurin dauke kanta gefe. Ridwan ya kuramata ido har na tsawon 10 minute, duk tayyi satar kallon inda yake sai taga har yanxu yana kallon ta bayyi mata magana ba itama batayi mai ba. "Sae da suka gaji da kallon kallo sannan "yace babytah, yayi maganar cikin Wata irin kasalalliyar murya! Barr. Bata amsa mai ba amma tadago kanta. fararen idanunta cikin nashi ta watsa mai wani irin kallo wanda sae da Ridwan yakasa jurewa yayi saurin chafkar hannun ta yana fadin kiyimin rai Dom Allah, ki daina yimin irin wannan kallon kar a sami matsala ki tuna banada freedom akanki yanxu, bari har inyi freedom pls, sae da dariya ta subucewa Barrister akan yarda taga duk Ridwan ya xauce, sae da tayi daqer sannan yasaki hannunta. Saeda Ridwan yadan natsu, sannan ya maido kallon shi gareta yace barrister nah dariya kikemin ko? Dom bakisan halinda na tsinci kaina a ciki bane. Sae kuma yayi murmushi sannan yace Kiyi iya yinki nawa lokacin ramuwar yana xuwa. Barrister ta Wata mai Wata irin hararar mai cike da soyayya tace me kake nufi?. '"yace idan lokaci yayi xaki gane, ranar da bawani xancen baby Dom nine babyn kuma .... Sae yayi shuru. Barrister tayi murmushi "tace nidae kadaina kar su Aunty suji! murmushi Ridwan yayyi sannan yace tau miye ai duk sunsan da wannan sunnar. Barrister "tace idan baka daina ba xan tashi fa! "yace tab ai kina tashi ina binki zai zai wallahi, duk sukasa dariya da wannan firar har suka iso garin makka qasa mai tsalki jet bai tsaya ko ina ba sae compound din gidan JUSTICE na saudiyya. "Jet ya gama tsayawa duk suka fito xuwa cikin gidan, maaikatan gidanshi na can ne suka fito suna yimusu sannu da hanya, suka shiga bodyguards suka dauki kayan su kowa aka wuce da kayan sa a nasu part, bayan part din momy da dady, da part din ridwan da part dinda aka sauki su mama da baba sae part din aunties din RIDWAN, bayan parts dinnan akwae kusan parts ukku empty. Aunties din Ridwan ba yarda basuyi Maidubu tabisu a nasu part din ba, amma San taqi yarda tace itadae xatabi su mama, aunties din Ridwan suna son Maidubu sosae more especially aunty Sarah. "Su mama nashiga a nasu bangaren ae ko sae kallon wurin suke yi, ya hadu ba Kadan ba, suka shiga ga dakuna ba Kadan ba a bangarensu mama kawae dakin sunfi 20 Kasancewar gidan sama ne cikin dakunan farin fenti ne amma duk Wata kalliyar dakin fari da jane I mean red nd white ne. "Suka shiga Barrister dae tun gidansu Ridwan na NIGERIA tunanin ta ya dabarce, amma hankalinta baigama tashi da irin tarin dukiyar gidansu Ridwan ba har sae da suka iso saudiyya taga wannan makeken gidan da yakai Wata shiyya girma. Sukayi sallah Barrister ta fito daga nata dakin tayo falon mama tasamu harda baba yana falon suna kallo suna labarin irin dukiyar JUSTICE. Barrister russuna har qasa ta gaida iyayenta suka amsa suna dariya. ta tashi Dom komawa dakinta baba "yace ina xakije ne? Dawo muyi fira . ta dawo ta xauna tana xaune wayarta ta da ruri tana dubawa taga SOULMATE dinta ne ya kira wato Ridwan. "Baba ya kalleta "yace bakiji wayar ki bane? tayi murmushi ta sunne kanta a qasa, baba yace ki dauka mana Ridwan yana kiranki ki gyale wayarshi banason shashanci fa! maidubu karki koma bari inga RIDWAN ya kiraki bakiyi saurin daga wayar ba kinjini?.. Tace eh! baba "yace tashi kije Allah yayimiki albarka. Ta koma dakinta sukasha soyayyarsu RIDWAN yaso yaxo part dinsu amma Maidubu "tace ita yayi xamanshi Dom Allah tagaji sosae, haka Ridwan yayi hakuri har gari ya waye. Dady ya fito baba yafito shima Ridwan yafito Sukaje masallacin kaba Dom gabatar da sallah asuba Kasancewar basada nisa da wurin. " A ko wanne bangare akwae kayan girki da kuma abun dafawa Kala Kala Barrister na tashi tayi sallah itama ta shiga kitchen ta fara girki tana kammalawa ta fito da coolers dinda ta xube abunci a ciki. ta shiga falon mama ta ajiye kayan akan dinning sannan taje ta gaida iyayenta kuma ta shaidamasu breakfast yana kan dinning suka fito. "Suka fito sukayi breakfast suka tashi akabar maidubu kawae akan dinning tana xaune ne taji kamar mutum a bayanta, tana juyowa yasaka hannun shi ya rufemata ido "tace haba "soulmate. idanun dake shirin nuna tsintsar qaunar su kareka su kakeso ka fasa?. sae da ya kare dariyarshi sannan yace wane ni nan! Ya akayi kika ganeni? Baby kin wahar dani sosae jiya banyi bacci ba sae tunaninki nake Barrister tace na......... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ h[10:35, 1/20/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughter's Hafsat nd Seeyamah 😍 Mijin barrister 97-98 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖"Barrister ta juyo tace na wahar dakai fa? Yace eh! Bata kara yin Wata magana ba a wajen, dom tasan halinshi xai iya gayama maganar da sae taji kunya shiko ko a jikanshi. "Ya xauna "yace shima yunwa yakeji. "tace kayi breakfast anan mana. "yace wayayi girkin? "Tace ni! Sae da yayi murmushi sannan "yace gaske dae tun ina part dina nakejin kanshin girki. dariya tayi tana fadin akwae ka da xolaya ko? "Yace waneni nan, in xolayeki, gaskiyar kenan. "Duk sukasa dariya ta xubamai abinci a flat, "yace sae dae ta bashi Dom yamanta yarda ake cin abunci, sae da tayi murmushi "yace Dom Allah ki rage irin wannan murmushi haka, Dom wallahi sae in suma ta fiddo ido waje tana fadin suma? "Yace sosae kuwa. "Barrister "tace bara intashi Dom baxan iya daina irin wannan murmushi ba idan har kanana! kuma banason wani abun yasameka. yabita da ido kawae Dom yaga iya gudun ruwanta, ae ko sae yaga xata wuce da sauri ya janyo hannunta sae da ta fada akan cinyoyinshi,,, wani irin kanshi ne yadaki hancin Ridwan, sae da ya lunshe ido,,,, Barrister tace haba soulmate idan kajima... Bata karasa ba ta kalleshi taga idonshi a rufe ta jijjigashi tana fadin Soulmate!!! Amma yayimata shuru ta huramai iskar bakinta ae da sauri ya bude idonshi da suka kada sukayi jah. yana bude idonshi "yace Dom Allah baby! kiyimin ko kiss ne kinji. "tace a'a banason "yace pls baby! duk ya marairaice, Barrister "tace Nop! kaci abunci pls yace nafasa idan har baxan samu kiss din ba, bana iya cin abunci, "tace naji ci abuncin xan maka kiss amma daya! "yace eh! nayarda murmushi suka yiwa juna sannan ta fara bashi abunci a baki. Ba yarda batayi ba Dom sauka a jikinshi amma San yaqi yarda, ahaka tayita bashi har ya qoshi ya juyo "yace fulfill ur promised my baby. "Barrister "tace Soulmate karfa su mama su samemu ahakan pls kadaina "yace mama fa tana part din momy! kuma kinsani! "Wayar Ridwan ce! tahau ruri yana dubawa yaga wani friend dinshine na can saudiyya, yadaga suka gaisa da harshen larabci ya gayama Ridwan yanan xuwa gidansu anjuma, Ridwan yayi murna yace Allah ya kawo ka lapia. "yace mai madam din shi tana gaidashi bai bata wayar suka gaisa ba dom yasan batajin larabci sosae. Abdulrahman Sunan abokin na Ridwan kenan "yace yaushe akayi biki bakayi inviting dinmu ba? . Ridwan "yace a'a baayi biki ba amma Muna komawa gida da sati daya xa'ayi bikin, Abdulrahman yayima Ridwan fatar alkhairi sannan "yace yana gaida madam sukayi sallama. "Wayar dady ce tashigo waiting call! Abdulrahman na kashe wayarshi Ridwan ya dauki kiran dady. Dady "yace Kana ina Ridwan "yace dady ina part dinsu mama. dady "yace tau kayi Maxa kasameni a part dina yanxu, Dom yanxu Sarkin makka (king Muhammad Bn Salman) ya yimin waya yana hanyar xuwa gidannan, Dom tayani murnar dawowarka gida. "Ridwan "yace OK ganinan xuwa dady . Ridwan na kashe wayar dady, ya kira masu yimai gini a gidanshi na NIGERIA, suka gaisa Ridwan "yace na turuma photonan Xanen gidan, mutumin "yace eh! Ridwan "yace da fatar kungane yarda xanen yake? mutumin "yace mun gane Ranka ya dade . "Mutumin "yace gamunan ma yanxu xa"'a fara ginin gidan, Ridwan "yace OK Allah ya taimaka . Barrister ta tashi ta kwashe kayanda suka ci abunci dasu xata wuce RIDWAN ya kalleta "yace ina kuma xakije ? dariya tayi "tace dama Dom kawae kaci abunci ne nace xan yima amma ni wasa nake. Tayimai gwalo 👅ta ruga da gudu, RIDWAN ya biyota da gudun shima yana fadin ae ko sai kin min, suna kawowa kofar fita Sukayi kaura da mama da momy, suko suna kokarin shigowa falon .......... "Kuyi hakuri da wannan Reader's ina dan busy ne kwanan nan.👏 Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [18:23, 1/21/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughter's Hafsat nd Seeyamah💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 I am forever greateful to Allah ( S.W.A) . Reader's Barrister ta gaisheku💘👍👍👍👍🤝 Mijin barrister 99-100 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Mama ta kalli Maidubu tace miye haka? Bakyaganin gabanki ne? Barr. Ta sunne kanta qasa, Momy "tace ae ba laifinta bane, laifin Ridwan ne, shida baisan ya girma ba kullum shashancin sa qaruwa yakeyi, shidae Ridwan ya sunne kai qasa. yana susar qeyarsa yana Dan murmushi qasa-qasa shida Maidubu suka russuna har qasa suka basu hakuri. Momy" tace ku tashi ku wuce ku bamu hanya! Har xasu fita momy tace uhim Ridwan "king Muhammad bn Salman" yana hanyar gidannan kaje falon dadynka yana nemanka. Ridwan yace OK momy. "Momy da mama suka shiga falon mama suna dariyar yaransu mama tace har ga Allah naji dadin ganinsu a haka saboda idan suka saba da wasa da junansu irinta yara baxasu daina ba, kuma har ko yaushe baxasuji kunyar yin wasar ba, wasa tana kara soyayya da shaquwa a tsakanin maaurata. momy tace sosae kuwa amma matan mu na yanxu basayi wae kunya sukeji Wace kunyar miji mace xataji bayan bakiji kunyar daga mai kafa ba yayi "cruising border" amma xakiji kunyar nuna tsintsar qaunarda kike yiwa mijinki, haba mata wannan kunyar fa tana yiwa matan mu illa sosae. Mama tace tabbas ba duk shine ake cewa mun malleke miji wae mun hanashi qara aure bayanko shi yasan ba abunda yake buqata a wajen Wata . Idan soyayya ce kin iya kin iya tarbar miji kin iya wasa dashi kin iya yimai kalamai masu Kwantar da hankali kin iya tayar mai da shaawa haba mata miyasa Zamu bari kunya tayima illa wae ke baxaki iya nunamai kin iya duk wannan ba kar yayimiki kallon yar iska wani kallon yar iskane tunda yasan yagama sunnar aure dake kingama ganin komi miye na wani kunya haba mata. "Sae da Ridwan ya raka Maidubu har dakinta sannan ya wuce falon dady yana kawowa yaga aunties din shi sun fito daga nasu bangaren sun yo bangaren mama suka tsaya gaisawa da dadynsu dady yace Fatima, Sarah, Asmau, sannunku duk suka amsa da far arsu suka gaisa da qaninsu Ridwan sannan suka wuce . "Dady ya riqa hannun Ridwan yana "fadin my son kana can kana damun my in-law ko? Baba yayi murmushi "yace kodae tana damunshi ba! Ridwan dae murmushi yayi sannan suka shiga falon . Motoci ne suka hau layi suna shigowa gidan bayan ko wace motar an rubuta "King Muhammad bn Salman". Suka shigo mota tafi 10 dady yafito riqe da hannun Ridwan tare da baba sae murmushi suke yi Sarki yafito motarshi sauran motocin duk makarabbanshi ne, suka take mai baya. Dady ya bawa Sarki hannu suka gaisa suka rungumi juna suna dariya Sarki ya gaisa da Baba shima Ridwan ya russuna har qasa yagaida Sarki. Sarki ya tadashi tsaye ya rungumeshi bodyguards din da dady yaje dasu duk sun halarci wajen. Dady da Baba da Sarki da Ridwan suka shiga falon dady suko makarabban Sarki da bodyguards din dady suna kofar falon tsaye . Aka jibgewa sarki kayan ciye ciye dana sha ba Kadan ba. Suka danyi fira Dady yace ae da kayi xamanka ma ae xan xo, sarki yace ina nika xama bantaho mukayi murnar dawowar danmu daya tilo ba. Duk su kasa dariya sarki yayiwa Dady murnar dawowar Ridwan gida fitowarshi a prison dady ya kwashe duk yarda akayi har Ridwan ya gayama sarki, sarki ya jinjina wa maidubu ya jinjina wa sadaukarwa irin wace maidubu tayi yasaka mata albarka ba adadi. dady na ansawa da amin Baba sae murmushi yakeyi. "Sarki yanemi ganin Maidubu "" Momy ta fito tare da yaranta da suka samesu a bangaren mama sukaga motoci ba Kadan ba a parking space din gidan, ganin hakan ya tabbatar masu da isowar sarki a gidan, momy ta kira dady a waya ya shaidamata Mai martaba sarki yana falonshi su xo, su gaisa momy ta amsa da OK. Ta koma bangarensu mama ta gayamasu isowar sarki tace suje su gaisa Maidubu ma tafita sanya da doguwar riga black tayi rolling da top din rigar abu daya ne xaisa agane Barrister ba balarabiya bace, Kasancewar batada fari irin na larabawa shine kawae banbancinsu amma kyau kam baa magana masha Allah. "Suka fito sae falon dady suka shiga suka gaida da mai Martaba sarki yanemi ganin Maidubu dady yace gata can, in black, yayi maganar yana nuna wurin da take da yatsa Barrister ta kara sunne kai qasa, sarki yace "our in-law" ya gida? tace alhmdllh sarki ya nunamata jin dadinshi tayi mata fatar alkhairi kuma yayimata wa'axxin xaman takewar aure sae da tayi kwalla. Ridwan sae kallon babytah yake yi tana kuka bayason ganin kukanta badon yanajin kunyar su ba da ya lashe hawayenta Dom bayaso su fadi a qasa.. Sarki yabawa Maidubu da Ridwan kyautar 1 million ya fito sukayimai rakiya har mota, ya wuce sannan kowa yayi bangarenshi kuddin suna falon dady. Ridwan ya kira maidubu a waya sukasha firarsu ta soyayya, dady ya kirashi yace yana nemansa shi da maidubu Ridwan yagayamata sukaje, dady yabasu kuddin Ridwan yace a'a ta amsa kawae tace a'a dady yabarsu kawae, dady yayi murmushi ya miqa mata kuddin yace ta amsa, sae da dady yayi da qir sannan ta amsa tayi godiya suka fito Ridwan yanemi ixinin fita da maidubu Dom yanason Sudan xagaya gari . Abokanshi suka kirashi ya fito suka shiga gari shi da abokanshi ya kira maidubu yagamata ta shirya idan yadawo da yamma xasu fita shida ita Maidubu tace kanaganin xa'a bamu damar fita daga ni sae kai? Ridwan "yace ba ruwanki, ki shirya kawae tace ni gaskiya ah ah "yace ae xamu iya fita basu gane ba Dom haka ba dolene sae mungayamasu ba. Maidubu tace ni gaskiya ba inda xanje bada ixinin iyayena ba, "yace nadae gayamaki, ki shirya kuma wallahi ki shirya kafin indawo, yana fadar hakan ya kashe wayar, Maidubu tayi mamakin me Ridwan yake nufi ne???? """ Tun da har yayimata rantsuwa xata shirya kamar yanda "yace amma itako ba inda xata bishi, ta tashi tayi wankaa tayi shiri cikin wata doguwar riga ta ta roba black da pink tasha ado da duwatsu pink tayi rolling top din rigar Dom rigar ba irin mai bin jikin nan bace sosae ta sako hellshoe pink color tayi kyau ba Kadan ba masha Allah tagama shiri tayi xamanta a dakinta. Dady ne ya kira waya ga daya daga cikin masu yimai aikace aikace a nan gida NIGERIA wanda yafi yarda dashi kenan. ya gayamai yanason ayiwa gidanda ya tashi gyara sannan ayimai fenti dady yakara da fadin na tura kuddi naira million biyar ta account dinka inason ayi sayayyar furniture's masu tsaya irin na gidana asaka a gidan ayi komi kafin in dawo mutumin ya amsa da tau Ranka ya dade Allah ya kareka dady ya amsa da amin. Ridwan yadawo da misalin qarfe 5 na yamma lokacin Barrister tana tsaye a windown benen bangarensu tana kallonshi har ya fito mota a ranta take rayawa lallai ridwan ya hadu masha Allah tafiya yake cikin kasaita bodyguards dinshi suna takemai baya yayimata kyau ba Kadan ba . Yashiga bangaren dady suka gaisa, yashiga bangaren momy suka gaisa, yafito yashiga bangaren su Maidubu har lokacin tana kan tagar benen ya shiga wajen mama suka gaisa ya gaida baba ya tashi. Mama "tace Maidubu na dakinta Allah yasa ta shirya dom maidubu akwae shiriritar shiri. "yace tau mama nagode, baba sae murmushi yake yana fadin Allah dae yayimuku albarka kuma ta kawo kuddi daxun tace kabata Allah ya kara girma. Yashiga bangaren maidubu ya duba bata falon qasa, yakara haurawa sama baiganta ba sae da yakai hawa na hudu yana shiga yaganta xaune tana kallon . Tsaye yayi a kofar falon yabita da ido yana fadin masha Allah!!! Itama kallonshi takeyi tana sakamai wani kayataccen murmushi yakaraso wajenta ya riqa hannunta yana fadin Nagodema Allah da ya axirtani da kyakkyawar mace mai hankali da nutsuwa tayi murmushi tace my Soul mate sannu da hanya. Ae Ridwan kasa ansawa tayi. ya shiga shin Shinar kanshin jikinta itako sae tureshi takeyi. Yace wulaqanci axaayimin kuma? Tace eh yayi murmushi yace tau yayi maki kyau. Tayi dariya yace tashi muje tace wae ina xamuje ne? Tace ni gaskiya ba inda xanje Ridwan sae binta da ido kawae yakeyi sae da ta kare. yace kinason ganin bacin raina ko? Ban isa dake ba kenan tunda ban aure ki ba ko? Idanun Ridwan sun kada sunyi jah ya tashi tsaye yace ba komi baby nagode. xai wuce Barrister ta riqe hannunshi tana fadin nasan xakaga ban kyauta ma ba kayi hakuri Dom Allah. Wallahi ban taba fita bada ixinin iyayena ba . har ga Allah Ridwan yaji dadin tarbiyyar da Maidubu ta samu a wajen iyayenta. Ridwan yace amma ae ni naki ne ko? kuma kwana nawa ne yarage Kixamu Amarya a gidana haba babyta Haba barrister nah. Kalamanshi sun kashe jikin maidubu sosae Ridwan ya riqe hannunta yace muje ko baby? Binshi kawae tayi kamar Wata sokuwa suka sauko akan bene Maidubu sae waige waige take wai ita kar agansu taji kunya aiko suna fitowa harabar gidan sae ga duk jamaar gidan a waje suna shirin shiga mota Dom suma fita xasuyi ae maidubu na ganin su ta.......... Barrister for life 💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [13:56, 2/9/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughter's Hafsat nd Seeyamah💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 I am forever greateful to Allah ( S.W.A) . Reader's Barrister ta gaisheku💘👍👍👍👍🤝 Mijin barrister 99-100 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Mama ta kalli Maidubu tace miye haka? Bakyaganin gabanki ne? Barr. Ta sunne kanta qasa, Momy "tace ae ba laifinta bane, laifin Ridwan ne, shida baisan ya girma ba kullum shashancin sa qaruwa yakeyi, shidae Ridwan ya sunne kai qasa. yana susar qeyarsa yana Dan murmushi qasa-qasa shida Maidubu suka russuna har qasa suka basu hakuri. Momy" tace ku tashi ku wuce ku bamu hanya! Har xasu fita momy tace uhim Ridwan "king Muhammad bn Salman" yana hanyar gidannan kaje falon dadynka yana nemanka. Ridwan yace OK momy. "Momy da mama suka shiga falon mama suna dariyar yaransu mama tace har ga Allah naji dadin ganinsu a haka saboda idan suka saba da wasa da junansu irinta yara baxasu daina ba, kuma har ko yaushe baxasuji kunyar yin wasar ba, wasa tana kara soyayya da shaquwa a tsakanin maaurata. momy tace sosae kuwa amma matan mu na yanxu basayi wae kunya sukeji Wace kunyar miji mace xataji bayan bakiji kunyar daga mai kafa ba yayi "cruising border" amma xakiji kunyar nuna tsintsar qaunarda kike yiwa mijinki, haba mata wannan kunyar fa tana yiwa matan mu illa sosae. Mama tace tabbas ba duk shine ake cewa mun malleke miji wae mun hanashi qara aure bayanko shi yasan ba abunda yake buqata a wajen Wata . Idan soyayya ce kin iya kin iya tarbar miji kin iya wasa dashi kin iya yimai kalamai masu Kwantar da hankali kin iya tayar mai da shaawa haba mata miyasa Zamu bari kunya tayima illa wae ke baxaki iya nunamai kin iya duk wannan ba kar yayimiki kallon yar iska wani kallon yar iskane tunda yasan yagama sunnar aure dake kingama ganin komi miye na wani kunya haba mata. "Sae da Ridwan ya raka Maidubu har dakinta sannan ya wuce falon dady yana kawowa yaga aunties din shi sun fito daga nasu bangaren sun yo bangaren mama suka tsaya gaisawa da dadynsu dady yace Fatima, Sarah, Asmau, sannunku duk suka amsa da far arsu suka gaisa da qaninsu Ridwan sannan suka wuce . "Dady ya riqa hannun Ridwan yana "fadin my son kana can kana damun my in-law ko? Baba yayi murmushi "yace kodae tana damunshi ba! Ridwan dae murmushi yayi sannan suka shiga falon . Motoci ne suka hau layi suna shigowa gidan bayan ko wace motar an rubuta "King Muhammad bn Salman". Suka shigo mota tafi 10 dady yafito riqe da hannun Ridwan tare da baba sae murmushi suke yi Sarki yafito motarshi sauran motocin duk makarabbanshi ne, suka take mai baya. Dady ya bawa Sarki hannu suka gaisa suka rungumi juna suna dariya Sarki ya gaisa da Baba shima Ridwan ya russuna har qasa yagaida Sarki. Sarki ya tadashi tsaye ya rungumeshi bodyguards din da dady yaje dasu duk sun halarci wajen. Dady da Baba da Sarki da Ridwan suka shiga falon dady suko makarabban Sarki da bodyguards din dady suna kofar falon tsaye . Aka jibgewa sarki kayan ciye ciye dana sha ba Kadan ba. Suka danyi fira Dady yace ae da kayi xamanka ma ae xan xo, sarki yace ina nika xama bantaho mukayi murnar dawowar danmu daya tilo ba. Duk su kasa dariya sarki yayiwa Dady murnar dawowar Ridwan gida fitowarshi a prison dady ya kwashe duk yarda akayi har Ridwan ya gayama sarki, sarki ya jinjina wa maidubu ya jinjina wa sadaukarwa irin wace maidubu tayi yasaka mata albarka ba adadi. dady na ansawa da amin Baba sae murmushi yakeyi. "Sarki yanemi ganin Maidubu "" Momy ta fito tare da yaranta da suka samesu a bangaren mama sukaga motoci ba Kadan ba a parking space din gidan, ganin hakan ya tabbatar masu da isowar sarki a gidan, momy ta kira dady a waya ya shaidamata Mai martaba sarki yana falonshi su xo, su gaisa momy ta amsa da OK. Ta koma bangarensu mama ta gayamasu isowar sarki tace suje su gaisa Maidubu ma tafita sanya da doguwar riga black tayi rolling da top din rigar abu daya ne xaisa agane Barrister ba balarabiya bace, Kasancewar batada fari irin na larabawa shine kawae banbancinsu amma kyau kam baa magana masha Allah. "Suka fito sae falon dady suka shiga suka gaida da mai Martaba sarki yanemi ganin Maidubu dady yace gata can, in black, yayi maganar yana nuna wurin da take da yatsa Barrister ta kara sunne kai qasa, sarki yace "our in-law" ya gida? tace alhmdllh sarki ya nunamata jin dadinshi tayi mata fatar alkhairi kuma yayimata wa'axxin xaman takewar aure sae da tayi kwalla. Ridwan sae kallon babytah yake yi tana kuka bayason ganin kukanta badon yanajin kunyar su ba da ya lashe hawayenta Dom bayaso su fadi a qasa.. Sarki yabawa Maidubu da Ridwan kyautar 1 million ya fito sukayimai rakiya har mota, ya wuce sannan kowa yayi bangarenshi kuddin suna falon dady. Ridwan ya kira maidubu a waya sukasha firarsu ta soyayya, dady ya kirashi yace yana nemansa shi da maidubu Ridwan yagayamata sukaje, dady yabasu kuddin Ridwan yace a'a ta amsa kawae tace a'a dady yabarsu kawae, dady yayi murmushi ya miqa mata kuddin yace ta amsa, sae da dady yayi da qir sannan ta amsa tayi godiya suka fito Ridwan yanemi ixinin fita da maidubu Dom yanason Sudan xagaya gari . Abokanshi suka kirashi ya fito suka shiga gari shi da abokanshi ya kira maidubu yagamata ta shirya idan yadawo da yamma xasu fita shida ita Maidubu tace kanaganin xa'a bamu damar fita daga ni sae kai? Ridwan "yace ba ruwanki, ki shirya kawae tace ni gaskiya ah ah "yace ae xamu iya fita basu gane ba Dom haka ba dolene sae mungayamasu ba. Maidubu tace ni gaskiya ba inda xanje bada ixinin iyayena ba, "yace nadae gayamaki, ki shirya kuma wallahi ki shirya kafin indawo, yana fadar hakan ya kashe wayar, Maidubu tayi mamakin me Ridwan yake nufi ne???? """ Tun da har yayimata rantsuwa xata shirya kamar yanda "yace amma itako ba inda xata bishi, ta tashi tayi wankaa tayi shiri cikin wata doguwar riga ta ta roba black da pink tasha ado da duwatsu pink tayi rolling top din rigar Dom rigar ba irin mai bin jikin nan bace sosae ta sako hellshoe pink color tayi kyau ba Kadan ba masha Allah tagama shiri tayi xamanta a dakinta. Dady ne ya kira waya ga daya daga cikin masu yimai aikace aikace a nan gida NIGERIA wanda yafi yarda dashi kenan. ya gayamai yanason ayiwa gidanda ya tashi gyara sannan ayimai fenti dady yakara da fadin na tura kuddi naira million biyar ta account dinka inason ayi sayayyar furniture's masu tsaya irin na gidana asaka a gidan ayi komi kafin in dawo mutumin ya amsa da tau Ranka ya dade Allah ya kareka dady ya amsa da amin. Ridwan yadawo da misalin qarfe 5 na yamma lokacin Barrister tana tsaye a windown benen bangarensu tana kallonshi har ya fito mota a ranta take rayawa lallai ridwan ya hadu masha Allah tafiya yake cikin kasaita bodyguards dinshi suna takemai baya yayimata kyau ba Kadan ba . Yashiga bangaren dady suka gaisa, yashiga bangaren momy suka gaisa, yafito yashiga bangaren su Maidubu har lokacin tana kan tagar benen ya shiga wajen mama suka gaisa ya gaida baba ya tashi. Mama "tace Maidubu na dakinta Allah yasa ta shirya dom maidubu akwae shiriritar shiri. "yace tau mama nagode, baba sae murmushi yake yana fadin Allah dae yayimuku albarka kuma ta kawo kuddi daxun tace kabata Allah ya kara girma. Yashiga bangaren maidubu ya duba bata falon qasa, yakara haurawa sama baiganta ba sae da yakai hawa na hudu yana shiga yaganta xaune tana kallon . Tsaye yayi a kofar falon yabita da ido yana fadin masha Allah!!! Itama kallonshi takeyi tana sakamai wani kayataccen murmushi yakaraso wajenta ya riqa hannunta yana fadin Nagodema Allah da ya axirtani da kyakkyawar mace mai hankali da nutsuwa tayi murmushi tace my Soul mate sannu da hanya. Ae Ridwan kasa ansawa tayi. ya shiga shin Shinar kanshin jikinta itako sae tureshi takeyi. Yace wulaqanci axaayimin kuma? Tace eh yayi murmushi yace tau yayi maki kyau. Tayi dariya yace tashi muje tace wae ina xamuje ne? Tace ni gaskiya ba inda xanje Ridwan sae binta da ido kawae yakeyi sae da ta kare. yace kinason ganin bacin raina ko? Ban isa dake ba kenan tunda ban aure ki ba ko? Idanun Ridwan sun kada sunyi jah ya tashi tsaye yace ba komi baby nagode. xai wuce Barrister ta riqe hannunshi tana fadin nasan xakaga ban kyauta ma ba kayi hakuri Dom Allah. Wallahi ban taba fita bada ixinin iyayena ba . har ga Allah Ridwan yaji dadin tarbiyyar da Maidubu ta samu a wajen iyayenta. Ridwan yace amma ae ni naki ne ko? kuma kwana nawa ne yarage Kixamu Amarya a gidana haba babyta Haba barrister nah. Kalamanshi sun kashe jikin maidubu sosae Ridwan ya riqe hannunta yace muje ko baby? Binshi kawae tayi kamar Wata sokuwa suka sauko akan bene Maidubu sae waige waige take wai ita kar agansu taji kunya aiko suna fitowa harabar gidan sae ga duk jamaar gidan a waje suna shirin shiga mota Dom suma fita xasuyi ae maidubu na ganin su ta.......... Barrister for life 💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [13:58, 2/9/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 I am forever grateful 2 Allah ( S.W.A).😘 Dedicated 2 my lovoly daughter's Hafsat nd Seeyamah Daughter's lyk no Other's😘😘😍 Mijin Barrister 101-102 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Barrister ta ruga da gudu ta shige part dinsu, Ridwan yabita da gudu shima, duk jamaar wajen sukasa dariya dady ne "yace wae ni yarannan yaushe xasu girmane? duk sun xama daya shi da ita, "momy "tace tau duk auta ne, shi autane, itama auta ce, shine shashancinsu yaxo daya, suka sakasa dariya. "Ridwan na shiga "yace Barristernah lafiyarki kuwa? Maidubu tayi luf da ita saman gado tana kuka, Ridwan yayita aikin rarrashi har tadan natsu nan "yace da ixinin kowa na gidan xamu yi sannan fitar! sae da nagayama su, Maidubu ta dago kai tana fadin ba wani shikenan kajamana abun kunya yanxu sae sunyi wani tunani akanmu, tasake fashewa da kuka, Ridwan ya riqeta yana fadin ke wallahi ba wasa nake maki ba da ixinin su xamu fita haba babytah uhmm. "Sae da ta share kwalla sannan "tace shine dama baka gayamin gaskiya ba? "yace eh yana murmushi. ta dauko filo ta wurgamai tana fadin jana kake yi ko? Tayi maganar cikin shagwaba. Ya dauki filon shima ya wurga mata yana fadin tashi muje pls Ya riqo hannunta suka fito suna fitowa daga daki ta cire hannunta cikin nashi suka kawo wajen iyayensu sunata yimata dariya itako ta kara hannayenta a fuska ta rufe fuskarta ya bude mata mota tashiga bodyguards dinshi suka shiga tasu motar. yayi ma su Dady Momy Baba mama da sisters dinshi hannu suma suka dagamai hannu suna dariyar abunda Maidubu tayi suma suka shiga nasu motocin suka wuce harami. Akwana a tashi na Allah ne yau Satinsu 3 a makka. Aurensu Maidubu Saura sati 3. Dady yace duk kowa ya shirya xasuje Dubai suka shirya suka shiga jet dinsu xuwa Dubai Dady yace Maidubu ta xabi duk abunda take bukata a bangaren kayan sakawa. Haka Barrister ta kafa jibgar kaya sae da tagaji dady yace ta kara tace ae sun isa dady yace idan ta gaji ne Aunties din Ridwan su tashi su cigaba da xabar mata kayan sawar suka kafa jibgar kaya suma. Dady yace Idan Kin huta my in-law kije gefen kananan English wears kenan. da kuma under wears ki fiddo masu yimiki kinji. Barrister ta russuna har qasa tana fadin nagode Dady Allah ya kara girma duk suka amsa da amin. Har Barrister xata wuce dady yace ta tsaya yacewa Ridwan Son katashi kaje ka taya My in-law fiddo kayan dom naga tagaji sosae ae Ridwan kamar jira yake yi yatashi da sauri yace tau dadyna. Sae da ya kawo wajen Barrister yace Amarya ta muje ko! itadae duk kunya ta kamata Dom Saura kadan tace wa dady abarshi yayi xamanshi kawae sae kuma ta kasa magana a wajen suka wuce a bangaren unders. Haka Ridwan ya kalleta bako kunya yace wanne size kike sawa? Na brazia da pants. Tace bansani ba yace kigayamin ko in duba. tace ka duba. kamar wasa taga Ridwan yana kokarin daga mata siket a ranta take rayawa shin shi wannan ko baisan baqar magana ba ne? Ridwan yana nan yana kokarin bude mata xip tayi saurin bugemai hannu tana fadin me haka? Shima bata ran yayi yace xan dubane kamar yanda kika ce. Murmushi yayyi itako ta sauke kanta a qasa yace xaki gayami ko sae na duba ne. ae ba shiri tagayamai sae da yayi murmushi yace ashe dae babytah babbace Barrister ta kasa cewa komai akan kunyarda Ridwan yabata. Haka sukayita jibgar kaya. Ridwan yana yimata tsiya har suka gaji sannan suka fito wajen haka aka hadawa Barrister lefe kayan sawa daga lashi shadda materials atamfa English wears anhada kala dari hudu 4000. gefen gyaluluwa kuwa kala dari biyu. shoe suma kala Dari biyu. Sarqoqi kuwa kala dari Xinari kala hamsi 50. da sarqoqi na fashion kala hamsi 50 suma. Gefen kayan kwalliya kuwa saeda aka cika akwati 3 da kayan makeup da turarukka kawae. under wears ko sunfi dari 2 haka aka cika akwatayye har akwati 25 da kayan lefen. Akaje biyan kuddi Ridwan zai biya kuddin dady ya hanashi yace shi zai biya tunda Allah yasa yana raye kuma yanada zarafin yin hakan. Dady yace duk Wanda yaga abunda yakeso ya dauko sukayi sayayyarsu dady yabiya kuddi fiye da 7 million ta sayayyar. Ba maidubu ba. ba Mama ba. Ba Baba ba.ba momy ba. Har Ridwan sae da yayi kukan jin dadin irin gatanda Dadynshi ya nunamai a rayuwa dady yace kuyi hakuri Kiyi shuru dole inyi duk abunda yadace ta wannan auren My in-law ta can can ci inyimata komi na gata a rayuwarta. Dom haka kudaina damuwa Ridwan ya russuna har qasa yayiwa dadynshi godiya itama Maidubu ta russuna tayi godiya aka kwashe musu kayan xuwa cikin jet dinsu. suka wuce wajen sayarda Fornitures haka aka kafa fiddo kaya manyan bed har guda goma sha biyu12 aka fiddawa Maidubu aka fiddo kujeru har set 15 da bedshit da TV guda 20 haka sae aka hadu duk wasu kayan bukata harda na kitchen aka xo biyan kuddin dady yaje biyar Baba yace ah ah wannan haqqinshine a matsayinshi na ubanta. Dady yace bai yarda baba ya biya kuddin duka ba Dom shima ae babanta ne Dom haka sae dae araba biyu ko wannensu yabiya rabi akayi totaling kuddi suntashi naira million 20 haka dady yabiya million 10 baba yabiya million 10 Kasan cewar ko Baban Maidubu yanada kuddi amma dady yabace da saninshi gidan naira. Nan ma sae da Maidubu tayi kukan murna da jin dadi aka kwashi kayan aka jibgasu a jet suka kwana a Dubai tunda safe suka wuce saudiyya. Zarah ta kira Barrister sumayi fira zarah ta tanbsya mama bata fara bata komi ba gefen hakin maye Maidubu tace ah ah zarah tace kisan yarda xakiyi ki dawo gida dom muyi abunda ya kamata Maidubu tace tau ya Seeyamata Zarah tace Seeyama tana qalau Barrister tace tau ya Nuranki tace shima yana qalau Maidubu tace xan yi magana inga idan xasu yarda mu dawo a satinnan zarah tace OK ina gaida mama da Ango Ridwan da sauran jamaar gidan sukayi sallama Maidubu na qare wayar tayo Fallon mama tasamu duk sunhallara a falon ta russuna ta gaishesu suka ansa da fararsu sannan tace...... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin Barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [13:58, 2/9/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 Friend of Mind Zarah Abdullahi Sokoto maman Seeyamah kina raina qawata Allah yabarmu tare ( Mrs Nura yarotella)Soyayyarki ta soke Xuciyata💘👈 irin sosan nan Barrister na qaunar ki zarah.💋💋💋💋💋💋 Wannan shafin nakune qawyena farincikina daku nake alfahari 💋💋Maryam Xauro (Umar Farouq).💋💋 Nana Bala( Mrs Mudassir Sadiq).💋💋 Saa Alkhali tashi ( Mrs Babangida).💋💋 Balkisu Maidamma( Mrs Umar).💋💋 Jinjina gareku qawayen albarka Barrister ta gaisheku.💋💋🤝 Mijin Barrister 103-104 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Maidubu ta kalli iyayenta ta sunne kai qasa "tace yaku iyayena Dom Allah inason kuyimin ixini inkoma gida Nigeria Idan baku tashi tafiya ba sae in wuce idan na isa gida NIGERIA sae in sauka gidansu Dr Balkisu kafin ku dawo. "Baba "yace idan kin koma Mixakiyi?. ki bari mu koma tare mana. "Barrister "tace Baba akwai abubuwanda nakeson nayi kafin.... sae tayi shuru duk sukayimata dariya. Momy "tace Kasan amaren yanxu sae sun tara qawayensu an rubuta invitations, kuma suje yawun raba Iv . "Baba yace ah ah Nifa banasan yawun nan. mama tace yawun raba Iv kam dolene dom sae ta gayyaci jamaa sannan xasu xo duk suka ce wannan gaskiya ne. Dady "yace tau xakije kinji my in-law, ki Bari har Monday sae jet ya kaiki ya dawo. muma xamu dawo bikinki Saura sati daya momy tace bikin gata mukeson ayi Dom haka ranarda muka dawo " D following day" , xaayi maki kamu Barrister ta sunne kai qasa. "Mama ce ta shigo dakin Maidubu ta samu tana bacci, ta fita ta kyaleta sae da ta tashi tafito xuwa kitchen Dom girki kawae suke yi da Kansu, bayan girki komi ma'aikatan gidan keyimusu har share. "Mama "tace Maidubu xo nan, Maidubu tabi mama sae falon mama. Mama ta bude "Fridge ta dauko wani cup ta miqawa Maidubu tace ki shanye. Maidubu na amsa ta fara sha kawae sae amai ta ruga da gudu sae toilet ta sheqa amai ta fito mama na biye da ita. Mama tace lafiyarki kuwa maidubu? Maidubu ta fara kukan shagwaba tana bubbuga kafarta kasa tana "fadin mama Dom Allah ki barshi bana iya shanshi ba dadi. Mama ta dafe bakinta tana kallon yar'ta "tace kinsan adadin kuddin da na kashe wajen hada maki wannan hakin?, tau wallahi ki shanyeshi kafin in batamaki. """Maidubu ta dau cup din tana kuka ta shanye xata wuce mama ta tsayarda ita ta sake bude "Fridge ta dauko madarar ruwa ta gwango ta dauko wani gari ta kadesu tare ta dan saka sugar Kadan, ta miqawa Maidubu ta amsa tana bakin raina amma tana fara sha taji dadinshi sosae, Dom shi kamar madara da sugar ne kawae akayi mixing dinsu ta shanye tas tun ranar kullum haka mama takeyiwa Maidubu kuma ta sakata kama yin tsarki da tuwan dumi. "Maidubu na kwance a falon mama tana waya da qawarta Balkisu tana gayamata gobe xata diro Nigeria. Balkisu ta daka uban tsalle tana murna Ridwan yashigo falon da sallamar sa. Ya xauna kusa da ita Dom su mama suna bangaren momy suko dady da baba suna masallaci. Ridwan yaga wani cup agefen Amaryar yarsa ya dauko yana fadin Barrister nah miye wannan? Maidubu tace maganin dajine! Ridwan ya dauko ya fara sha maidubu tayi saurin tashi xaune tana fadin karkasha karkasha Ridwan yace why nima jiya naji wuyana na dan ciwo shiyasa nasha tace karka qarasha pls mata kawae yake yiwa anfani bada maxa ba. Dariya Ridwan yayi sae yace gaske dae naji maganin dajin da dadi tau Allah yasa haka maishan maganin take 🙈murmushi Maidubu tayi sannan tayi sallama da Balkisu ta kashe tace ran angona ya dade sae da yayi murmushi sannan yace Amarya kuma uwargida a gidan Ridwan sae da tayi murmushin jin dadi kalaman shi dom a wannan bangaren baa barshi a baya ba. "Yace Barrister nah, nagafa sae kyau kike karawa gayamin miye sirrin? murmushi tayi tace ae Kaine Yakama ayiwa wannan tanbayar Dom sae wani shaiqi kake yi, dariya yayi sannan yace ni nasan sirrin Maidubu "tace gayamin miye sirrin? Ridwan "yace sirrin kawae kikeson kisani tace eh! "yace kawo kunnenki ta matso kusa dashi "yace murmushin da kike munne saeda tayi dariya shima haka. momy ta kirata a waya ta dauka momy "tace ga mai gyaran jikinan nan taxo kixo kugaisa kuma idan kunje gida Nigeria duk gidanda kika sauka idan ayimaki gyaran jiki ki shiga daki ki kunna Air Conditioner kinji dom baason idan aka gama gyaran ki shiga rana. Maidubu tace OK momy nagode. Maidubu na kashe wayar ta kalli Ridwan "tace momy tana nemana wae mai gyaran jiki taxo yace OK muje ko ? Suka fito tare sae bangaren momy suka shiga momy ta kalli Ridwan "tace wa Maidubu kina nan tareda wannan bita zai zai su mama duk sukasa dariya Aunty Sarah tace haba momy wae missa kike yiwa Dan qanennan namu haka? "Momy "tace dom nima ya rainani ya mayarda dani kakarshi sukayi dariya. Aka gabatarwa da maidubu mai gyaran jiki itama Mai gyaran jikin aka gabatar mata da Maidubu a matsayin amaryarda xata yiwa gyaran jikin. suka gaisa Dom ita mai gyaran jikin bata jin Hausa sae dae larabci ko Indiyanci tana jin turanci ba sosae ba. itako Maidubu batajin larabci Kadan Kadan take gane Kalmar larabci amma taji dadin da Matar najin yaren indiyawa Dom shikam ta iya sosae suka gaida da yaren India. Haka take magana da Matar da yaren Indian kamar ba indiya. Ridwan ya riqe baki yana kallon yarda Maidubu ke xuba indiyanci su momy sae kallonsu suke. Maidubu ta fito tare da Ridwan suka je wurin wasu resting chairs Suka xauna Ridwan yace ashe matata ba indiya ce. tayi dariya tace kamar yarda mijina yake balarabe ko? Sukayi murmushi zarah ta kira wayar Maidubu. Maidubu ta dauka suka gaisa zarah tace Amarya ansha qanshi Zarah sae tsiya take yiwa Maidubu tace ina angon Dom nasan yaji dadin wannan tafiyar da kukayi Dom yanxu kullum kuna tare ko? Maidubu tayi murmushi tace ko yanxu ko gashinan xaune tamikawa Ridwan wayar suka gaisa shima zarah bata barshi ba sae da tayimai tsiyar shidae sae dariya yake yi yace ina angonki tace yafita Ridwan yace ina gaidashi zarah tace zai ni insha Allah sukayi sallama ya miqawa Maidubu wayar. Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [13:59, 2/9/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughters Hafsat nd Seeyamah😘😘😘💋💋💋💋💋 Wannan shafin naki ne Qawata kuma masoyiyar mijin barrister Samira Malami ( Mrs mukhtar) 💋💋 Nagaida Yaseerah Gwandu najinjina wa qaunar da kike yiwa mijin barrister gaisuwar bangirma ga yar mutanen Gwandu.🤝 Mijin barrister 105-106 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ "Maidubu ta dauka tana "fadin eh! goben xan dawo insha Allah! sukayi sallama. "Ridwan sae kallonta yakeyi "yace ke ina xakije goben? Maidubu "tace xan koma Nigeria ne! Ridwan "yace da ixinin wa? "Tace iyayenmu! "Yace banyarda ba! mi xakiyi a can? kekadae eh! "Tace haba Ridwan colm down pls. dole in komi in time I have alots 2 do. "Nop baby kiyi xamanki kawae. """Washe gari tunda safe aka shirya "jet Mama ta hadawa maidubu kayan mata wadanda xata yi anfani dasu kafin suma su dawo Nigeria ta bata. Baba ya bata dubu dariya 2, "yace ko akwae abunda xata bukata kafin su dawo, suka rakata tayi sallama dasu momy da dady da yayyun Ridwan, lokacin Ridwan yana part dinshi yana bacci suka rikata har "jet ta shiga itada maiyimata gyaran jikin da bodyguards din Ridwan su 4 da driver din "jet din. ""Jet dinsu ya tashi xuwa gida Nigeria. "jet bai tsaya ko ina ba sae compound din gidan dady. suka fito mota ta dauke su sae gidansu Balkisu aka barwa Barr. Maidubu bodyguards mutum biyu sauran suka dawo Saudiyya a ranar. Barr. Maidubu da qawarta Dr baliksu har Innah sunyi murnar ganin juna ba Kadan ba. Suka kwana a gidansu balkisu washe garin ranar suka shirya suka shiga motar Balkisu. Bodyguards dinta suka shiga motarsu sae kofar gidan Zarah. Suka shiga cikin gidan da Maidubu da Balkisu da mai gyaran jiki. Bodyguards dinta suka tsaya gate da bindigoginsu Maidubu da Zarah suka rungumi juna suna murna maidubu ta anshi Seeyamah yanxu tayi wayo Zarah tace qawata Kinga yarda kikayi kyau kuwa maidubu tayi murmushin tace ae kema haka suka shiga dakinda xasu xauna aka fara gyaran ciki dom gyaran fata sae sungama raba Iv. A kayimasu hadin tantabara ita da Balkisu komi tare ake musu. A bangaren Ridwan kuwa yana tashi yayi shiri yaje yagaida iyayenshi ya wuce bangaren su Maidubu yana shiga falon mama yaje suka gaisa zai tashine mama tace kayi waya da ita sun dauka lafiya ko? sae da gabanshi ya fadi amma ya dake yace eh! tace yawwa. Dom yayi mamakin yarda Barrister ta ketare maganarsa bayan yace tayi xamanta. Ridwan na fitowa ya kira wayar Maidubu bata shiga yayita kira bata shiga yayi tsaki ya wurgar da wayar akan bed dinshi. yace lallai yarinyar nan kin rainani ba Kadan ba ya tashi yayi sashen dady rai a bace. Yana shiga ya fada jikin dady yana fadin dady meyasa akabar barrister ta wuce? meyasa baxata jira har kowa ya tashi ba mu wuce mu duka ba? dady yadagoshi sae yaga yana hawaye dady yaji tsoron ganin danshi a haka amma yadake yana fadin Haba Ridwan u have 2 b a gentleman pls. Momy ce tashigo falon dady tana fadin My husby I miss u. tana shigowa taga dansu kwance jikin dady yana kuka momy tayi tsaye tana fadin Subhanallah!! Ridwan lafiya? Husby what's wrong wit our son?? dady yace wae Dom daughter ta wuce ne. Momy tayi tsaye Ridwan ya tashi tsaye yana fadin dady nima xan bita xan koma gida dom inga yarda aikin gidana ke tafiya. Dom wallahi baxan iya cigaba da xama a garinnan ba duk ba dadi nakejin shi a yanxu! Dady da momy suka ce ae son sunyi maganar a tare ai ko bakaje ba aikin gidanka yana tafiya dai dai. Ridwan ya tashi tsaye yace nidai inason inje ingani da kaina . Ridwan na gama fadin maganar yafito falon. momy ta kalli dady "tace wae wace irin soyayya ce Ridwan yakamu da ita? ba Dom Allah yasa Maidubu yarinyar kirki bace, kuma diyar dattawa. wallahi da Ridwan ya wahala sosae, Dom irin wannan son da yake nunawa da sae ta wulaqanta shi! dady "yace Ridwan bai iya so ba, da! ba ruwanshi da soyayya, yanxu ko daya fara soyayyar ta kamashi kuma tayimai mugun kamu. "Ridwan yana shiga bangaren shi, ya fada gadonshi yayi kwance jicce yana "fadin why baby? why baby? miyasa bakyajin magana ta, miyasa xaki tafi bayan nace Kiyi xamanki bangaji da ganinki ba, ya kara kiran wayarta bata shiga. Ya tashi ya kira wani bodyguards dinshi "yace ashirya "jet zai koma gida Nigeria shima,. Bodyguards din "yace ranka ya dade yanxu muka dawo fa daga NIGERIA kuma jet din yayi xafi sosae . RIDWAN ya kalleshi "yace nace ashirya min jet ko? Yayi maganar da tsawa! "yace ko zai kone a hanya inason in kwana a Nigeria yau. Idan ma na mutu a hanya shikenan kin huta shikenan sae ki nemi wanda bakya jayayyar magana dashi ba kamar ni da kika raina ba. Ya juyo yaga har yanxu bodyguard din yana tsaye a bayanshi yace kaje kawae a shirya jet dom banajin dadin xama a garinnan ji nake kamar akan qaya nake. Bodyguard din yaji mamakin ganin Ridwan a haka cikin bacin rai Dom Ridwan har wasa yake dasu kamar abokanshi amma yau gashi harda tsawa yake yimai hakan yasa yagaine Ridwan yana cikin bacin rai kuma yana fadin idan ya mutu ta huta ko dawa yake? oho. Haka aka shirya jet lokacin su dady suna masjid shida Baba momy tana bangaren ta ba kowa a waje. Ridwan yafito aka dauko mai kayanshi ya kulle bangaren shi duk bodyguards dinshi suka shiga jet shima yashiga suka dago xuwa gida Nigeria. "Jet dinsu na sauka yashiga gida aka biyo bayansa da akwatayyensa. da kayansa suka shiga ciki aka aje mai kayan har kofar part dinshi, da kanshi yakarasa da kayan ciki. Ya fara rage kayan jikin shi, ya kira wayar bodyguard din shi ya gayamai abunda yake raayin ci yace yaje restaurant yasayomai. Ya fada toilet yayi wanka yana fitowa ya shirya cikin kananan kaya black Jean's nd Red T'shirt da shoe dinshi Red color da wrisk watch dinshi(Rolex watch) da black cap bodyguard din ya kawo mai takeaway din ya ansa farfeson yan ciki ne. amma kasa cin shi yayi haka ya kulle takeaway din yatashi sae gidansu Barrister. Yana kai kofar gidan yaganta a kulle yakira wayarta bata shiga haka ya juya sae gidansu Balkisu yayi hone innah ce tafito suka gaisa dom tagane shi ya tanbeta ko Maidubu na nan gidan? Innah tace suna gidan qawarta zarah tareda Balkisu Ridwan yayiwa innah sallama ya wuce gidan Zarah kafin ya isa yakira Nura a waya suka gaisa ya tanbeshi yana gida Nura yace ya fita hakan kadawo ne? Ridwan yace eh! Banfi 1 hrs da sauka Nigeria ba suka dan gaisa Nura yace ina nan xuwa gidan ku anjuma Ridwan yaji dadin hakan sukayi sallama Ridwan ya isa kofar gidan zarah. Yasame taro ya turashi yayo mai sallama da Maidubu yaron yana shiga yagayama ta. Barrister tafito sanye da material doguwar riga red da manyan fulawoyi black color perfect match ango da amarya. Bakaramin mamaki maidubu tayi ba. na ganin Ridwan a wajen. Dom tasan yana saudiyya haka yakaremata kallo ba yabo ba fallasa yace kinkyauta Barrister kin nuna ban isa dake ba Tun da babu igiyar aurena a kanki ko? Barrister ta daure xuciyarta dom karasowa wajen Ridwan duk da tana ganin tsintsar bacin rai a fuskar shi tana karasowa tace Haba my Soulmate kasan dole indawo inyi abunda yadace na bikinmu. Ridwan yace dakata banason wani magana ba abunda yakawu ni nan ba kenan kamar yarda bakyason ganina nima na yarda da in axaftar da xuciyata da rashin ganin abunda tafi muradi a rayuwa. Ridwan ya bude mota ya dauko ATM dinshi yace ta amsa tana amsa yace wannan ATM dina ne xaki iya anfani da kuddin dake ciki akwae insan million 70 ciki basan xasu isheki hidimar biki idan ma basu isheki ba kigayawa Nura kawae dom insha Allah baxaki sake ganina ba sae ranar da wani event din auren mu zai hadamu daga nan kuma sae ranar da aka daura auren mu, ranar da nakeda ""absolute right over u". Ridwan ya bude motarshi zai shiga Barrister Maidubu ta..... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [14:00, 2/9/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my daughter's Hafsat nd Seeyamah ina sonku yarana Allah yayi muku albarka.💋😍😘😘😘 This page is urs Samira Malami ( Mrs Mukhtar) Thank for ur love nd sport dear.💋💋💋💋💋💋 Mijin barrister 107-108 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖"Ridwan zai shiga mota Maidubu ta riqe hannunshi bai juyo ba amma ya tsaya haka tayita bashi haquri harda kukan shagwaba Ridwan naji dadi ba kadan ba, Dom ko bakomi yasan zata girmamashi tunda har take iya bashi hakuri idan tayi ba daidai ba. ba kamar sauran matan ba. "" suke laifi kuma su jira abasu haquri. ""ya juyo fuskarshi ba yabo ba fallasa itako sae shagwaba take xuwa mai, kuma gata riqe da hannunshi tana bubbuga qafarta a qasa na fulaninta sae kadawa suke ae bashiri Ridwan yasaki murmushi yana "fadin na haqura wallahi na haqua. "Yace ke daina wannan bubbuga qafar da kike yi ina ganin abubuwa ae sae kimin illa, dariya tayi itama, shikenan suka shirya ta bashi ATM dinshi amma yaqi karba "yace idan akwae abunda take bukata basae ta jirashi ba. ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ ""JAN HANKALI"" "Yaku yan uwana mata shin ko kunsan mutuwar auren mu yana yawan faruwa ne akan rashin biyayyar aure?. idan kikayi laifi bakya iya bawa miji haquri wae zai raina ki wanne raini? Idan miji ya raina ki wallahi kece kika raina kanki, ko kice idan kina binshi zai gane kina mugun sonshi ya wulaqanta ki. Tau gara kiji yar uwa rashin bada haquri idan kinyi laifi yanasa miji ya tsaneki dom kin rainashi bayan yatare maki duk Wata bukata taki sannan kuma bakya darajja shi kai mata muyiwa kanmu fada wallahi. "Allah da kanshi "yace da xan yi umurnin ayiwa wani sujjada bayanni,"" da nayiwa "mace umurnin tayiwa mijinta sujjada. Wannan kadai ya isa ya nunawa duk wata mace mai hankali girman da Allah ( S.W.A) yaba miji ga matanshi. ""Mata mu kiyaye, kullum Muna adduar shiga aljanna dami namu kenan xamu shiga aljanna? biyayyar mu ko rashin biyayyar mu ga Allah da miji. Haba mata muyiwa kammu fada. ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ "Dady ya fito yayi mamakin ganin part din Ridwan a kulle kuma ba bodyguards dinshi a gidan ko daya momy ta kira wayarshi suka gaisa ya shaida mata yana Nigeria, dady yaje tareda baba sukayi sayayyar kayan da xasuyi hidimar biki. aka hadowa Ridwan Kala 50 manyan shaddodi ne kawae. Yau takama Lahadi su dady sun gama shiri kaf suka shigo "jet dinsu sae gida NIGERIA "jet ya tsaya a compound din gidan dady suka fito. Suka shiga ciki dama sunyi odar abunci daga "daula restaurant" suka kare cin abunci suka Dan huta sannan dady yabada Driver sabowar mota kirar ( Land Cruiser) "yace wa driver yakaisu sabon gidansu kuma idan yakaisu yabarmusu motar. Dady yashigo falon "yace wa su baba driver yana mota haka suka fito gaba daya Dom yiwa su Baba rakiya Baba da mama suka shiga mota su dady suka koma gida. Su mama da momy basuji dadin rabuwa da juna ba. Dom shaquwa ce mai qarfi tashiga tsakaninsu. Driver nakai kofar gidan yayi "hone "gate man" yabude suka shigo daga ciki baba da mama sae kallon juna suke, "dady ne "yace kai malam ina ne ka kawomu nan kaida aka ce kakaimu gidanmu. "Driver "yace nan gidan dady ne kuma shi yayi min umurni da in saukeku a nan! gidan! kuma "yace har wannan motar in barta a nan! mama ta kalle gidan, gidan sama ne har hawa 6 sae kawae ta fashe da kuka ""dady "yace kamaidamu wajen shi muyimai godiya Dan Allah. Driver din yace ah ah Alhaji yace duk yarda kukayi karna dawo daku kuyi xamanku ku huta. baba yace lallah munyi haihuwa maman yara godiya sukayi ga Allah ma daukakin sarki. sannan suka shiga gidan ae basu yi murna ba har sae da suka shiga gidan baba ya kira dady yayimai godiya tare da yimai dukkan fatar alkhairi. "Su maidubu angama raba invitations har friends dinta na India sae da tagayyata Gobe ne "kamu" mama tanemi Maidubu tadawo gida yau tunda tayi sati daya a gidan qawarta zarah tare suka dawo itada Balkisu . Ba karamin mamaki maidubu tayi ba da ganin gidan da suka dawo Dom mama ta gayamata amma bata dauka kyawon gidan yakai har haka ba . Da gudu ta shiga gidan tana kai wani falo ta hango mama da gudu ta isa wajen ta ta rungumeta. Yau Yakama "Monday da misalin qarfe 8pm naga anyiwa Amare shiri cikin Wata atamfa super exclusive mai ruwan fari da marrow ta sako farin gyale fararen shoe sarqa da mundayenta suma fari batayi Wata kyalliya ba a fuskarta suka shiga mota ita da Balkisu da qawayensu sannan sauran jamaar suka shiga motaci aka wuce wajen "kamu" a harabar gidan yaya Bello akayi "kamun" Dom harabar gidan tanada girma akalla xata dauki mutum Dari 9, Akayi "kamu" aka sako waqarsu ta "kamu" daya daga cikin waqoqin da akayimusu Dom ko wanne "event! da tashi waqar. "Waqa ce mai sanya da shiga rai sae da maidubu tayi kuka sosae har balkisu. aka yayyafa musu ruwan xam-xam akayi kade kade Harda na gargaji makada kam sunsha liqi ga dangin Amare da angwaye. Motoci sun daukosu sai gida. "Barr ta kwanta amma bacci ya gagareta sae tunani take wae tayi kusa aure sae can bacci ya dauketa Kiraye kirayen sallar asuba ne ya tada ta. Ta tashi ta tada Balkisu sukayi sallah wayarta ce tayi ringing! koda ta duba taga Ridwan ne ta daga Daren jiya xuwa asubar Ridwan yayi mata kusan 18 missed calls ta dau wayar suka gaisa suka Dan taba fira sannan sukayi sallama. Da misalin qarfe 4 na rana naga mai kwalliya ta chan cha dawa amare Barrister da Balkisu kwalliya ba Kadan ba sukayi shirin xuwa (friends day) Barr tayi shiri cikin wani yadi Goldin color da marrow flowers. tasaka marrow gwaggwaro da shoe marrow sarka da yan kunne da yan hannu suma marrow tasaka sunyi kyau masha Allah. Haka akayita events masu qayatarwa Ridwan kullum sae yayita kiranta a waya Dom mai gyaran jikin ta hana Maidubu fita ko ina sae in xasu je event kawae take bari su fita ridwan yayi missing din babynshi ba Kadan ba. Ridwan ya anso dinkunan shi na biki har da masu babbar riga Riga da wando da babbar Riga. Kuma ko pics dinta aunties dinshi sunqi bari yagani haka ya daure Dom yasan dae duk qarewa ake abashi amaryarshi. Yau takama Friday Ranar daurin auren Barrister Maidubu da Ridwan kuma ranar "dinner" din aurensu. Ridwan kasa bacci yayi har asuba sae xumudi yake yatashi yayi sallah ya kira madam dinshi Dom jin muryarta . Barrister na kwance itama yau kasa baccin tayi sae tunani takeyi tana kuka wayarta ce tayi ringing ta duba taga RIDWAN ne sae da ta share kwalla sannan ta dau wayar tana fadin........ Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [14:02, 2/9/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 DEDICATED 2 ALL WORLDS MIJIN BARRISTER FAN'S LOVE U ALL 😍😍😘😘 "Where re u my blood sister? Hauwa Muhammad Sanusi, here is ur page (Mrs Nasir Gwandu) u means so much 2 me, can't express how much I love u sisto💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 Mijin barrister 109-110 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖"Barrister na daukar wayar da sallamarta, sae da ridwan ya lunshe ido sanadin jin daddadar muryar babynshi. ""Ya fara da "fadin! ran Barrister nah ya Dade. "Tace amin tare da na angon Barrister! murmushi sukayiwa juna Ridwan ""yace...... Ridwan yace baby wallahi farin cikana na yau baya misaltuwa kan xumudin xuwanki gidana yau ko bacci kasawa nayi murmushi maidubu tayi. "wayar Balkisu ce tayi ruri itama Farouq ne ta dauka sukasha soyayya mama ce tashigo dakin nasu da sallamarta suka kashe wayoyinsu suka gaida ta mama tayi murmushi tace tau arage waya dae na tsawon lokaci Dom tana affecting kunne dariya sukayi. "Yau takama Friday ranar weddings fatiha nasu Barrister kenan.kuma ranar dinner. Mama tace ku tashi ga mai gyaran jikin ku nan tana Kiran ku, suka tashi sukabi bayan mama akayimasu gyaran jiki akayimasu dilka akayimasu turaren tsugunno akayimasu turaren jiki Wanda akalla zai iyakai Wata daya mutum yana qanshinsa "Amare sunyi kyau masha Allah mai qunshi taxo tayimusu lalle irin na amarenda suka anshi sunan su tana yi ana videoting din qunshin. "Ridwan ne yafito daga wanka yana daure da towel ya dauko wani qaramin towel ya goge kanshi yashafa mai a jikin shi, momy ce tashigo dakin da sallamarta tayi dress tayi kyau sosae itama tashigo tana fadin my son katashi kafara shiri fa time is going . "Momy na ganin Ridwan har yayo wanka sae kawae tabishi da ido tana kallon shi, batare da tayi magana ba "" Ridwan ne yace momy lafiya sae kallona kike ? Momy ko har kin fara missing dina tun ban tafi ba? "momy tayi murmushi tace My son yau ranar farin ciki ne Dom Allah karka sani kuka kaji .. Murmushi yayi sannan yace tau momy nah.. momy tace najika shuru na dauka ko bacci kakeyi shine nazo du baka Ashe wannan angon kan Dan gidimine har yayi wanka dariya Ridwan yayi yace Allah sarki momynah ina xan iya bacci a yau wallahi momy ko baccin dare banyi ba yau murmushi momy tayi tace ina kayanda xaka saka? Ridwan ya nunamata. "Wata dakakkiyar shadda ce na hango akan bed dinshi light brown wace tasha kwado dark brown da hula dark brown momy ta taimakamai yagama shiri cikin wannan shadda Riga da wando da babbar Riga ( Jamfa) yasako hula yasako cover shoe suma brown color da Wrist watch dinshi ( Rolex watch) yayi kyau sosae masha Allah angon Barrister kenan. "Momy bata ganin girman Ridwan dom har yanxu tana taimakamai wajen shiri idan yayi wanka. A bangaren Farouq shima haka yayi kyau sosae. Momy tafito taje bedroom dinta ta dauko turarukkanta masu tsadar gaske takoma part din Ridwan tayimai barin turaren a jikin shi ta fito ta wuce part din dady shima shirin yake ta taimakamai yagama shiri shima tayimai barin turaren tafito xuwa part dinta gidan yau ya cika maqil da mutane yan yinin biki. "Dady yagama shiri yafito shima Ridwan yagama shiri yafito amma bayasom ya wuce har sae yaga momynshi yayi. part din momy da sauri sauri Dom har friends din shi suna mota, shi kawae suke jira su wuce wurin aurin auren. Momy takoma bedroom dinta tayi xaune tayi tagumi tana hawayen rabuwa da danta a yau. RIDWAN ne yashigo har bedroom din da sallamarsa momy ta kawar da kanta a gefe ta share kwalla sannan ta amsa mai sallamar yashigo Ridwan ya russuna har qasa yana fadin momynah xamu wuce kiyimin fatar alkhairi idonshi sun kada sunyi jah momy tace Ridwan Allah yadawo daku lafiya yace amin momy nah yatashi yafita momy tabishi da ido. Da misalin qarfe 3:00pm dinbin jamaar Kebbi da kewayenta suka shaida aurin auren RIDWAN Justice Aliyu & Barrister Maidubu Muhammad akan sadaki naira dubu goma sha biyar .Dana Balkisu Abdullahi & Farouq Umar Farouq akan sadaki naira dubu goma sha biyar itama. Mai martaba sarkin Makkah ne yabiya kuddin sadakinsu su duka. Qa idar baba ne sadakin yaranshi baya tsada Dom neman albarkar aure. Jamaar da suka shaidi aurin wannan auren sunfi a qirga akalla xasu iyakai mutum dubu biyar 5 Dom ko a titi motoci basa gudu Go Slow ne ake Dom garin Kebbi yacika maqil da jamaa duk wani hotels na Kebbi da sokoto Ridwan yakamasu Dom yiwa baqinshi masauki duk da haka sae da wasu suka kwana a Abuja suka biyo jirgin safe Dom halartar aurin auren. Angon na hango sae hannu yake bawa mutane suna gaisawa ta ko ina kiranshi ake photo kam yashashi ba adadi duk wani juyin da Ridwan zai yi photo akeyimai wasu mutanen baima sansu ba amma suna fadin a kanshi suka xo Ridwan da Farouq suka tsaya akayi musu photo tare suka sake tsayawa da Ridwan da dady da baba da Abban Balkisu da Farouq da mai martaba sarkin Makkah akayi musu photo sannan suka sake tsayawa dady kawae da ridwan akayimasu su biyu . Matane sae shaking hands suke da ridwan sunayimai fatar alkhairi taro yayi taro dady yashi mota tare da mai martaba sarki bodyguards dinshi suka shiga nasu motocin suka wuce Ridwan sae gaisawa yake yi da jamaa. Da qir yasamu mutane suka bari yashiga mota shida friends dinshi bodyguards dinshi suka shiga motocin su suka dau hanyar gida. Makadane ba Kadan ba suka taru a gate din gidansu Ridwan aka bude masu suka shigo sae kade kade suke da bushe bushe motarsu Ridwan na isowa makadan sukayo kanshi suna yimai kade kade. Ridwan yafito mota shida friends dinshi RIDWAN yafitar da bandur din yan dubu dubu ya fara yimusu kari sae da suka kare ya fitarda wani bandur yakarar dashi dady ne yaja hannunshi don ya lura idan ya kyale ridwan ba karamar riya zai yi ba. dady yaja hannunshi wani makadin yace Allah yabarka da barrister har mutuwa ae Ridwan sulale hannunshi yayi daga rikon da dady yayimai ya dauko bandur biyu dubu Dari biyu kenan yamiqawa wannan makadin. Dady yasamu ya sake riqo hannun Ridwan shida friends dinshi suka wuto Dom shiga main falon gidan Dom dady ya hada liyafa a gidan momy suka hango nafito wa a bangaren ta an turomata wani baro maqil da kaya tana tafiya ana Binta da baron. Dady ne yace wify ina xuwa kuma haka? Tace husby zan je harabar gidannan ne Dom nuna farin cikina dady yace miye wannan kayan momy tace lace ne da shaddodi da materials da atamfa xan rabasu ne ga wadanda suka xo tayamu murnar wannan ranar. sorry fa husby dole ne yau mu batama naira rai dolene mu fidda naira dole ne muyi abunda yakama ta katuna ko kai waye Kaine fa JUSTICE ALIYU niko JUSTICE HUWAILA. Kuma dolene jamaa Susan anyi bikin yan gata RIDWAN JUSTICE ALIYU DA AMARYARSHI BARRISTER MAIDUBU dady yayi murmushi yace Allah ya kyauta. Ridwan yace nagode momynah sae momynah Allah yakara nisan kwana sae da tadan yi rawa tun a gabansu duk sukasa dariya ta wuce. Kade kade da bushe Bushe kawae kakeji haka momy tashigo filin tafara wasa da naira tana yiwa makada liqi da turame . Wani makadi ne yafara rera Wata qawar wace sae da momy ta juyo da sauri Dom ganin ko waye momy ta fara yimai liqi tayimai karin turamen atamfa sunfi 10 aunty Sarah ce tace momy kinfi yiwa wannan kari fa. Momy tace waqar da yakeyi tanada matuqar muhinmanci agareni irinta akayi min a ranar a xaa kawoni gidan dadynku momy tace I really miss dat day. aunty Sarah tayi dariya.. A bangaren amare kuwa su baba nafita kofar gida Dom dauro aurensu. Barrister ta ruga da gudu tashige daki tafada kan bed tafashe da kuka Balkisu ta fada kan bed din itama tafashe da kuka akayi ta aikin rarrashi amma sunqi yin shuru har mama tayi tayi sunqi daina kuka haka ta haqura ta kyalesu. Har Mai gyaran kai taxo sae da akayi daqir sannan suka fito akayimasu gyaran gashi. Mama ta dauko mai turaren gidan har Dubai. aka kaita gidan maidubu tayi mata turaren gidan ba gidan Amarya ba kawae har shiyar baki daya sae da tadau qanshin turaren aka kaita gidan Balkisu tayimata itama. Da misalin qarfe 8 na dare akayiwa amare shiri dom xuwa dinner daga can kuma sae gidajensu na aure. Mai kwalliya tayimusu kwalliya sunyi kyau ba Kadan ba Barrister tayi shiri cikin yadin amare Sky blue da farin gwaggwaro fararen shoe sarqa da yan kunne da yan hannunta suma farare da farin Net ta axashi akan gwaggwaron ta tayi kyau Masha Allah. Wata qanwar mama ce tashigo taja hannun amare xuwa falon Baba. Baba yayiwa amare hudubar xaman aure su Maidubu ansha kuka ba Kadan ba. inna tayimasu tata hudubar itama sunyi kuka har inna mama tana part dinta taqi fitowa wae bata iya ban kwana da yaranta. Baba da kanshi yaje yafito da ita mama tayi xaune kawae takasa magana Dom kuka yaci qarfinta sosae baba yace idan bata iyawa a wuce xasu kawae. Maidubu ta rushe da wani sabon kuka har baba sae da yayi kukan Maidubu ta russuna har qasa tace ya mamanah Dom Allah kiyimin hudubar da ko wace uwa take yiwa yarta kuma ki yafemin duk wani laifin da nayimaki a iya rayuwata mama ta sake fashewa da kuka aka tadasu har sunkai kofar falon mama tace Maidubu ! Maidubu ta juyo tana kuka sosae itada Balkisu mama tace hudubar da xan yimaki shine kibi Allah kibi mijinki Ita ce Hudubar da manxon Allah (S.A.W) yayiwa yarshi fadimatu bintu Rasulu ta qarshe kibi Allah kibi mijinki. Maidubu ta fashe da kuka itada Balkisu suka suka rungumi juna mama tace duk abunda kikayimin daga ranar da kika xo duniya har yau na yafemaki Allah ya yafemana baki daya. Qanwar mama da aunties din Maidubu suka jasu aka fito xasu maidubu kuka take kamar ranta zai fita mama ma kuka take sosae Dom duk yaranta tafi shaquwa da Barrister dangin Amarya Maidubu Dana Amarya Balkisu Dana angwayensu suka shiga mota Dom kai amare gidansu daga can a wuce dinner. Motocine na rikan amare a gate din gidansu Barrister sunfi hamsi 50 mota daya suka shiga Barrister da Dr innah tayimasu rakiya har mota da kanta ta kulle masu mota sannan ya juya takoma gidan Dom mama ta mayarda innah a nan gidan. Motocinsu sun shiga layi sun hau hanyar gidan Ridwan ga kida na tashi a motocin har suka iso gate din gidan Ridwan...... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [14:04, 2/9/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 friend of mind AISHA M BELLO maman waleedah gaisuwar bangirma gareki ( Mrs Farouq Mole) Allah yabarki da mole tareda jin dadin rayuwar aurenku har abada👏. Love u die💘😊💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 Wannan shafin naki ne ke kadae Kiyi duk yarda kikeso dashi Mrs Farouq Mole Allah ya saukeki lafiya yakawo yara masu albarka.😍😍😍😍😍😍😘😘😘 Mijin barrister 111-112 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖"Gateman yabude masu gate motocin su suka shigo gidan wa'iyaxubillah ae kowa maganar gidan yake duk taron yan kai Amarya kasa gane kofar shiga sukayi sae da aka kira Ridwan a waya yaxo shida wani friend din shi sae da yayi "tone print" din kofar sannan tabude suka shiga auntynshi Asmau ce "tace tau ae sae ka wuce mana dariya yayi yanata raba ido amma baiga amaryarshi ba "yace pls aunty ina Barrister nah? Aunty Asmau "tace tana mota baa fito da ita ba sae da aunty tayi da qer sannan Ridwan yafita gidan. Aka bude motar amare aka fiddo su aka rika hannunsu aka shiga dasu aka tsaya Maidubu tayi addua sannan aka kaita har bedroom dinta har yanxu Maidubu kuka take sosae, gidan Barrister Maidubu yafi ganin duk wani mai karatu!! gidane "mansion" akan girman gidan har titi akayi cikin da rawun akwae motocin zirga zirga a cikin gidan kawae, Dom girmanshi mutum baya iya yawace shi a qafa bai gaji ba, ga""" grass carpet" gidane gidan sama mai hawa 20 ko wanne part da irin nashi kallar kwalliya. "Aka sake riqo hannun amare Maidubu da Balkisu aka fito dasu suka shiga mota sae gidan Balkisu Kasan cewar Farouq Dan gata ne shima hakan yasa ya qirawa amaryarshi Balkisu gida na kitar raini gida nagani na fada aka shiga dasu har bedroom din baliksu suka Dan xauna kamar yarda akayi a gidan maidubu nan aka sake masu kwalliya sannan akan fito dasu suka shiga mota. "Ridwan ne yashigo part dinshi na gidan momy yana shiga yaga momy a part din shi tana yimai parking kayanshi Ridwan yashigo da sallamarsa yana fadin Allah sarki momy, shikenan yau xan tafi inbarki. "Momy tace har kadawo "yace dama bude masu gidan ne kawae nayi yace momy wani aiki aikemun haka sannu momy nah momy ta share kwalla batare da ridwan yagani ba shima kwallar ya share batare da tagani ba wanka yashigo yayi wanka yafito momy ta shafemai jiki da mai da turarukkan jiki ta taimakamai yayi shiri cikin Wata Sky blue shadda riga da wando kawae tasha kwado dark blue da hularshi an yimata saqi na light & dark blue xare da shoe dinshi cover suma dark blue da agogon hannunshi momy tayimai barin turare RIDWAN yayi xaune kawae ya kasa fita ga friend dinshi sae kiranshi suke. Momy ta kalleshi tace yadae my son??? Shuru yayimata momy ta juyo da fuskarshi gareta taga yana hawaye tace subhanallahi Ridwan lafiya?? Shuru yayi mata momy tagane Ridwan kukan rabu da ita yakeyi itama kukan tayi Dom takasa jurewa dady ne yashigo dakin na Ridwan yasamesu xaune suna kuka ba mai rarrashi wani dady yace lafiyarku? RIDWAN ya rungumeshi yana kuka dady yashiga rarrashinsa har momy da qir yasamu suka daina kuka dady yayiwa Ridwan wa'a zzin, xaman aure Ridwan yayi kuka kamar wani yaro wayarshi sae ringing take yaqi dagawa . Ridwan ya kalli momy ya russuna har qasa a gabanta yace momy xan wuce momy ta fashe da kuka """"tace Ridwan"! ya dago kanshi sukayi 4 eyes shida momynshi! "momy tace kayi hakuri da matarka duk abunda Barrister tayi ma ban yafe ka sake ta Dom tayima halarci ba Kadan ba ta sadaukar da rayuwarta akan ka Dom Allah kaima kayimata naka halarcin kaji. kai kawae Ridwan ya kada mata. Ridwan yace momy kisamin albarkarki Dom Allah momy ta dafe kanshi tace na roqi Allah yayi maka albarka my son Allah yabaka yaranda xasu bika suyima biyayya kamar yarda kakeyimana yace amin momy nagode yayi maganar muryarshi na rawa ya tashi yaja akwatanyenshi dady ya ansamai daya momy kasa ko tashi tayi sae kuka kawae . Suka fito aka anshi akwatayyen Ridwan aka sakasu a boots na mota biyu sannan yayi shaking hands da dady suka shiga mota dady yace suma ae gasunan tafe xuwa dinner sannan dady ya kullemasu mota yana tsaye har motocinsu suka bar harabar gidan sannan yakoma gidan yasamo har yanxu momy kuka take yayita aikin rarrashi har ta natsu sannan sukayi shirin xuwa dinner momy ankonta da sukayi na iyaye tasaka dinkin Riga da siket da gwaggwaro momy ta wanku ba Kadan ba . Suka shiga mota sae Presidential lodge inda xaayi dinner. Motocin su Ridwan basu tsaya ko ina ba sae parking space din gidan shi aka shiga mai da akwatayyensa a part dinshi sannan suka wuce . Farouq ne ya kira Ridwan yace gasunan a gidan shi. Har amare shi kawae suke jira a wuce dinner tare. su Ridwan suka wuce gidan Farouq aka fidda amare a wannan motar suka shiga Wata motar itada Ridwan da driver itama Balkisu suka shiga Wata mota itada Farouq da driver kawae friends din angwaye da amare da sauran jamaar suka shiga Sauran motocin suka hau hanyar.. Ridwan sae kallon Babynshi yake yana magana tana ansamai amma muryarta bata fita sosae akan kukan da tasha Ridwan sarkin xumudi sae surutu yake yimata har suka ido gate din presidential lodge aka bude suka shiga. Bodyguards din Ridwan ne sukayi saurin fitowa a tasu motar suka xo suka bude ma su RIDWAN mota suka bude tasu Balkisu Ridwan ya riqo hannun Barrister suka fito mota shima Farouq haka. "Daga cikin hell din nakejin MC yana fadin alhmdllah amare da angwayen sun samu halartar wurin, aka saka Wata daddadar waqa mai ratsa xuciyar maaurata Ridwan ne yashigo rike da hannun amaryarshi shima Farouq yashigo riqe da hannun Balkisu photo kawae ake masu ana videoting din su har suka xauna a wurin xaman su . "Masu photo da masu videoting suka hau aiki ga waqar nan tana tashi sae a lokacin Ridwan yasamu damar ganin fuskar madam dinshi Dom yaso ya haska fuskarta yagani tun suna mota amma San taqi bari yagani murmushi yayi itako kanta yana qasa batama San yanayi ba sae da yayimata magana a kunne yace babynah Kinga yarda kikayi kyau kuwa murmushi tayi yace kodae an yimin chanje ne? Murmushi tayi tace au wace kake gani yanxu tafi taka kenan ko? Murmushi yayi yace bance ba ai baafinta Dom nasan na iya xaben mata murmushi sukayi . MC ne yace tau munason Nura m inuwa ya fito anan wajen dom nuna irin nashi farin cikin tareda waqar da yayiwa Amarya da ango. Nura M Inuwa yafito mutane sukayimai tabi sae daga masu hannu yake MC ya juyo ga ango da Amarya yace anason ganinsu a filin dom nuna farin cikinsu Nura M Inuwa ya fara rero waqarshi Ridwan da Maidubu da farouq da balkisu suka fito Ridwan yana riqe da Maidubu kamar wani zai anshemai suka fara rawa aka nemi iyayen su suma su fito . Haka momy tafito itada mama da umman Farouq suka fara yiwa yaransu liqi momy takoma ga Nura ta yita yimai liqi na yan naira dubu dubu. Su momy anyi wasa da naira ba Kadan ba aka kira aunties din amare da angwaye haka suka shigo suka sukayi wasa da naira ba Kadan ba . Aka kira iyayen amare da angwaye maxa haka su dady da baba suka shigo filin suka baza naira suma. MC yace amare da angwaye su koma su xauna aka tsayarda kida shima mawaqin ya xauna. MC yace yana son yanxu mahaifin Ridwan yafito ya nunawa duniya lallai yau ya aurar da danshi kuma danda yafi so fiye da komi a duniya. Yadan abunda zai iya sadaukarwa yawan sonda yake yiwa Dan shi. Dady yafito filin ya anshi speaker yafara da fadin ni JUSTICE ALIYU na aurar da Dana ridwan a yau kuma nayi farin ciki sanadiyyyar wannan farin cikin kai MC nabaka mota akayi tabe Justice yace sannan nabaka kujerar Makkah da million biyar sanadin murna da farin cikin auren: Ridwan Justice Aliyu. aka sake tabawa Justice. MC ya anshi speaker yayi godiya dady yabada skey din mota. MC ya anshi speaker yayi godiya ba Kadan ba Aka saki kida tare da waqar Garxali Miko Shima ya halarci dinner din yafito yana rera waqar shi wadda yayiwa Amarya da ango yasha liqi shima ba Kadan ba haka mawaqa daban daban suka yita fitowa suna nuna bajintarsu su Ali show su Husaini Danko Su Farouq m inuwa. MC yace Amarya kawae sukeson Gani a filin Amarya Maidubu tafito MC yace yanason ganin ango ridwan kawae ya xo ya saye amaryarshi da liqi yayinda take rawa. Iya abunda sae iya sacrifices akanta iya sonda yake yimata Dom haka suna sun su sani idan auren soyayya akayi. Inason ku xar xagar da xallan farin cikin ku a nan ku nunawa duniya kunyi auren soyayya aka taba masu suka fito aka saki kida. Umar M Sharif yafito yana rero waqar da yayiwa Amarya da ango wani bodyguard din ridwan ne tsaye a bayanshi da jeka a hannunshi aka bar Ridwan da Maidubu kadai a filin sae mawaqinsu yanata rero waqa.. Ridwan ya kanshi speaker yafara da godiya ga Allah sannan ya fadi irin farin cikin da ke ciki nasa mun damar mallakar Barrister a matsayin matarshi ta aure. Ridwan yace sanadiyyar farin cikin wannan rana nabawa MC kyautar mota nabawa duk wani mawaqin da yaxo nan wajen kyautar mota ( E O D) tareda gida. Aka taba mai aka sake sanin kida. Ridwan yace nabawa duk wani Wanda ya xo nan Dom tayamu murnar wannan rana na bashi kyautar kujerar Makkah. Na dauki wannan alkhawarin ne nakai mutum dari ko fiye makka tun ranar da nafara taka matakin mallakar matata sarauniyata ginbiyar mata. Kuma Barrister tah. aka sake taba mai. Hamisu Breaker ya rero wani baitin soyayyar Ridwan ya kalleshi yayi murmushi yace nakarawa mawaqa da kujerar Makkah suma aka taba mai. Ridwan yace Nabawa Amarya ta kyautar Jet tareda Motoci guda 3 Range robber nabata Land Cruiser ( Prado) nabata (corolla S ) aka taba mai hannu Yaqara da Fadi nabawa mawaqa million 10 susha ruwa a hanya. RIDWAN ya kalli MC yana murmushi yace da fatar na fanshi Amarya ta kuma da fatar duniya ta shida nida Barrister munyi auren so da qauna aka taba mai hannu. MC yace wallahi duniya ta shida kunyi auren qaunar akayi dariya sae da Barrister ta share kwalla Dom tunawa kawae tayi da auren ta da Ahmad da kuma wannan auren da tayi. Aka saki kida Ali jita yashiga rairo nashi baitoci cikin waqar da yayi masu ta aure Maidubu ta fara rawa Kadan Kadan Ridwan yayi murmushi yafidda bandur din dolers yafara yimata liqi. Sae da yakare bodyguard dinshi yabude mai jeka ya sake fiddo wani bandur liqi yake yiwa Barrister na tsaitsayawa itama tana yimai na yan dubu shiko yana yimata na dolers Haka Ridwan yayi ta wasa da dolers har sae da MC da kanshi yace Dom Allah Ridwan ya xauna haka nan ya huta dom ya lura idan aka kyale Ridwan zai iya karar da duk wani abunda ya mallaka a wajen. MC yace sannu ango mijin Amarya ko yanxu duniya tasan kai masoyin Barrister ne na haqiqa. MC yayi masu adduar samun xaman lafiya a gidansu na aure aka saki kida basu suka tashi daga dinner ba sae 1:30 na dare aka watse Maidubu da Balkisu sunyi ta kuka haka Ridwan yaja hannun Matar shi suka shiga mota ya kwantar da ita a jikinshi tana ta kuka shiko sae aikin rarrashi yake. bodyguards dinshi suka shiga nasu motocin suka wuce gida. Motocinsu Ridwan basu tsaya ko ina ba sae gate din gidan shi sukayi hone aka bude suka shi........ Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [14:05, 2/9/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my lovely mother, U means so much 2 mee dear mother,👍 U re my everything dear mother,👍 No one lyk u dear mother,👍I don't know how to survive without u dear mother,👍 May God bless u abundantly my dear mother👏💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 "Wannan shafin naki ne, kekadai mahaifiyata, farin cikina, "na roqi Allah yaja da xamanin ki mahaifiyata.👏Allah ya kara nisan kwana mahaifiyata.👏 ina qaunar ki mahaifiyata.😘 Ina kuke masoyan first night tau yau ga ranarku nasan kundade da matsuwa bakuga wannan ranar ba ko ban lissafa sunanku ba kunsan kanku irin su........🤣🤣😝😝😜 Mijin barrister 113-114 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Motocinsu suka shiga gidan RIDWAN aka bude motar Ridwan yafito riqe da hannun amaryarshi suko bodyguards dinshi su kayi nasu bangaren. Ridwan ya riqa hannunta har bedroom dinta har lokacin kuka take Ridwan yayita rarrashi har tadan natsu yatashi ya fito falo yaje kitchin ya bude oven dawuisu 3 ne a cikin oven din ya dauko daya ya axo akan tire ya dauko wuka da cups ya dauko juice a fridge yafito ya dawo bedroom din Barrister. Maidubu tayi xaune tayi tagumi tana tunanin wae yau ita matar aure ce kuma yau ta xama mallakin RIDWAN sae kuma tayi tunanin auren ta da Ahmad a irin yau ne aka kashe shi a ranar first night dinsu. Ridwan yashigo bedroom din da sallamarsa amma maidubu batama San yanayi ba Dom tayi nisa a duniyar tunani sae da ya shafi fuskarta da lallausar fatar hannunshi sannan ta kalleshi da sauri murmushi yayimata yace suje kan dining amma maidubu tace aa ta koshi RIDWAN yayi yayi ta tashi suje amma qememe taqi tashi wae takoshi. Murmushi Ridwan yayi yace nasan abunda kikewa gudu kinsan idan kikaci sae kin biya ko? Tau bara kiji ko baki ci ba yau sae kin biya dariya yayi yafita dakin da alama dakin shi zai je. Nan take jikin Maidubu ya kwashi rawa ta saki kuka marar sauti . Ridwan yadawo yasamu tana kuka yashiga aikin rarrashi yace ta kwantar da hankalinta ba abunda zaiyimata tunda bataso amma idan taci abunda yakawo. tashi tayi yaja hannunta sae dining table yafara bata tana ci idan ya debo da girma taqi ansa yace sae ta bashi a baki shima tana bashi yana Dan cixonta har tasaki jikin ta sosae suka kare ya dauketa kamar jaririya sae toilet ya kulle door din. Maidubu ta kalleshi da sigar shagwaba tace me kuma xamuyi a toilet yace wanka! Maidubu ta fiddo ido waje tana fadin nashiga ukku wanka fa kace? Yace kinsan sunna ce ko? Mata da miji sunyi wanka a tare. Maidubu tace gaskiya ni bazan iya wanka dakai ba. dariya ridwan yayi yace babynah naga duk kin wani birkicemin a yau. agogonshi ya kalla yaga pass 2 na dare kuma gashi tana son takara bata masu sauran lokacin su. Ridwan yashiga neman raba ta da kayan jikin a ta saki kuka mai sauti tana kokarin hanashi ciremata tufafi Ridwan ya kire mata riga ya cire mata siket ae ridwan na ganin qirar da Allah yayiwa Maidubu sae da wata kasala ta saukomai har qafafunshi suna rawa haka ya cigaba da qoqarim rabata da sauran kayan wajen rabata da underwears dinta sukasha rigima bakadan ba. Ya cire mata duk kayan jikin ta tasaka hannunta ta rufe gabanta da na fulaninta shima ya cire kayan jikin shi tana ganin yana qoqarin cire wandonshi tayi sauran rufe idonta tana kuka mai sauti tana fadin tashiga ukku itakam wannan iskancin kama dame ta sake rushewa da kuka. "Wanka yayimata yayiwa kanshi ya dauro mata dan kwalinta a jiki ya dauko ta sae kan resting chair tana ta kuka yashafa mata mai a jikin ta ya dauko towel zai daura mata taqi yarda ya daura mata tace itadae ya fita tasaka kaya a jikin ta murmushi ridwan yayi Dom duk jikin shi rawa yake tunda yaga surar maidubu har yakai kofar fita ya juya yana kallonta yace banason ki saka tufafi a jikin ki Dom haramun ne ki kwanta da ko..... Akan gadon mijinki Dom haka daura towel din kawae"" I promised u nothing will happened insha Allah, till u permit me. Kuma Kiyi arwallah kafin indawo Yana gama fadar hakan Yafita. "Maidubu ta tashi tsaye tana ta aikin kuka tana fadin Ohh Allah wannan tashin hankali kama dame ? Nidae ina labe gefe nace ai bakima ga komi ba Amarya an. Ta daura towel din tasako hijab tashiga toilet tayo arwallah RIDWAN yashigo dakin da sallamarsa dama ta shinfida masu prayer mat su kayi sallah rakaa biyu su kayi addua sannan Ya dafa kanta yayi addua itama tadafa kanshi tayi addua suka tashi ta koma gefen gadon tayi xaune tana Jan charbi. Ridwan ya kalleta yana murmushi idonunshi sun kada sunyi ja yace madam mu kwanta ko? Yayi maganar yana gyaran blanket din badon. tace ka kwanta kawae banajin bacci yace idan kika kwanta baccin zai xo kinji bai jira ansarta ba ya dauketa chak sae kan bed ya je zai cire mata hijab tasamai kuka tace ita da hijab din xata yi bacci haka ya hakura ya kwanta yana fadin baby rigima baby akwae rigima tayimai banxa ta kwaleshi murmushi yayi ya ragemasu hasken dakin. Bayan some minute RIDWAN ya lalabo maidubu tayi kamar bacci take ta kyaleshi Ridwan kara matsuwa yayi yana qoqarin cire mata hijab. Maidubu tace nashi ga ukku ni maidubu soulmate Dom Allah Dom girman Allah ka kyaleni baci nakeji tayi maganar tana kuka ridwan yashafo fuskarta yana fadin Kiyi hakuri baby yau kam Ridwan zai yi laifi. yafara kissing dinta yana fadin wallahi baxan iya kyaleki ba baby idan na kyaleki mutuwa xanyi Maidubu ta rushe da kuka tana fadin Dom Allah karka mutu ridwan. Ridwan yace mutukar baki taimakeni ba xan mutu baby! ridwan bai saurara mata ba yanuna mata qarfi ya cire mata hijjab ya kwance mata Dan towel dinda ta daura tanata kuka tana tureshi , tana fadin dom Allah kadaina wallahi baxan iya ba yace am very sorry babytah yayi maganar muryarshi na raw. Nidae da naga abun zai fi qarfina sae na sulale nafito ina mai tausayawa maidubu Dom naga Ridwan yau babu sauqi a tare dashi na dawo falo nayi xaune nayi tagumi daga can nafara jiyo ihun maidubu kuka take tana kiran sunan mamanta shima Ridwan kukan dadi yake sosae yanata fadin wayyo shi Allah wayyo maidubu. Maidubu kuka take ba tsaitsayawa ita kuka Ridwan kuka ba mai rarrashin wani. nidae nace Allah sarki Maidubu aure kenan. Ridwan bai kyale maidubu ba sae wuraren asuba yatashi yashiga toilet ya hadu ruwan xafi yafito ya dauketa kamar jaririya sae toilet Maidubu bata suma ba amma dae gata kwance bata iya kuka ko mutsi bata iyawa sae hawayenda kebin fuskarta kawae. Yana sakata a ruwan xafi ta zabura da qarfi tana fadin wayyo! wayyyo!! wayyo!!! nashiga ukku Dom Allah karka kasheni Dom Allah ka kyaleni haka nan wayyo mamana sae kuma ta rushe da kuka sosae . Ridwan ya dafeta yana fadin ae na kyaleki tun daxun sannu babytah tace inane nan? Ridwan yace toilet ne! Yace am very sorry my baby yau kam soulmate yayi laifi ko? Kuka taci gaba dayi har ya kare wankemata jiki da jinin da ya bata mata jiki wanka sukayi yana ta aikin rarrashi . Yafito ya dauko mata wani towel ya kawo mata ta daura shima ya sako jallabiyya ya sauya masu bedshit dom wancan ya baci. Zai dauketa ta buge mai hannu tana ta kuka ta zai xuwa tashi amma ta kasa ta sake rushewa da kuka tana yarfe hannunta Ridwan yace baby sarkin rigima bai saurareta ba ya dauketa chak sae kan bed ya shinfideta ya rufe mata jiki tanata kuka . Ridwan yayi sallah yayi godiya ga Allah dayabashi cikakkiyar mace budurwa wace batada rauni ko kadan kamar yanda yake cikakken namiji yakare adduar yaga har yanxu batayi bacci ba kuka take maras sauti yace sannu babynah gani qasa ina tuba ayafeni yayi maganar yana shafa fuskarta dauke kanta gefe tayi ta takyaleshi murmushi yayi yafito bedroom dinta xuwa part dinshi yaje ya bude bedside drower dinshi ya dauko wani painkiller yadawo bedroom dinta har yanxu kuka take ya hada mata magani yabata tasha daga kwance ya hau bed din shima ya kwance ya janyota jikin shi yana fadin..... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa Farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [14:08, 2/9/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my lovely mother, U means so much 2 mee dear mother,👍 U re my everything dear mother,👍 No one lyk u dear mother,👍I don't know how to survive without u dear mother,👍 May God bless u abundantly my dear mother👏💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 "Wannan shafin naki ne, kekadai mahaifiyata, farin cikina, "na roqi Allah yaja da xamanin ki mahaifiyata.👏Allah ya kara nisan kwana mahaifiyata.👏 ina qaunar ki mahaifiyata.😘 Ina kuke masoyan first night tau yau ga ranarku nasan kundade da matsuwa bakuga wannan ranar ba ko ban lissafa sunanku ba kunsan kanku irin su........🤣🤣😝😝😜 Mijin barrister 113-114 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Motocinsu suka shiga gidan RIDWAN aka bude motar Ridwan yafito riqe da hannun amaryarshi suko bodyguards dinshi su kayi nasu bangaren. Ridwan ya riqa hannunta har bedroom dinta har lokacin kuka take Ridwan yayita rarrashi har tadan natsu yatashi ya fito falo yaje kitchin ya bude oven dawuisu 3 ne a cikin oven din ya dauko daya ya axo akan tire ya dauko wuka da cups ya dauko juice a fridge yafito ya dawo bedroom din Barrister. Maidubu tayi xaune tayi tagumi tana tunanin wae yau ita matar aure ce kuma yau ta xama mallakin RIDWAN sae kuma tayi tunanin auren ta da Ahmad a irin yau ne aka kashe shi a ranar first night dinsu. Ridwan yashigo bedroom din da sallamarsa amma maidubu batama San yanayi ba Dom tayi nisa a duniyar tunani sae da ya shafi fuskarta da lallausar fatar hannunshi sannan ta kalleshi da sauri murmushi yayimata yace suje kan dining amma maidubu tace aa ta koshi RIDWAN yayi yayi ta tashi suje amma qememe taqi tashi wae takoshi. Murmushi Ridwan yayi yace nasan abunda kikewa gudu kinsan idan kikaci sae kin biya ko? Tau bara kiji ko baki ci ba yau sae kin biya dariya yayi yafita dakin da alama dakin shi zai je. Nan take jikin Maidubu ya kwashi rawa ta saki kuka marar sauti . Ridwan yadawo yasamu tana kuka yashiga aikin rarrashi yace ta kwantar da hankalinta ba abunda zaiyimata tunda bataso amma idan taci abunda yakawo. tashi tayi yaja hannunta sae dining table yafara bata tana ci idan ya debo da girma taqi ansa yace sae ta bashi a baki shima tana bashi yana Dan cixonta har tasaki jikin ta sosae suka kare ya dauketa kamar jaririya sae toilet ya kulle door din. Maidubu ta kalleshi da sigar shagwaba tace me kuma xamuyi a toilet yace wanka! Maidubu ta fiddo ido waje tana fadin nashiga ukku wanka fa kace? Yace kinsan sunna ce ko? Mata da miji sunyi wanka a tare. Maidubu tace gaskiya ni bazan iya wanka dakai ba. dariya ridwan yayi yace babynah naga duk kin wani birkicemin a yau. agogonshi ya kalla yaga pass 2 na dare kuma gashi tana son takara bata masu sauran lokacin su. Ridwan yashiga neman raba ta da kayan jikin a ta saki kuka mai sauti tana kokarin hanashi ciremata tufafi Ridwan ya kire mata riga ya cire mata siket ae ridwan na ganin qirar da Allah yayiwa Maidubu sae da wata kasala ta saukomai har qafafunshi suna rawa haka ya cigaba da qoqarim rabata da sauran kayan wajen rabata da underwears dinta sukasha rigima bakadan ba. Ya cire mata duk kayan jikin ta tasaka hannunta ta rufe gabanta da na fulaninta shima ya cire kayan jikin shi tana ganin yana qoqarin cire wandonshi tayi sauran rufe idonta tana kuka mai sauti tana fadin tashiga ukku itakam wannan iskancin kama dame ta sake rushewa da kuka. "Wanka yayimata yayiwa kanshi ya dauro mata dan kwalinta a jiki ya dauko ta sae kan resting chair tana ta kuka yashafa mata mai a jikin ta ya dauko towel zai daura mata taqi yarda ya daura mata tace itadae ya fita tasaka kaya a jikin ta murmushi ridwan yayi Dom duk jikin shi rawa yake tunda yaga surar maidubu har yakai kofar fita ya juya yana kallonta yace banason ki saka tufafi a jikin ki Dom haramun ne ki kwanta da ko..... Akan gadon mijinki Dom haka daura towel din kawae"" I promised u nothing will happened insha Allah, till u permit me. Kuma Kiyi arwallah kafin indawo Yana gama fadar hakan Yafita. "Maidubu ta tashi tsaye tana ta aikin kuka tana fadin Ohh Allah wannan tashin hankali kama dame ? Nidae ina labe gefe nace ai bakima ga komi ba Amarya an. Ta daura towel din tasako hijab tashiga toilet tayo arwallah RIDWAN yashigo dakin da sallamarsa dama ta shinfida masu prayer mat su kayi sallah rakaa biyu su kayi addua sannan Ya dafa kanta yayi addua itama tadafa kanshi tayi addua suka tashi ta koma gefen gadon tayi xaune tana Jan charbi. Ridwan ya kalleta yana murmushi idonunshi sun kada sunyi ja yace madam mu kwanta ko? Yayi maganar yana gyaran blanket din badon. tace ka kwanta kawae banajin bacci yace idan kika kwanta baccin zai xo kinji bai jira ansarta ba ya dauketa chak sae kan bed ya je zai cire mata hijab tasamai kuka tace ita da hijab din xata yi bacci haka ya hakura ya kwanta yana fadin baby rigima baby akwae rigima tayimai banxa ta kwaleshi murmushi yayi ya ragemasu hasken dakin. Bayan some minute RIDWAN ya lalabo maidubu tayi kamar bacci take ta kyaleshi Ridwan kara matsuwa yayi yana qoqarin cire mata hijab. Maidubu tace nashi ga ukku ni maidubu soulmate Dom Allah Dom girman Allah ka kyaleni baci nakeji tayi maganar tana kuka ridwan yashafo fuskarta yana fadin Kiyi hakuri baby yau kam Ridwan zai yi laifi. yafara kissing dinta yana fadin wallahi baxan iya kyaleki ba baby idan na kyaleki mutuwa xanyi Maidubu ta rushe da kuka tana fadin Dom Allah karka mutu ridwan. Ridwan yace mutukar baki taimakeni ba xan mutu baby! ridwan bai saurara mata ba yanuna mata qarfi ya cire mata hijjab ya kwance mata Dan towel dinda ta daura tanata kuka tana tureshi , tana fadin dom Allah kadaina wallahi baxan iya ba yace am very sorry babytah yayi maganar muryarshi na raw. Nidae da naga abun zai fi qarfina sae na sulale nafito ina mai tausayawa maidubu Dom naga Ridwan yau babu sauqi a tare dashi na dawo falo nayi xaune nayi tagumi daga can nafara jiyo ihun maidubu kuka take tana kiran sunan mamanta shima Ridwan kukan dadi yake sosae yanata fadin wayyo shi Allah wayyo maidubu. Maidubu kuka take ba tsaitsayawa ita kuka Ridwan kuka ba mai rarrashin wani. nidae nace Allah sarki Maidubu aure kenan. Ridwan bai kyale maidubu ba sae wuraren asuba yatashi yashiga toilet ya hadu ruwan xafi yafito ya dauketa kamar jaririya sae toilet Maidubu bata suma ba amma dae gata kwance bata iya kuka ko mutsi bata iyawa sae hawayenda kebin fuskarta kawae. Yana sakata a ruwan xafi ta zabura da qarfi tana fadin wayyo! wayyyo!! wayyo!!! nashiga ukku Dom Allah karka kasheni Dom Allah ka kyaleni haka nan wayyo mamana sae kuma ta rushe da kuka sosae . Ridwan ya dafeta yana fadin ae na kyaleki tun daxun sannu babytah tace inane nan? Ridwan yace toilet ne! Yace am very sorry my baby yau kam soulmate yayi laifi ko? Kuka taci gaba dayi har ya kare wankemata jiki da jinin da ya bata mata jiki wanka sukayi yana ta aikin rarrashi . Yafito ya dauko mata wani towel ya kawo mata ta daura shima ya sako jallabiyya ya sauya masu bedshit dom wancan ya baci. Zai dauketa ta buge mai hannu tana ta kuka ta zai xuwa tashi amma ta kasa ta sake rushewa da kuka tana yarfe hannunta Ridwan yace baby sarkin rigima bai saurareta ba ya dauketa chak sae kan bed ya shinfideta ya rufe mata jiki tanata kuka . Ridwan yayi sallah yayi godiya ga Allah dayabashi cikakkiyar mace budurwa wace batada rauni ko kadan kamar yanda yake cikakken namiji yakare adduar yaga har yanxu batayi bacci ba kuka take maras sauti yace sannu babynah gani qasa ina tuba ayafeni yayi maganar yana shafa fuskarta dauke kanta gefe tayi ta takyaleshi murmushi yayi yafito bedroom dinta xuwa part dinshi yaje ya bude bedside drower dinshi ya dauko wani painkiller yadawo bedroom dinta har yanxu kuka take ya hada mata magani yabata tasha daga kwance ya hau bed din shima ya kwance ya janyota jikin shi yana fadin..... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa Farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [14:09, 2/9/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ MIJIN BARRISTER💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my dear father,"Any man can be A father," But it Takes A special person To be A Dad.👄 "Dear father. "Dad u re someone To look up To No Matter how Tall I have Grown.👄 " dear father." The Greatest Gift I Ever Had Came from God; I call Him Dad!👄 "Dear father". I cannot think of Any Need in childhood As strong As the Need For A Father's protection.👄"dear father." May God protect u, Guide u, nd uplift ur position beyond ur expectation, "my dear father"👏 No one lyk u my dear father. I love u alots my dear father.💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 Jin dadin wannan page nakune qawayena da kuma yan uwana writer's👍 Samira Malami 💘 Zarah Abdullahi Sokoto💘 Balkisu Hlru mona ( Anbalah)💘 Najiba Sani ( Gwaxee)💘 Soyayyarku tasoke min💔💘 Writer's Badiat Ibrahim Marubuciyar Girman Zaki. Munyi rashinki a jerin writes we badly miss u dear sis😭 💋💋 Bee💞 Been Masoya💞 the writer of💧💧Sone dalilin hawayena💧💧😭 wannan novel din yanaban shauqi.💋💋 Zahra Surbajo d writer of 🎀Sanadin Kidnapping 🎀wannan novel yana dadada xuciyar Barrister💔💋💋💋 Writers ina qaunar ku har wa danda ban lissafa ba kuna raina.💔💘 Mijin barrister 115-116 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖"""RIDWAN ya janyota jikin shi ya kwantar da kanta akan faffadan qirjinsa yana shafa gashin kanta idanunshi a rufe Dom ko yanxu juriya kawae yake amma haduwar jikinsu yatada mai da Wata massifaffiyar shaawa yaci gaba da shafa gashin kanta yana fadin baby tah nagode da kikayimin kyautar budurcinki na gode Allah da yakaremin matata ya hana kowa sanin ko ke waye saeni mijinki baby Allah Ya saka maki da alkhairi Allah ya kara karemin ke Baby wallahi qaunar ki sae dada qaruwa take a xuciyata yayi maganar yana shafa fuskarta da gashinta tana kwance jikin shi har bacci ya dauketa . "Shima baccin yayi bai farka ba sae qarfe 7 na safe har yanxu tana kwance jikinshi yana farkawa yaji jikin ta duk yagashe da xafi sai rawar sanyi take yayi saurin tashi yana fadin subhanallah baby lafiya kuwa? Tashi yayi da sauri yataba jikin ta yana kiran sunanta amma ta kasa ko magana bakinta sae rawa yake haquranta suna dukan juna hawaye suna bin fuskarta Ridwan ya kara kiran sunanta yana jijjigata ta bude idonta tana kallon shi hawaye nabin fuskarta Ridwan ya fashe da kuka kamar wani yaro kuka yake mai sauti. "RIDWAN duk ya rikice sae wayarshi ya kwalla sae kawae yayi sauran dauko wayar ya kira momy. Momy na daukar wayar taji muryar Ridwan yana sheshshekar kuka momy na xaune ta tashi tsaye da sauri tana fadin nashiga ukku Ridwan lafiya? Ridwan ya fashe da kuka yana kallon yanayin da Matar shi take ciki na rashin lafiya! "yace momy Barrister ce ba... Sae kuma muryarshi taqi fita momy tace Ridwan ka gayamin meke faruwa da my in-law? Tun jinina bai hau ba! ""Bata jira ansar da zai bata ba sae kuma ta kashe wayar ta shiga bedroom dinta da gudu ta dauko gyalenta da gudu ta sauko akan benen tashiga mota bata jira driver dinta ba da kanta taja mota tafita gidan da gudu bodyguards din ta sunyi mamakin ganin ta a haka sunsan tunda suka ganta hakan ba lafiya ba .suka shiga motocinsu suka dafe mata baya bata tsaya ko ina ba sae Gate din Gidan Ridwan aka bude suka shiga momy batako kulle mota ba tafito da gudu sae cikin gidan ta konkwasa door din part din Maidubu Ridwan ne yace waye?? Tace momynka! yace yes come in. Momy tashiga taganshi rungume da Maidubu yanata hawaye momy ta karaso da gudu ta riqo hannun ta tana my in-law Maidubu batayi magana ba Dom bata iyawa bakinta har rawar xanyi yake momy ta mayarda kallon ta gareshi tace My son mike damunta ? Miyasameta ne?? Shuru RIDWAN yayi ya sunne kanshi a qasa yana sosa gashin kanshi yace momy...... Sae kuma yayi shuru momy tagane inda matsalar take sae tace ina wayarka ?? "Ya tashi kamar Wanda egg yafashewa a ciki ya dauko wayar ya mika mata momy sae kallon RIDWAN take amma yaqi yarda su hado ido Momy ta anshi wayarshi Dom tabar tata wayar a gida. ta kira family doctor dinsu tagayama tana nemanshi yanxu a gidan Ridwan Dom madam Ridwan ce ba lafiya doctor "yace gayanan xuwa yanxu . "Momy ta kashe wayar ta dago kan Maidubu tana fadin sannu my in-law! Maidubu har yanxu batasan inda take ba kuma ba suma tayi ba, suna xaune "doctor yayi "knocking' suka bashi damar shigowa yashigo ya dubi Maidubu ya rubuta mata magani yabasu takarda momy "yace sai yayi mata allurai kafin yatafi momy tabawa bodyguards kuddi akaje aka sayo magani doctor yayi mata allurai, Maidubu dake tsoron allura amma yau har allura ukku aka yimata batako motsa ba, Ridwan ya fashe da kuka kamar yaro yana fadin momy anya kuwa bazamuje hospital ba kuwa ? Yasake fashe da kuka ya rungumota yakai hannunshi yana taba xuciyarta. "doctor yace kayi haquri Ranka ya Dade tana da rai kuma xata samu sauqi insha Allah! har momy sae da tayi kukan ganin Maidubu a wannan halin, momy "tace wannan abun bana kyalewa bane Yakama iyayenta susani momy ta kira mama da wayar Ridwan tashaida mata Maidubu batada lafiya! "Mama na xaune a falon baba ta tashi tsaye tana fadin na shiga ukku meke faruwa da ita?. momy tace inaga first night dinsu ne yaxo da matsala kiyi hakuri kawae kisameni a nan gidanta. Babane yake tanbaya ko lafiya? mama tace wae maidubu batada lafiya Baba da kanshi ya sauki Mama a gate din gidan Ridwan. "Mama tashiga hankalinda yatashi itama da ganin halinda yar'ta take ciki. Doctor yagayamasu qa' idar shan magani sannan yafita "yace zai dawo anjuma yakara dubata. "Su momy da mama da Ridwan sunyi xaune bamai yiwa wani magana kallon Maidubu kawae suke Ridwan ne ya xaune a kusa da ita yanata kallon fuskarta hawayena bin shi. "Maidubu bata farka ba sae qarfe 12 na rana tana farkawa suka kalleshi suka qaraso wajen ta suna yimata sannu! Ridwan ya rungumeta yana fadin alhmdllh Baby ya jikinki ?ta kalli iyayenta gata jikin Ridwan sae taji kunya tayi yunqurin tashi amma Ridwan yaqi sakinta momy ta kira waya aka kawo masu abunci daga gidan momy. momy ta bata abunci a baki sae da ta qoshi aka bata magani Maidubu tasamu sauqi sosae momy ta kalli Ridwan "yace tau ae sae ka tashi kaba mu waje ko? Mama tace ah ah fa karki koreshi bayan ko abunci baki bashi ba. murmushi Ridwan yayi sannan "yace kamar ko kinsani mama wallahi yau ko ruwa bansha ba, mama ta fiddo ido waje tana fadin haba Ridwan ya xaka xauna da yunwa har na tsawon lokaci. "Mama tasakawa Ridwan abunci da kanta tabashi ya tashi yana godiya zai wuce part dinshi momy " tace sannan xan mayarda Maidubu gidana har taji sauqi, Ridwan ya fiddo ido waje yana fadin momy ... Momy ta katseshi da fadin kadaiji abunda nagayama ko! Kamar wasa idanun Ridwan suka ciko da kwalla yayi knelling a gaban momy yana fadin Dom Allah momy Dom girman Allah momy karki rabani da Babyta har na tsawon lokaci, wallahi nayimiki alkhawarin kula da ita kamar kina nan, momy '"tace ban yarda ba! kanasonta ka wahal da ita a first night dinku bayan Kasan yarinya ce kuma budurwa eh? RIDWAN ya sunne kanshi a qasa yana hawaye "yace momy na yarda ni mai laifine amma Dom Allah Kiyi hakuri nayi alkhawarin hakan bazata sake faruwa ba insha Allah, momy "tace ka tashi kawae banason maganar . "Duk da dama mama ta yarda da tarbiyyar da suka yiwa yar'su amma tayi farin ciki maras misaltuwa ayau da tasamu tabbacin yar'ta takai mutuncinta gidan miji, har momy duk da ta daurewa Ridwan fuskarta amma da ganin yanayinta Kasan tana cikin fadin cikin samun surukarta cikakkiyar budurwa. Mama ta kalli momy "tace Haba Hajiya HUWAILA Dom Allah kibar yaronnan ya huta wannan abun ma ae qaddara ce. " maidubu tagane sunsan abunda ya faru da ita sae kawae ta rushe da kuka tana xaune tsakiyar bed ta jingina bayanta ga kan bed din ta daga kanta idanunta suna kallon sama ta rufesu ta cije lips dinta hawaye na bin fuskarta. Mama ta kalli momy "tace Kinga tunda Allah yasa taji sauqi sae ki tashi mu tashi tun kafin ki fara takurawa 'Dana momy tayi dariya "tace ae dole kice haka tunda ya jima ya'ta rauni . shidai Ridwan harga Allah yamatso subar gidan Dom ya rarrashi babynshi Dom har cikin xuciyar shi yakejin radadin hawayenda take xubdawa. Maidubu taqi yarda su hado ido da kowa a wajen Ridwan yayiwa mama godiyar barmai matarshi da "tace ayi yafita xuwa part dinshi Dom har ga Allah yaji kunyar abunda yafaru har suka sani. sae daga baya kuma "yace da yasani ya kira doctor kawae amma daya rikice sae kawae ya kira momy. "mama tace wa momy su tashi su tashi sukayiwa maidubu sallama. Mama "tace maidubu Kiyi ta haquri kinji aure Dan haquri ne! suka fito momy taje part din Ridwan ta kirashi itako mama tana mota momy tayimai fadan abunda yayi Dom bai tausayawa amaryarshi ba wace take sabuwa dal aleda. Ridwan yabata hakuri bai rikasu ba Dom kunya momy "tace kar yasake kusantarta har sae bayan kwana 4 shidai Ridwan tau kawae yake fadi "tace ka shiga ka rarrasheta "yace tau sukayi sallama dasu momy. shiko yayo part din Maidubu da saurinshi yana taba door din yajishi a rufe yayi toneprint dinshi sannan yabude yana shiga ya hango akan bed yarda ya barta yakaraso wajen ta amma sae ta dauke kanta gefe ga idanunta duk sun kunbura Ridwan ya sauko yayi knelling yana yana kallon ta yace tabbas ni mai laifine kuma na anshi laifina shirye nake da daukar duk hutuncin da xaki zartarmin amma inason ki sani ni mijin ki ne kuma mai qaunar ki duk abunda ya faru jiya wallahi baby nima ba laifina bane ke ce kikayi zam-zam-zam shine dalilin da yasa nayi loosing control dina kuma......... Readers ayimin afuwa Dom Allah wallah ba aji nake jamaku ba ina busy ne ina qaunarku. Love u all😍😍😍😍😍😍 Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ [14:11, 2/9/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ *MIJIN* *BARRISTER*💋 *By* *Barrister* S@dy💋 *Dedicated* 2 *my* *lovely* *Sisters* *Samirah* *Muhammad* *Sanusi💋* *Hauwau* *Muhammad* *Sanusi* 💋 *Zarah* *Muhammad* *Sanusi💋* *Halima* *Muhammad* *Sanusi* 💋 *Amina* *Muhammad* *Sanusi*💋 *Nd* *lastly* *Hafsat* *Muhammad* *Sanusi*💋 *Sister's* *lyk* *no* *others* I *love* *u* *wujiga* *wujiga💘💘* *💞Banmanta* *Reader's* *ba* *Dom* *kuna* *raina* *Allah* *yabarmu* *tare* *da* *qaunar* *juna* 💞💞💞💞💞💞💞💞💞 *Mijin* *barrister* 117-118 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖"Ridwan "yace sannan kuma... Maidubu ta dakatar dashi da fadin, ba wani sannan kuma me? Me xaka gayamin yanxu bayan kagama ja mana abun kunya! har iyayenmu sunsan me muka aikata a Daren jiya! wannan wanne irin abun kunya ne? "Tana fadin maganar ta fashe da kuka mai sauti Ridwan ya rungumeta yanata aikin rarrashi da qer yasamu tayi shuru ya rarrasheta akan yayi mata wanka taqi yarda ya sangameta tanata dukan faffadan qirjinshi sannu sannu har dariya ta bashi, ya direta a toilet "tace batason yayimata wanka kawae ita yafita ya bata wuri dariya yayimata ta sake fashewa da kuka tana fadin ai dama nasan yanxu shikenan kabar sona tana kuka tayi maganar da sigar shagwaba. "Ridwan sae da ya matsu dab da ita har suna shaqen nunfashin juna Maidubu ta sauke idonta a qasa Dom bata iya hado ido dashi akan kunya, amma shi ko ajikinshi baiji kunyarta ba dom har neman hada ido yake da ita amma sam taqi yarda. "yace baby karkiyi qusquren saka wannan maganar a ranki, darajjar duk Wata ya' mace a duniya shine tabada haqqin aure a ranar da taje gidan mijinta, matukar ba *period* take ba, rashin yin hakan yakan iya sanadiyyar abubuwa da dama maras dadi a rayuwar maaurata! sannan kuma wallahi soyayya da nake maki a yanxu taninka sau dari akan wace nakeyimaki a da, kisani kinsa mijinki farinciki maras misaltuwa har wani nishadi nakeji wanda bantaba jin irinshi ba a rayuwa ta,,,,, kai baby Allah dae yayi maki albarka kawae, kin hado baby wallahi kinhado "in nd out" yayi murmushi ya shafa fuskarta yana "fadin "I LOVE U MRS RIDWAN" duk da tana cikin halin rashin lafiya amma sae da tayi murmushi mai sauti "tace pls kafita. "Fita yayi yana murmushi dom tunda tasamu sauqi shiko yadan samu natsuwa a ranshi, yaje yabude akwatinta ya dauko mata Wata atamfa super Sheraton mai Green white nd pink color dinkin Riga da siket ya aje mata akan bed ya wuce part dinshi shima wankan yayo yayi shiri cikin Wata dakakkiyar shadda white tasha kwado sosae ya sako white cover shoe da agogon hannunshi yayi kyau masha Allah. "Yafito xuwa part din maidubu" "Yana shiga yasamu har yanxu tana toilet, shiga toilet din yayi yaganta tsaye daure da towel ta cije lips dinta, Ridwan ya kalleta "yace lafiya dae madam? Shuru tayimai! yamatsu kusa da ita yana fadin kin qare wankan? Kai kawae tadaga mai alamar eh! Murmushi yayi "yace baby! yau kuma Wata sarauta akeji haka? bata tankashi ba tayi yun qurin taka qafarta sae ta tsaya da sauri, ta yamutsa fuska tana "fadin wash! Wash!! Kamata yayi da sauri yana "fadin Subhanallah!!! "Madam baki iya tafiya ne? "Tace Ridwan bana iya tafiya shikenan na xama gurguwa tasaki kuka ya shiga rarrashinta bai dauketa ba, ya xuba mata ruwan dumi "yace ta xauna ciki taqi, da kanshi ya kwance mata towel din ya sakata a ruwan xafin tasaki qara haka ya dafeta a ruwan xafin yana fadin yau kam Ridwan me laifi ne ga babynshi! Dom idan yabiye mata baxata bari ayimata gashin jikin ta ba. " tayita kuka haka ya lallabata ya fidda ta ya daura mata towel sannan ya daukota kamar Wanda ya dauko jaririya sae kan resting chair yadireta, da kanshi ya shafa mata mayukka ajikinta tanata xubamai shagwaba shiko sae biye mata yake. Ya shinfida mata prayer mat ya dauko mata hijjab tayi sallar asuba daga xaune tayi sallah ta qare ya shafa mata powder zai yimata kwalliya taqi yarda da kanta tayi dan simple makeup "tace baxata saka sutura ba sae ya fita Dariya yayi sosae sannan "yace in banda baby da abunta me kuma akemun boyo yanxu? ae duk kayana ne! yayi maganar yana dariya yafita yana fadin nabaki "5 minutes" kisaka kaya a jikinki bata tankashi ba yafita. "Maidubu tayi shiri tayi kyau masha Allah. amma har yanxu tana jin xafin jikin ta sosae hakan yasa tayi shirin a xaune, tayiwa jikinta barin turarukka masu kanshin gaske. Ridwan yashigo yana murmushi "yace wow my baby Kinga yarda kikayi kyau kuwa? Wayarta ce tayi qara ta duba Zarah ce ta dauka suka gaisa zarah tayimata tsiya bakadam ba, "tace kuma gata nan xuwa gidan, Maidubu taji dadi sosae sae a lokacin ta tuna da qawarta Dr Balkisu "tace Allah sarki qawata kila itama tasha wuya kamar ni! tana wannan tunaninne taji Ridwan yayi mata magana a kunne yana fadin madam me kike tunani? "tace ba komi! "Tace zarah "tace min gasunan xuwa "yace OK, ki tashi Kiyi dan tafiya ko jikin naki zai sake! kinji baby! da kanshi ya rika hannun ta suna Dan zaga bedroom dinta, tana fadin wash! "Soulmate nagaji yana fadin yi haquri kidan mudan kara zagawa kinji babynah! haka sukayita rawayar bedroom din har sae da maidubu tasoma kukan shagwaba sannan ya yarda suka xauna. Ridwan sae kallon ta yake yana murmushi, "tace "Soulmates lafiyar wannan kallon? Murmushin ya sake tare da fadin bakomi sae kuma "yace wash! wayyo mamana, wayyo Ridwan Dom Allah karka kasheni! yashiga ukku, sae kuma yasheqe da dariya. maidubu tasan ita yake jah abunda tayi ne yake fadi, ta dauko filo ta wurgamai yana dariya tasake dauko wani xata wurgamai wayarta tayi qara ta dauko taga aunty Sarah ce, ta dauka suka gaisa aunty Sarah tace gasunan a falon gidan, ta kashe wayar, Maidubu ta kalli Ridwan tana fadin nashiga ukku!! Yanxu ya xan yi sae sun gane halinda nake ciki . "Ridwan "yace ah! ah!! baby baxasu gane ba, tashi ki kara tafiyar inga, ta tashi tana tafiya sannu sannu take hada qafafunta. Ridwan "yace ta daure ta kara hade qafafunta, ta cije lips dinta takara hade qafafunta. Ridwan ya tafa mata hannu yana fadin idan kikayi hakan baxasu gane ba. "Haka kuwa akayi ya daukota sae da suka kawo kofar shiga fallon ya sauketa tashiga da qafarta suka gaggaisa da duk aunties dinshi shima ya gaisa dasu sannan yafita xuwa gidan momy daga can kuma sae wurin friends dinshi, don sunyi ta kiranshi daxun a waya" amma bai dauka ba sannan maidubu na cikin halin rashin lafiya. "Bayan xuwansu daga nan aunties din ta suma duk suka xo, gidan acan na hango qawayenta na India su Maryam, sae kuma na hango ⚖🎀Mijin Barrister fan's😘, Na hango "Girman Zaki fan's." Na hango "macce ta gari group cht," suma sunyi fita ta musanman sukaje yinin biki a gidan Amarya Mai-dubu. """" Friend's dinta suka taru Harda su Zarah akayi yinin biki, maidubu tadan samu sauqi kuma ta hada da dauriya sosae, hakan yahana mutane gane halin da take ciki aka ci, aka sha, akasa waqoqin aurensu har yamma sannan mutane suka watse, anjuma-anjuma duk mama ta kira waya tana fadin ya jikin ta kuma "tace kartayi anfanin da duk wani maganin matan da xa'a bata, ko qawayenta su kawo mata. mama "tace wasu maganikkan matan suna yiwa mata illa sosae Dom haka ba daga ance ga maganin mata ba shikenan mutum ya yarda sae ya sayema kanshi ciyo da kuddin shi a kiyaye. mama "tace ta rika amfani da ruwan dumi, da magarya, sassaqen bagaruwa, da ya'yan'ta sukam ta riqesu kam. haka itama momy lokaci xuwa lokaci ta kira taji ya jikin Maidubu. "Zarah ce kawae ta rage a gidan tabawa Maidubu shawarwarin yarda xata yi dakuma shawarwarin xaman takewar aure Maidubu gaji dadi sosae tayi sallar magarib a gidan sannan Nura da Ridwan suka shigo gidan tunda Maidubu taga zarah tana shirin tafiya ta tuna da daren jiya hankalinta ya fara tashi. Zarah tafito itada Nura shiko Ridwan da maidubu sukayi masu rakiya har mota suna tsaye har motarsu tafita gate sannan Ridwan ya kalli Maidubu yace....... *Barrister* *for* *life* 💋 *Muje* *xuwa* *wasa* *farin* *girki* 👄👄👄👄 *Mijin* *barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖* [14:13, 2/9/2018] Barista: ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ *MIJIN* *BARRISTER* 💋 *By* *Barrister* S@dy😘 *Dedicated* *2* *my daughter's* *Maryam* *Bello* *Naru*💞💞 *Hussai* *Bello* *Naru* 💞💞 *Amina* *Bello* *Naru*💞💞 *Nd* *lastly* *Sadiyya* *Bello* *Naru*💞💞 *I* *already* *hrt* *u Guy's 😊😜 my* *daughters* *my* *everything* *no* *one* *lyk* *u* *dear* *daughters* *love* *u* *die*💔 💔💔💔💔💔💔 "Sis Samira Malami ina kiran ki da babbar murya. kina qarfafa gwuiwuyin Barrister rashin ki online ba karamar illah yakemin ba ina qaunarki Mrs Mukhtar, Ga gaisuwar ban girma gareki Allah yakaremin ke yakawo dattin daki 😊🤝 *I* *LOVE* *U* *ALL* *MY* *FAN'S*💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 *Mijin* *barrister* *119* - *120* ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖"Ridwan "yace madam muje ciki ko? Ya riga hannunta suka shiga ciki duk hankalin maidubu a tashe yake, Dom batasan yanda Daren yau xai Kasan ce ba. Suka shiga har bedroom dinta tare yana riqe da hannunta,,,,,, Maidubu duk ta susu ce, "Ridwan yasan abunda takejiwa tsoro hakan yasashi yin dariya mai sauti, Maidubu ta kalleshi "tace mi halan? "Murmushi yayi "yace ba komi!. kiraye kirayen sallar ishah ne, ya karade garin Ridwan ya tashi yashiga toilet ya dauro arwallah yafito har lokacin Maidubu tana xaune a gefen gadonta Ridwan "yace madam xanje masjid Maidubu ta kalleshi "tace adawo lafiya ayimana addua "yace Ok, ya kara da fadin adduar samun Small baby a Daren yau ko? Fiddo ido tayi waje tayi Murmushi tana fadin "God Forbid! dariya yayi shima "yace idan na boye maki sae akare sallar banje masjid ba. "Da gudu gudu yafita "tace Allah ya kiyaye min kai! "yace amin babytah! ya sauko akan benen da gudu gudu tana komawa bedroom dinta ta gyaran dakin tsaf tayi turaren daki, ta dauko wayarta ta kira qawarta Balkisu, bugu biyu ta dauka suka gaisa Barr. Maidubu "tace qawata lafiya kike kuwa? naji muryarki tayi qasa sosae, "balkisu "tace kedae bari kawae qawata na wahala sosae a Daren jiya yanxu haka kwance nake bana ko iya tafiya sosae, hakan yasa ko yinin biki baa yimin ba, Dom kulle gidan yayi ya tafiya da key mutane sae kirana suke wae suna kofar gidana kuma a kulle gidan yake! sae kuma ta fashe da kuka tana fadin wallahi farouq bai tausayamin ba qawata! "maidubu tayita aikin rarrashinta har tadan natsu sannan tabata shawarwarin da itama aka bata sukayi sallama. Maidubu tayi xaune tayi tagumi "tace chab dijam Ashe ita kenan Ridwan ya tausayamata tunda mutane basuma gane Ridwan ya ta'ba taba. tana wannan tunanin har yadawo, yashigo part dinta tana ganin shi taji gabanta ya tsananta Faduwa sosae tashi tayi, tayi hanyar toilet Dom yin arwallah,tana tafiya tana fadin sannu da xuwa! "yace yawwa madam, xata shige toilet ya riqo hannunta ya janyota jikin shi "yace baby! nayi missing dumin jikinki daga jiya xuwa yau, ya mannata jikin shi sosae, murmushi tayimai idanunta ciki nashi, "tace Soulmate xanyi sallah "yace bakiyi sallar ba? Kai kawae tadagamai alamar Eh! Kara matseta yayi a jikin shi na fulaninta duk sun tokaremai qirji. yana fadin muje in kaiki toilet da kaina kinji baby tah. yayi maganar muryarshi na rawa sosae hankalin maidubu ya kara tashi ba Kadan ba da kanshi ya dauketa sae toilet ya direta yafito. "Arwallah tayi ta fito lokacin Ridwan yana waya da wani friend dinshi da suka xo auren shi Dom gobe xasu wuce garuruwansu har ta qare sallar yana waya, ta shiga toilet Dom yin wankan dare, Ridwan ya kare wayar yashiga toilet din tasamu tana hada ruwan wankan taimaka mata yayi suka hada ruwan tare suka saka turarukkan wanka a ruwan. Maidubu xata fita Ridwan ya riqeta yana fadin ina kuma xakije baby? "Tace fita xan yi har ka qare, "murmushi Ridwan yayi "yace halan xan qarene idan bakya kusa! Ae ke xakiyimin wankan! "Ido ta fiddo waje tana fadin ni kuma? "Yace eh! sosae kuwa, "tace pls kayi hakuri ko gida bana yiwa kaina wanka mamana kemin wanka. har dariya ta bashi da wannan maganar tata, riqeta yayi yana fadin ki natsu mana, baby! duk kin hargitse ji yarda jikin ki yake rawa me kike tsoro ne? nifa mijinki ne! pls ki daina banaso ki xama jaruma kinshi madam. Kai kawae tadaga mai alamar tau, "Ridwan "yace tau xaki yimin wankan yanxu?. kai ta shiga girgixamai tana fadin kayi hakuri "Soulmate! ba Xan iya ba! Ba xan iya ba wallahi!! """Tayi maganar idanunta na xubda kwalla jikin ta rawa kawae yake, RIDWAN ya dago kanta ya sharemata kwallar "yace karki damu kinji xan yiwa kaina amma kekam ni xan yimaki "tace ah! ah!! nafasa wankan, murmushi Ridwan yayi yana fadin wannan kam kin fada! ya juyata yana qoqarin bude mata xip din Riga. "Kuka tasamai amma bai fasa abunda yake ba, yana ciremata rigar yaga ko riyar nono ba tasaka ba, ae idanunshi na sauka akan nonuwanta da qir ya iya yade yawu a bakinshi ae Ridwan kasa hakura yayi sae da murjeta yarda yakeso, yakai bakinshi akan breast dinta yanata.... Kuka take sosae da qir tasamu ya saketa tanata qoqarin fita daga toilet din ya hanata fita ya kulle kofar ya cigaba da cire mata siket tanata kuka duk kan na fulaninta yayi ciwo sae xafi suke mata, yagama ciremata kaya ya cire nashi, runtse ido tayi ya matsu dab da ita tana jah da baya yana binta har suka kai ga bango ya rungumeta, tasaki kuka mai sauti tana fadin nashiga ukku. " murmushi yayi "yace Babytah! ke jaruma ce! a class! ke jaruma ce! a Court, miyasa baxaki xama jaruma a gidan aurenki ba? Miyasa kike nuna kasa wa a Matrimonial Home dinki? yayi maganar yana Kara shiga jikin ta, yana neman bakinta amma ta hanashi sae kawarda kanta gefe take tana fadin......... *Barrister* *for* *life* 💋 *Muje* *xuwa* *wasa* *farin* *girki* 👄👄👄👄 *Mijin* *barrister* ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ *MIJIN* *BARRISTER* 💋 *By* *Barrister* S@dy😘 *Dedicated* *2* *my* *adorable* *sister* *one* *nd* *only* *Zarah* *Skt* *Mrs* *Nura* *yarotella* 💔💔💔 Gold has its price but ur love for me is priceless. Thanks for ur unconditional love Zarah sokoto.💔💔 I don't think much. I do not think often. But when I think. I think of u dear zara😊💔💔 I hope u r getting better I miss u everyday. I m always thinking of u. So dis is what I say. Get well soon dear Zarah👏👏👏 *HAUSAWA* *NACEWA* *CIKAR* *MATSAYIN* *NONO* *A* *HADA* *DA* *FURA* *ZARAH* *KECE* *NONO* *BARRISTER* *FURA* *DAYA* *BAYAYI* *SAE* *DA* *DAYAN* *WALLAHI* *INA* *QAUNARKI* *ZARAH* *SOYAYYARKI* *TASOKE* *XUCIYAR* *BARRISTER*💘 *ALLAH* *YABARMU* *TARE* *YASHIGA* *TSAKANINMU* *DA* *MAGAUTA* . 🤝💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 *Mijin* *barrister* *121* - *122* ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Maidubu "tace kadaina Soulmate banaso Ridwan baya ko jinta Dom tuni natsuwarshi ta wushe shafa duk wani sashe na jikin ta yake bakinshi yana cikin nata yana yimata Wata irin sutsa mai rikitarda Wanda akewa, kuka tasake rushewa dashi na ban tausayi da qir tasamu ta kwaci kanta a hannunshi tana qoqarin bude kofar yasake riqo ta ta fige hannunta "yace "wait baby! baxan sake tabaki ba insha Allah, yayi ta rarrashin ta yana mayarda nunfashi wankan sukayi tare ya nadota a towel ya daukota sae bisa resting chair ya shafe mata jiki da dan karamin towel sumar kan Maidubu tana matukar bawa Ridwan shaawa hakanne yasa yake yawan wasa da sumar tata. '"Ya taje mata sumar ya shafa mata mayukkanta na hair akan, sannan ya shafa mata na jiki yana shafawa tana xuba mai shagwaba sae ya shafa "tace yadan kara murxawa sosae kuma idan yayi sosan takama fadin ah wash har dariya take bashi idan tayi wani abun duk da har yanxu baigama tattaro natsuwar shi waje daya ba, Maidubu batayi kwalliya ba. "Wata yar' Riga ce sharara iyakarta gwuwayyunta yellow color armless ce yamiqa mata yace tasa. zai fita tace wannan rigar xan saka?ni gaskiya...! Bata ida maganar ba yadakatar da ita da fadin baby kinason farincikina?? Tace sosae kuwa Ridwan yace tau kisaka wannan rigar ganinki a cikinta zai sani farin ciki kinji! Maidubu xata yi magana! "Ridwan "yace stop it baby don't argued me! kinji 'remember i am ur lovely husband! just obey my rules. "Command nake baki ba advice ba! kinji! "yayi maganar yana Jan hancinta "tace wash! "yace idan kin qare ina falo yayi maganar yana fita daga bedroom din, Maidubu tabishi da ido takawa yake cikin kasaita kwarjini yayi mata ba Kadan ba tayi murmushi a ranta take rayuwa tabbas tayi dacen miji son kowa. "" Tashi tayi, tayi shiri cikin rigar tasaka ribbon kalar rigar tayiwa jikin ta barin turare ta kalli kanta a mirror murmushi ta saki Wanda babu dalilin yinshi ita kanta tasan tayi kyau sosae sae kuma ta kalli yanda rigar ke showing breast dinta har kalar pant dinta ana gani kuma ga rigar tabi jikin ta sosae shuru tayi nadan lokaci gashi dae bata gama warke raunin da ridwan yayi mata ba kuma gashi bayada hakuri ko Kadan idan yana kusa da ita yafison yajishi a jikin ta, ta tabbata duk wani lafiyayyen namiji idan yaganta da wannan shigar dole ya... ""Tana wannan tunanin wayarta tahau ruri ta duba Ridwan ne ta daga Dom ta dauka yafita ne, "yace madam! Dom Allah ki fita haka nan karkiyi kwalliyar da idan nagani sae na nemi haqqina, kuma gashi bakida lafiya dariya tayimai "tace OK ganinan xuwa. "Tashi tayi har takai kofa ta sake kallon kanta sae taji kunyar fita a hakan dawowa tayi ta dauko hijab na yadi 4 har yana ja mata qasa ta saka tafito. "Ridwan najin rufewar door ya mayarda kallon shi ga kofar fitowa tayi, "ridwan na ganinta ya saki dariya yana fadin baby halan ana islamiyyar dare ne a nan area? Dariyar tayi itama tana fadin wace islamiyya kuma? Ni wajen mijina nazo! "Ridwan ya karaso wajen ta har suna iya shaqar nunfashin juna, yana fadin waya gayamaki ana xuwa ganin miji da irin wannan shigar? "Kamata yayi xuwa cire hijabin ta, riqemai hannu tayi tana "fadin pls "Soulmate! kadaina. "yace idan ban taba madam dita ba tawa xan taba! ko kinason ayimin kuwar dan shige ne? duk da tanajin tsoronshi amma sae da tayi dariyar maganarshi cigaba yayi da qoqarin cire mata hijab din tana yimai kukan shagwaba har ya rabata da hijab din. " Ridwan na cire mata hijab yaja ya tsaya waje daya kamar dutse ya kwora mata ido, Maidubu sakin kukan shagwaba tayi, ta rungumeshi wae Dom kar yaga jikin ta rungumar da tayiwa Ridwan wani irin tsam tsikar jikin shi tayi tare da kwararar qanshin jikin ta cikin hancinshi har yanxu Ridwan yakasa ko motsi jingine kawae yake ga bango kamar dutse. Maidubu ta jijigashi tana fadin ka yimin magana Soulmate dinahh. "Tayi maganar tana shafa lips dinshi, shuru yayi mata Maidubu ta huramai iskar bakinta mai tsananin qanshi sae a lokacin Ridwan ya lunshe idanunshi tare da ajiyar xuciya matseta yayi jikin shi sae da tayi yar qara! ahh! yakara matseta yana shafa bayanta "tace washhh! "Soulmate! banda qeta fa da xafi sosae. "RIDWAN ya cigaba da shafata ta ko ina, idonshi sun kada sunyi jah sosae,,,,, ya rufe idonshi yana fadin baby kece farin ciki na! baby baxan iya rayuwa babu ke ba, wallahi kin xama wani bangare a jikina, tayi shuru ta lafe a jikin shi tana saurarenshi. Dago kanta yayi ya bude bakinta ya saka harshensa yana lasar lips dinta yakare ya shiga tsotsar harshenta kamar minti yasaka hannunshi cikin rigarta yana shafa cikinta yana Dan matsa mata cikin Kadan Kadan "yace baby ko har kin anshi ajiyata ne? Maidubu ta kara shigewa jikin Ridwan Dom ya fara xautar da ita da salon soyayyarshi yana qoqarin fitar da ita hayyacinta dom shi Tuni yafita nashi hayyacin qafafunshi sae rawa suke har sun kasa daukar shi . "Wayarshi ce tayi ringing amma ko kallon iinda wayar take babu Wanda yayi, Dom sun kasa rabuwa da juna suna nan manne da junansu har akayi kusan 6 missed calls Maidubu ce "tace bakajin wayarka ne? RIDWAN "yace baby najita amma banason rabuwar jikinmu jin dumin jikinki yana samin natsuwa, shiyasa baxan iya daukar wayar ba, sae da tayi da qer tasamu ta kwace kanta a hannunshi, taje ta dauko wayar taga dadyn Ridwan ne! da sauri ta daga wayar ta axamai a kunne "tace kayi magana dady ne, muryar Ridwan tana rawa har yanxu idonshi suna kan breast dinta. Gaisawa yayi da dady. dady "yace angon Barrister ae na dauka jin qanshin angancin baya bari ka dauki wayar, "Ridwan yayi dariya "yace da girman kujerarka dadyna. "Dady "yace "my son" mai martaba sarkin Makkah zai koma saudiyya gobe! sannan yayiwa Maidubu kyautar mota kirar (klassin) black color sannan "yace yana son ku koma saudiyya da aiki kaida ita. "Ridwan yaji dadi sosae dady ya bawa Mai martaba wayar Ridwan yayi godiya ba Kadan ba yabawa maidubu wayar tayi godiya sae da ta kare godiyar sannan "ridwan yagayama ta kyautarda mai martaba yayi mata. Maidubu ta daka uban tsalle ta fada jikin Ridwan, "Ridwan "yace eyye lallai baby wannan uban tsalle haka Ashe kin warke kika barni ina famar kallon kwalelena Ridwan ya kara da fadin...... *Barrister* *for* *life* 💋 *Muje* *xuwa* *wasa* *farin* *girki* 👄👄 👄 👄 *Mijin* *barrister* ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ *MIJIN* *BARRISTER* *By* *Barrister* S@dy Dedicated 2 Abubakar captain tsoho's family, I am proud of my family.😘 family Over everything, nice 2 have myself in Captain tsoho's family💔💔💔💔💔💔💔 "We have indeed lost a nice person but shouldn't question? God why. We wipe our tears! God is in control. he knows why.😢 *MAY* *UR* *GENTLE* *SOUL* *REST* *IN* *PERFECT* *PEACE* 👏 *ALHJ* *ABBAKAR* *CAPTAIN* *TSOHO* *MY* *GRANDFATHER* *WE* *LOVE* *U* *BUT* *GOD* *LOVE* *U* *MOST* 😢😢 *LOVE* *U* *ALL* *MY* *FAMILY* 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 *Mijin* *barrister* 123-124 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Ridwan ya qara da fadin tau muje in dan rage xafi ko? Kallon shi tayi ido cikin ido, "tace me? Yace um. Yayi maganar yana lunshe idanunshi da suka koma kamar gauta riqeta yayi suka jingina a bango yana shafa bayanta yana yimata kamar tafiyar tsutsa ya hade fuskarsu ya manneta a hango qoqarin tureshi take amma ta kasa yashiga shafa sumar kanta yana saka kanshi cikin wuyanta yana shinshina wani irin qis tajiya a mararta saurin dafe ciki tayi tana "fadin wash! wash!! wash!!! wayyo! "Soulmate! kabarni haka nashi ga ukku banada lafiya. "Ridwan ya sake ta yana "fadin baby! lafiya? me yasameki? yayi maganar cikin sigar damuwa, kuka tasaki ta russuna a qasa tana riqe da mararta. kasa bashi ansar tayi sae kuka take....! Ridwan ya dauketa chak! sae kan bed. Ridwan ya kira family doctor dinsu "yace yaxo da sauri madam dinshi batada lafiya.! "Maidubu sae juyi take akan bed tana fadin wayyo! ita Allah ta shiga ukku, RIDWAN ya rungumeta yana kwallah sae sannu yake yimata. knocking door akayi Ridwan ya kalli Maidubu da duk surar jikinta ta bayyana. ya kalli door din hijab ya dauko ya rufemata jiki dashi sannan "yace 'yes come in...! Doctor yashigo suka gaisa da Ridwan, doctor ya tanbaya meke damunta ne? Ridwan "yace shima baisani ba amma yayimai bayanin abunda yaga tana yi. murmushi Doctor yayi "yace *PERIOD* *PAIN* takeyi. "RIDWAN ya fidda ido waje yana fadin what? Doctor "yace yes sir, I really means what I said. Allura doctor yayi mata yabashi magani "yace idan ta tashi tasha shi. """""Shuru Ridwan yayi na dan lokaci sannan "yace OK doctor ba damuwa xaka iya tafiya nagode, Sukayi sallama Doctor ya fita. Ridwan yayi tagumi aranshi yake rayawa anya kuwa zai iya hankurin rashin kusantar Matar shi har na tsawon kwananki? ya maido kallon shi gareta yana fadin sannu baby.! Maidubu batama San me yake ba, Dom tun kafin xuwan doctor bata cikin hayyacinta, Tashi Ridwan yayi ya cire mata hijabin da ya axamata, kwanciya yayi akan bed din ya rungumeta ya janyo blanket ya lullubesu akan qirjinshi ya maidota Maidubu a jikin ridwan ta kwana kiraye kirayen sallar asuba ne ya farkar da Maidubu. "Tana farkawa tayi adduar tashi daga bacci. taganta jikin mijinta kiss ta sakamai a fuska dom tasan bacci yake, ta tashi batajin ciwon komi yanxu a jikin ta, shiga tayi toilet, tana tafiya Ridwan yana kallon yarda take takawa cikin natsuwa da burgewa, murmushi yayi dom yaji dadin kiss dinda tayimai yasake rufe idonshi Dom batasan yatashi .... Tana fitowa ta tasake hawa bed din jikin shi tashiga shafawa tana "fadin Soulmate da siririyar murya a kunnenshi bude ido yafara sannu sannu ya rungumeta yana fadin karki tayarmin da hankali tunda safe Dom Allah kina wani shafani tunda kinsan duk maitata dolene inyi haquri har Kiyi tsarki ko? Sunne kai tayi a jikin shi tana dariya "tace katashi lokacin sallah yayi! Addua yayi yatashi yana miqa yashiga toilet yayo arwallah yafito jallabiyya yasaka "yace xan wuce madam! "tace adawo lafiya mijina. "Yace kajita wae mijina kamar Wata mai iya bada haqqen mijin! dariya "tayi "tace tafidae xa'a tayarda sallar kana nan tsaye fa. murmushi yasaka mata yana "fadin my wife! my baby! kiss ya saka mata yafito tabishi da ido tana murmushi. Maidubu tashiga gyaran bedroom dinta ta gyarashi tsaf ta gyara part dinta duka. tayi turaren daki ta fada toilet tayo wanka tafito tayi shiri cikin wata doguwar Riga yar kanti marrow color tayi kyau bakadan ba. Tayi simply makeup tayiwa kanta barin turare ta fada kitchen ta girka masu abuncin breakfast har ta kare Ridwan bai dawo gida ba, Dom idan ya kare sallah sae yayi karatun Qur'anic wannan qa idarsa ne. "Maidubu ta Jere abuncin breakfast dinta akan dining takoma bedroom din ta, tasake fadawa toilet tayo wani wankan tayi shiri cikin wani material goldin color yasha adandani ba Kadan ba Riga da siket, tasake yiwa jikin ta barin turare ta kunna TV falon tayi xaune akan kujera tana kallo Kasancewar yau bata sallah. Ridwan yana nufato gidan qanshi ne ke dukan hancinsa ya dauka a wani gidan ne qanshin ke fita kusa da layinsu amma abun mamaki yana karasowa gate din gidan shi yaji Ashe duk wancen qanshin soma tabi ne yake ji. "Yana shigowa falon qasa ya jingina ga kofa ya lunshe ido yana "fahin "wow! Allah yayi maki albarka babytah! Allah yabarni dake har abada karasowa yayi hanyar bedroom dinta ya hangeta xaune a falon sama Wanda ke sadaka da bedroom dinta da gudu ta rugo ta rungumeshi tana "fadin "U re welcome my y@deel! hannayenshi yasaka a bayanta ya rawaye hannunshi da qugunta yana "fadin thank u madam! murmushi suka yiwa juna ta bude hannayenshi ta jah shi kamar wani yaro, tana gaba tana tafiya mai shiga rai ta tada hankalin duk wani lafiyayyen namiji, ae ko Ridwan ya bita da ido suna tafiya tana riqe da hannunshi. Shiga tayi dashi har toilet dama ta hada mai ruwan wanka charbin hannunshi ta amsa ta ciremai jallabiyya da singlet ta ciremai dogon wandonshi yana kallon irin jajircewar da maidubu tayi yau wae harda ciremai kayan jikin shi, murmushi yasakemata itama ta mayarmai da martani. ""Xata fita yashiga girgiza mata kai yana ""fadin ina kuma xaki je ki cire wannan mana yayi maganar yana pointing boxer dinshi, maidubu ta fiddo ido waje sae kuma tayi dariya "tace ka cire da kanka ragema aiki ne nayi kawae, Dom banason ka wahala shiyasa na cirema wadannan din ma! dariya tayimai tayi saurin bude kofar tafito da gudu tana dariya dariyar yayi shima yana fadin xakiyi bayani idan nafito. "Maidubu ta dauki wayarta ta kira mamanta suka gaisa tagayama mama kyautar da mai martaba yayi mata mama "tace ae sunsani Dom suna gidan momy itada baba har Mai martaba ya wuce, suka gaisa da mama sukayi sallama, maidubu ta kira babanta shima suka gaisa, ta kira momy da dady suka gaisa suka samata albarka. "Ridwan yafito Maidubu ta tayashi shiri yayi shiri cikin kanan kaya Black jeans nd Green T-shirt tayi mai barin turare tasake riqo hannunshi xuwa dining suka xauna tun bata bude abuncin ba qanshinsa ke dukan hancin Ridwan har ita kanta. haka ta bude coolers din tayi serving mijinta ae Ridwan hadiyar yawu kawae yake Dom har yaji dandanon abuncin tun bai shiga bakinshi ba. Da kanta take bashi abunci a baki shima yana bata suna wasa da dariya Ridwan sae santi yake xubawa tana yimai dariya haka suka ciyarda junansu cikin farin ciki da annashawa, tabbas Ridwan yaji dadin aure ba abunda ya rasa a wajen Matar shi, da kanshi ya dauketa sae kan kujera ya xauna itako ta kwanta kanta na bisa laps(cinyoyi) dinshi, 'Dan kwalinta ya cire yashiga wasa da sumar kanta suna kallon Television. """"Wani NEWS NE AKA GABATAR NA WANI ALKHALI KUMA BABBAR COURT WATO SUPREME COURT OF NIGERIA, TAKAMASHI DA LAIFUKKA 2 KAMAR HAKA 1 BRIBERY ND CORRUPTION. 2 BREACH OF TRUST. "DA WADANNAN LAIFUKKAN COURT TA XARTAR WA JUSTICE USMAN SAHABI HUKUNCIN KISA TA HANYAR RATAYA. MAI GABATAR DA NEWS DIN "YACE "JUSTICE USMAN SAHABI yayi yun qurin aiwatar da kisan kai ga Wata Barrister "wace ta dau damarar fitarda masoyinta a prison, Wanda Allah ne kawae ya kudutar da ita da tuni justice yasa ankasheta. Mai karanta News din "yace mun samu wannan labarin ne a wajen daya daga cikin yaransa wadanda yake turawa suna aikata barna suna kashin mutane ba bisa haqqinsu ba. "yace irin qoqarin da Barrister tayi wajen tsira da rayuwarta har tayar motar ta suka harba amma hakan baisa ta tsayaba, "yace ganin hakan yasa tabashi sha'awa har ya daina harbinta abukan Operations dinshi ne kawae ke harbinta. ya dauko wayarshi yana videoting din yarda take gudu "yace kuma yaci alwashin xuwa neman aurenta amma qaddara ta riga fata Dom yasan tunda aka kamasu hukuncin Kisa ne akansu. """""Mai gabatar da News din "yace ga video kamar haka...!aka saka video tun inda suka gifta mata xare a hanya har inda tana fitowa motar ta, motar ta kama da wuta gata tsaye tana kuka amma tana kallon agogon hannunta ta ruga cikin court din da gudu. Mai gabatar da News din "yace qarshen labaran kenan, Allah ya kare mana imanin mu. da irin wannan ta addancin amin. "Ridwan da tunda aka saka News din yake kallon shi cikin firgita da tashin hankali, tsaye sukayi shida Maidubu Ana saka video yarda maidubu tasha kwakwarmaya a hanyarta ta ceton masoyi da Ridwan yaga Wurin da aka harbi tayar motar ta sae da ya runtse idonshi kwalla tana kwaranya. RIDWAN ya maido kallon shi gareta idanunshi tun daxun suke xubar kwallah. "murmushi tayimai..! "Ridwan yakasa magana ya tausayawa maidubu janyota kawae ya iya yi, ya rungumeta sosae a jikin shi tace....... Asha karatu lafiya.....!💞💞 *Barrister* *for* *life* 💋 *Muje* *xuwa* *wasa* *farin* *girki* 👄👄👄👄 *Mijin* *barrister*⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ *MIJIN* *BARRISTER* 💋 *By* *Barrister* S@dy😘 *I* *dedicate* dis page 2 Mrs Nura Makers Amarya bakya laifi ko kin kashe Dan..... Hhhhh amma fa bance ki kashe ba, aha....! Allah ya nuna min ranar da xan rakaki da qafata gidan Nura makers Amin. 👏👏👏👏👏 "U re now like a single soul living in two different bodies that seldomly meet. U shall meet one day on d altar to make the two bodies one nd inseparable. Cheers....💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 *IF* *U* *RE* *RELATED* *U* *MUST* *SURELY* *MEET* *AS* *HUSBAND* *ND* *WIFE* *AT* *APPROPRIATE* *TIME* . *CHEERS*. 💔💔💔💔💔💔💔 *Mijin* *barrister* 125-126 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖"Maidubu "tace kayi hakuri y@deel...! kadaina damuwa tunda Allah ya kudutar da rayuwata, itama hawayen take, Ridwan "yace dole inyi kuka, dole inyi kuka baby! Ashe ina raye abar qaunata xata iya shiga irin wannan halan? yayi maganar muryarshi na rawa sosae, Dom anbaliyar da kwallah keyi a fuskarshi, dago kanta yayi suna kallon juna idonshi cikin idonta! "yace baby baxan yafewa kaina ba, Maidubu kuka take tana tuna wannan ranar da rayuwarta tashiga garari itama amma hakuri take bashi amma hawayen Ridwan sun kasa tsayuwa. Kara saka idonshi yayi cikin nata yana "fadin baby!""' I love u. Baby I lo....ve.... U yayi maganar muryarshi na rawa sosae, kara shigewa jikin shi tayi suka rungumi juna ko wannensu yana xubda kwalla. RIDWAN "yace Baby U have been the pillar of support in my life nd today I wish to thank u for dat.Hannunta ta saka ta share mai hawayen. "tace No! man or woman becomes rich unless he/her enriches others. It begins wit coming 2gather, thinking 2gather, nd working 2gather wit loaded people lyk u 4 accomplishment of needed purposes. Thanks 4 ur company Mijina. tayi maganar tana murmushi tasaka hannunta ta share mai hawaye. shiko yasaka harshenshi yana lasar nata sannu sannu yake lasar fuskarta ya tsayarda abunda yake "yace baby har kunyarki nakeji kin sha wahalar rayuwa akaina har akayi qoqarin rabaki da rayuwarki. """"Idonshi yasake xub da kwalla Maidubu "tace Haba "y@deel...! "" pls kadaina xubda kwallar nan hakanan banaso kaji mijina. sake share mai kwallar tayi . "Yace madam """I lack enough words..! to thank u for ur goodwill towards me. Thank u once again baby. "Maidubu "tace ya isa haka, muje daki! ta riqa hannunshi kenan wayarshi tayi "ringing dady ne yake kiranshi! daukar wayar tayi, tayi picking ta axamai wayar a kunne, tana "fadin kayi magana dady ne, Ridwan na daukar wayar dady "yace yana nemansu yanxu. ""Ridwan "yace OK dady ba damuwa. Ridwan bai kashe wayarshi ba, ta maidubu ta hau ruri...! tana dubawa taga mama ce! "picking call din tayi amma sae taji mama na kuka! Arikice Barr. Maidubu take fadin mama lafiya? Meke faruwa ne?? Mama tace yata Allah yayi maki albarka Allah yasa Ridwan mijinki ne har gidan aljannah tabbas ke masoyiyar Ridwan ce Ashe da yanxu narasaki sae kuma mama tasake rushewa da kuka tana fadin yanxu aka saka News Muna lokaci.... Sae kuma ta cigaba da kuka, Maidubu saw hakuri take bata....! """"Ridwan ya anshi wayar yayita rarrashin mama sannan "yacewa mata suna nan xuwa yau insha Allah, mama taji dadi sosae tayi masu fatar alkhairi shima baba kuka yake ganin tashin hankalin da yar'su ta shiga. "Ridwan ya maido kallon shi ga Barr. "Yace madam! dady yana neman mu yanxu. muje gidan daga can muje in saukeki gidan Aunties da gidan Qawayenki ku gaisa har gidan zarah Dom inason mubar *NIGERIA* a satinnan xuwa saudiyya Mai-dubu tace OK . """Shiga tayi bedroom dinta ta dauko kyalenta Kasan cewar tana shirye cikin doguwar Riga Goldin color ta dauko marrow gyale ta dauko shoe marrow haka sarqa da yan kunne suma marrow da agogon hannunta shima marrow tasake yiwa jikinta barin turare, shima Ridwan ta kara shirya shi amma ba Wanda ya chanxa kayan jikin shi Dom basufi 1hour da sakasu ba, Maidubu ta dauko tufafinta kaya kala 1 ta saka a bag dinta . Suka fito tafiya suke abun gwanin ban shaawa suka jero har parking space din gidan, "Bodyguards din shi suka taso suka budemasu mota Ridwan "yace su shiga Wata motar kawae har driver din shi, Dom yau dagashi da madam xasu shiga wannan motar, bodyguards 4 kawae sun isa sauran suyi xaman su kawae, haka kuwa akayi. Kasan cewar Ridwan bai dauki rayuwa da xafi ba, shi yasa ko bodyguards bayaso amma momy da dady sunce dole yayi bodyguards bayan fitowarshi PRISON haka ya hakura ya amince da abunda iyayenshi keso. Bodyguards suka bude masu mota Ridwan yashiga gefen mai xaman banxa, Barr. Ta kalleshi "tace yadai ba kace daga ni sae kai xamu shiga wannan motar ba? "Gira Ridwan ya daga mata, yana fadin eh! Yau inason inga yanda madam din tawa take driving ne a xahiri! Dom Wanda na gani a TV yayi matukar birkitamin lissafi. dariya tayimai sosae. "" Tace ae wannan gudun banma San yarda nakeyinshi ba wallahi, dariyar yayi shima ya kad'a kanshi yana "fadin Allah sarki baby Allah yayi maki albarka! "tace amin...! shigowa motar tayi ta sakamai kiss a lips dinshi, "Dom tasan halinshi yanxun ma idanunshi zasu iya cikowa da kwalla amma tana sakamai kiss din yayi murmushi. "Yace wannan kiss din baiyi mai dadi ba, dom unexpected yajishi...! dariya tayi "tace OK! ka shirya inma wani? sae da yasaki murmushin gefen baki sannan "yace na shirya madam!. Tana kai bakinta saitin nashi ya dafeta ya saka bakinta cikin nashi yashiga tsutsar harshenta har na tsawon lokaci! yasaka hannunshi zai bude zip din rigarta ta riqe mai hannu tana "fadin pls Y@deel kadaina, """"Ridwan ya marairaice yana "fadin Dom Allah baby..! karki hanani, ina cikin damuna pls baby! "Shuru tayi mai " bata tankashi ba ta rufe idonta kawae tana kwallah, harshe yasaka ya lashe kwallar ya saka hannunshi ya bude xip din,,! hannuwanshi yasaka cikin rigar yashiga shafa breast dinta yana socking din...... Ya shiga Wata sabuwar duniya sunfi 30 minutes, a hakan da qir tasamu yabari ta mayarda xip din, sunata mayarda nunfashi "Ridwan ya jingina ga kan site idonshi rufe kamar mai bacci Allah yasa motarda suke ciki "Tinted ce! da "Ridwan yasa angama ganinan. Kallon shi tayi tasaki murmushi yanxu hankalinta kwance batada fargaba, Dom tasan tana Period kuma dolene yayi haquri har takare kuma tasan xuwa lokacin da xata yi tsarki ta warke raunin da yayi mata Dom har yanxu tana jin radadi amma ba sosae ba, more especially idan taje fitsari. """Ridwan ya daga dira diran idanunshi da suka rikide suka koma jah! ya qureta da ido murmushi ta saka mai "tace yadae! y@deel? "Ridwan "yace Baby! ina bukatarki sosae a yau! kuma gashi banada damar Kasancewa dake a yau. Baby bana sha'awar kowa sae ke matata, ina tare da masifaffiyar sha'awarki Kunya ya bata ta kawar da kanta gefe batare da ta yimai magana ba. key tayiwa motar sannan tayi "hone Dom bodyguards su xama ready! taja motar suka fito Gete. Gateman sai adduar xuwa da dawowa lafiya yake masu, tuqi take cikin natsuwa da kwancin hankali, Ridwan yasaki murmushi "yace Barrister! Barrister!! "Barrister my love. Murmushi ta sakamai '"yace tabbas ni Dan gatan Barrister ne, kuma gani *MIJIN* *BARRISTER* dariya tayi sosae ta daki Stary tana "fadin daina yimin xuga kar kaina ya fashe, murmushi yasaki yana "fadin Barrister my love. Da wannan firar har suka iso gate din gidan dady, hone tayi geteman ya leqo yana ganinsu ya koma da gudu gudu ya bude masu gate yanata xubamasu gaisuwa suka amsa da girmamawa, motarsu tashiga gidan Mai-dubu tayi parking! a parking space din gidan.... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ *MIJIN* *BARRISTER* 💋 *By* *Barrister* S@dy😘 *I* *dedicate* dis page 2 Mrs Nura Makers Amarya bakya laifi ko kin kashe Dan..... Hhhhh amma fa bance ki kashe ba, aha....! Allah ya nuna min ranar da xan rakaki da qafata gidan Nura makers Amin. 👏👏👏👏👏 "U re now like a single soul living in two different bodies that seldomly meet. U shall meet one day on d altar to make the two bodies one nd inseparable. Cheers....💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 *IF* *U* *RE* *RELATED* *U* *MUST* *SURELY* *MEET* *AS* *HUSBAND* *ND* *WIFE* *AT* *APPROPRIATE* *TIME* . *CHEERS*. 💔💔💔💔💔💔💔 *Mijin* *barrister* 125-126 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖"Maidubu "tace kayi hakuri y@deel...! kadaina damuwa tunda Allah ya kudutar da rayuwata, itama hawayen take, Ridwan "yace dole inyi kuka, dole inyi kuka baby! Ashe ina raye abar qaunata xata iya shiga irin wannan halan? yayi maganar muryarshi na rawa sosae, Dom anbaliyar da kwallah keyi a fuskarshi, dago kanta yayi suna kallon juna idonshi cikin idonta! "yace baby baxan yafewa kaina ba, Maidubu kuka take tana tuna wannan ranar da rayuwarta tashiga garari itama amma hakuri take bashi amma hawayen Ridwan sun kasa tsayuwa. Kara saka idonshi yayi cikin nata yana "fadin baby!""' I love u. Baby I lo....ve.... U yayi maganar muryarshi na rawa sosae, kara shigewa jikin shi tayi suka rungumi juna ko wannensu yana xubda kwalla. RIDWAN "yace Baby U have been the pillar of support in my life nd today I wish to thank u for dat.Hannunta ta saka ta share mai hawayen. "tace No! man or woman becomes rich unless he/her enriches others. It begins wit coming 2gather, thinking 2gather, nd working 2gather wit loaded people lyk u 4 accomplishment of needed purposes. Thanks 4 ur company Mijina. tayi maganar tana murmushi tasaka hannunta ta share mai hawaye. shiko yasaka harshenshi yana lasar nata sannu sannu yake lasar fuskarta ya tsayarda abunda yake "yace baby har kunyarki nakeji kin sha wahalar rayuwa akaina har akayi qoqarin rabaki da rayuwarki. """"Idonshi yasake xub da kwalla Maidubu "tace Haba "y@deel...! "" pls kadaina xubda kwallar nan hakanan banaso kaji mijina. sake share mai kwallar tayi . "Yace madam """I lack enough words..! to thank u for ur goodwill towards me. Thank u once again baby. "Maidubu "tace ya isa haka, muje daki! ta riqa hannunshi kenan wayarshi tayi "ringing dady ne yake kiranshi! daukar wayar tayi, tayi picking ta axamai wayar a kunne, tana "fadin kayi magana dady ne, Ridwan na daukar wayar dady "yace yana nemansu yanxu. ""Ridwan "yace OK dady ba damuwa. Ridwan bai kashe wayarshi ba, ta maidubu ta hau ruri...! tana dubawa taga mama ce! "picking call din tayi amma sae taji mama na kuka! Arikice Barr. Maidubu take fadin mama lafiya? Meke faruwa ne?? Mama tace yata Allah yayi maki albarka Allah yasa Ridwan mijinki ne har gidan aljannah tabbas ke masoyiyar Ridwan ce Ashe da yanxu narasaki sae kuma mama tasake rushewa da kuka tana fadin yanxu aka saka News Muna lokaci.... Sae kuma ta cigaba da kuka, Maidubu saw hakuri take bata....! """"Ridwan ya anshi wayar yayita rarrashin mama sannan "yacewa mata suna nan xuwa yau insha Allah, mama taji dadi sosae tayi masu fatar alkhairi shima baba kuka yake ganin tashin hankalin da yar'su ta shiga. "Ridwan ya maido kallon shi ga Barr. "Yace madam! dady yana neman mu yanxu. muje gidan daga can muje in saukeki gidan Aunties da gidan Qawayenki ku gaisa har gidan zarah Dom inason mubar *NIGERIA* a satinnan xuwa saudiyya Mai-dubu tace OK . """Shiga tayi bedroom dinta ta dauko kyalenta Kasan cewar tana shirye cikin doguwar Riga Goldin color ta dauko marrow gyale ta dauko shoe marrow haka sarqa da yan kunne suma marrow da agogon hannunta shima marrow tasake yiwa jikinta barin turare, shima Ridwan ta kara shirya shi amma ba Wanda ya chanxa kayan jikin shi Dom basufi 1hour da sakasu ba, Maidubu ta dauko tufafinta kaya kala 1 ta saka a bag dinta . Suka fito tafiya suke abun gwanin ban shaawa suka jero har parking space din gidan, "Bodyguards din shi suka taso suka budemasu mota Ridwan "yace su shiga Wata motar kawae har driver din shi, Dom yau dagashi da madam xasu shiga wannan motar, bodyguards 4 kawae sun isa sauran suyi xaman su kawae, haka kuwa akayi. Kasan cewar Ridwan bai dauki rayuwa da xafi ba, shi yasa ko bodyguards bayaso amma momy da dady sunce dole yayi bodyguards bayan fitowarshi PRISON haka ya hakura ya amince da abunda iyayenshi keso. Bodyguards suka bude masu mota Ridwan yashiga gefen mai xaman banxa, Barr. Ta kalleshi "tace yadai ba kace daga ni sae kai xamu shiga wannan motar ba? "Gira Ridwan ya daga mata, yana fadin eh! Yau inason inga yanda madam din tawa take driving ne a xahiri! Dom Wanda na gani a TV yayi matukar birkitamin lissafi. dariya tayimai sosae. "" Tace ae wannan gudun banma San yarda nakeyinshi ba wallahi, dariyar yayi shima ya kad'a kanshi yana "fadin Allah sarki baby Allah yayi maki albarka! "tace amin...! shigowa motar tayi ta sakamai kiss a lips dinshi, "Dom tasan halinshi yanxun ma idanunshi zasu iya cikowa da kwalla amma tana sakamai kiss din yayi murmushi. "Yace wannan kiss din baiyi mai dadi ba, dom unexpected yajishi...! dariya tayi "tace OK! ka shirya inma wani? sae da yasaki murmushin gefen baki sannan "yace na shirya madam!. Tana kai bakinta saitin nashi ya dafeta ya saka bakinta cikin nashi yashiga tsutsar harshenta har na tsawon lokaci! yasaka hannunshi zai bude zip din rigarta ta riqe mai hannu tana "fadin pls Y@deel kadaina, """"Ridwan ya marairaice yana "fadin Dom Allah baby..! karki hanani, ina cikin damuna pls baby! "Shuru tayi mai " bata tankashi ba ta rufe idonta kawae tana kwallah, harshe yasaka ya lashe kwallar ya saka hannunshi ya bude xip din,,! hannuwanshi yasaka cikin rigar yashiga shafa breast dinta yana socking din...... Ya shiga Wata sabuwar duniya sunfi 30 minutes, a hakan da qir tasamu yabari ta mayarda xip din, sunata mayarda nunfashi "Ridwan ya jingina ga kan site idonshi rufe kamar mai bacci Allah yasa motarda suke ciki "Tinted ce! da "Ridwan yasa angama ganinan. Kallon shi tayi tasaki murmushi yanxu hankalinta kwance batada fargaba, Dom tasan tana Period kuma dolene yayi haquri har takare kuma tasan xuwa lokacin da xata yi tsarki ta warke raunin da yayi mata Dom har yanxu tana jin radadi amma ba sosae ba, more especially idan taje fitsari. """Ridwan ya daga dira diran idanunshi da suka rikide suka koma jah! ya qureta da ido murmushi ta saka mai "tace yadae! y@deel? "Ridwan "yace Baby! ina bukatarki sosae a yau! kuma gashi banada damar Kasancewa dake a yau. Baby bana sha'awar kowa sae ke matata, ina tare da masifaffiyar sha'awarki Kunya ya bata ta kawar da kanta gefe batare da ta yimai magana ba. key tayiwa motar sannan tayi "hone Dom bodyguards su xama ready! taja motar suka fito Gete. Gateman sai adduar xuwa da dawowa lafiya yake masu, tuqi take cikin natsuwa da kwancin hankali, Ridwan yasaki murmushi "yace Barrister! Barrister!! "Barrister my love. Murmushi ta sakamai '"yace tabbas ni Dan gatan Barrister ne, kuma gani *MIJIN* *BARRISTER* dariya tayi sosae ta daki Stary tana "fadin daina yimin xuga kar kaina ya fashe, murmushi yasaki yana "fadin Barrister my love. Da wannan firar har suka iso gate din gidan dady, hone tayi geteman ya leqo yana ganinsu ya koma da gudu gudu ya bude masu gate yanata xubamasu gaisuwa suka amsa da girmamawa, motarsu tashiga gidan Mai-dubu tayi parking! a parking space din gidan.... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ *MIJIN* *BARRISTER*💋 *By* *Barrister* S@dy😘 Dedicated 2 All world's mijin barrister fan's 😘 INA KIRANKU DA BABBAR MURYA MASOYANA, QAUNARKU TA SOKE MIN HEART, A DUK INDA KUKE KUSA A RANKU BARRISTER TANA QAUNARKU KAMAR YANDA KUKE QAUNARTA, KUN NUNA KULAWA SOSAE AKAN WANNAN NOVEL BARRISTER TA GAISHEKU.💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 *_MASOYANA_* *_INDA_* *_RAI_* *_HADUWA_* *_DAKU_* *_BANFIDDA_* *_RAINA_* *_BA_* *_INA_* *_QAUNARKU_* *_IRIN_* *_SOSAN_* *_NAN_* *_INAJI_* *_DA_* *_READERS_* *_ADUK_* *_INDA_* *_KUKE_* *_ANA_* *_MUGUN_* *_TARE_* 😊🤝 *_Aunty_* *_FIDDAUSI_* *_SODANGI_* Allah ya jikan mahaifanki Allah yasa aljannah ce bakomarsu da daukacin musulmai baki daya👏👏 _YAWAN_ COMMENTS YAWAN _TYPING_😊 Mijin barrister 127-128 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Bodyguard's ne suka bude masu motar, suka fito su momy najin tsayuwar mota ta leqo ta window benenta tana ganin su RIDWAN ne ae momy ko hijab babu ta rugo harabar gidan, Rungume Maidubu tayi ta saki kuka Maidubu da Ridwan sukayita rarrashinta ta riqa hannayensu xuwa cikin gidan, dady yafito daga nashi bangaren maidubu sae da ta russuna har qasa ta gaida dady, dady ya amsa cikin girmamawa. Ridwan ya tashi tsaye yana murmushi yabawa dady hannu sukayi shaking hands suka gaisa..! dady ya xauna shima fatar alkhairi yayiwa Maidubu. '"Momy "tace Ridwan inason kasani bakada wace take Sonka da gaskiya sae Barrister! momy ta jawa Ridwan kunne sosae akan ya riqe matarshi da amana sun dau tsawon lokaci suna fira sannan sukayimasu momy sallama momy har dady basuso suka wuce da wuri haka ba, amma Ridwan "yace yanason suje gidan dangi yau dom ranar Friday yakeson su wuce saudiyya! suyi "week end! acan ranar Monday su fara shiga aiki....! "Su momy sukayi masu rakiya har mota sae da suka bar gate din gidan sannan su momy suka koma gida sunata sakawa yaran nasu albarka. Yanxu ma Mai-dubu taja motar bata tsaya ko ina ba sae parking space din gidan iyayenta. shiga sukayi itada mama suka rungumi juna suna murna mama taji dadin ganin yaranta cikin rayuwar farin ciki wato Ridwan da Barrister . "Ridwan ya russuna har qasa ya gaida mama innah ta fito itama suka gaisa suka wuce part din "Baba a falon qasa suka same shi suka gaisa sae albarka yake saka masu.. Maidubu tabar Ridwan a falon Baba tadawo part din mama fira suka Dan taba mama ta bawa Maidubu shawarwarin xaman aure daban daban, harda na tarairayar miji wani abun ma idan mama ta fada sae kunya ta lullube Mai-dubu . Wayar Mai-dubu ce! ta hau ruri, "Ridwan ne, dauka tayi yana fadin madam ki fito mu wuce kinji idan kin gama shan nono! dariya tayi sosae ta tashi tayiwa mama da innah sallama har baba sannan sukayimasu rakiya har motarsu sukayi masu bankwana suka wuce nan ma sae da Mai-dubu tayi kukan rabuwa da mama, Ridwan sae dariya yake yimata yana janta wae idan bata daina kukan rabuwa da mama baxai sake kawota wajen mama ba har sae taxo jego idan ta samomai little baby. Suka wuce gidan Balkisu Maidubu na dokin ganin qawarta Balkisu. Maidubu tashiga gida suka rungumi juna da murna haka sukayita firar first night dinsu da irin wahalhalun da sukasha a wannan daren Sae da 'ridwan yakira maidubu sannan tayiwa qawarta sallama suka wuce Haka sukayita yawon gidan yan uwa da aunties dinta da na Ridwan gidan zarah ne qarshe Dom daga nan gida xasu wuce,. """""" sukayi hone gateman yabude masu suka shiga har Ridwan Dom sunyi waya da Nura "yace yana nan gida Maidubu da zarah suka rungumi juna sunata tsalle da murna Nura da Ridwan sae dariyar matansu suke kuma suna jin dadin irin qaunarda ke tsakanin matansu. dariya Ridwan yayi yana Fadin eyyah! eyyah!! Barrister nah! yayi maganar yana 🤔..... dariya tayi mai, zarah "tace qawata muje bedroom dina Dom naga angon nan xai saka mana ido! suka shige ciki. RIDWAN yabita da ido yana murmushi..... "Kiraye "kirayen sallar magarib ne aka fara Nura da Ridwan arwallah sukayi Dom xuwa masjid . Maidubu tayi sallah ta shiga toilet din zarah tayi wanka tayi shiri cikin wata atamfa mai launin milk da brown dinkin riga da siket tayi kyau sosae masha Allah tayiwa jikinta barin turare kala daban daban, tayi kwalliya sosae. Zarah ce ta kalli Maidubu "tace qawata wannan kwalliya haka anya kuwa Ridwan zai iya jurewa..?. murmushi Mai-dubu tayi, tana fadin ae dole ya jure tunda ba dama ya tabani, dariya Xarah tayi tace shine xaki saka Dan bawan Allah a wani hali dariya sukayi suka taba hannu. Maidubu tace wallahi Zarah wannan rawarkan na RIDWAN har tsoro yakeban. Dariya Xarah tayi "tace amma kinsan idan kika qare period dinnan xaki jigatu a hannunshi, Dom yanxu nasan ya kwadaitu sosae. "wannan period din baiyiwa Ridwan adalci ba dariya Mai-dubu tayi. Nura ne yashigo bedroom din da sallamarsa yana fadin... Amarya angonki .yana falo "yace ki fito ku wuce! da haka suka fito ae Ridwan yana ganin kwalliyarda madam dinshi ta chanchada ae Tuni yanemi natsuwarshi yarasa sae Binta da ido kawae yake yana hadiyar yawu....! "Su Nura da zarah rakiya sukayimasu har mota sannan suka dawo gida. Kukan shagwaba Maidubu ta saki a motar tana "fadin ita tagaji da driving dinnan. riqeta Ridwan yayi yana fadin dadina da babyn tawa akwae ragganci. yayi maganar cikin sarqewar murya "yace kingaji ne? Baki ta turu gaba ta gyad'a kai alamar eh! murmushi yayi ya lunshe ido yana "fadin baby xan mutu....! wallahi baby xan mutu......! yayi maganar cikin sexy voice.. """"Ido tabude tana "fadin mutuwa fa kace? Haba y@deel! kadaina furta irin wannan maganar ba dadin ji! "Ridwan "yace baby! "tace naam! "Yace kwana nawa kikeyi idan kina period, shuru tayimai, bude hannayenta yayi yasaka nashi a ciki yana fadin ki gayamin pls. batayi magana ba, sae kawae jin daukar kwallan Ridwan tayi a hannunta . Kallon shi tayi duk da akwae dubu a wajen bata iya ganin fuskarshi da kyau ba. hannunta ta fidda cikin nashi takai hannunta a fuskarshi Kwallah kebin fuskarsa ba tsaitsayawa. Wata kebin wata saurin dauke hannun nata tayi, tana "fadin subhanallah! Y@deel lafiya meya faru ? Kuka yasaki kamar yaro ya rungumeta yana "fadin ki bani amsar tanbayar da nayi maki Dom Allah kinji babytah. riqe shi tayi tana "fadin Y@deel xanyi wanka gobe kwana 3 nake tayi maganar tana share kwalla a idanunta. "Ido Ridwan ya fidda yana murmushi "yace da gaske?. "tace eh! rungumeta yayi yana shaqar qanshin ta daga nan ya hade bakinsu hannu yaje sakawa a cikin rigarta ta riqe mai hannun tana "fadin pls. kadaina Y@deel abunda kiyimin ma daxun har yanxu breast dina xafi suke, bai iya yimata magana ba amma yasake hade bakinsu yaci gaba da tsutsar ta yana shafa cikinta da gashinta sun dau tsawon lokaci Ridwan yana manne da Maidubu. Sae da tasoma kukan gajiya sannan Ridwan ya haquri yasake ta. jikin shi duk rawa yake Kallonta yayi sosae yace Baby Allah yayi maki albarka! Allah yabaki aljannah dalilin biyayyar ki ga miji. yakasa driving wayarshi ya daga ya kira driver dinshi a waya """yace yafito a motarsu yashigo tashi motar yajasu. haka bodyguard din yafito ixuwa motarsu Ridwan. RIDWAN ya fito itama ta fito suka koma sit din baya Ridwan ya kwatantawa driver wani Supermarket "yace can xasuje, Ridwan ya janyota jikin shi ya rungumeta gam yana "fadin gobe da safe nakeson mubar Nigeria Dom a saudiyya nikeson nayi sallar Juma'a. Yau takama Friday tun safe suka gama shiri an shirya "jet bodyguards dinshi dana Mai-dubu duk suka fito. akwatayyensu da duk wasu kayanda xasu bukata suka debo aka saka a "jet suka shiga drivers suka shiga "jet dinsu yadaga daga Nigeria xuwa saudiyya. _Kuyi_ _haquri_ _da_ _wannan_ _Reader's_ _wallahi_ _ban_ _samu_ _kaina_ _bane_ _kwannan_. *_LOVE_* *_U_* *_ALL_* 💋💋💋💋💋💋💋💋💘 Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ *MIJIN* *BARRISTER* 💋 By Barrister S@dy😘 _Wannan_ _shafin_ _naki_ _ne_ _aunty_ _ta_ _kuma_ _Hajiyata_ _adduar_ _ki_ _tana_ _tasiri_ _ga_ *_WRITERS_* *_NA_* *_HAKURI_* *_DA_* *_JURIYA_* *_ONLINE_* *_WRITERS_* _godiya_ _maras_ _adadi_ _gareki_ *_HAJIYA_* *_NAFISAT_* _Qaunata_ _gareki_ _bata_ _qarewa_. _love_ _u_ _die_ 💘 _JINJINA_ _GA_ _YAN_ _GROUP_ _DIN_ _HAKURI_ _DA_ _JURIYA_ _ONLINE_ _WRITERS_ _Barrister_ _ta_ _gaisheku_ .💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 Mijin barrister 129-130 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖"Jet dinsu bai dire ko ina ba sai a compound din gidan da Ridwan ya qera masu a saudiyya. Fitowa sukayi aka shiga masu da kayan su cikin gidan, Mai-dubu tabi gidan da kallo ta kalli Ridwan kallon mamaki fuskarta cike da alamar tanbaya? tun kafin tayi magana: Ridwan ya shafi lips dinta da sukasha pink lips yana "fadin Madam nasan tanbayar da kikeson yimin! tau wannan gidan mallakinki ne, na mallaka maki shi har abada, muje ciki hannunta yajah amma ta tirje idanunta sun ciko da kwallah kallonta yayi yana murmushi yana fadin me akayi na xubarda hawaye ? Kiyi haquri baby banason ganin damuwa a tartare da fuskarki! hannunshi yasa ya share mata kwallah, rungumeshi tayi sosae har na fulaninta sun tottokare faffadan qirjinshi, kuka ta saki tana """"fadin I LOVE U! I ... LO..VE... U!! Y@deel tayi maganar muryarta na rawar kukan da take. "Ridwan yashiga shafa bayanta da sumar kanta yana fadin ganinki a wannan halin zai sa in fara Xargin ni mai laifi ne, kuma idan har na Kasance mai laifi gunki wallahi baxan yafewa kaina da rayuwata da sukayi sanadin shigarki damuwa. ""Mai-dubu sakin Ridwan tayi. "tayi knelling a gabanshi tana """fadin narasa bakin yima godiya Y@deel kayimin komi a rayuwa, ba abunda na nema na rasa a wajenka! kayimin komi tun ban nema ba, kabani! "kuka tasake saki ta daga kanta ta kalli gidan "tace gashi kuma yanxu """kace ka mallakamin wannan katafaren gidan ....! "Idanunshi sun kada sunyi jah! sanadiyyar ganin kukan abar qaunarshi hannayenshi yasa ya tadata tsaye ya rungumeta yana "fadin alkhairi danqo ne, baby kin manta alkhairinki gareni kin manta da taimakon Allah da taimakonki nake rayuwa a doron qasa? da yanxu ankasheni akan laifin da banada masanniya,. bayan nan kika yita yimin tanadin kanki har ranar da aka kaiki gidana kikayimin kyautar budurcinki Wanda ko kanana yam matan wannan xamanin da Muke ciki sun iya yawun taxubar balle Mace ishashshiya wace ba abunda Allah ya rage ta dashi kamar ki! yayi maganar yana shafa abunda yafi komi tsonemai ido breast dinta amma ta saman rigar ne yadan shafasu ba hannu yasaka ba. Qare lafewa jikin shi tayi "Ridwan yaci gaba da fadin Kinga ko nine da godiya ko?. "yayi maganar yana dago kanta amma taqi kallon shi murmushi yayi ya ja hannunta yana "fad'in barrister my love....! Shiga sukayi ciki ae gidan ya wuce misali abun kawae sae Wanda yagani Dom inaga idan danginta sukaje gidan tun a gate xasu fadi qasa akan kallon gidan irin su.. Samira malam Zarah sokoto Maryam Aliero da dai sauran...🤣 Kallon gidan take kamar Wata sokuwa "Ridwan yana janye da hannunta sae falon ta nasama suka xauna anan. already bodyguards sun shigo masu da kayansu tun sanda "jet yagama sauka. "Ridwan ya maido kallon shi ga Mai-dubu "yace madam yau kam ni angone ko? Dariya tayimai tana fadin ae dama kai angone murmushi yayi yana "fad'in Eh tabbas ranar da kika tare a gidana ni angone dom ranar nayi farin ciki irin wanda bantaba yi ba a rayuwata. amma bayan ranar shikenan nakoma angauro amma yau dai xan xama angon.....! "Dariya tayi sosae "tace har yau d'in angauro kake dom ni..... Sae kuma tayi shuru dariya yayi "yace chabd'i kina nufin me? yau ma baccin xan yi ina kallon kwalelena? tau wallahi ban yarda ba! jiya fa kwanan ki ukku yaune na 4 Kinga muje ma muyi wanka daga can Kiyi wankan tsarkin. ido ta fiddo waje tana "fad'in pls aa kayi wanka kai kadai dariya yayi ya dauketa chak sae toilet, kukan shagwaba ta saki tana sukuwa a jikin shi, dariya yake sosae har suka shiga toilet. """"Direta yayi yashiga qoqarin rabata da kayan jikin ta, batayimai musu ba. har ya ciremata kayan jikinta, tsalle ta kama yimai a toilet din tana ta xubamai shagwaba na fulaninta sae up nd down suke gasu tsaitsaye suna kallonshi. "Ridwan sae Binta da ido kawae yake miyon bakinshi na tsinkewa kasa haquri yayi yashiga shafarsu da xafi! da xafi! "Ridwan yakoma kamar mayunwacin xaki idonshi a rufe yake shafarta. ciwo tafara ji hakan yasa tafara qoqarin tureshi amma bakinshi da hannunshi sun manne a breast dinta kawae abunda aka sakawa gam...! "Da taga bayada niyyar kyaleta sae ta samai kuka. kukan ta na dira a kunnenshi yayi saurin bude idonshi Dom idan da abunda ya tsana baifi ganin ta cikin damuwa ba, ko ganin hawayenta hakuri yashiga bata. bubbuga qafarta tayi a qasa tana "fad'in ni ban haqura ba, sae na rama, dariya yayi "yace tau idan dai ramawar xata sa kiji sanyi a ranki na yarda ki rama kinji. cigaba tayi da bubbuga qafarta a qasa tana "fad'in ba yanxu xan rama ba kuma bana gayama sanda xan rama. dariya yayi yana "fad'in baby rigima chab nikam naso ganin quruciyarki nasan kinyi rashin ji ko? "Murmushi tayi "tace ni kayimin wankan bacci nakeji! wanka sukayi tare har da chudashi tayi amma daga kanshi xuwa cibiyarshi kawae. yayi yayi tayimai wankan duka amma Sam taqi yarda haka ya hakura. "amma Ridwan yaga chanji sosae a wajen Madam dinshi! kuma yaji dadin wankansu na yau, Dom batako rufe idonta ba dasuka fara wanka yau...! """"Mai-dubu ta rage kunyar mijinta yanxu Dom mama ta gayamata dole ta daina jin kunyarshi Dom ta faranta mai. dalilin wannan kunyar mijin, da mata keyi yayi sanadiyyar mutuwar aurarraki ba adadi. Hakan yasa Yanxu take qoqarin rage kunyar da take yimai. Shiri sukayi da kanta ta shirya mijinta, shima ya shirya ta, friends dinshi ne suka xo gidan suka gaisa da Mai-dubu sannan Ridwan yabisu sukaje masjid daga can sudan xaga gari. Maidubu tagama sallar ishah tana karatun Qur'an Ridwan yashigo da sallamarsa yaganta tana karatu. murmushi yayi yana "fad'in sannu madam! """"isa yayi ya kwanta rairam fuskarshi na kallon sama akan bed da alamar yadebu gajiya. "Tana idarwa ta tashi tayimai sannu da xuwa ya amsa da far arsa qarasowa tayi ta riqa hannunshi tana "fad'in muje in ciyarda kai da duk irin nau'in abunda kakeso! murmushi yayi "yace anya xaki iya? "tace why not?.. ido ya kashemata yana "fad'in saboda ke ragguwa ce! akan bed. dariya tayi tasaka hannunta akan fuska tana "fad'in Nifa bashi nake nufi ba.....! murmushi yayi yana "fad'in barrister my love!! "hannun shi taja sae kan dining abunci tabude mai kala 3 duk Wanda tabude idan qanshin shi yadaki hancin Ridwan sae ya lunshe ido, kallonta yayi sosae "yace duk nid'aya? "tace eh! murmushi yasaki yana kallon tsakiyar idonta yana "fadin Allah na roqeka kayiwa babytah! albarka! "Baby idan dai aljannarki tana Kasan kafata wallahi na dage qafar tawa Allah ya sanya ki cikin aljannah ma daukakiya! dariya tayi itama tana kallon cikin idonshi "tace amin tare da kai Mijina . Ridwan "yace shi yasa ako wanne lokaci soyayyarki da qaunarki suke dad'a qaruwa a xuciyata. Dom kedin tadaban ce, ko ina dadi.... abuncinki dadi! wankanki dadi! kallonki dadi! kalamanki dadi! muryarki dadi! balle uwa uba idan muka hade akan bed can kam xan ma iya rasa raina akan dadi! dariya tayi sosae Dom Ridwan yana bata dariya haka suka ci abuncin suka kare. """"qin bari yayi tayi tafiya DA kanshi ya dauketa chak sae bedroom dinta. Toilet suka shige sukayi wanka sukayi brush "tace itama sae ta daukeshi dariya tabashi haka ta duka wae ya hau "yace karfa na hau kisamin kuka! baki ta turo gaba tana fadin ita baxata yi kukan ba! haka Ridwan ya d'ale bayanta suka fito suna wasa da dariya ta saukeshi tana fadin wash....! "Shiri yayi cikin jallabiyya, Wata yar riga ta dauko tasaka iyakarta cinyoyinta, tasaka pant bata saka Brazier ba, lokacin yana waya da wani friend din shi daga Nigeria. yana kare wayar Mai-dubu tadawo gabanshi tana jujjuyawa tana "fad'in Y@deel nayi ?. qugunta yariqe yana "fadin baby kinyi kyau ba kadan ba. murmushi tasaka mai tana "fadin tnx duqowa tayi saitin fuskarshi ta fiddo harshenta ta lashi lips dinshi. Ae Ridwan riqeta yayi dama yana jira Dom duk tagama rikitashi amma ya lura batama San halinda tasaka shi a ciki ba....! "Hurt kiss yashiga aikamata tana biyemai ani nin rigarta yabude dom rigar mai aninan gaba ce. yashiga shafata tana kara bankarewa tana turama su daya a hannunshi daya a bakinshi kamar yaron goye haka yaketa....... Mai-dubu tashiga wata sabuwar duniya sae nishi take shima haka yafi 20 minutes akan breasts dinta ita ta dauka yau ma xataci bulus ne ta dauka wasa kawae zaiyi da breasts dinta kamar yarda sukeyi a kwanan nan sae taga yana famar kwatar haqqinshi. yafara qoqarin cire mata pant batasan a wace duniyar take ba Ridwan ya rabata da komi a jikinta ae Mai-dubu bata fargaba sae da tashi Ridwan yana neman hanya. tashiga qoqarin tureshi dom ta tuna irin wuyarda tasha a hannunshi last time. Tureshi take qoqarin yi amma ina ba dama dom Ridwan yayi nisa a wata uwa duniyar sae kukan dadi yake da taga batada qarfin tureshi, sae kawae tasaki kuka da qir yasamu hanya yana ta sabbatu yana "fadin magangannun da sun fi qarfin in fadesu nikam. Maidubu tasha kuka sosae tana ta.... "Readers ayi hakuri da writers ba Jan aji nake maku ba wallahi ina busy ne, ban samu xama ba Muna shirye shiryen bikin sister ta . Nasamu quskure a last page dina 127-128 da nace Mai-dubu tayi sallah qusqurene! ina nufin Xarah tayi sallah itako Mai-dubu tashiga wanka da fatar xa'a gafarceni👏 Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ *MIJIN* *BARRISTER* 💋 By Barrister S@dy😘 _Dedicated_ 2 *_MIJIN_* *_BARRISTER_* *_FAN'S_* _wannan_ shafin nakune _nagode_ _da_ _adduar_ _comments_ _dinku_ _soyayyarku_ _gareni_ _tabbas_ _ku_ _masoyana_ _ne_ . _Saqon_ _gaisuwar_ _Mai_ - _dubu_ _da_ _Ridwan_ _gareku_ _Sunce_ _agaisheku_ _da_ _irin_ _wannan_ _qaunar_ _da_ _Kuke_ _nuna_ _masu_ .💔💔💔 _Wannan_ _shafin_ _nakune_ _MIJIN_ _BARRISTER_ _FAN'S_ _kuyi_ _duk_ _yanda_ _kukeso_ _dashi_ _mallakinku_ _ne_ *_Ridwan_* _yace_ _agayamaku_ _sanadiyyar_ _qaunarku_ _gareshi_ _da_ _Ginbiyarshi_ _gaba_ _dayan ku_ _ilahirin_ _jamaar_ _MIJIN_ _BARRISTER_ _FAN'S_ _Ridwan_ _yace_ _ku_ _shirya_ _bana_ _xakuje_ _saudiyya_ _Dom_ _yin_ _aikin_ _HAJJI_ 😍😍😍 _INA_ _SONKU_ _MASOYANA_ _ALLAH_ _YABARNI_ _DAKU_ _HAR_ _ABADA_ 💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔💔🤝 Mijin barrister 131-132 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Mai-dubu tadaina kuka kan wuya, "Ridwan nashigar ta sae da tafeshe bed dinta da amai.....! "Ridwan baimasan tana yi ba, Sabbatu kawae yake tareda kukan dadi.... Sae da yasamu natsuwa ya janyo jallabiyyarsa yasako, tashi yayi yashiga toilet ruwan dumi yahada yafito.... Yanda yabar ta a kwance hakan ya sameta, daukarta yayi sae a lokacin ya lurada aman da tayi, akan wuya daukarta yayi chak sae toilet yau ma duk jikinta jini ne, kamar wannan ne first night dinsu, wanka yayimata har yanxu idonta a rufe suke kwalla har ta bushe a fuskarta yayi mata wanka yaje ya chanja bedshit ya goge inda aman ya taba ajikin bed din, Wata rigar kanti ya dauko mata har qasa take amma tana transferring sosae mai launin skyblue. """"Toilet yakoma ya saka mata rigar ya daukota sae kan bed yadireta, yakoma toilet shima wanka yayi ya dauro arwallah yafito sanye da wata jallabiyyar Sky blue, Sallah yagabatar Dom nuna godiyarshi ga Allah, baiyi ba addua kawae yake yiwa Maidubu tareda godiya ga Allah daya bashi Mace kamar Mai-dubu, adu'o'i yayi mata sosae sannan yayiwa kanshi yatashi ya gabatar da asuba ya qare, ya ninke darduma. bed din ya hau ya janyota jikin shi kanta saman faffadan qirjinshi rungumeta yayi sosae ya janyo blanket ya rufa masu, wani ajiyar Xuciya Maidubu tayi sannan tafara bude idonta sannu sannu! Bude ido tayi tana "fad'in dama haka aure yake? Idan haka ne don Allah ka maidani gurin mamanah wallahi ban isa aure ba. Idan ina gurin mamanah iyakata inci abunci inyi bacci kawae! Amma a gidan ka gashi kullum sae kayita yimin ..... "Ridwan ya shiga shafata yana "fad'in Dom Allah Kiyi haquri kinji. sannu madam! Shuru tayimai....! sanyin hawayenta ne yajiya a qirjinshi dago kanta yayi yaga fuskarta shataf da kwallah. sharema yayi yana "fad'in Kiyi haquri kinji baby! Dom Allah Kiyi haquri! wallahi idan dai ina tare dake ko banso wahal dake ba! Sae nayi loosing control dina, banasanin san da hakan take faruwa! Baby ke ce Bakida dama! wallahi nama rasa me xanyi maki kiji dadi a rayuwa. """"Sauke kanta yayi daga qirjinshi xuwa ga filo, ya sauko qasa knelling yayi yana "fad'in nayi laifi kam amma...... Bai ida maganar ba ta rairahu tana saman bed. tasaka hannunta ta rufemai baki tana hawaye tana "fad'in pls kaina bani hakuri! Dom Allah wallahi idan kana bani hakuri har kunya nakeji, nifa taka ce! kuma Matar ka ta sunnah. "banga laifinka ba. duk wahalar da nasha a kan raya sunnar annabi Muhammad (S.A.W). nasan ladata tana wajen Allah. lips dinta ta cije idanunta na fidda kwallah .....! "Ridwan yaji tausayin Mai-dubu bakadan ba, sae da yashare kwallah shima. ga kuma yanda takeyimai magana cikin kwancin hankali yana samai natsuwa ba Kadan ba. hakan yasa yakeson Kasan cewa tareda ita akoda yaushe . "Tashi yayi yahau kan bed d'in ya janyota jikin shi, yana "fad'in Madam Allah yayi maki albarka! Allah yayi maki albarka!! Dom Allah kigayamin duk fadin duniyar nan abunda kikeson insaya maki ko inyima ki. Nayi maki alkhawarin matuqar kuddi ko alfarma suna sayenshi sai na sayamaki shi ko duk dukiyata xata qare wajen sayenshi har inci bashi wallahi xan sayamaki shi.. Murmushin qarfin hali tayi, tana "fad'in bana bukatar komi. kayimin komi a rayuwata! abu daya nake bukata a wajen ka! "'"saurin saketa yayi yabita da ido yana "fad'in Dom Allah!!! ki gaggauta gayamin bukatarki Dom inyi saurin biyamaki ita. murmushi tayi "tace xuciyar ka! Ita kawae nake bukata. ""dariya yayi sosae yana "fadin baby akwae xolaya in banda ke da abunki nidin ma naxama naki balle xuciyata in cirota da wuqa ne inbaki ita da hannunki.? Ko inbarta kawae amma tana xaman ki kuma mallakinki. Dariya yabata sae tayi murmushin jin dadin kalaman mijinta gareta. Ridwan yaci gaba da "fadin Wallahi harga Allah na mallaka maki xuciyata. Dan lunshe ido tayi bakinta na motsi da alama magana takeson yi ...... "Murmushi yayi "yace Baby! kar..... Bai ida maganar ba, tasako hannunta a bayan wuyanshi ta dago bakinta takai saitin nashi jikinta nadan rawar rashin kwari. bude bakinshi yayi tasaka nata suka shiga tsutsar juna yana Dan shafata loosing control dinshi yasake yi . "Kwantar da ita yayi yana "fadin baby! ko mudan qara kadan.... baxan wahal dake ba kinji yayi maganar muryarshi na rawa sosae xuciyarshi na bugu da sauri sauri...... idanunshi kamar gauta. "Ido tayi saurin budewa tana "fadin nop! nop!! Y@deel! "am very tire wallahi! hannayenshi ya hade🙏 yana "fad'in pls baby... Kai tashiga girgixamai tana "fadin baxan iya ba wallahi baxan iyaba. kuka tasamai. ""Ridwan ya rungumeta yana fadin ki daina kuka kinji! nafasa baxan maki kome ba! since ur not interested kinji! sumar kanta da ta xubo yasaka hannunshi yana janyemata ita baya ta lafe jikin shi kamar Wata mage. Sha'awarshi sae kara motsawa take kuma ga Mai-dubu kwance jikin shi yasan matuqar suna hakan ba zai iya haqura ba. sauketa yayi kan filo idanunta a rufe kallonta yayi sosae. "sannan "yace madam ina xuwa! kai tadaga mai alamar OK! "Tashi yayi yashiga kitchen, abunci yahada masu na alfarma da kanshi, yakai kayan akan dining ya jerasu. bedroom dinta yadawo yasamu bata kan gadon kukan ruwa yajiya a toilet da alama wanka take. bai shiga toilet din ba, amma ya xauna akan bed yana jiranta .. Wankan ta qare ta fito daure da towel tana biyar jikin gina tana tafiya, kallonta yayi yana "fad'in subhanallah! baby! Ashe "Ridwan yayi babban laifi? murmushi tayi tareda jin kunyar ganin da yayi mata tana wannan tafiya kamar sabuwar yar kaciya. tashi yayi zai dauketa tadakatar dashi da "fad'in kabarshi kawae Nagode! inason indan tattaka ne ko jikina zai sake. """"Yace OK wannan kuma gaskiya ne. hannunta yakama suka iso kan resting chair hijab dinta "tace ya dauko mata ya dauko mata tayi sallar asuba tayi addua Ridwan yashafa mata mai ita ko tayi kwalliya da kanshi yasaka mata kaya a jikinta har pant da braxier yaso ya dan yi wasa da abokan nishadinshi na fulaninta. amma San taqi yarda "tace ita ciwo suke, dole ya haqura. tayi shiri tayi kyau sosae masha Allah! suka fito yana riqe da hannunta xuwa dining breakfast sukayi kuma Mai-dubu taji dadin girkin Ridwan sosae aranta take rayawa Ashe ko ina Ridwan gwarxo ne? Bata yi wani cin abuncin ba tace taqoshi yayi yaqara bata amma taqi tace takoshi. Ranar lahadi bayan sallar magarib suka shirya Dom xuwa gaida mai martaba sarki Haka suke rayuwarsu cikin farin ciki da annashawa yau takama Monday tun safe sukayi shiri dom fara xuwa aiki mota daya suka shiga. Driver ya sauke su bodyguard's suka shiga mota biyu suko dana shi dana Maidubu. Basu tsaya ko ina ba sae kofar office din Maidubu. shima Ridwan fitowa yayi ya riqa hannunta suka shiga office dinta tare, sai da ya xaunar da ita yasaka mata kiss a kunce sannan yafito tana "fadin Allah yakaremin kai mijina. "Tasowa tayi ta tsaya a kofar office dinta, tana daga mai hannu murmushi yayi mata.wayarshi ya dauko yasaka kiran wayar ta kuma gasu suna kallon nuna sae dae akwae distance tsakaninsu Dom har yashiga mota amma bai rufe ba. yana nan yana kallon madam dinshi.... dauka tayi tana kallon shi itama. "'Ridwan "yace baby! Dom Allah ki shige office banason wani yaganemin mata! Dom wallahi jinina zai iya hawa, xuciyata ta buga. dariya tayi tasaka mai kiss takoma office. Bodyguards dinta suna Bakin kofa. """" Sannan driver ya wuce da RIDWAN har kofar nashi office din shima. aiki Ridwan yake amma duk tunanin shi yana wajen matarshi tunda sukayi aure yau ne rana ta farko da suka kwashe fiye da 8 basa tare. A bangaren Barr. Maidubu kuwa har tuna irin murmushin da yasaka mata take. tana lunshe ido, akwae fiye da 10 files wa danda akeson ta saka masu hannu urgent, amma 3 kawae ta iya sakawa hannu kan tunanin mijinta wayoyinsu suna maqale a kunnensu ajima ajima duk Ridwan ya kirata shi dae ta tashi daga office haka nan kawae, Wallahi yayi missing dinta sosae! gashi nan xuwa shida driver su dauketa "tace a'a yadan jirata har tasakawa files din hannu, Mai-dubu bata Jan mota acan Kasan cewar mata basa Jan mota a saudiyya. """Tana nan tana aikin tunanin sae tsayuwar mota tajiya a parking space din office dinta. aikin ta tacigaba dayi batasa komi a ranta ba."""' door aka kwankwasa "tace yes come in... "Ridwan ne yashigo office din da sallamarsa murmushi dauke da fuskarshi yana fadin....... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ *MIJIN* *BARRISTER* 💋 By Barrister S@dy😘 Dedicating 2 all world writer's. Wannan shafin sadaukarwa ne gareku kuyi yanda kukeso dashi mallakinsu ne writer's, Allah yaqara basira, kaifin ido, da xaqin hannu. ina qaunarku yan uwana marubuta📖✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻 *MASOYANA* ina qaunarku! sunayenku sunfi qarfin in lissafa su, amma dae kusa a ranku ina alfahari daku, da baxar ku nake rawa masoyana, ina sonku ina qaunarku irin Lodi Lodi dinnan...😊💔 Mijin barrister 133-134 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖"Ridwan yashigo da sallamarsa fuskarshi dauke da murmushi, Maidubu na dago kai Dom ganin ko waye yashigo, ae tana ganin Ridwan ta wurgarda ""pen din hannunta ta rugo da gudu ta fada jikin mijinta,. ta rungumeshi. Dariya yayi yana fadin ah! ah!! ah!!! Ashe baby kinyi naufi yanxu. murmushin nan da keyimai kisan gilla ta sakamai lunshe ido yayi sannan ya budesu yana "fad'in... madam I miss u. """Dago kanta tayi tana murmushi "tace miss u too! sakinshi tayi taja hannunshi xuwa sits din office din nata,, xaunawa yayi ya axata akan laps dinshi ta xauna tana "fad'in ba kace wai nayi nauhi ba?. tayi maganar tana dan turu baki a gaba tana ta xubamai shagwaba dariya yayi yana "fad'in daina yimin wannan sangartar kinsan banada hakurin jurewa gashi ba'a gida Muke ba .. "Dariya tayi tana "fad'in ae ko a gida Muke ba abunda xan yan'ma! yau, dariya yayi yana "fad'in um... um... fa karki cika baki dariya tayi tace wanne cika baki ? Gaskiyar kenan ae yanxu bana tsoron komi tayi maganar tana dan rawa Kadan Kadan akan laps dinshi. dariya Ridwan yayi yana "fadin bakya tsoro? wace ce tayita yimin kuka d day before yesterday?. akan d'ai na...... """Harda "fadin nidai ban girma ba Dom Allah ka maidani gida ..... Yayi maganar yana dariya sosae.... harara ta watsa mai maidauke da sinadarran qauna. Dariya yaci gaba dayi, kukan shagwaba ta sake tana Dan dukan faffadan qirjinshi "tashi yayi yaje yayiwa kofar key yadawo ae qin yarda tayi yakamata wasan tsere suka shiga yi cikin office din da qir ya kamata suka fada kujera sae shashshekar gajiya suke, kallon shi tayi "tace bari insa ayimana odar abunci! kallonta yayi yana girgixamata kai. ido tad'an fidda Kad'an sannan "tace why dear? "Ridwan yaci gaba da "fad'in bana jin dadin abunci a waje sae naki! baki tadan turu tana "fad'in Y@deel! kasanfa mun gaji sosae pls kabari Ayi mana takeaway ko? Shuru yayi yana kare mata kallo sannan "yace naji... amma fa idan ba dadi baxan ci ba . Bakin tasake turuwa! murmushi Ridwan yayi ya saka hannunshi akan lips dinta yana "fad'in wannan shgwabar tana yimin illah fa baby. """Tashi tayi tana jujjuya maxaunen ta. Ridwan yabita da ido kawae Dom ko bakinshi yakasa rufewa sae hadiyar yawu yake a ranshi yake rayawa lallai baby kin hadu tafiya take kome na jikinta rawa yake duwawunta da breasts dinta. "kira tayi a selulur office dinta ta fadi abunda xa'a kawo masu. cikin qalilin mintuna akayi knocking door din. Maidubu "tace yes come in! Shigomasu akayi da abunci kala 3, daya irin na makka, biyun na Nigeria haka suka ci abuncin Ridwan yana yamutsa fuska wae ba d'adi tunda ba ita tadafa ba. haka tayita lallab'ashi har tasamo yaci abuncin. Bag dinta ya dauko da handsets dinta, ya dauko gyalenta da kanshi ya yafa matashi har dariya take mai wae iyaba gyara gyalen tayi sannan ta riqo hannunshi suka fito. bodyguards suka bude masu mota suka shiga sannan suka shiga nasu motocin suka wuce .... *Yau* *Wata* *biyu* *kenan* *da* *tafiyar RIDWAN* *da* *Barr* . *Mai* - *dubu* *saudiyya* "Maidubu na hango xaune akan kujera sanye da wando jeans black color da pink T-shirt sun kama jikinta sosae Dom duk talittar jikinta ta baiyana. tana waya da momy tana murmushi.... Maidubu taqara kyau sosae masha Allah qugunta ya qara budewa na fulaninta sun qara cikowa tayi haske sosae nikam nace tabbas Ridwan ya iya kiyo. Ridwan ne yashigo da sallamarsa. sallama tayiwa momy ta rugo da gudu ta fada jikin mijinta tana ta tokareshi da breast dinta tana fadin Oyo yo mijina. Raba jikin shi da nata yayi yadan matsata baya yana kallonta baki ya riqe yana fadin eyye ... Eyye.. Madam! wannan wankan duk ni aka chanchadawa? juyawa tashiga yi a gabanshi. Ae nan da nan Ridwan yanemi wajen xama Dom qafafunshi sunyi mai naufi. Hannunshi ta kama tajashi xuwa cikin falon Ridwan dai biye kawae yake da ita kamar wani soko yana kallon yarda duwawu ke mulmula........... """Xata xauna a falon Ridwan ya riqe hannunta yana kad'amata kai ya marairaice fuskarshi, sae da ta karemai kallo sannan ""tace lafiya ???? Ridwan yaci gaba da "fad'in Dom Allah! muje bedroom kinji madam! wallahi baxan iya zaunawa ba sae naji dumin jikinki tare da nawa... Kallon shi tayi "tace Y@deel! baka bari in huta wallahi! murmushi yasamata ya riqo hannunta yana "fad'in baby laifinki ne . ""Ido ta fidda waje tana "fad'in miye laifina?? sae da Ridwan yashafa lips dinta ya lunshe dira diran idanunshi. sannan "yace eh mana! ke ce kullum sae inji kina kara xama xan- xan- xan, abun baya faduwa nikadai nasan sirrin yayi maganar yana kashemata ido dariya tayi sosae..... "Kafin tayi magana ya dauketa chak! sae bedroom dinta suna shiga yashiga qoqarin rabata da kayan jikinta tana yimai shagwaba amma bata hanashi ba,,,! dom ta fara sabawa da Ridwan kuma ta daina jin xafin Sex. Tun a nonuwanta Ridwan yakara rikicewa dom sun qara cikowa sunyi fari kal. tsutsarsu yake sosae itama tana tayashi ..... Tana ta mayar mai da martani. Nikam da naga abun zai fi qarfina sae na dawo falon amma daga can nakejin kukan dadin da Ridwan da Maidubu keyi sunata fadin......... Bayan sun qare sukayo wanka tare suka fito suka shirya junansu. turare RIDWAN ya dauko ya fashe jikin shi dashi ya feshe jikin Maidubu, yatsine fuska ta farayi tana "fad'in uhim... uhim .... Y@deel! wannan turaren ba dadi ina ka samoshi? Tayi maganar tana tushe hancinta. Dom Allah kajefar dashi. Tayi maganar tana bubbuga Qafarta a qasa. kallonta yayi yana "fad'in baby! aiko Muna anfani dashi kema fa Kinada irin su . Cigaba tayi da "fad'in pls banason qanshin shi wari yake, kuma ..... Kafin tayi maganar amai ya rufeta toilet ta shiga da gudu shima Ridwan yana binta da gudun....... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ *MIJIN* *BARRISTER*💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 Mrs Mukhtar *SAMIRA* *MALAMI* *DASUKI* Saqonki ya iso gareni I really appreciate ur comments can't express how much I love u Thanks for ur help love carrying support nd encourages. Barrister ta gaisheki Allah yabar soda qauna.👏❤ Sis QUEENKT ina jin dadin comments dinki da kulawar da kike bani sosae Allah yasaka da alkhairi. Barrister ta gaisheku kyauta😘👍 Sis Ummah Habeebah qaunata da ke bata qarewa. alots of luv dear, Barrister ta gaisheki😘👍 Gaisuwar ban girma gareki sister Maryam Attahiru Aliero (Marcy Aliero) Barrister ta gaiaheku 😘👍 MASOYANA Bakwa lissafuwa hakan yasa xan yi jan'in wannan godiya mai dinbin yawa gareku, ba kukad'ai kuke qaunata ba, kusa a Ranku wallahi Barrister na qaunarku. 😘 I LOVE U OLL 💋💋💋💋💋💋💋💋 Mijin barrister 137-138 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖"""Maidubu ce tayi saurin jiyowa sanadin jin faduwar wani abun da tayi, tana ganin "Ridwan kwance a qasa baya nunfashi! wayar hannunta ta saki qasa, tasaki wani ihu. Ta fad'a jikin shi tana jijjigashi kuka tasaki mai sauti lokaci daya tana fad'in wayyo Allah na. na shiga ukku!!! ""Y@deel! katashi....! """"Jijjigashi take sosae sakinshi tayi ta rugo da gudu waje Dom kiran bodyguards dinsu Wata xuciyar tabata shawarar yayyafamai ruwa. juyowa tayi da gudu tana kuka sosae ta bude Fridge ruwan gora ta dauko ta bude, ga hannunta ta xuba ruwan sannan ta riqa yayyafamai a fuskar tana shafamai su a heart! dinshi. Tun lokacin da Ridwan yafad'i sumamme aketa kiran wayarshi, amma No respond Haka wayar Maidubu itama tayi Ringing yakai sau 20 amma batako kula wayar ba, tana nan, tana ta rayuwar mijinta . "Nunfashin shi ya fara dawowa Kad'an Kad'an idonshi ya fara budewa yana "fad'in Madam xan mutu idan har wani abun zai faru dake wallahi nasan rayuwata taxo qarfe. """wayoyinsu ne suka hau ruri tare, ta dauko tashi taga dady ne! dauka tayi ta axamai a kunne. ta duba tata wayar momy ce ke kiranta, dauka tayi duk tanbaya suke meke faruwa? Sunata kira basa dagawa. hankalin momy yafi tashi sosae Dom tasan irin wasar da tayiwa Son dinta, kuma taji faduwar abu a Qasa gashi tanata "fad'in Hello!!! Ba'a magana. """Maidubu ce ta fashe da kuka tana "fad'in momy haka kawae ya Fadi qasa sumamme! Momy na xaune sae da ta tashi tsaye tana "fadin subhanallah!!! mun shiga ukku . hankalin momy bai kwanta ba sai da taji muryar Son dinta, sannan tayimasu umurni da xuwa hospital Dom jin abunda ke damun maidubu. Maidubu da kanta ta taimakamai ya tashi suka shiga bedroom dinta amma har yanxu Hawayen Ridwan sun kasa tsayuwa, Mai-dubu tayita tanbayar shi amma yaqi gayamata abun da ke damunshi haka ta hakura. Wanka sukayi ta shafa mai mayukkan su na jiki shima ya shafa mata ta shirya shi cikin black suet, itama ya shiryata cikin wata black Abaya tayi rolling da top din rigar sunyi kyau masha Allah. """"Mota suka shiga driver dinshi yashiga suko suka xauna a sit din baya bodyguards dinsu sun shiga wata mota...! daya kawae suka bi bayan tasu motar a basu tsaya ko ina ba sai Gate din Hospital..... Shiga sukayi office din Doctor suka gaisa suka xauna. Ridwan ne yayi wa doctor bayanin halinda madam dinshi take ciki. murmushi Doctor yayi sannan yayi D'an gwaje gwajensa daga qarshe dae yashigo yana murmushi da result a hannunshi. shaking hands sakayi da Ridwan, sannan ya xauna yana "fad'in Congratulation sir, kallonshi Ridwan yayi yana fadin.... Doctor yadakatar dashi da "fad'in Sir, Madam dinka tana dauke da ciki har na tsawon kwana 30 wato Wata daya kenan . "Ae ba shiri Ridwan ya wangale baki yana murmushi Maidubu ta sunne kanta qasa, Duqawa Ridwan yayi, yayi sujudul shukuri sannan ya dago yana "fad'in Doctor da gaske madam tana dauke da cikina? Dariya doctor yayi yana "fad'in wallahi!!! Matarka tana dauke da ciki tabbas. ""Ridwan ya kama hannayen Maidubu ya riqe idonshi cikin nata yana "fad'in Baby da gaske kina dauke da ajiyata?kina dauke da little babyna a jikinki? Yayi maganar yana shafa cikin nata Murmushi tayi ta sunne kai dago kanta yayi zai....... Ta tureshi tana "fad'in ba mukadae bane fa,,,, Y@deel! dago kai yayi ya kalli Doctor "yace Doctor sanadiyyar wannan albishirda kiyimin nabaka kyautar mota Kirar (Mersedes)....""" "Ido doctor ya bude yana "fad'in sir! da gaske kake fadar wannan maganar? Mersedes fa? """"Kai kawae Ridwan ya gyad'amai. ""Driver dinshi ya kira ya anshi Key's dim motocin shi ya cire na Mersedes din. ya Mika mai tareda Million daya idan aka chanxasu xuwa kuddin Nigeria. "Ae doctor kam ya xube har qasa yana ta godiya. sannan yanemi da Ridwan ya bashi nom dinshi Dom Allah, Dom yanason duk sanda suke bukatar taimako su kirashi kawae basae sun xo ba, xaije har gidansu da kanshi. haka akayi kuwa, ""Ridwan yabashi nom dinshi sannan "Doctor ya rubuta mata magungunnan yayi masu bayanin yarda ake anfani dasu, sannan ba'a bukatar tayi wani aikin wahala sae dai tayi exercise kawae . "Ridwan yayiwa "doctor godiya. doctor "yace ae shine da godiya, daukarta Ridwan yayi chak, tana ta shagwabewa a jikin shi, mutane sae kallonsu suke abun gwanin shaawa gashi sun dace sosae da juna.Doctor yayi masu rakiya har mota. yana dariya yana kuma mai jinjina soyayya da shaquwa irin ta Ridwan da Madam dinshi. "Ridwan yayi farin ciki Wanda ni S@dy baxan iya misalta muku shi ba, farin cikin Ridwan daga fuska har xuci baya boyuwa. haka yayiwa duk bodyguards dinshi da makobtansu kyauta ta musannan. Momy tayita Kira sae yanxu RIDWAN ya kula, Kallon Mai-dubu yayi yana "fad'in momy ta wanamu fa,,,, kuma Yakama ta murama. dariya Mai-dubu tayi tana "fad'in ta Yaya xaka rama? Shuru yadan yi, sannan yace umm! Kamar yana wani tunanin sae kuma "yace yes bara kiji nom momy yasa kira bugu biyu Momy tayi picking call din.....! "Tana "fad'in ya kunje hospital din? Son na qago inji bayanin...... Murmushi Ridwan yayi. sannan "yace eh mundawo yanxu ma kuwa, Momy "tace me doctor yace? "Ridwan """yace, doctor "yace tana maleria ne! Momy na murmushi tana sauraren taji xance Mai-dubu nada juna biyu, sae taji ana maganar maleria, shuru tadanyi "Ridwan yadafe bakinshi yana dariya sosae. Dom yasan momy na tsammanin Mai-dubu na dauke ne da ciki, Dom Allah yayimata son yara sae da Ridwan yayi dariya mai isarsa. sannan "yace momy yadae! naji kinyi shuru? Momy "tace bakomi Allah yabata lafiya Allah yavaku ya'ya'na gari Allah yayimaku albarka, ina gaidata kacemata sai na kirata. "yace OK, ina gaida dady da haka sukayi sallama. Ya juyo yana kallon Maidubu yana dariya Dom kwance take a jikin shi tanajin duk yarda sukayi da Momy. Ridwan "yace madam kinsan abunda yasa nayiwa momy hakan kai ta gyad'amai alamar a'a, Ridwan "yace Momy ta kirani bayan kingama amai na gayama bakida lafiya! amma kinsan me momy "tace min? Yayi maganar yana murmushi itama haka. ""yace momy cemin tayi tana tunanin kin kamu da wani rashin lafiya Wanda sae bayan watanni xaki warke, dariya tayi sosae, Ridwan "yaci gaba da "fad'in har cemin tayi itama tayi irinshi har sau 4, dariya Mai-dubu tasakeyi "tace Kasan me take nufi da hakan? "yace a'a "tace tana nufin ta haifi aunties dinka 3 Kaine na 4 kaga tayi rainon ciki da jin radadin haihuwa harsau 4. dariya yayi ya shafi lips dinta yana "fad'in dad'ina da baby! kuma maman baby! akwae gane wa. Ridwan yanemi ya daukomata yar' ga aiki Dom ta taimaka mata, amma San taqi yarda "tace ita duk aikin gidanta tana iyawa Maidubu taqi yarda da yar'ga aiki duk da kowa yasan rayuwa tanason hutawa. """"""yaku yan uwa murage sun jiki Dom Allah, aure da dama yamutu sanadiyyar yan' ga aiki, yan' ga aiki kuyi hakuri ba zarafinku naci ba, wasu ke bata wasu kuma kunsan gaskiya. *FOR* *THE* *PAST* *7* *MONTHS* *AGO* . ""Haka rayuwa taci gaba da tafiya yau cikin Maidubu yakai Wata 7, yadan fito Kadan ta qara kyau sosae, jikin ta yadan qara buduwa Kadan, breast dinta da duwawunta kan ba'a magana, hakan yasa Ridwan yanxu kamar yayi hauka akanta, don ta qara xama mai wani xan-xan-xan shagwaba kam Ridwan yashata, Dom ko turare batason warinshi amma tanason qanshin wani turare na Ridwan shima batajin dadin qanshinsa sae a jikin shi, tafison yafesa turaren a jikinshi ya kwanta ita ko ta dau jikin shi ta sunna kanta cikin faffadan qirjinshi tana shaqar turaren hakan yasa Ridwan idan yadawo aiki baya sake fita sae gobe, masjid kawae take Bari yaje. Dom Maidubu na nan saman shi tana shaqin qanshinsa. "Mama ce takira wayar Maidubu Ridwan ya kara mata wayar a kunne yana "fadin mama ce! """"Dom ko waya Shike dauka ya axama mata a kunne iyakarta tayi magana. gaisawa sukayi da mama "tace Mai-dubu Inna taje garinsu cewa da innar balkisu, mama "tace ta anso maki wani taimako ko Allah zai sa adace kema ki samu abun dubawa cikin dangi ga Balkisu har cikinta yakai Wata 5 cikin batayi saurin samu ba amma ke shuru. Maidubu ta kalli Ridwan tayi murmushi sae "tace tau mama Muna nan xuwa insha Allah mama tace yawwa babanki na gaidaku ina gaida Ridwan su kayi sallama ,,,, Dom a Nigeria ba Wanda yadan tana da ciki. Wayar na tsinkewa Ridwan ya dauketa xuwa bedroom dinta suna shiga Ridwan yayiwa door din key soyayyarsu suka sosae har magarib suna bedroom din sannan yafito xuwa masjid. "Momy ta kira wayar Ridwan tana tanbayar Ridwan har yanxu dae Mai-dubu shuru,,,,," """Ridwan yayi kamar baisan mitake nufi ba, """yace momy shuru kamar ya? ""tace ina nufin batada ciki har yanxu? Murmushi yayi "yace momy miyasa kika Faye damuwar da kanki akan wannan abun?. kiyi hakuri batada ciki har yanxu, amma Muna nan Muna addua, """shuru momy tayi "tace Son inason ku dawo gida Najeria a kwanan nan! Dom nemamata maganin hausa, ko Allah zai sa inga dan jikale, tun ina raye Dom Allah ku dawo kaji Son...!" Shuru Ridwan yayi sannan "yace momy Kiyi hakuri wuraren aikinmu baxasu iya bamu wani Hutu ba yanxu, Dom baifi 3weeks da muka qare hutunmu na qarshen shekara ba, Amma insha Allah nan da Wata 3 Muna nan xuwa Nigeria..... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ *MIJIN* *BARRISTER* By Barrister S@dy Dedicated 2 Oll Reader's of MIJIN BARRISTER qaunata gareku bata qarewa😊😊 Save d date 3/03/2018. Sister Xarah Sanusi(First-lady) Ya Allah yabawa sister ta Xaman lafiya da kwanciyar hankali na har abada a gidan masoyinta sahibinta Nural qalbinta habibinta kuma mijinta insha Allah. Nura Makers💃 Gaisuwa gareki Maryam S indawa kina bani kwarin gwuiwa sis Allah yabar so da qauna💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 Mijin barrister 139-140 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Ridwan ne yafito daga kitchen dauke da cooler abunci ajewa yayi akan dining yawuce bedroom din Maidubu, daukota yayi. Tana "fad'in wash!!! Y@deel, """murmushi yayi yana "fadin sarkin rigima idan kinyi tafiya kice wash!!! kuma na saukeki kin ce wash!!!! Murmushi tayi itama tana shafa fuskarshi da lallausan hannunta kan sit din dining yasauketa . "Ya bude cooler abunci ya diba a flat yafara bata abaki kuka tasamai tana "fad'in ita bata cin wannan abunci. kallonta yayi sosae yana murmushi sannan yashiga rarrashin madam dinshi yana tanbayar ta take son ci ? Maidubu tace ita d'atun kwaki kawae takeso ido ya fiddo waje yana '"fadin kwaki fa kika ce Baby? Kukan tasake samai tana "fadin eh Koba xan......dakatarda ita yayi da "fadin a'a Kinga yi haquri yanxu xan fita insayomaki kinji. yasaka hannunshi ya share mata kwallah hannunshi ta riqe tasaka mai kiss murmushi yasaki ya wuce bedroom dinta Dan dauko hularshi . Mai-dubu "tace Y@deel! nima xan je! kallonta yayi yana "fadin ina? Da wannan tsofon cikin xaki fita? Dom ki wahal min da little baby, kuka tasaki tana bubbuga qafarta a qasa ae da gudu Ridwan ya iso wajen ta ya dafe kafaddunta yana "fadin Kinga ki daina Dom Allah karki illatamin little baby kinji. kallon shi tayi ido cikin ido fuskarta cike da shagwaba tana "fadin eh Y@deel yanxu magane bakasona, babynka kawae kakeso ko? kuka ta sake saki Ridwan ya rikice akan rigimar ginbiyar tashi bakinshi yasa yana yiwa hawayen fuskarta Wata irin lasa wace ba maidubu ba koni S@dy dake daukar rahoto sae da tsikar jikina ta tashi tsamm. daga nan ya maido bakinshi saetin lips dinta hharshe ta fidda Ridwan Yakama harshenta da bakinshi yana yimata Wata irin tsutsar idonshi a rufe daga nan yashiga shafarta yana murxa nonuwanta sannu ahankali, Maidubu da Ridwan duk sun fita hayyacinsu Ridwan yayi yunqurin daukarta xuwa bedroom dinta amma yakasa Dom duk jikin shi rawa yake, janta kawae yayi xuwa 3siter haka sukasha soyayya suka mure rayuwa. Nidae Maidubu na xuwa cire dogon wandon Ridwan kafin ta cire boxer nayi saurin Baro gidan tareda kulle masu kofar.... Yau cikin Maidubu yakai Wata 8 da sati daya """Maidubu ce kwance jikin Ridwan Yana shafa sumar kanta yana shafa cikinta. yanxu Ridwan ko aiki yarage fita Dom ganin halinda madam dinshi take ciki, Ridwan "yace madam gobe nakeson mu wuce NIGERIA dom Kinga gara ki haihu a can ko?kuma ka dauko mana permission a wuraren aiki. Tsalle tasaka tana jikinshi tana "fadin Y@deel da gaske xamu je Nigeria gobe? Girar idonshi ya daga mata alamar eh! Rungumeshi tayi tana ta murna. Ridwan """"yace sannu sannu dae baby! my little baby yafara kuka naji yana "fadin kin walar dashi. harara ta watsamai tana "fadin Nifa? Dariya yakama yimata yana "fadin ae ke kingirma. filo ta dauko ta jefamai shima ya jefa mata haka sukayita wasar jifa suna dariya. "Ridwan ya daga waya ya kira momy yana shaidamata xuwan su gobe, haka Mai-dubu ta kira mama da baba tana gayamasu suma, murna a wajen iyayensu kam ba'a magana. ""Ridwan yatada madam dinshi yayimata wanka shima yayi wankan da kanshi amma tana Dan chudashi itama Dom yanxu bata iya yimai wanka sosae Kasan cewar cikinta ya tsofa. """Tunda safe aka shirya "jet Bodyguards dinsu duk sun shirya shiga sukayi drivers din "jet suka hau aiki '"jet dinsu ya taso daga saudiyya xuwa gida NIGERIA. """"Momy ankasa xaune ankasa tsaye ashirya wannan a shirya wancan na tarbar baqi, kafin su iso. Xaune suke a "jet Maidubu tana kan laps din mijinta, ta fara yamutsa fuska tanbayar ta yake ko lafiya ? amma shuru tayimai sae yamutsa fuskarta take, ta fara "fad'in wash!! tana dafe ciki, Hankalin Ridwan yatashi mutuqa duk ya gid'ime ya rasa abunyi ya qara rungumeta kawae yana yimata sannu abu kamar wasa Maidubu sae kuka take, ""Ridwan "yace wa drivers su qara gudu, gudu suke sosae, amma duk RIDWAN gani yake baiyi gudu ba, hakan yasa ya dakamasu tsawa yana "fad'in su kara gudu basa ganin madam batada lafiya? yayi maganar idonshi na xubda kwalla gashi rungume da ita, kallon shi tayi "tace Y@deel kayi hakuri wannan radadin ciwon nasan baxai barni ba,mutuwa xan yi! Wannan ciwon na dibar raine, kuka yasa sosae yakara riketa yana fadin ba...xa....ki mut....t..t...tu ba ba....by insha Allah . Wata irin qara tasaki tareda dafe ciki ,,,, Qara riqeta yayi yana "fadin wayyo Allah na, wallahi baby idan kika mutu sae na biki lafiya don cigaba da rayuwar da muka fara ta soyayya da tausayin juna, na shiga ukku ya Allah karka dauki ran matata! wallahi ina sonta fiye da rayuwata sae kuma yasaki kuka ..... Wulle wulle takeda kanta, ko wanne gefen, Ridwan na rungume da ita kallon drivers din yayi yana "fadin ku qara gudu drivers din sunce sir idan aka tsara fiye da hakan tabbas Jet dinnan zai iya konewa Muna ciki, Ridwan ya kalleshi "yace OK saboda son rayuwarka kakeson tawa Matar ta mutu ko? yayi maganar yana kuka sosae, idanunshi sunyi jajur kuka kawae yake. "Jet dinsu ya sauka a compound din dinshi daukota yayi kamar jariri da gudu yafito xuwa lokacin tafara xubar jini kuka yake sosae, bodyguards dinshi suka rugo suma da dugu Dom bude mai mota amma ina koda suka iso har yakai Gate, hone yake ba tsaitsayawa da gudu Gateman yaxo ya bude mai gate fita yayi, gudu yake da mota har baisan irin gudunda yake ba. bai tsaya ko ina ba, sae Gate din hospital suma bodyguards suka dauko Wata motar suka biyo su, aka bude sukashigo sake dauketa yayi da gudu sae cikin hospital.... """""Saman gadon maras lafiya, aka tura ta xuwa labour room, gudu suke da ita shima yana riqe da gadon har kofar room din, nurses sunce yatsaya nan maxa basa shiga ciki, kallonta yayi yana "fad'in duk uban da ya taru sae nashi ga, ya madam tana labour kuce intsaya waje, qarya ne, dolene in tayata jin xafin da radadin da takeji a yanxu, kuka yasaki sosae nurses sunga alamar ya rikice da wannan magangannun nashi, tsaye sukayi ga Maidubu sae wulle wulle take fige gadon yayi a hannunsu, ya bankadesu zae shiga ciki, yaji ana "fadin Ridwan! Ridwan!!! ""Ko waiwayowa Ridwan baiyi ba, yashiga labour room din, doctors yasamu a ciki sunyi mamakin ganin namiji kuma ba maaikacinsu a cikin labour room ba. saurin qarbarta sukayi "yace bai yadda ko wanne namiji yataba matarshi ba, doctor macce yakeson ta karbe haihuwar ta. Kallon shi sukayi kallon raini, daya daga cikisu "yace ka dauki matarka ko xata mutu baxamu yimata aiki ba, kallon shi Ridwan yayi saida ya fere ya wankeshi da Mara sanadiyyar mutuwar da ya kirawa matarshi. yana "Fadin wallahi! what ever happens 2 my wife gazing by Allah consider ur selp as jobless, kallon shi suke kallon mamaki nurses ne suka shigo tareda wannan daketa kiran Ridwan tun a waje. "Duk sukayo kanshi mutumin ya riqe shi yana "fadin son yaushe my in-law tayi cikinda har yakai watan haihuwa bamu sani ba? Ridwan ya rungume dady, kuka yake kamar Shike haihuwar, dady "yace kayi haquri my son kabar wannan kukan kayimata addua kaji har muga ta sauka lafiya, sae yanxu nurses da doctor sukasan waye Ridwan Kasan cewar sunsan mahaifinshi yanxu suka gane Ridwan danshi ne, sunsan tabbas zai iya sa a koresu daga aikinsu hakuri suka shiga bashi. saurin kiran Wata doctor sukayi tashigo room din, dom karbar haihuwar. "Dady ne yaja hannu Ridwan yana "fadin suje waje don xa'a fara dubata. suma sauran doctors din duk suka fito doctor macce daya aka bari ,,, dady na riqe da Ridwan, """Ridwan yakaraso wajen ta, yadafe kanta, yaja sumar kanta xuwa bayan wuyanta, yana kallon fuskarta yasake sakin wani kuka mai ban tausayi hannunta ya bude yasaka bashi ya rufe yana "fadin Ina QAUNARKI ina qaunarki matata. Allah ya saukeki lafiya, yasake rushewa da kuka yafadi qasa yana kuka. ""Ba dady kadai ba, duk wa danda suke tsaye wajen saida suka xubda kwalla... daqir suka iya kamashi sukayo waje, har ragowar doctors din sukayo waje suma. Anyi anyi ya xauna yakasa xama, bakin kofar labour room din ya tsaya ya jingina kanshi ga bango fuskarshi na kallon sama kwalla na ankaliya dady nata bashi haquri shima dadyn ya rikice da ganin halinda maidubu take ciki . Suna nan tsaitsaye "doctor tafito tana "fad'in Ina Ridwan Justice Aliyu, mijin......ae bata qarasa ba, da sauri ya qara so wajen ta kamar ya riqeta yana "fad'in ta sauka ne doctor? Doctor tace...... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ *MIJIN* *BARRISTER* By Barrister S@dy Dedicated 2 Oll Reader's of MIJIN BARRISTER qaunata gareku bata qarewa😊😊 Save d date 3/03/2018. Sister Xarah Sanusi(First-lady) Ya Allah yabawa sister ta Xaman lafiya da kwanciyar hankali na har abada a gidan masoyinta sahibinta Nural qalbinta habibinta kuma mijinta insha Allah. Nura Makers💃 Gaisuwa gareki Maryam S indawa kina bani kwarin gwuiwa sis Allah yabar so da qauna💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 Mijin barrister 139-140 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Ridwan ne yafito daga kitchen dauke da cooler abunci ajewa yayi akan dining yawuce bedroom din Maidubu, daukota yayi. Tana "fad'in wash!!! Y@deel, """murmushi yayi yana "fadin sarkin rigima idan kinyi tafiya kice wash!!! kuma na saukeki kin ce wash!!!! Murmushi tayi itama tana shafa fuskarshi da lallausan hannunta kan sit din dining yasauketa . "Ya bude cooler abunci ya diba a flat yafara bata abaki kuka tasamai tana "fad'in ita bata cin wannan abunci. kallonta yayi sosae yana murmushi sannan yashiga rarrashin madam dinshi yana tanbayar ta take son ci ? Maidubu tace ita d'atun kwaki kawae takeso ido ya fiddo waje yana '"fadin kwaki fa kika ce Baby? Kukan tasake samai tana "fadin eh Koba xan......dakatarda ita yayi da "fadin a'a Kinga yi haquri yanxu xan fita insayomaki kinji. yasaka hannunshi ya share mata kwallah hannunshi ta riqe tasaka mai kiss murmushi yasaki ya wuce bedroom dinta Dan dauko hularshi . Mai-dubu "tace Y@deel! nima xan je! kallonta yayi yana "fadin ina? Da wannan tsofon cikin xaki fita? Dom ki wahal min da little baby, kuka tasaki tana bubbuga qafarta a qasa ae da gudu Ridwan ya iso wajen ta ya dafe kafaddunta yana "fadin Kinga ki daina Dom Allah karki illatamin little baby kinji. kallon shi tayi ido cikin ido fuskarta cike da shagwaba tana "fadin eh Y@deel yanxu magane bakasona, babynka kawae kakeso ko? kuka ta sake saki Ridwan ya rikice akan rigimar ginbiyar tashi bakinshi yasa yana yiwa hawayen fuskarta Wata irin lasa wace ba maidubu ba koni S@dy dake daukar rahoto sae da tsikar jikina ta tashi tsamm. daga nan ya maido bakinshi saetin lips dinta hharshe ta fidda Ridwan Yakama harshenta da bakinshi yana yimata Wata irin tsutsar idonshi a rufe daga nan yashiga shafarta yana murxa nonuwanta sannu ahankali, Maidubu da Ridwan duk sun fita hayyacinsu Ridwan yayi yunqurin daukarta xuwa bedroom dinta amma yakasa Dom duk jikin shi rawa yake, janta kawae yayi xuwa 3siter haka sukasha soyayya suka mure rayuwa. Nidae Maidubu na xuwa cire dogon wandon Ridwan kafin ta cire boxer nayi saurin Baro gidan tareda kulle masu kofar.... Yau cikin Maidubu yakai Wata 8 da sati daya """Maidubu ce kwance jikin Ridwan Yana shafa sumar kanta yana shafa cikinta. yanxu Ridwan ko aiki yarage fita Dom ganin halinda madam dinshi take ciki, Ridwan "yace madam gobe nakeson mu wuce NIGERIA dom Kinga gara ki haihu a can ko?kuma ka dauko mana permission a wuraren aiki. Tsalle tasaka tana jikinshi tana "fadin Y@deel da gaske xamu je Nigeria gobe? Girar idonshi ya daga mata alamar eh! Rungumeshi tayi tana ta murna. Ridwan """"yace sannu sannu dae baby! my little baby yafara kuka naji yana "fadin kin walar dashi. harara ta watsamai tana "fadin Nifa? Dariya yakama yimata yana "fadin ae ke kingirma. filo ta dauko ta jefamai shima ya jefa mata haka sukayita wasar jifa suna dariya. "Ridwan ya daga waya ya kira momy yana shaidamata xuwan su gobe, haka Mai-dubu ta kira mama da baba tana gayamasu suma, murna a wajen iyayensu kam ba'a magana. ""Ridwan yatada madam dinshi yayimata wanka shima yayi wankan da kanshi amma tana Dan chudashi itama Dom yanxu bata iya yimai wanka sosae Kasan cewar cikinta ya tsofa. """Tunda safe aka shirya "jet Bodyguards dinsu duk sun shirya shiga sukayi drivers din "jet suka hau aiki '"jet dinsu ya taso daga saudiyya xuwa gida NIGERIA. """"Momy ankasa xaune ankasa tsaye ashirya wannan a shirya wancan na tarbar baqi, kafin su iso. Xaune suke a "jet Maidubu tana kan laps din mijinta, ta fara yamutsa fuska tanbayar ta yake ko lafiya ? amma shuru tayimai sae yamutsa fuskarta take, ta fara "fad'in wash!! tana dafe ciki, Hankalin Ridwan yatashi mutuqa duk ya gid'ime ya rasa abunyi ya qara rungumeta kawae yana yimata sannu abu kamar wasa Maidubu sae kuka take, ""Ridwan "yace wa drivers su qara gudu, gudu suke sosae, amma duk RIDWAN gani yake baiyi gudu ba, hakan yasa ya dakamasu tsawa yana "fad'in su kara gudu basa ganin madam batada lafiya? yayi maganar idonshi na xubda kwalla gashi rungume da ita, kallon shi tayi "tace Y@deel kayi hakuri wannan radadin ciwon nasan baxai barni ba,mutuwa xan yi! Wannan ciwon na dibar raine, kuka yasa sosae yakara riketa yana fadin ba...xa....ki mut....t..t...tu ba ba....by insha Allah . Wata irin qara tasaki tareda dafe ciki ,,,, Qara riqeta yayi yana "fadin wayyo Allah na, wallahi baby idan kika mutu sae na biki lafiya don cigaba da rayuwar da muka fara ta soyayya da tausayin juna, na shiga ukku ya Allah karka dauki ran matata! wallahi ina sonta fiye da rayuwata sae kuma yasaki kuka ..... Wulle wulle takeda kanta, ko wanne gefen, Ridwan na rungume da ita kallon drivers din yayi yana "fadin ku qara gudu drivers din sunce sir idan aka tsara fiye da hakan tabbas Jet dinnan zai iya konewa Muna ciki, Ridwan ya kalleshi "yace OK saboda son rayuwarka kakeson tawa Matar ta mutu ko? yayi maganar yana kuka sosae, idanunshi sunyi jajur kuka kawae yake. "Jet dinsu ya sauka a compound din dinshi daukota yayi kamar jariri da gudu yafito xuwa lokacin tafara xubar jini kuka yake sosae, bodyguards dinshi suka rugo suma da dugu Dom bude mai mota amma ina koda suka iso har yakai Gate, hone yake ba tsaitsayawa da gudu Gateman yaxo ya bude mai gate fita yayi, gudu yake da mota har baisan irin gudunda yake ba. bai tsaya ko ina ba, sae Gate din hospital suma bodyguards suka dauko Wata motar suka biyo su, aka bude sukashigo sake dauketa yayi da gudu sae cikin hospital.... """""Saman gadon maras lafiya, aka tura ta xuwa labour room, gudu suke da ita shima yana riqe da gadon har kofar room din, nurses sunce yatsaya nan maxa basa shiga ciki, kallonta yayi yana "fad'in duk uban da ya taru sae nashi ga, ya madam tana labour kuce intsaya waje, qarya ne, dolene in tayata jin xafin da radadin da takeji a yanxu, kuka yasaki sosae nurses sunga alamar ya rikice da wannan magangannun nashi, tsaye sukayi ga Maidubu sae wulle wulle take fige gadon yayi a hannunsu, ya bankadesu zae shiga ciki, yaji ana "fadin Ridwan! Ridwan!!! ""Ko waiwayowa Ridwan baiyi ba, yashiga labour room din, doctors yasamu a ciki sunyi mamakin ganin namiji kuma ba maaikacinsu a cikin labour room ba. saurin qarbarta sukayi "yace bai yadda ko wanne namiji yataba matarshi ba, doctor macce yakeson ta karbe haihuwar ta. Kallon shi sukayi kallon raini, daya daga cikisu "yace ka dauki matarka ko xata mutu baxamu yimata aiki ba, kallon shi Ridwan yayi saida ya fere ya wankeshi da Mara sanadiyyar mutuwar da ya kirawa matarshi. yana "Fadin wallahi! what ever happens 2 my wife gazing by Allah consider ur selp as jobless, kallon shi suke kallon mamaki nurses ne suka shigo tareda wannan daketa kiran Ridwan tun a waje. "Duk sukayo kanshi mutumin ya riqe shi yana "fadin son yaushe my in-law tayi cikinda har yakai watan haihuwa bamu sani ba? Ridwan ya rungume dady, kuka yake kamar Shike haihuwar, dady "yace kayi haquri my son kabar wannan kukan kayimata addua kaji har muga ta sauka lafiya, sae yanxu nurses da doctor sukasan waye Ridwan Kasan cewar sunsan mahaifinshi yanxu suka gane Ridwan danshi ne, sunsan tabbas zai iya sa a koresu daga aikinsu hakuri suka shiga bashi. saurin kiran Wata doctor sukayi tashigo room din, dom karbar haihuwar. "Dady ne yaja hannu Ridwan yana "fadin suje waje don xa'a fara dubata. suma sauran doctors din duk suka fito doctor macce daya aka bari ,,, dady na riqe da Ridwan, """Ridwan yakaraso wajen ta, yadafe kanta, yaja sumar kanta xuwa bayan wuyanta, yana kallon fuskarta yasake sakin wani kuka mai ban tausayi hannunta ya bude yasaka bashi ya rufe yana "fadin Ina QAUNARKI ina qaunarki matata. Allah ya saukeki lafiya, yasake rushewa da kuka yafadi qasa yana kuka. ""Ba dady kadai ba, duk wa danda suke tsaye wajen saida suka xubda kwalla... daqir suka iya kamashi sukayo waje, har ragowar doctors din sukayo waje suma. Anyi anyi ya xauna yakasa xama, bakin kofar labour room din ya tsaya ya jingina kanshi ga bango fuskarshi na kallon sama kwalla na ankaliya dady nata bashi haquri shima dadyn ya rikice da ganin halinda maidubu take ciki . Suna nan tsaitsaye "doctor tafito tana "fad'in Ina Ridwan Justice Aliyu, mijin......ae bata qarasa ba, da sauri ya qara so wajen ta kamar ya riqeta yana "fad'in ta sauka ne doctor? Doctor tace...... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ *MIJIN* *BARRISTER*💋 By Barrister S@dy😘 Sadaukarwa ga MIJIN BARRISTER FAN'S, inajin dadin xama DAKU, comments dinku yana qa'wata xuciyar Barrister, ina alfahari daku, ina sonku irin sosan nan, Allah yaja da xamanin ku Mijin barrister fan's.💔 *MASOYANA* inajinku sosae a xuciyata, na nemeku kuma Allah yayimin baiwar samunku masoya, bani naba kaina ku ba, abun daga Allah ne ,,,, kuma duk yarda kukayimin over baxan taba gajiya da ku ba, insha Allah ina QAUNARKU MASOYANA.💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 Mijin barrister 141-142 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖"Doctor "tace matarka ta sauka lafiya, tasamu 3 babies, biyu maxa da Macce daya, "Ridwan ya fidda ido waje yana "fad'in 3babies??? Kai ta gyad'amai alamar eh!. Ya qara da "fad'in duk a cikin ta, ta fidda har yara 3??? Murmushi doctor tayi "tace sosae kuwa duk ita ta haifi abunta, kuma batada wani matsala yanxu. """ kasa abunyi yayi, sae washe baki yake, duqawa yayi qasa yayi sujada ya Yayi godiya ga Allah da yayi mai wannan baiwar, kallonta yayi yana "fad'in tana dai lafiya ko? doctor "tace tana cikin qoshin lafiya, insha Allah."""" Ridwan yaso yashiga amma doctor '"tace yayi haquri harta farka Dom tayimata allurar bacci Dan tadan huta, daqir ya haqura amma yakasa xaune takasa tsaye sae safa da marwa yake ... ""Dady da tunda aka ce Mai-dubu ta haihu muryarshi takasa boyuwa, d'aga waya yayi ya kira momy yagayama ta, tayi sauri tasameshi a hospital, hankalinta ya tashi sosae tana tanbayar shi ko lafiya? dady "yace nazo xiyara ne a hospital sae naga wani abun mamaki ,,,,, kisameni a hospital yanxu kuma ki gayama iyayen maidubu suma suxo yanxu hospital. Momy ta fashe da kuka hankalinta yadad'a tashi sae tanbayar dady take waye ba lafiya ???? "Yace Maidubu ce ba lafiya suxo yanxu kawae,,,," Momy ta tashi ta shiga bedroom dinta, da gudu ta dauko wani qullen magani Wanda ta ansowa Maidubu na rashin haihuwa. "tace bari taje dashi idan taji sauqi tafara sha tun a can. ta dauko hijab dinta tasaka har yanxu momy kuka take Dom Gani take kamar faduwar "jet suka samu ita tsoronta ma in basu mutum ba . Wayarta ta dauko ta kira mama gayamata itama mama kuka take itama ta dauko hijab dinta suka fito ita da baba . """Momy ta fito gigice tashiga mota bodyguards dinta suka take mata baya, sae gate din hospital suna kawowa ana yiwa Wata matarda tayi faduwar mota sallah, momy na ganinsu tafasa ihu ta Fad'i qasa sumammiyya dayan bodyguards dinne yakira dady, da gudu suka fito dady da Ridwan, daukarta Ridwan yayi kamar jaririya dady ya dauko wayarta da bag dinta da gudu sukayi ciki da ita aka bata gado Emergency, taimakon gaggawa aka shiga bata cikin ikon Allah nunfashin ta yadawo, idanunta tafara budewa sannu sannu tana kuka tana "fad'in tashiga ukku sae kuma taga, ga Ridwan xaune a gefen ta kallon shi tayi tana "fadin Son Ina my in-law ??? Tayi maganar tana kuka sosae... Ridwan "yace momy miyasa meki?? kuka tasake saki tana "fad'in ka gayamin ina Maidubu??? "Dady ne "yace Maidubu yanxu aka fito da ita daga labour room xuwa dakin hutawa, kallon shi momy tayi tana '"fadin husby yaushe kafara yimin qarya? abunda baka taba yi ba, Dom Allah kugayamin gawar waye ake yiwa sallah a waje? Ido Ridwan ya fidda yana "fad'in momy gawa fa? """"Tace sosae kuwa. Dady "yace ki kwantar da hankalinki Mai-dubu tana cikin qoshin lafiya kuma ta haihu ta haifi..... mama ce "tace qaryane! Tayi maganar suna shigowa ita da baba, ta cigaba da "fad'in gayamin kawae ya'ta ta mutu shikenan sae in hakura, yaushe tayi ciki balle ta haihu? baba na riqe da mama yana bata hakuri ta jingina kanta da bango kuka take mai tsumi. shima kukan yake Dom itama mama tana ganin gawar da akewa sallah a wajen ta Fad'i ta rusa ihu!! daqir ya samu ya dagata ya riqeta suka shigo cikin hospital din. mama ta kalleshi "tace Dom Allah kugayamin ina ya'ta wayyo ni Hadiza nashi ga ukku!!! idan na rasa Maidubu nasan nima tawa rayuwar taxo qarshe,. ita kuka momy kuka Harda baba, dady dai yayi tsaye ya riqe baki yana kallon ikon Allah, Dom sunma qi sauraren shi kuka kawae suke. """Daqir dady yasamu sukayi shuru sannan "yace Maidubu bata mutu ba, tana Raye kuma cikin qoshin lafiya insha Allah, nazo xiyara a nan hospital din daxun kamar yanda na sabayi duk Friday, sae kawae naga Ridwan yanata..... Haka dai dady ya kwashe duk labarin abunda ya faru yagayamasu amma Sam momy da mama sunqi yarda Mai-dubu ce ta haihu """Mama ta tashi tsaye tana "fad'in kukaini wajen ya'ta indai tana raye ! Momy ma tashi tayi tana "fad'in muje amma tabbas banyarda maidubu ta haihu ba, yaushe tayi ciki balle ta haihu? Ridwan Kodai sayo d'iya kukayi dom kunga Allah bai baku haihuwa ba? tau idan hakane kuyi gaggawar mayarda su Dom irin yarannan wallahi mafiyansu suke ajalin wa d'anda ke riqonsu. Dady ne """"yace subhanallah!!! wace irin magana kike "fad'a hakan ina gayamaki a gabana aka shiga da ita dakin... ta haihu kina Wata maganar daban. """"Shuru tayi "tace muje amma ita Sam bata yarda maidubu ta haihu ba. Haka suka dunguma baki d'ayansu Dom xuwa wajen Mai-dubu. Har yanxu kuka soke amma ba sosae ba. Dakin da aka kai ta Dom hutawa suka wuce suna shiga sukaga Mai-dubu kwance idonta bude da yaran ta 3 a gefen ta, momy ta qaraso da sauri kallon yaran tayi sosae ta daukosu ta kalli fuskarsu ta fito har wajen haske sosae taga har wani tanbo da ta haifi Ridwan dashi suma dukkaninsu sunadashi,,,," """ kuma taga dukkansu kamar Ridwan ne aka maimaita fuskarsu iri daya, itama mama haka babygirl din duk fuskar mama ce ta kwaso... Momy tasake sakin sabon kuka tana "fad'in tabbas na yarda ya'yan' Ridwan da Maidubu ne, Ashe da rabon inga jikokina a tsakaninku ina raye tayi maganar tana kallon Mai-dubu da Ridwan, shima ya matsu bai Dan dauki yaranshi ba, amma bayason iyayensu suga yayi rashin kunya more especially iyayen Maidubu,. Momy tayi godiya ga Allah ta riqe hannun Mai-dubu tana "fad'in Allah yayi miki albarka Allah yaraya mana yarannan akan tafarki madaidaici duk suka ce amin!!! sannan shima baba ya dauki yaran yanata yaqe baki shima dady ya dauka itama mama ta qara dauka momy ko shafarsu kawae take tana dariya. Tun wajen sukayi shawarar sunan da xa'a sakawa jikalensu Aka radamasu sunayinsu a kunne sannan momy "tace wae Son haka kawae kayi mana wannan shegantakar?? my in-law tayi ciki har na Wata Tara amma bamu sani ba? itama ta biyema bata gayamana ba Muna nan munata adduar Allah yabata ciki Ashe ita har ciki ya tsofa har kuddi nayita kashe Dom anso mata taimako ko yanxu ga wani da nazo dashi wae ta fara sha duk dariya sukasha. mama "tace ashe duk munxan daya nima nayita ansomata fa! sukayita dariya, momy ta fidda Dan kullin maganinta ta jefashi ta window suna yimata dariya . Kiraye kirayen sallar la'asar aka fara momy """tace su dady suje suyo sallah kafin su dawo insha Allah taje ta anso sallama sae su wuce gida, suna fita momy "tace Mai-dubu ta tashi tayo wanka toilet din hospital din aka kaimata ruwan xafi momy takira waya gidanta "tace akawo abunci hospital tareda tufafin Maidubu kala daya. tashiga toilet tayo wanka ta gasa jikinta sosae sannan ta fito mama na kula da yaran itako, momy taje ansar takardar sallamar ankawo abunci da kayan lashe lashe daban daban tadan ci Kad'an tayi shiri cikin doguwar Riga tayi kyau sosae kamar ba mai jego ba, barin turare mama tayimata a jiki tayiwa yaran, sannan su dady suka dawo Ridwan kallon ta yake yana mamakin kyawon da tayi da kuma irin qanshin da jikinta ke fiddawa . Kayansu suka dauko momy ta rungume baby girl dady ya dauki baby boy shima baba ya dauko babyboy itako mama ta riqe hannun Maidubu, Ridwan ya dauko kayansu, suna fitowa daga room din bodyguards sukayi saurin ansar kayan a hannunshi suna yiwa Maidubu sannu tana ansawa da murnarta . """Har xasu shiga mota "Ridwan ya tuna da doctor wace ta anshi haihuwar sarauniyarshi, fitowa yayi yana "fad'in Sud'an bari yaxo suma biyoshi sukayi ya iso wajen Doctor yana tunanin mi xai yimata tasan tayimai albishir? da wannan tunanin yakaraso wajen ta, suka gaisa tanbayarta yafara ko tanada aure tace a'a Ridwan yace....... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ *MIJIN* *BARRISTER*💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my dear Mother, I love u my mother, no one lyk u, dear mother, I don't know how 2 survive without u, dear mother, Wishes u long life, my dear mother.💔💔👍 Mijin barrister 143-144 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖Ridwan "yace Kinada manemin aure kuwa? Murmushi tayi tana "fad'in Ranka ya Dade duk wannan tanbayar ni daya? Kallonta yayi sannan "yace kiban amsa pls,,, ina tareda mutane a mota har madam dita da little babies dinmu . "Doctor ta kalleshi ta jinjinawa soyayyarshi ga matarshi, kuma tayi mamakin komi yasa takeyimai wannan tanbayar? Oho sae kuma ta raya a ranta bari kawae tagayamai gaskiya dom taji me yake shirin "fada! kallon shi tayi ido cikin ido "tace inada manemi shekararmu 4 tare, yaje gidanmu Dom neman aurena amma iyayena suka ce sae yayo lefe mai tsada, sae anyi bikin gata bayan bashida halin yin hakan, idan tani akebi banqi yabada sakida ba kawae muyi aure, amma Sam sunqi yarda, yaje gidan masu hali amma sun kasa taimakon shi , wannan aikin ma da nakeyi banfi Wata 2 da farashi ba, da haka nakeson na hada ko dubu 50 na bashi yakaimasu duk da cewa monthly salary na 30 thousands ne, tayi maganar tana share kwalla shima Ridwan kwallar ya share Dom yaji tausayinta . Ridwan "yace yanxu idan kin bashi kuddin yakai gidanku inane Zaku xauna? shuru tayi sannan "tace HAYA zai kama, Wata kwallar Ridwan yasake sharewa ya kalli sama yana "fad'in Ya Allah nagode ma daka nunamin bayinka mabuqata.👏 Kallonta yayi "yace daina kuka ni xan share maki hawaye insha Allah,,," koda bansanki ba balle kuma cewa wace tayimin albishir d'inda baxan tab'a mantawa ba....! a rayuwa kinyimin albishir na samun 3babies abunda bantab'a tunani ba. Ridwan "yace Ina neman ki keda mijin da zai aure ki! gidana anjuma da misalin qarfe...... Yabata address dinshi sae godiya take, """""yadawo suka shiga mota su duka sae gidan Ridwan mama da momy da Maidubu da Ridwan suka shiga ciki da babies baba da dady suka fita gidan tare . momy sae Kiran mutane take tana gayamasu haihuwar maidubu kowa sae mamaki yake. """"Falo su momy suka tsaya itako maidubu tashiga ciki shima Ridwan yabita Dom hado kayanta, su wuce gidan mama a can xatayi jegon, shiga tayi "tana Dan cije lips dinta shafa lips din yayi yana "fad'in banda bakinyimaki godiya baby! Tabbas kin gama nunamin qauna, baby! kuma maman babies yayi maganar yana murmushi itama murmushi tasaka mai, tana "fad'in Y@deel! na wahala haihuwa akwae wuya tayi maganar tana kuka riqeta yayi yana "fad'in Dom Allah Kiyi hakuri kinji Kuma Kiyi wa yaranmu addu'a tagari kinji Allah yayimaku albarka keda yarana. murmushi tayi tana shafa kunnenshi "tace Harda kai mijina! haka yatayata fiddo Kayanta yana "fadin yanxu baby tafiya xakuyi, ku barni? aje abunda takeyi tayi taqaraso waje shi, haquri tariqa bashi haka ya hakura duk da baiso atafi da ita ba, amma momy "tace dole takoma gida Dom samun kyakkyawar kulawa tunda jego take. "Bayan magarib ne doctor da mai neman ta, suka xo suka gaisa da Ridwan ta tanbeshi ya madam da yara "yace suna qalau, Ridwan yayimai yan tanbayoyi, daga qarshe dae yabashi gida da mota ya daukemai nauyin lefe ya daukewa iyayenta nauyin furniture's d'inta baki d'aya tunda suma basada wani xarafi. godiya suke ba tsaitsayawa ya rikasu har waje tareda miqamasu key din mota sukayi godiya suka wuce. Ridwan kasa bacci yayi kan farin ciki, ajuma ajuma duk ya kira waya yana tanbaya ya!ya! jikinta ya babies dinsu, kuma kullum sae yaje ganinsu.... Ridwan ya kira maidubu "yace yana hanyar gidan! "tace Allah ya saukeshi lafiya, ta kashe wayar ruwa mama ta xube mata tashiga tayo wanka ta fito duk anyiwa yaran wanka anshiryasu cikin sutura ta alfarma itama tayi shiri tayi tasakawa jikinsu turare sunyi kyau sosae masha Allah . "Ridwan ne yayi sallama yashigo ya russuna har qasa gaisawa sukayi da mama, yashigo bangaren Mai-dubu tana tsinkanshi ta rugo da gudu ta """fada jikin shi tana "fad'in Y@deel! nayi missing din ka fa dago fuskarta yayi, yayi mata murmushin gefen baki qara rungumeta yayi itako sae shiga jikin shi take tana lafewa, jikin shi yafara rawa har muryarshi. '''' saurin jayeta gefe yayi yana "fad'in madam kinsan banada haquri akanki kuma gashi dole Kinada uxuri yanxu ko? Kai ta gyad'amai alamar eh!... Jan hannunta yayi xuwa ciki, babies ne kwance akan bed sae qanshi suke fiddawa duqawa yayi yasaka ko wannensu kiss a fuska, yana "fad'in my babies my pride. ya xauna ya dauke su daya bayan daya, yana "fad'in tun da suka biyoki nasan kyawawa xasu cigaba da xama kamar ke,,,! murmushi tayi "tace ai kafini kyau! baki yadafe yana "fad'in kidding ko baby??? Dariya tayi haka suke rayuwa cikin farin ciki *YAU* *RANAR* *SUNA* ( *NAMING* *CEREMONY* ) biki akayi na yan gata tabbas yara sunsan sun fito daga babban gida, Yara sunci sunansu kamar haka Muhammad Yusuf (afnan),,, Aliyu (Affan), babygirl taci sunan mama Dom momy tayi tsaye "tace sae ansawa yarinyar Sunan mama idan da rabo aka haifi Wata sannan asaka sunanta, haka kuwa ankayi yarinya tace sunanta kamar haka Nana Khadeejah (Afrah)... """"A kwana atashi na Allah ne yaune maidubu tayi arba'in momy takira mai gyaran jikin nan ta saudiyya taxo tayi mata gyaran jikin, in nd out tayimata lalle. taje gidan Maidubu tayi turare duk area dinsu ta dauki qanshi Ridwan yasakewa gidan fenti yayi komi sabo jiran xuwan amaryarshi kuma uwar gidan shi kawae yake xumudin dawowar maidubu a wajen Ridwan kam baa magana. Ta hado kayanta bayan magarib momy da kanta taje da aunties din Ridwan da aunties din Maidubu da friends dinta Zarah da Balkisu da innar Balkisu suka dauketa xuwa gidan mijinta tayita kukan rabuwa da mamanta. Su Ridwan yana jin tsayuwar motocin su a parking space din gidan shi yayi saurin kunna wani abun fitowa yayi ya tarbesu da murnar shi. wani abunne ke sako wuta kamar ta gulop mai dauke da kala daban daban suna rubuce da welcome madam! welcome madam Ridwan!!! murmushin jin dadi tayi ta kalleshi suka shiga ciki, shima haka duk inda ta duba abun nan ne ke b'illen b'illin yake yana rubuce da welcome madam!!! suka shiga mata da kayanta, momy "tace su fito su wuce gidajensu duk suka fito, Ridwan yayimasu rakiya har mota, momy "tace wuce warka Dom nasan ka matsu ka koma. """"" dariya yayi , yayimasu sae da safe yadawo gidan ya shigo da sallamarsa yana "fad'in ran ginbiyata kuma sarauniyar matan duniya, tashi tayi suka rungumi juna. xuwa yanxu yaransu duk sunyi bacci shinfidesu sukayi wajen kwancinsu, suka shiga wanka tun a can Ridwan yayita murxa nonuwanta yana shafarsu sosai ita ma sae turamai su take, duk ya Rikice yaqi yarda tasaka komi a jikinta, towel daya suka rufe jikinsu dashi suka fito sae kan bed ....... Barrister for life💋 Muje xuwa wasa farin girki👄👄👄👄 Mijin barrister⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖ *MIJIN* *BARRISTER* 💋 By Barrister S@dy😘 Dedicated 2 my sister Amina Muhammad Sanusi jinjinar ban girma gareki babbar qanwata 👍 ""Wannan shafin Sadaukarwa ne ga duk MASOYANA, na duniya ina Alfahari daku aduk inda kuke Barrister ta gaisheku👍👍👍 Mijin barrister 145-146 ⚖🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀⚖"""kwance towel din yayi ya ajeshi jefe yashiga shafa na fulaninta, itako sae ahhhh! Take da Wata yar siririyar murya a kunnen Ridwan, hakan ya qara rikitashi sosae, sae da ya murjeta sosae har kan na fulaninta na yimata xafi sannan yashiga neman hanyarshi ta xuwa rafin...🤣 kukan dadi yake sosae yana neman hanya amma ina ba hanya! Dom ta matse sosae, itama wani kukan dadi tashiga reramai ... Ridwan yashigeta da qir wata qara tasaki,,," shima yana shiga yasaki ihun! dadi! yayi saurin chafkar na fulaninta ya riqesu kam kuka take sosae dom xafin da takeji ko a first night dinsu iyaka kenan, haka ""Ridwan yatsoma ruwa, yashiga kogin dadi sae ihu yake yana sukuwa samanta,," tayi kuka har ta gode Allah. """"Sae da yayi mai isarsa sannun ya sauka akanta daukanta yayi xuwa toilet wanka sukayo ya xuba mata ruwan dumi dom gasa jikinta, yaje ya chanja bedshit dinsu, yakoma toilet ya riqo hannunta suka fito tanata xubamai kukan shagwaba sae haquri yake bata, rayuwa suke cikin farin ciki da annashawa. *YAU* *SATIN* *MAIDUBU* *DAYA* *DA* *KOMAWA* *GIDAN* *RIDWAN* """Sunyi shiri sun fito, an shirya "jet anyi komi na shirin komawarsu saudiyya, Ridwan ya fito dauke DA afnan da affan itako Maidubu tana daukeda afrah sun jero, tafiya suke cikin qasaita abun gwanin shaawa. sunyi kyau sosae masha Allah,, "jet suka shiga bodyguards dinsu sun take masu baya har suka shiga "jet,,,,," "Jet dinsu yad'aga daga Nigeria xuwa saudiyya" "Koda suka iso saudiyya, hadimmansu na saudiyya sun gyara ko ina a gidan. gidan yayi tsaf tsaf tsaf ko ina sae qanshi yake . """" Hadimman su sae sannu DA hanya suke masu shiga masu akayi da kayan su, ciki sumo suna dauke da yaransu. Yau Watan Yan' ukku, 7 a duniya, sun girma sosae sunyi wayo kyawunsu ya kara fita gasu farare tas sunbiyo farin aunties din babansu, sae kirinniya suke saman jikin iyayensu abun gwanin shaawa. Wayar maidubu ce tayi qara tana dubawa taga balkisu ce, dauka tayi suka gaisa balkisu ta shida mata itama ta sauka lafiya, ta samu babyboy wani uban tsalle Maidubu ta daka tana "fad'in da gaske kike ko neman maganar kine yatashi? Balkisu takai wayar a kusa da jinjirinta, maidubu taji kukan shi sannan ta yarda balkisu ta haihu, murna a wajen Maidubu bata boyuwa, tabawa Ridwan wayar shima Allah ya raya yayimata tareda fatar alkhairi . """Maidubu taxo Bikin Balkisu a Nigeria takawo mata kaya masu yawa da tsada. yaran ta kowa maganar su ake Dom shawarsu da ake gani gasu kuma da saurin shiga rayuwar mutane. Ridwan bai xo ba wannan karon yana saudiyya saboda yanayin aiki. kwanansu 3 a Nigeria akayi suna yaru yace Sunan sa Ahmad. """Ridwan yamatsa su dawo yayi missing dinsu . *TUNDA* *ALLAH* *YABASU* *YARAN* *NAN* *MAIDUBU* *TA* *AJE* *AIKINTA* *DOM* *BAWA* *YARANTA* *KYAKKYAWAR* *KULAWA* *Da* *TARBIYYA*. *KUMA* *RIDWAN* *YAJI* *DADIN* *HAKAN* *BAYAN* *SHEKARA* *GOMA* *SHA* *BIYAR* """"Wasu kyawawan yara farare wasun su kuma wankar darxa su 5, na hango a resting chairs sunata wasa ko ba'a gayama ba da ganinsu dole kagane yaran Mai-dubu da Ridwan ne, saboda tsabar kamarda sukayi da iyayensu,,,," """Wata mata ta leko ta bene tana "fad'in Afnan, Affan, Afrah, Afrin, Amrah, kuna ina ne? "''"Da jin muryarta nagane Mai-dubu ce! da ta juyo na qara tabbatar da hakan, Dom batayi wani chanjawa ba, Duk sukace mahmee gamu!! Tsera sukayi xuwa ciki... Wanka tayima Afrin da Amrah tacewa su Afrah suma suje maxa suyo wanka kafin dady yadawo, suma da gudun suka fita xuwa nasu dakin...,""" Tsayuwar motocin najiya a parking space din gidan, Ridwan ne yadawo daga office shima bai wani chanjawa ba. """"' Bodyguards sun bude mai mota Jekarshi ya ratayo xuwa cikin gidan lokacin Maidubu nakam dining tana Jere coolers na abuncin lunch, su Amrah na xaune kan kujerun falo suna game. su Affan suka shigo da gudu afrah na "fad'in kaban wayana Affan banaso .... Mahmee kice yaban wayana! "Mai-dubu ta juyo xata yimai magana sae ta hango Ridwan yana shigowa, suma juyawa sukayi suna ganinshi ga baki dayansu suka ruga da gudu Dom tarboshi har mahmeen su, wato Barr. Maidubu duk suka fada jikin shi ya rungume madam dinshi a hannu daya, ya rungume yaranshi da hannu daya, yana matuqar jin dad'in rayuwa a cikin iyalinshi,,,," shi yasa idan yafita yake matsuwa bai dawo ba, suna "fad'in sannu da hanya Abbah da harshen larabci dom sun iyashi sosae, kuma sunajin Hausa da turanci, ledar hannunshi ya mikawa ko wannensu godiya sukayo da murnarsu. kwasawa sukayi da gudu xuwa d'akinsu Maidubu "tace karfa kuyi nisa sai naje neman ku, cikin gidan nan! kuje kuyi sallah kafin Y@deel yayi wanka sae muyi lunch ku wuce islamiyyah. suka amsa da OK. ""Ridwan ya riqeta yana "fad'in baby! Kinga yarda kikayi kyau kuwa? Wallahi kullum chanjamin kike yi, dariya tayi tana "fad'in dadina da Y@deel akwae iya xigani,,," murmushi yayi yana "fadin baxaki gane bane baby! Qara matsuwa yayi dab da ita, yana "fad'in ataimakamin indan rage xafi ,,,,"! dariya tayi tana "fadin ai nidin takace,! bakinshi yakai saitin nata suka fara tsutsar juna, yashiga shafa jikinta ya bude xip hannunshi yakai kam breasts dinta zai fara socking dinsu tayi saurin matsawa baya tana "fadin nop! Y@deel! muje bedroom kar yaran nan, su samemu a haka, idan kayi wanka muka qare lunch nayi maka shiri na mussanman idan muka hade a bed, """"dariya yayi idonshi sun kad'a sunyi jah! Hannunshi ta kama xuwa bedroom d'inta yana biye da ita yana kallon yarda d'uwawunta ke juyawa...... Haka ake rayuwar farin ciki a gidan Ridwan. """Yanxu shekarrun su Affan, Afnan, Afrah, goma sha hudu. sunkai Aji 3 a babbar makaranta, bayan su. """ maidubu ta haifi santalelen d'anta namiji aka samai Mustapha suna kiranshi Affrin bayanshi, ta haifi yar'ta Mace aka sakamata sunan momy wato Huwailat ana kiranta Amrah suma yanxu Affrin da Amrah suna Aji biyar a Primary. Tammat bi hamdillah.😊 "Yau Allah ya nunamin qarshen wannan littafin nawa mai taken *MIJIN* *BARRISTER* ""ya Allah kasa saqona ,darasi, fadakarwa, nishadantarwar da nake nufin isarwa ga al'ummah,. Allah kabasu ikon fahintarsu tareda anfana dasu... 👏 Ya Allah duk wace takeda niyar fadakarda mutane Allah ya tayata yabata sa'a. writers Allah yabamu ikon Isar da kyakkyawan saqonnin mu xuwa ga al'umma👏 Gareku *MASOYANA* ina alfahari daku, kunsoni kun bani kulawa kun bawa novel dina kulawa Ina godiya nima ina qaunarku har abada. Nafara rubuta wannan novel din mai taken *MIJIN* *BARRISTER* a ranar 14/12/2017 cikin ikon Allah na qare shi a yau ranar Sunday 25/2/2018 quraqurran dake ciki Allah ya yafemin . 👏 *JINJINA* ga *MASOYANA* *BARRISTER* *TA* *GAISHEKU* . Sis Samira malam👍 Sis Meenal😊 Maryam Attahiru Aliero👍 Sis Xarah sokoto💔 Xee kusa💋 Xee❤ Sis Barr. Shafa Xagga😘 Sis Ummu😍 Sis Hafsy😘 Sis sarah kwaifa👍 Aunty Safiyya Usman👍 Gaisuwa gareki mamata kuma hjyta Binta Muhd Argungu👍💔 Maman Ayshat 👄 Najiba sani 😘 Hjy faddausi Ali😍 Hajiya Nafisat😍 Hamida Tk👍 Oum Najwa💋 Momy 😍 Hamida M Kabir😘 Yaseeraht Gwandu👍 Belbersertouh😍 Fadila mayaki👍😊 Ameerah Xauro😘 Maryam lpteen💋 Maryam S Indabawa😍 Aunty firdausi Sodangi😘 Mudaaysht😍 Ummah Habeebah❤ Usaina kano❤💋 Na gaida MASOYANA na duniya baki daya.💋💋💋💋💋💋💋💋 Sai kun jini a sabon novel dina mai taken ... 💦💦 *INA* *XAKI* *DAMU* ... *Duniya* Taku har kullum mai qaunar ku Barrister S@dy