Compiled By Umar Dalha Funtua. Copied By Lipton Girl. [11/3, 2:15 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 🌤Page 1&5...🍹 ^^^^^^Yauce ranar da aka daura Auren Yarima Aliyu da matar sa waton Aneesha Duk da Aneesha ba son auren take ye ba, tayi kwai ne don mahaifin ta yace Idan Har bata aure sa ba bai yafe Mata ba, ba yanda ta iya dole ta amince aka daura auren Gefen Yarima Aliyu kuwa an sha Shadda fara wada taji aiki sosai daka ganta Kasan Babba shadda ce..... Ango Ango Yarima Aliyu ya juyo ganin abokin sa ne ya sa ya washe hauru "Ka ganka Har da yau din sai ka Jane tsokana" Dan karamen murmushi yayi "Kasan yanzu zaka zama malakin gimbiya Aneesha Idan ban jaka tsokana ba bansan ranar da zan samu Dama ba" Murmushi yayi kaje ka sai kace wanda zai shiga kule ae sai yanda na so da amarya ta.... "Abokina gaskiya kaye dacen Mata sosai gata da tarbiya ga ilimi Wai abokina Meyasa kaki son auren mace talaka" Kallon sa yayi "Ina cikin Wanan farin ciki zaka ye man Wanan magana???? "Haba gaya man manah kullum sai na Tambaye ka ama baka gaya man " Hanunsa ya rika "Bana son in aure mace da bata da ilimi bana son auren mace mai kudi saboda ya wance masu kudi basa son mazan su sosai suna ganin sun waye ko girki baza su ye maka ba sai dai su saka kuyangu suye so kaga Idan na aure talaka zata bani time in ta don ni nan daka gani Ina son mace da ta iya love sosai " tabe wa sukaye Abokina kinan "Tau Allah kasa don Allah ta aure ka saboda Kasan su talakawa sunfi son su aure masu kudi su dauki masu kudi su tafiyar su" Shiru yayi bai ce kome ba Ya bata fuska Aminu ya kulla da hakan "Just chill abokina I am just joking" Karamen murmushi yayi a ransa kuwa yace Idan maganar sa ta zama gaskiya fa??? ? ?? Kawar da zance yayi ya cigaba da sha'anin buki ^^^^^^^^^^^^^^^^^^ Bangarin Amarya Aneesha kuwa Tunda aka daura aure taye zugum Mutane sai shigowa suki suna taya ta murna Murmushi karfin Hali kwai takiye masu Tana gudun kada Yarima Aliyu yayi Mata walakanci Domin su Diyan Sarauta suna da iza sosai bata son bayan auren su ya dawo yana ye Mata walakanci Idan son shi ni tana ye don ba wanda zai ga Yarima Aliyu yace baya son shi Domin shi Guy ne mai kyau ga shi da fari ga kasum ba, gashin sa ya na shan gyara sosai dole duk Macin da ta gansa taje tana son sa ama tana gudu kar dukiyar sa da kyawun sa ya sa ya wulakan ta ta....... A haka taye ta saki sakin ta a zuciya Har lokacin kai Amarya yayi Motace aka kawo... Gashi garin su kauyene sosai haka motocen da aka aiko gefin ango suka ta shiga cikin daje garin da su Aneesha suki karamen kauye ne duka gida jin da a ciki ba su kai 20 ba Ama duk da Hakan suna kulla da tarbiyan Diyan su domin duk yaran daki garin suna zuwa islamiya Musa man Aneesha domin ta sauki Haka akaye ta jira motoce sun kai 40 gashi ba Mutane da yawa wasu mutoce guda guda suka dauka sai sauran motocen da suka wuce empty Aneesha kuwa ta sha lulube da tsadadin material in ta Sai kuka takiye Idan ta tuna yanda xata ye rayuwa a gidan Yarima Aliyu kuka takiye sosai Har kana jin shishikan kukan ta Jen an Reko ta ne yasa ta dago kanta.......... Ganin Yarima Aliyu Tadan ja jikin ta shi kuwa Kara jawo ta yayi Kin manta ni mijin ki ne yayi Mata magana cikin kune Bata ce masa kalla ba sai goge hawayen ta takiye ya kulla da hakan ya saka hanunsa ya jaye Veil inda ya rufe Mata fuska Hanunsa ya sa ya share Mata Hawaye Sai taje kamar a duniya Hanunsa yafi na kowa taushi "Meyasa kiki kuka ae kinga ni banye kuka ba ko" Bata ce masa kalla ba don jin taye kamar an reki Mata makoshi. Jawo ta yaye ya rungumeta Har suka isa masaurauta su Yarima Tun a bakin Get kaki ganin fadawa Gaban Aneesha ne yayi mugun faduwa Part in ta aka ajiye ta Masha Allah gida kam yayi kyau sosai ae kuwa Yan garin su Aneesha sai kauyance sukiye domin irin kayan da aka zuba Mata Bayan sun gama ganin gida suka shiga mota a ka mai dasu Har kauyene su Aka bar Amarya ita ka dai sai tsoro ta ki je don ganin dakin da ta ki ciki Ba da jima wa ba sai ga Ango ya shigo tare da abokanan sa Suka zauna Adu'a akaye daga bisani suka bar daga Amarya sai Ango Bayan sun fita Yarima Aliyu ya karaso kusa da ita "Gimbiya Ina ye maki barka da zuwa " Kallon sa taye da sexy eyes in ta Nagode Yarima "Ki tashi mu gaba tar da sallah" Kasa taye da kan ta "Ina fashin Sallah ne" Shiru yayi bai ce kome ba daga bisani yace Ohk Tashi yayi ta reko Hanunsa "Ya kamata muje mu gaida Mai Martaba" "Gobe da safe zamuje" yace mata a fuss ce "Dan Allah Yarima muje yanzu sufa iyaye ni Fa gashi kuma a gida daya muki Idan bamu kai gobe ba....... Shiru taye bata ida magana ta ba Hanusa ya daura kan Lips inta shiiiiiii ki fade alkaire ko Kiye shiru Hanunta yaja suka nufi part in mai martaba.......... Fadawa na ganin su suka zube kasa suna gai da su Aneesha ita kuwa sam bata son irin abunda fadawa kiye Har suka isa gurin mai martaba Da ga shi sai waziri ne a gurin waziri nagani sun shigo ya bata fuska Duka wa Har kasa sukaye suka gaida mai Martaba Aneesha ta gaida Waziri kallon Hankada yayi mata duk da haka nan abun bai dameta ba "Yarima lafiya dai ko? "Lafiya qlw Mai martaba munzo mu gaida ka ne Yaje dadi sosai duk da ya san aikin Aneesha ne" Allah yayi maku albarka nan fa yayi taye masu Adu'a suka ta shi suka je inda mahaifiyar Yarima ita ma taje dadin ganin su sosai don bata sa ran zasu zo ganin ba Part in su suka nufa Yarima yayi alwarla ya gabatar da Sallah Aneesha kuwa tana zaune bata ce kalla ba bayan ya gama ya jeyo garita yayi Mata Adu'a tare da ye mata kiss a goshi Ita kuwa sai kunya takije Gimbiya kije ki watsa ruwa ko......... Tashi taye by mistake ta tashi faduwa Har ta rufe idon ta Domin ta sadakar Jin an rekita ne yasa ta bude idon ta guda Yarima taga ya rekita Kallon ta yakiye sai kace bai taba ganin ta ba ita kuwa duk ta tsargu da kallon da yakiye mata "Nagode Yarima" Sa'an ya sakita Bathroom ta shiga ganin bata san yanda aiki, Aiki da su ba yasa ta fito "Har kinye wanka??? Turo Baki taye nifa bansan yanda...... Taye shiru Karasa mana?? Bansan yanda aki aiki da su ba ta rufe idon ta......... Bude mata ido yayi "Baga ni ba ae sai na koya maki" Tsale tayi "Da gaski " "Eh manah ae zan iya ye ma matata kome" Nan ya fara koya mata yanda zata ye Ganin gurin wanka ciki da ruwa ta zauna kusa da shi "Wanan gulbe fa??? Daman Ana sanun su anan?? Kuma Nagan shi da kumfa haka? Dariya yaki ye sosai har ya kai kasa Kallon sa tayi "meye abun dariya a ciki" Da kyar ya iya control in Dariyan sa ya jawo hanun ta suka shiga ciki ita kuwa gaban ta sai faduwa ya ki ye Zauna wa suka ye ciki ita kuwa tsoro taki je sosai "Dan Allah ka fida ne anan Kada ya cije ne" Dariya yaki ye sosai "Haba Gimbiya ba abunda zai ye maki fa" Tashi tayi tsaye ya Tara kafar sa ta fadi cikin ruwa.. Ae kuwa ta buga masa kuwa "Wayooo Yarima dan Allah ka cire ne anan" Jawo ta yayi ta kankame a jikin sa sai mai da nunfashi taki ye. Hanun sa ya sa yana shafe mata ruwan da suka shiga mata ido "Ouch wayoo Yarima ido na zafi sosai" Sorry ya hura mata ido... Da kyar ta bude idon ta Ta aza masa kuka "Pls Yarima mu fita wanan wuren ina jin tsoro ni Nafe son wanka a bucket wanan abu ina jin tsoron sa sosi Dariya yaki ye sosai "Yarima meye abun dariya a ciki? Na gaya maka fa ina jin tsoro" "Me zai sa kije tsoro ina tare da ki" Hanunsa ya aza kan lips in ta da ya sha jan baki yana shafa su sai cije baki yaki ye Hanunsa daya yana shafa fuskan ta Kara so wa yayi gab da ita ya aza bakin shi kan nata ita kuwa rufe idon ta tayi gam zuciyar ta tana bugawa Kissing inta ya kama ye kamar ya samu lollipop ita kam gaba daya jikin ta ya mutu Kallon ta yayi "Yah ne kin ye shiru? Sai a lokacin ta bude i don ta Rungume shi tayi. "Yarima ina jin tsoro ka dai na" Dago mata fuska yayi me zan dai na? Bakin ta Nuna masa alaman ya dai na ye mata kiss Kara jawo ta yayi "Bazan dai na ba don nawa ni" Kallon sa tayi "Ni kuma naga bakin a jiki na yaki to Meyasa kace naka ni??? Dariya yayi "you are so funny" "Ko dai mene ka fada da Hausa yanda zan gani". Ta daga masa gira Shiyasa yaki sonta gata da surutu ga iya ye ko tana cikin bacci rai Bakin ta ya reki "Wanan baki ba zai ye shiru ba ko bare naye maganin sa" Kiss inta ya fara Ta rufe ido tana uhmm tana Ture shi Ama a banza don ko a wasa bazata iya goga wa da Yarima ba Haka ya cigaba da kissing nata ya kai 30mnt ita har ta gaji daga bisane ya cire bakin sa da nata dogon nunfashi taja don tun dazu ya hana ta Nishi Hanunsa ya sa yana kokarin bude mata Riga Kallon sa ta yi "Yarima me zakaye da riga ta " Kyaleta yayi ya cigaba da bude mata zip Reki Kirjin ta tayi "Yarima ba kyau fa ka kalle jikin mace" Dan karamen tsoki ya ja "Inji wa yace haka" "Malam yace haka nan". "Shi mallamen bai gaya maku mijin ki yana iya kallon gaba daya sura ki ba" Zaro ido tayi "Yarima ka kuwa san abunda kaki fada" Ganin ba shiru zataye ba ya sa ya saka bakin sa ya hada da nata a karo na ukku ae kuwa tayi shiru Rigar daki jikin ta ya cire ta Yayi wulge da ita Yar karamar Bra ce a jikin ta duk da bata da manya Nono ama yarima yafi son su haka shiyasa yaki son aure yar tallakawa wada ki kare mutuncen ta kuma yaki son yarinya karama don yana da kishi sosai ya fi son shine na farko da zai fara sanin dadin matar sa Cire mata bra yayi duk da tana Ture shi ama ga banza Hanunsa ya sa yana murza mata Brest duk da tana jin dadin abun da ya ki ye mata wanan shine karo na farko da taje dadi an taba mata jiki Cire bakin sa yayi da nata ya daura shi kan nipple's inta haka ya ki shan su kamar lollipop yana wasa da dayan Da kyar ta iya cewa "Pls yarima ka dai na ". Dagowa yayi ya kalle ta idanun ta sunye jaaa sai a lokacin ya tuna tana period tsoki yayi yace mata "yaushi zaki gama Al'ada" Da kyar ta iya cewa Sauran kwana biyu Fita yayi daga gurin wanka kiye wanka ki fito ina jiran ki Fita yayi ya bar ta kwance a cikin ruwa wardrobe ya bude ya dauko mata pad shiga yayi cikin Bathroom ya ajiye mata kusa da ita "Ki canza.. Kuma kiye saure idan ba haka ba zan shigo inye maki wanka kuma na saki ye maki abunda naye maki yanzu". Girgiza kai tayi "zanye da kai na". Ya fita daga toilet Ita kuwa tashi tayi Gashi nipple's inta suna ye mata ciwo gurin shower ta karasa bucket Inda ki cikin toilet in ta dauko ta Tara sai da ya cika sa'anan tayi wanka daya ki akwai pant a cikin toilet ta dauka ta saka dan karamen towel ni ta dauka ta saka kallon shi tayi bai ma kai gwwiwan ta ba reki kanta tayi yau na kawo kai na Haka ta fita cikin Bathroom in kamar wada kwai ya fashi ma a jiki Shikuwa yana zaune kan gado yana dana wayar sa Yana ganin ta ya tashi ya karasa kusa da ita Hanun ta ya jawo "My baby har kin gama wanka" Daga masa kai tayi shikuwa ya ja hanunta ya kwantar da ita kan gado kashi Light yayi dakin yayi duhu ama ba sosai ba da yaki akwai haski ga bedside drower Kallon shi taki ye "Yarima Meyasa ka kashi haske?? Ama kaga ban saka kaya a jiki na ba" "Ba sai kin saka kaya ba wanan ma ya isa" "Haba yarima taya wanan zai isa kallifa duk kafa funa ba a rufe suki ba" Shiiiii bana son jin kome Kwanta wa yayi kan jikin ta ya saka hanunsa cikin towel in da yaki jikin ta yana wasa da Brest in ta "Yarima ka dai na dan allah ina jin zafi" Hanunsa ya jaye ya juya ya kwanta yayi kamar bacci yaki ye Ita kuwa ta san yayi fushi ama bata be ta kansa ba don idan tace ta kyaleshi zata je zafi sosai Tashi tayi ta dauko kaya ta saka duk abun da taki yana kallon ta ama yayi kamar yana bacci kwanta wa tayi bacci yayi awon gaba da ita Shi kuwa jeyo wa yayi yaga tana bacci kansa ya aza kan jikin ta i love you shima yayi bacci........ *kuyi hakuri da wanan page ba yawa*🥺 ~Note~ ~Ban rubuta wanan littafi ba don ince zarafin kowa ba pls duk wada zata karanta wanan littafi zata iya karantawa but bana son kana nan maganganu if u like read if u don't like don't read ba abunda ya shafe Lipton girl~🤷🏻‍♀ ~ku kara hakuri gurin Hausa ina da matsala gurin Hausa and ina fatan zaku karbe uzurina~☺ *pls share*💋 [11/3, 2:15 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 🌤Page 10&15...🍹 ^^^suna gama wa suka shiga toilet don su wanki Hanu..... Aneesha ce ta fara wanki Hanunta Yarima kuwa Kallon ta kwai yaki ye ya saka mata idanu Dagowa tayi "Yarima lafiya naga kana kallo na?? Hanunsa ya daura kan nata yana wanki mata hanu ama sai shafa mata Hanu yaki ye Jaye hanunta tayi "Haba yarima wai wanan wane irin abu ne? Tunda zu sai taba man Hannu kaki ye" "Na taba me zaki ye? Kallon sa tayi ta kalle jikin shi ta san dai bazata iya da shi ba murmushi takai ce tayi "Sai na bar maka gida ka zauna kai ka dai" Ta jeyo ta fita daga toilet in kokaren hawa gado taki ye jin an jawo ta da karfi sai da ta razana Yarima ni ya jawo ta ya reki ta gam Har tana jin saukan nunfashin sa "Yarima ka saka man Hanu ina jin zafi" Kallon ta yaki ye cikin ido "Why ki kace zaki barni??? daman kin aure ne don ki barni" Shiru tayi me yarima yaki nufi da wanan magana "Ni dai ka saki ne" "Ba zan saki ki ba dole ne? Ture shi tayi ama ga banza "Yarima ka saka man Hanu in ba haka ba zan tafiya ta kuma in ye maka nisa sosai in da baza Gani ba " Ae kuwa tune idanun shi suka Kada suka dawo jaaa Kar maganar Aminu ta zamo gaskiya Jawo ta yayi ya manata a bango "Kada na saki Jin kince zaki barni.. Kin kuwa san yanda naki son ki" Girgiza masa kai tayi "Haka aki so ka reki man hanu ina cemaka ina jin zafi ama kayi banza dani. Ka mana ne a Bango duk wanan shine so? Kana taba man jiki kuma na gaya maka ba kyau ama duk da Hakan ba ka dai na ba wanan shine a ki Kira da so???? Kara jawo ta yayi yana Kallon ta "Reki maki Hanu dana yi wanan ki kika saka ne yinsa dole Taba maki jiki kuma da nakiye wanan Haki na ni kuma dole ki bani shi kuma yanzu" Zaro ido tayi "Yarima kasan me kaki fada kuwa Shi Halin da kaki magana ae na baka dazu" Hararanta yayi "Yaushi??? Guntun murmushi tayi "Yarima na kinan Har ka manta, dazu fa na baka hakin ka ".. "Ni bansan kin bani ba " "Ba dazu na baka kaza ba ae kaga tunda kai ka seyo ta hakin ka ni" Dafe kansa yayi don har ciwo yaki masa a ransa kuwa yace "Yau na kawo kai na kinan wanan yarinya bata masan mene aure ba" Sakin ta Yayi daga rekon da yayi mata Gurin mirrow ya nufa fuskan shi daya ki gani ciki ya hango Aneesha sai lekon sa ta kiye wani irin takai ce ya jiya ya buga hanunsa ga mirrow sai da ya fashi Aneesha kuwa ta razana da saure ta karasa kusa da shi "Yarima lafiya Meya same ka Meyasa ka bugu hanuka?? Kayan daki kan mirrow ya waste su "Yarima dan Allah ka gaya man me yaki faruwa" Ture ta yayi kan ta ya bugu da teble Inda ki cikin Dakin. Dago wa tayi ta reki goshin ta jini ya ki zuba ama duk da Hakan bai dame ta ba ta karasa kusa da shi Hanunsa ta reki "Yarima dan Allah ka gaya man Meya faru" Jeyo wa yayi da karfe niyar sa ya kama ye mata fada ama ganin goshin ta yana jine ya sa yaje tsoro "Aneesha Meya same goshin ki" Yana nuna gurin "Yarima ka manta da wanan kai ma Hanunka yana jine fa Meya ki damun ka" "Kada ki damu dani I will be ok" Da saure ya karasa gurin da yaki aji First-aid ya dauko ya zauna da ita kan gado Ya dauko swarb ita kuwa dan kwallin daki kanta ta cire ta jawo Hanun sa "Me zakiye? "Zan daure gurin baka ga yanda yaki jini ba" Jaye hanunsa yayi "Kar ki damu dani ba abunda zai same ni idan nagama maki dressing zanyi ma kai na" Zaro ido tayi "Ni gaskiya ban yarda ba ae kai ka fara jin ciwo don haka kai za'a fara ye ma" Girgiza kansa yayi yana kokarin ye mat dressing Da saure ta tashi tsaye "Yarima idan har kana son zaman lafiya to kai za'a fara ye ma idan ba haka ba zan tafita gidan mu" Kallon ta yaki ye "Baza ki dai na fadin zaki barni ba ko" Sauko wa tayi daga kan gadon ta nika mata hanunsa Bata yayi ta fa ye masa Dressing mamakin yaki ye ya akaye ta iya ta kulla da kallon da yaki mata "Kana mamakin yanda na iya ko? Daga mata kai yayi kamar wani wawa ya saka mata ido "Lokacin da naje gidan diyar waziri Fatima lokacin dana shiga dakin ta taje ciwo a hanu ana ye mata Dressing to a lokacin naga yanda akiye sai na reki a kai na" Murmushi yayi "Ashe dai my wife is brilliant kina da sharf brain " Murmushi tayi don bata fahimci abunda yaki nufi ba "Yanzu ni zanye maki" Zaro ido tayi "Yarima wlh bana so akwai ciwo fa" "Waya ce maki akwai ciwo ni da kin kaye man ae banji ciwo ba" "Haba Yarima kai fa Namiji ne ni kuma mace ce kasan ku maza baku jin ciwo" Dariya yayi "waya ce maki Hakan ae kun fi mu jure ciwo kuda ki Haihuwa" Hanunta ta aza kan bakin ta tana mamaki "Ya aki Haihuwa? Kara sowa tayi kusa da shi "Yarima In tambaya ka pls zaka bani Amsa" Daga mata kai yayi ya jawo ta ya saka ta tsakan kafar sa "Yarima meye haka tambaya ka fa zanye shine sai ka... " Ya aza hanunsa kan lips inta. "Ki bare idan na gama ye maki dressing you can ask me" Kokarin kuce wa taki ye. Ama ta kasa Rufe idon ta tayi gam "wayoo Yarima dan Allah kada ka saka man wanan abu yana da zafi" "Meki nan? Bude idon ki nuna man "Bazan bude ba idan zaka ye man kaye wlh ko na gudu" Dariya yayi ya fara ye mata ae kuwa sai kuwa taki ye. "Wayoo Yarima dan allah ka dai na wlh akwai zafi "sai ture Hanunsa taki ye "Yarima kashi ne zaka ye dan Allah ka dai na " Kyaleta yayi ya cigaba da ye mata sai da ya gama sa'an ya saki ta Kallon ta yayi ganin tana kuka abun ya bashi mamaki "Meye na abun kuka " Sai a lokacin ta bude idon ta "Ka cucene Yarima ina gaya maka akwai zafi shine kaye banza dani " Hannunsa yasa yana shafe mata Hawaye Reki masa Hanu tayi "Kada ka saki taba ne mugu" Zaro ido yayi "Ni kiki ce ma mugu?? Murguda masa baki tayi "Eh ance ae mugu kaki yanzu ina gaya maka ina jin zafi ka kyale ni kazo ka kama taba man jiki na ce maka bana so kuma baka dai na in ba mugu ba wa yaki yen haka??? Nuna kansa yayi "ni kiki ce ma mugu ko". "Eh ance mugu me zaka ye? "Ohk.. Ok ni ne mugu ko" "Eh ance kai ne mugu yarima mugu mugu " "Gud zan nuna maki ni mugunu ne yau" Tashi yayi tsaye ya barta zaune kan gado gurin kofa ya nufa ya sa key ya rufe Kashi light yayi ya nufo kusa da ita ja da da baya ta kama ye "Yarima me zaka ye?? "Zan nuna maki mugu naki" Jawo ta yayi ya rungumeta Ture shi tayi ya saki reko ta kwantar da ita yayi kan gado Ya aza hanunsa kan nata Kissing inta ya fara ye ita kuwa sai uhmm taki ye A ranta tace "Na shiga ukku ni Aneesha naja ma kai na in banda iyaye na Meya kai ni ce masa mugu ya Allah ka kubutar dani nashiga ukku" Lips inta ya kama kissing ya shiga bidar Harshin ta. Shima ya kama tsosan shi bugun shi ta kiye ama bai sa ya dai na abunda yaki ye ba dago wa yayi ya kalle ta yayi mata murmushi "Yanzu zaki ga aikin mugu daman ina daga maki kafa ni don ki yarinya ce kuma naga alama baki san meni ni aure ba ama Tunda kin cen min mugu ni ko yau sai kin bani haki na ko ta wani hali " Hanunsa ta daga sama "Dan Allah yarima kayi hakuri wlh bansan nace maka mugu ba ina cikin zafi ne shiyasa nace Hakan ban ma san ta fito ba dan Allah kayi man rai" Ko saura rinta bai tsaya ye ba ya sa Hanunsa ya fara bude mata zip Hannun ta aza kan kirjin ta "Haba yarima dan Allah kayi hakuri mana tun dazu fa naki baka hankuri ka hakura mana kasan bana son kana taba man jiki Meyasa kaki ye" "Saboda ina son taba maki jiki kuma dole ki bar ni na taba don nawa ne".. "Yarima ba zaka dai na cewa naka ni ba ni na taba cewa jikan ka nawa ni?? "Wanan ki ya shafa idan kin ga dama ki ce ama ni dai wanan jikin naki nawa ni kuma dole a bani jiki na yau" Kuka ta fara ye "kayi hakuri mana Yarima na" "Kinga kiye man shiru kina bata man lokaci " Bude mata zip yayi ya fara ceri mata riga ita kuwa reki rigar ta tayi "Haram yarima Taya zaka kalle jiki na wai Meya ki damun ka" Mtswww ya ja tsoki ya cire rigar yayi wulge da ita tsaya wa yayi yana Kallon jikin ta tayi saurin aza hanun ta kan kirjin ta ta rufe ido "Yarima ka kyalene ka fida daga dakin nan wlh in ba haka ba zanye maka kuwa" Tsaya wa yayi yana Kallon ta "Ni zaki ye ma kuwa? Ta daga masa kai "Thank you" Ya tashi ya fita ya rufe ta ta waje da saure ta shiga laluben rigar ta Ta saka a jikin ta shikuwa yana zuwa yace da gana daya Kuyangu subar part in su haka kuwa akaye dukan su suka wuce ya rufe gida ya haura sama Yana zuwa ya bude kofa light ya kuna ama bai ga Aneesha ba "To ina taje ya san dai ya rufe kofa? Kinan tana cikin dakin nan boye wa ni taye Bathroom ya shiga ya duba bai ganta ba fito wa yayi kuma ya koma rufe kofar Toilet yayi sai kuwa gata ashe bayan kofa ta boye Murmushi yayi ya duka "My wife me kiki ye anan" Razana tayi ta ja da baya "Ni dai nagaya maka bana so dan Allah ka kyale ne" Jawo Hannun ta yayi "Ka saka man hanu Yarima bana son irin abunda kaki ye man" Bakin ta tasa ta cije shi Lumshe ido yayi ganin bai maje zafin cizo da tayi masa ba yasa tayi tsaye ta saka masa ido "Yarima cizon ka fa nayi? Na ga kamar baka je zafi ba" Bude idon sa yayi ya kara so gab da ita Hanunsa ya sa yana shafa lips inta "Taya zanje zafi bayan kin daura lips in ki a jiki na ae Raggon miji kwai zai je zafi dan karamen cizon da kika ye kinsan irin sanyi da na jiya da kika aza lips in ki" Sakin baki tayi da ido tana ye masa kallon mamaki Kallon jikin ta yayi "Waya ce ki mai da Riga a jikin ki" Kallon jikin ta tayi "Ae ni ba yar isaka ce ba da zan bar jiki na ba riga ba" Reki kansa yayi "Aneesha kina nufin nine dan iska?? Rufe bakin ta tayi "Nifa bance maka........ Sai kuma tayi shiru "Kince man mugu yanzu kuma kin ce man dan iska ko" Girgiza kanta tayi "Yarima bance ba" Sakin Hanunta yayi Ya Fita daga Bathroom din ita kuwa binsan tayi da baya.......... kwanta wa yayi kan gado yaja blanket ya rufe jikin sa Kara so wa tayi kusa da shi "Yarima dan Allah kayi hakuri wlh bance Hakan ba kwai ina ye maka bayane ni ka fahimce ne " Kyaleta yayi ya lumshe idon sa kamar mai bacci Girgiza shi ta kama ye "Yarima fa magana naki ye maka ka share ni dan Allah kayi hakuri Bazan saki ba " Jeyo wa yayi ita kuwa ta rasa me za tayi zauna wa tayi kasa tana kuka Yana jin tana kuka Gashi baya son jin kukan ta tashi yayi ya zauna kasa ya jawo Hanunta "Ki dai na kuka kinsan bana son jin kukan ki ko kadan ina sonki irin son da naki ye maki baza ki iya gani adadin yawan shi ba kina da matsaye a zuciyana wanda ba kowa ki samu irin matsayen da na baki ba " Share mata Hawaye yayi stop crying Turo baki tayi "Ni na maye fushi tunda zu ina ye maka magana kana kyale ni " Jawo ta yayi a jikin shi "Ki baki san yanda zaki lalashi mutum ba idan yayi fushi" Turo baki tayi ta jaye jikin ta daga nashi "Ni na rasa me zan ye maka ae ka san ban taba soyaya ba ni ban masan meni ne so ba " Zaro ido yayi "Ama kina ce kina sona" Kasa tayi da kanta bata son ya san umurnin iyayin ta ne tabe Shi kuwa jawo ta yayi a jikin shi "Zan koya maki soyaya" Tashi tayi tsaye ta kama tsalle da gaski Yarima "Eh manah " Kara so wa tayi kusa da shi Hanunsa ya sa kan wuyan ta yana shafa shi Kallon sa ta ki ye "Yarima me kaki ye" "Baki na son ki iya soyaya ba.. To shine naki koya maki" Ture shi tayi "Ban taba jin ance sai an tabe jikin mutum ba a soyaya " Mtswww ya jawo ta "Allah idan baki tsaya ba da karfe zanyi maki" "Wai Yarima yau me yaki damun ka ni?? Ga bada ya duk ka canza" Bai be ta kan ta ba ya cire mata Riga bra in da ki jikin ta ya cire yayi wulge da ita Daukan ta yayi ya aza ta kan gado Ita kam I kon Allah kwai taki kallo "Lalai Yarima dan iska ni haka kwai zai cire mata riga to wai me zai ye mata" Hannunsa ya sa yana shafa mata Breast ae kuwa Yarima ya fara Nishi Rufe idon ta tayi don bata son taga abunda yaki ye gashi ya haye ta bata da halin kwace kanta Bakin sa ya sa yana wasa da kan breast inta ita kuwa ta fara jin dadin abunda yaki mata ta fara Nishi guda guda ya kulla da taji dadin abun da yaki mata ya kara karfin sha mata Bakin sa ya cire ya kai ga lips inta yana kissing inta hanunsa kuwa yana wasa da Brest inta Duk da bata iya Romance ba ita ma ta fara kissing insa Sunfe 40mnt suna abu daya Hanunta ta saka cikin Rigar sa Tana wasa da nipples insa Yarima kuwa yaji dadin abunda taki ye masa jeyo ta yayi ta dawo kanshi Hanunta ta sa ta jaye Rigar sa ta aza lips inta tana shan Niples insa Ita kan ta mamaki takiye yau ita ce ki taba Jikin Namiji Yarima kuwa Nishi yaki ye ya fada duniyar dadi A ransa yace "Lalai ma'arauta suna jin dadin su Inda ya san haka suki jin dadi da ya jima da yin aure Lol" Jaye ta yayi kan jikin shi ya fara aika mata da sako ae kuwa Aneesha ta fara jin dadi Kuka ta fara ye "Wayoo Yarima dan Allah kada ka kashi ne ban tashi zuwa lahira ba Haba yarima wai baka ganin ni yarin yace kar kai ka kwana biyu ni fa yanzu naki dan Allah ka rabu dani" Yarima kuw bai masan tana ye ba ya cigaba da aikin sa Tun tana kuka tana bugun shi tana suratan ta har muryata ta kama rama "Yarima.. da..n Allah. Ka... Yi... Hakuri... Ka. r.. Ka.. Kashi ne" Nan taki ta dai na nunfashi Yarima kuwa a tunanen sa ta gaji ne tayi shiru sai da ya gama gamsuwa s'an ya saki ta ya na maida nunfashi jawo ta yayi yana saka mata Albarak dago ta yayi ya girgiza ta Aneesha ama bata nunfashi hankalin sa ya tashi sosai ya rasa me zai ye ga shi jini yana zuba a jikin ta ga ba daya ya rasa me zai ye Asbt zai kai ta ko likita zai Kira......... *Tofa muje zuwa ko me Yarima zai ye ku cigaba da beyo ne* *Lipton girl*💙 [11/3, 2:15 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 🌤Page 25&30..🍹 ^^^Yarima kuwa yana gurin Aiki amman hankalin shi ya na gida tashi yayi ya nufi gida direct parth d'inshi ya nufa falo ya duba bai ga Aneesha ba ya shiga cikin dakin ta nan ma shiru Bathroom ya duba ko zai ganta nan ma bai ganta ba Zauna wa yayi kan kujera daki cikin dakin zuciyar sa tana ye masa zafi ina Aneesha ta shiga ko dai taje gefin mom ne?? Wayan sa ya dauka ya kira mom in shi ta sanar da shi akan bata shigo ba kashe wayan yayi Meya ki faruwa ni ina Aneesha ta shiga Wata zuciya ta ce masa "Meya kai ka gaya mata kana da wadanan kudi ko dai ta dauki kudin ta gudu???.... Da saure ya tashi ya nufa dakin shi kallon mamaki yaki ye da yaga kofan a bude taki Shiga yayi yaga drower bude Hankalin sa yayi matukar tashi "Oh my God Allah kasa Yarinya nan bata yaudare ne ba " Kara sa wa yayi gurin drower ya shiga dube dube ama bai ga Jakar kudi ba reki kan sa yayi "Inalilahe wa'ina illaihe Raji'un Aneesha kin cuce ne Meyasa zaki ye man haka? Meyasa baki gaya man kudi kiki so ba bani kiki so ba ashe abunda naki gudu sai da ya faru dani why kika ye man haka inda kin gaya man kina son kudi ko nawa ne zan iya baki in na son ki ama kin cuce ne" Gurin gado ya nufa yana dube dube ko zai ga Jakar ama bai ganta ba wayanshi ya dauka ya Kira ta da mamaki yaje wayan akashe "Oh. No abunda Aminu ki gaya man ya zama Gaskiya kinan Aneesha ta aure ni saboda dukiya ta?? Ganin kamar paper akan gado yasa ya karasa dauka yayi "Hi yarima nasan zakaye mamakin ganin na iya rubutu ko to kada kayi mamaki domin daman na iya kuma daman na aure ka ni saboda kudin ka kuma yanzu da naje kaye magana wanan kudi shiyasa na dauki su kaga yanzu na samu wanan kudin zan bar kasar nan gaba daya kayi hakuri Yarima daman bana sonka sorry byee" Yarda paper yayi Zauna wa yayi kasa yana kuka kamar wata mace "Kin cucene Aneesha sai da ki kasan ina son ki sosai shiyasa kika ye man wanan yaudara kinan abunda yasa baki son ina kai wa ga jikin ki tunda ba sona kiki ye ba kina son kudi na ni shiyasa kika nuna man kamar baki san mene aure ba ashe Nina mahaukaci da naka sa gani cewa yaudara na zakiye why Aneesha" Yana magana yana kuwa Kansa yaki bugawa kasa "I hate you Aneesha kin cucene " Tashi yayi yana buga Kansa A Gina Tuna fuskan ta ya kiye Jin ance "Yarima na" Yasa ya jeyo Kansa duk yayi jine "Yarima na Meyasa kaki wahalar da kan ka" Kallon ya yaki ye "Aneesha meya kowa ki gidan nan bayan kin yaudara ne daman baki sona duniya na kiki so" Murmushi taki ye masa Ya daka mata tsawa "Magana naki ye maki kin ye shiru " Duk da Hakan bata dai na Murmushi ba Kara sowa yayi kusa da ita da niyar ya wanka mata mare but abunda ya bashi mamaki sai yaga ta bace Tambayar Kansa yaki ye meki damun sa? Jiri ya kama gani ya fadi sumame ^^^^^^^^^^ Aneesha kuwa da suka ye jifa da ita cikin daje cikin wani ruwa ta fada Wanda ruwan suna da yawa ruwan basu ajiye ta ba ko ina sai wani gari "Mai gida mu zauna anan mu hutu nagaje sosai" Murmushi yayi "Ae kin ye kokari sosai matata Allah yayi maki Albarka Gaskiya duk wanda ya samu mata irin ki to ya huta " Dariya tayi "Haba mai gida shiyasa naki son ka ka iya magana" "Mai gida mu karasa gurin Ruwa ina jin k'isa" Hanunta ya reko suka isa gurin ruwa Hannunta tasa ta fara shan ruwa saki debo wa tayi har zata kai ga baki tayi sauren tuda su. "Mai gida kaga abunda nagani? Jeyo wa yayi ya kalleta "me kinan? Nuna masa tayi "Subuhalilah kamar fa mutum ne? "Mai gida mu taimaka mu ciro ta daga cikin ruwa" Shiga yayi cikin Ruwa da kyar ya jawo ta ya ajiye ta gefin Ruwa Matar sa ta kalle sa "Mai gida ya zamu ye da ita? daga ganin ta tana buka tar taimako ya kamata mu taimaka mata " "Gaskiya ne ama kinsan yanda za'aye yanzu" Ta girgiza masa kai "Yanzu mu kai ta gida sai mu sanar da mai gari abunda aki ciki ko ba haka ba" "Hakane mai gida kayi tunane mai kyau Gaskiya ama yanzu ya zamu kai ta gida" "Mu ajiye wada nan itace da muka ye sai mu sakata cikin baro in ya so daga baya sai Nazo na dauki so " "eh na yarda da shawaran ka muye Hakan" Itace suka zube a kasa suka dauki ta suka saka ta a ciki tura ta sukaye basu tsaya ko ina ba sai gidan su karamen gida ni daki guda kwai ni a ciki da saure ta shiga daki ta dauko tabarma ta shimfida suka cire ta cikin baro kwanta da ita sukayi duk da Hakan jini yana zuba a kan ta..... "Mai gida yanzu ya Zamuye kinan kaga jine yana zuba a jikin ta" "Yanzu bare naji na kira malam sani ya duba ta. Allah kasa zai iya duba ta" "Tau mai gida a dawo lafiya" Tashi yayi ya saka slippers insa fita yayi da gudu bai tsaya ko ina ba sai gidan malama Tukur wanda aka zagaye da kara da sallama ya shiga yana Nishi "Malam Sani lafiyan ka qlw kuwa? "Ina kuwa lafiya ina bukatar tai makon ka"nan ya bashi labare duk abun da ya faru "To muje in dubata ko" Tashi sukaye suka nufa gidan mallam sani" da sallama suka shiga gidan Amina ta amsa masu ta tashi Malam Tukur ya fara dubata da farko dai zan fara tsaida wanan jinin ina son ku bani guri Tashi yayi ya ja matar sa suka shiga cikin daki daya ki haka Malam Tukur yaki aikin sa idan yana aiki baya son ana gani Jakar da ya zo da ita ya ciro kayan maganguna na Hausa ya fara hadawa Malam sani da Matar sa Hankalin su a tashi ya ki domin sun tausaya wa Aneesha sosai Jin ance "zaku iya fitowa" yasa suka fito "Malam Tukur da sauki dai ko?? "Alhmdl da sauki domin ko da naki duba ta a raye taki tana da raune da yawa don sai da naye mata daure a kafa ta samu kariya sai hanunta da yayi tarmashi kan ta kuma da kyar na samu ya dai na jini sakamakon bugun da akaye mata a kai" "Subuhalilah Gaskiya wanan yarinya tana da abun tausa saye. Ama mallam ya akaye kasan bugun ta akaye??? dan murmushi yayi "ae wanan daka gani kasan dukan ta akaye a kai yanzu dai ina son idan ta farfado sai ku sanar dani" Ya fara Hada kayan sa "Insha Allah mallam godiya mukai" Tashi sukaye Malam sani ya raka shi har waje Hanunsa ya saka a cikin arjihu ya ciro naira 200 daman ita ka dai ta rage masa Mallam Tukur ya karba yayi gaba Amina kuwa zauna wa tayi kusa da ita ta saka mata ido Mallam sani ni ya shigo "Hajiya ta zan fita na dauko ita ce" "Tau mai gida a dawo lafiya" Ya fita daga gidan ^^^^^^^^^^^^ Mom in Yarima kuwa ta rasa meya ki damun ka sai taji ji kamar yarima yana kiran ta kiran sa tayi ga waya ama bai daga ba karamen tsaki ta ja ta tashi ta fita Kuyangu suka dafa mata baya bata tsaya ko ina ba sai parth in Yarima kiran Sunan Aneesha taki ama bata ansa ba abun ya bata mamaki matuka Karasa wa tayi dakin ta ama shiru ba ita ba Yarima dakin sa ta nufa ganin kofa a bude yasa ta shiga ganin duk kamar jini yasa Hankalin ta ya tashi Yarima ta hango kwance da saure ta karasa kusa da shi "Oh my God Yarima meya same ka?? "Kuye saure ku ki ra man fadawa akai shi Asbt" da saure guda daga cikin su ta fita ta kira su ae kuwa suka shigo a ka dauki yarima aka kai shi Asbt Hankalin mom ba karamen tashi yayi ba gashi Bata ga Aneesha ba to ina ta shiga Likita ni akan sa yana dubasa jinin daki fita a Kansa aka fara tsaida wa sa'an aka cigaba da treatment insa anye sa'a kuwa an cito sa fito wa Likita yayi ya shaida ma mom cewa "Su kulla da shi don ya kamu da ciwon zuciya " Shiru tayi tana mamaki me yarima yaki tunani haka har ya kama da ciwon zuciya? Zan iya ganin sa "Yes this why" Ta shiga dakin kwance yaki idanunsa a lumshe sai dai hawaye suna zuba a idon sa Kara sa wa tayi kusa da shi "Yarima meya ki damun ka me kaki tunane da har ka kama da ciwon zuciya" Ganin yana kuka ya sa hankalin ta ya kara tashi Hanunta ta sa tana share masa hawaye... Mai martaba ni ya shigo cikin daki ganin dan nasa na kuka yasa yace duk fadawa su fita da kyar yarima ya iya tashi ya zauna Yana kuka kamar wani yaro Gaba daya Hankalin su ya tashi don tunda suki da Yarima basu taba ganin yana kuka haka ba lalai duk abunda yasa yarima kuka ba karamen abu bani "Pls yarima ka gaya mana meya ki damun ka" Mai martaba ya karaso kusa da shi "Me yaki damun ka ni da ka kasa gaya mana " da kyar ya iya bude bakin sa ya ce Aneesha Mom tace "Aneesha kuma meya faru da ita??? "Mom Aneesha.. Ta.. cuce ne she deceive me I hate her mom" Yana magana yana kuka "Yarima meya sa kaki cewa matar ka ta cuce ka"Fadan mai martaba "Dad idan kaje abunda tayi sai shock ya kama ka" Shiru mai martaba yayi kamar mai tunanin wani abu Hannun mom insa ya rika "Mom kinsan na kira ki dazu ina tambayar ki ko ta zo gurin ki " Ta daga masa kai "Koda naji bata gida. Dad kudin Business in mu contract inda ka bani gaba daya Aneesha ta kwashe kudin ta bar gari " Zaro ido mai martaba yayi "Aneesha ta dauki kudin " "Eh dad ita ce Meyasa bata gaya man kudi taki so ba da zan bata ko nawa taki so why zata ye man haka bayan ta san I really love her " Kuka yaki ye sosai Gaba dayan su sai mamaki sukiye ^^^^^ Aneesha kuwa ta fara motsi Idanun ta ta fara bude wa kallon gidan taki ye Amina na ganin haka ta Kira mallam "Sanu yarinya ya jikin ki " Kallon su kwai taki ye "Yarinya ya Sunan ki??? da kyar ta iya bude baki "Suna mene sunana" Murmushi yayi "Tambaya cikin Tambaya" "Ki zaki gaya mana Sunan ki" "Ni wacece sanan ku kuma su waye dan allah ku gaya man suna na" Kallon juna Sukaye bare na kira mallam ya fita gidan da saure................ *Keep flowing*🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀ *Pls share* *and comment* *lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Jinjina gari ku Golden pen writers ina yin ku over Allah ya kara Hada kan mu*💋💋 *Bazan manta daku ba* *Habiba Ahmad my princess ki din ta Daban ce ina tayaki murna kamala littafin ki*💋🌹💃🏻♥💔 *Deeja one love ina yin ki over*😍😍 🌤Page 15&20...🍹 Nan taki ta dai na nunfashi Yarima kuwa a tunanen sa ta gaji ne tayi shiru sai da ya gama gamsuwa sa sa'an ya saki ta yana maida nunfashi jawo ta yayi yana saka mata Albaraka dago ta yayi ya girgiza ta Aneesha... Ama bata nunfashi Hankalin sa ya tashi sosai ya rasa me zai ye ga shi jini yana zuba a jikin ta ga ba daya ya rasa me zai ye Asbt zai kai ta ko likita zai kira a duba ta.... Wayan sa ya shiga nima ga ba daya ya rasa me zai ye gurin charge ya nufa ya dauki wayan sa Number Dr. Insa ya shiga bida wata zuciya tace masa "kar fa ka manta Namiji ne kuma wanan aiki zai ga yanda matakar taki " Fasa kiran sa yayi "Oh my God ya zanye Bazan iya kai ta Asbt ba saboda akwai Mutane a waje ya zanye" Wayan shi ya kuna ya Kira Dr . Amira Tana dauka tace "Ango ka sha mai sai yau aka tuna da mu?? "Manta da wanan pls I need your help is urgent " Tashi tayi daga zaman da taki ye don daga jin muryar sa ta san yana cikin wani hali "Just calm down take it easy" "How can I calm down pls hurry up I need you help" "Ok yanzu nan zan kara so give me 20mnt" Kallon Aneesha yayi "20mnt kin jima sosai pls kiye saure" Kashi wayan ta yi ta dauko veil in ta ta dauki kayan da taki bukata Gurin parking ta nufa ta shiga mota ta fita daga gidan fuuuuu Yarima kuwa zauna wa yayi kusa da ita Hawaye suna zuba a idon sa "I am really sorry baby " Yana shafa mata kai kiss yayi mata a goshi Wayan shi ne tayi Kara yayi saure ya karasa kusa da ita "Gani a waje naga gidan a rufe " Sosa kansa yayi kamar tana ganin sa "gani nan zuwa" Ya kashi wayan Da saure ya fita daga dakin ya sauka kasa bude mata kofa yayi "Pls kiye saure shi is very critical" "Don't worry everything will be alright " Shiga suka ye daki ganin kome a hargase ta jeyo ta kalle shi "Yarima kinan.. Ta dan ye murmushi ko zaka iya tsaya wa a waje zan duba ta ni" Sure ya fita daga dakin Ita kuwa karasa wa tayi kusa da ita ganin irin halin da taki ta tausaya mata sosai Yarima kuwa ba abun da ya kai sai kai da kamo kansa ya reki "Its all my fault nine sanadiyar ta shiga wanan hali oh no" Kan sa ya reki ya lumshe idon sa Dr. Amira kuwa ta fara treatment in Aneesha..... Ta dau lokaci bata fito ba ta kai kusan 30mnt tana cikin dakin fitowa tayi Da saure yayo kanta "Ya jikin nata hope dai komi normal" Muje muye magana. Sauka suka ye kasa suka zauna Gyaran murya Dr. Amira tayi "Am Yarima ina son in gaya maka wani abu hope zaka fahimce abunda naki nufe" Gyara zaman sa yayi "Ohk Ina saura ran ki" "Am ina son ka daga ma Madam kafa domin ba zata iya jure wa ba saboda she is so Young and yanda naga room in ku yaki da kuma lokaci da nayi mata allura har ta ki cewa Ka cuceta mugu ita ba yar iska ce ba.. Na fahimce cewa she doesn't no what marriage means .. Yanzu haka sai da nayi mata dunki saboda ta bude da yawa " Shiru yayi ya sauka da kansa kasa alaman kunya Kara sowa tayi kusa shi ta aza hanunta akan kafadar sa "Just chill friend ba sai kaje kunya ba I am your friend shiyasa naki baka shawara nasan irin su dayawa sunye aure kuma sun haihu but nata case is different idan so samu ne yanzu ka daga mata kafa har ta warki sa'anan ka rinka saka ta a cikin ruwan dumi insha Allahu zata je sauki sa'an ga wanan na rubuta maka Medicine in da zaka so mata ta rinka sha insha Allah zata dawo normal and kuma ka zauna da ita ka gaya mata mene aure idan ba haka ba everything will be wrong " Dago wa yayi ya kalle ta "Thank you so much for the advice sai kin ji alert" Kallon sa tayi "Ni kaki ce wa zanji Alert wai Yarima me ka mai da ni ne?? Nifa frnd dinka ce don na duba matar ka shine zaka bani kudi this is wrong ko ban sanka ba Bazan karbe kudi ka ba bale na sanka tun primary school so pls ka dai na wanan magana idan ba haka ba next time idan ka Kira ni Bazan zo ba" "Ohk dear sorry " Tashi tayi "To ni zan wuce a kulla man da kanwata " Hanunta ya jawo "kingan ki kin fara zolayan ki ko oyah maza ki wuce gida ki barni nida matata mu gana " Kallon sa ta ye "yarima kada fa ka jima diyar Mutane kaga har da suma tayi" Ta aza dariya Har bakin kofa ya kai ta yayi mata godiya ta wuce...... Bayan ya raka ta ya koma daki kwance taki an saka mata drip Sai bacci taki ye Kallon dakin yayi yagan shi kaca kaca Sai dai Amira ta cire Bedshet Inda yaki da jini ta shimfida wani yaje dadin haka Ya shiga dauki kayan da ya fashi ya gyara dakin tas Gurin ta ya karasa ya kwanta jawo ta yayi ya aza ta kan jikin shi bacci ya dauki shi.... ^^^ *Washe gari* Yarima ni ya fara tashi ganin har yanzu Aneesha bacci taki ya san Allura da akaye mata ni yasa taki ta bacci ruwa ya watsa ya fita daga dakin bangaren mai martaba ya nufa ya Gaida shi yaje gurin Mahaifiyar sa suka dan ye hira Ta tambaye shi ina matar sa yau bata fito ba Sosa kansa yayi "Uhmm mom bata da lafiya ni yanzu haka bacci taki ye bata ma san na fito ba " Murmushi tayi don tasan ko bai fada ba tasan abun da dan nata yayi "Tau Allah ya sauwaka ina ye mata yh jiki" Haka suka ye ta hiran su daga bisane ya tashi ya fita daga park in mom in sa Aneesha kuwa bude idon ta tayi Sanu sanu don har wani duhu taki gani Tuna abunda ya faru da ita tayi ta fara kuka shikinan Yarima ya ce amana ta ya cuce ne Allah ya isa ban yafe ba mugu kwai Kallon drip. Inda aka sa mata tayi ta jaye blanket Inda Yarima ya lulube ta Saukowa tayi daga kan gado ta fara Tafiya wani irin zafi taki je reki marata tayi "Meya faru dani ne haka naki jin kamar an sa men riza an yanka ne? Hawaye ne suka fara zubo mata a idanu "Duk kai ka jawo man haka Yarima ka cuce ne ka riga ka gama dani kaye lalace da ni Ban yafe maka ba" Bude kofa da akaye tayi sauren jeyo wa ganin Yarima ya sa ta fara ja da baya Kara sowa yayi kusa da ita kuma tana jan baya "Babyna yah jikin naki" Nuna sa ta kama ye "Ba wani Baby, babyn munafuce bayan ka cucene kaki ciman baby.. Ko da yaki ae dole kace man baby abunda kaye man ae yar tsana kwai za'aye ma shi " Hawaye ki zuba a idon ta "Yarima ka cucene ka bata man rayuwa kasan irin zafin da naki je yanzu kuwa dan Allah me kasa ka yanka ni wlh zafi naki je? Meyasa baka kashi ne ba gaba daya yafi man da irin Wanan zafin da naki je yanzu haka ka cucene ban yafi maka ba Allah ya isa mugu kwai ashe daman baka da imani haka kaki lalata rayuwa Mutane? Ban taba sanin halin ka ba sai yau mayauda re kwai" Maganganun da taki gaya masa ba karamen bata masa rai tayi ba shi taki gaya ma haka Karasa wa yayi kusa da ita ya dauki ta "Yarima ka sauki ne nace bana son iskance ni ba yar iska ce ba da zaka rinka dauka ta duk lokacin da ka ga dama ka sauki ne nace" Bai be ta kan ta ba bai tsaya da ita ba ko ina Sai Bathroom ruwan zafi ya Hada mata ya jawo ta da karfe ya cire mata kayan daki jikin ta ya saka ta a cikin Bap Shiru tayi don taji dadin ruwan Kallon ta yayi "Idan kin gama ki same ni kasa muye breakfast " Turo baki tayi Shikuwa ya fita Ta jima cikin ruwan Sai da suka rage zafi sa'an ta fita ta watsa ruwa Tafiya taki guda guda ta nufe Drower ta dauko wata Dogowar Riga pink ta saka mai ta shafa tadan shafa powder sai lipstick Inda ta saka Sauko wa tayi kasa taga Yarima gurin Diner Area yana cin abince dubawa tayi bata ga Kuyanga ko daya ba gashi tana jin yunwa busan kujera ta zauna tayi kamar bata ga yarima ba.. Shikuwa ya san abunda taki nufe Plate ya dauka ya zuba mata Taliya don yasan ba irin Wanan abinci zata ce ba gurin ta ya kara sa "My baby ga breakfast inki " Harara shi tayi "Bana jin yunwa " Ya san duk tana jin yunwa kwai dai tace bata jin yunwa ni "Idan baki karba kika ce abince ba wlh zan ye maki rashin mutunce don sai na saki ye maki yanda nayi maki jiya sai kin fi jin zafi na yanzu " Marairaice fuska tayi ta amshe plate in Tafara ce. Ce taki hawaye suna zuba a idon ta tana Kallon Yarima macuce kwai azalamu bayan ka cucene yanzu kuma zaka zo ka bani abince ae da ka bar ni na mutu kwai yafi "Idan kika gama zagina ki gaya man" Kallon sa tayi Ta masa murmushi karfin hali "Ya akaye yarima ya san zagin sa naki ye" Yarima yace "Ae na san zagina kiki ye" Zaro ido tayi "Yarima ya akaye kasan abun da naki fadi a cikin zuciyata " Murmushi yayi mata "kice abince ki same ne a daki" Ya tashi ya haura sama Kallon sa tayi "je kansa ae kayi kama da ki ce man daki ba inda zanje tunda ba boyar ka naki ba zaka rinka juya ne yan da kaga dama" *Pls share*😍 *Comment*🤨 *Keep flowing*🌹 *Lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 🌤Page 5&10...🍹 ^^^Shi kuwa kwanta wa yayi kan jikin ta I love you yana kallon kyakyawan fuskan ta har yayi bacci...... ^^^ *Washe gari* Aneesha ce ta fara tashi ganin Yarima akan jikin ta ya sa tayi murmushi a ranta kuwa ta ce "Ashe yarima baiyi fushi ba" Hannun ta tasa ka cikin gashin sa domin yana matu kar burgita ganin ya fara Motse ne yasa tayi sauren jaye hanunta tayi kamar bacci ta kiye Bude idon sa yayi ya kalle ta Kiss yayi mata a goshi sa'anan ya shiga toilet Ya dauro arwala ya nufe masallacin daki cikin gidan sallah yayi yana gama wa ya dawo part in sa ya hau kan gado ya kara jawo Aneesha a jikin sa har yayi bacci ita ma din bacci tayi Basu falka ba sai kusan 10 Buga masu kofa aki ye Yarima ya tashi yana murza idon sa ya bude kofa Ganin Mahaifiyar sa ni ya sa ya duka har kasa ya gaidata "Ina kwana Mom dafatan kin tashi lafiya" Dago shi tayi "Haba yarima sau nawa zan gaya maka ka dai na duka wa kasa kana Gaida ni" "Mom ae Wanan ba kome ne ba" Murmushi tayi "Allah yayi maka Albarka. Ina Matar ta ka?? Sosa kan sa yayi "Tana Bacci mom" "Ohk to ka barta tayi baccin ta dama Nazo ni inga ko kuna lafiya" Washe baki yayi "Lafiya qlw" Kallon sa ta yi "My son me yaki damun ka ne naga tun Ranar da aka sa Ranar duren auren ka gaba daya ka canza so much care " Rungumeta yayi "Sorry Mom muje falo muye magana kinsan Gimbiya ta. Tana bacci" Murmushi tayi "Yauwa that's my son haka naki son ka fada don Nafi son in gan ka haka bana son wanan yarima Nafi son wanda yaki wasa da dariya". Hanunta ya ja suka je falo zaunwa tayi ya aza kansa busan kafar ta "Mom kinsan me" Shafa masa kai taki ye "Aa my son sai ka fada" Gyara murya yayi "Ina son Aneesha sosai" "Auw so much love for her" "Pls mom ki bare na karasa manah " "Sorry son cigaba ina jinka" Ya fara magana "Ina son Aneesha sosai bana son in rasata. Kinsan Ranar dauren Aure Abunda Abdul yace man?? "No sai ka fada" "Cewa yayi idan Aneesha ta cuce ne fa ta bar ni ta kwashe man dukiya saboda wai tallakawa haka suki ba'a iya fida su cikin talauce ba " Dogon Nunfashi ta ja ta cigaba da shafa masa kai "Shawaran da zan baka ka manta da maganar Aminu Kada ka taba. Sa Wanan a cikin ranka I am sure Aneesha ba zata cuce ka ba saboda yarinyar tana da hankali ga kuma tunane uwa uba tarbiya bana tunanin gidan da ta fito za'a koya mata yaudara da dai sauran abunda ba shi da kyau and you know what your choice is the best" Dago wa yayi ya kalle ta "thank you mom you are the best" Duk maganar da sukiye Aneesha tana jin su Hawaye ne suka zuba a idon ta wanda bata san ko nami ne ba koma wa tayi cikin daki ta kwanta "Ka kwantar da hankalin ka kaje ni zan wuce" Tashi tayi ta fita shikuwa ya koma cikin daki ganin matar tasa tana bacci ya sa ya dauki ta ya nufe Bathroom da ita tayi kamar bacci taki ye Ruwa ya Hada kamar jiya sanu sanu ya saka ta a cikin ruwa bude idanun ta tayi ganin ta cikin ruwan gulbe ta bakin Aneesha Ta buga kuwa "Wayoo yarima pls ka fida ni a ciki ko jiya fa sai da nace maka bana son wanan ruwa Meyasa ka kawo ni anan?? Murmushi yayi wanda ya kara fitar da kyawun sa "Bacci ki yayi yawa har mom ta shigo ta fita baki sani ba ta zo ta ga ko kina lafiya ama ki kina nan kina bacci uhmm Gimbiya" . reki kunen ta tayi "kayi hakuri Yarima" "Ba kome kiye wanka ki fito kinsan yau sauran kwana daya" Kallon sa tayi "kwana daya kuma" Daga mata kai yayi yana nunin ta, ta fuskan ce abunda yaki nufe tayi saurin rufe fuskan ta Ita bata Meyasa Yarima baya jin kunya gaya mata duk maganar da ta fito masa a baki ba "Kiye saure fa ki naki jira ina jin yunwa idan kuma baki ta shi ba ni na fara wanka.. Ko in zo muye tare? Ya daga mata gira Da saure tace "Aa kowa yayi shi ka dai" Kafadar sa ya daga "as you wish " ya fita ya bar ta kamar yanda taye jiya haka tayi wanka ta ta fito shima din shiga yayi ya watsa ruwa ya saka kaya ita ma ta saka wata jalabiya Pink wada taje aikin Dusuna farare Jirawa sukaye suka sauka kasa Kuyangu sun jira masu abince Kalla Kalla Kallon su yayi ko bai fadi ba sun san abunda yaki nufe suka bar su suka dai kuyan ga guda ta tsaya don ta zuba masu abinci Ja mata kujera yayi ya zauna da ita shima din ya zauna kuyanga ta shiga bude abinci ta fara serving in su Aneesha kuwa kallon abinci ta ki ye Yarima kuwa har ya fara ce ganin bata ce yasa ya dago kansa ya ce mata "me kiki jira baki fara cin abince ba?? A shagwaban ce tace "Yarima Bazan iya cen wanan abince ba" Zaro ido yayi "meye matsalar wanan abince Uhmm " Kallon sa tayi "jifa yanda yaki wani yafke kamar wanda yayi kwana biyu " Kallon kuyanga yayi ita ma ta fita "Haba Gimbiya wanan fa pizza ne sai kuma wanaan shawar ma da meet pie sai samosa sune kuma ba zaki iya ce ba" Turo baki tayi "Nifa ba zan iya cin su ba bansa ba da su ba Inda zan samu kunu ko tuwo nace yafi man wanan Zaro ido yayi "Tuwo fa kika ce kuma anan gidan?? "Eh manah to meye matsala " Buga masa Teble ta kama ye "Ni gaskiya Bazan ce wanan abun ba a san yanda za'aye da ni don yunwa naki je" Karamen Murmushi yayi "Gimbiya yaki ki son nayi na shiga kitchen na dafa maki abinci??? Turo baki tayi "Haba Yarima wai Meka mai dani ni wada bata ita girki ba baka san a kauyen mu ba Nafi kowa iya girki. Idan baka yarda ba yanzu nan zan dafa maka kace " Kallon ta yayi "ki da kan ki zaki shiga kitchen???? "Sosai kuwa" "Yarima ina kitchen "ta dafe cikin ta Tashi yayi ya jawo Hanunta ya kai ta kitchen kallon kitchen in taki a ranta kuwa ta ce "Ae ko nan zaka iya kwana saboda girman da yaki da shi" Taba ta yayi.. Sa'an ta dawo daga zurfin tunanen ta da taki ye "Yarima yanzu nan zan Hada mana kunu da ko sai.. Sai dai ban iya aiki da wanan ba ta nuna cocker "Don't worry baga ni ba ae sai na nuna maki" Murmushi tayi Yarima ya Kira kuyanga Aneesha ta gaya mata abubuwan da taki buka ta.. Ta nuna mata ta wuce war ta Nan fa Aneesha ta shiga fara girki bayan ta gama kunun geda ta yi k'o sai Yarima kuwa ba abunda yaki sai kallon ta yaki suna gama wa suka zuba a cikin food flask Suka koma Diner area ta jaye duk abince da akaye masu ta zuba ma yarima kunu Kallon ta yayi "meki ki nufi da Hakan??? "Haba yarima har sai nagaya maka kai ma shi zaka sha " Ta Washe hauru. Zuba masa tayi ita ma ta zuba ma kan ta fara sha ta yi ajiyan zuciya tayi "Yauwa yanzu kam zan karya " Kallon shi tayi "Bisimillah manah kace kayi shiru sai kallona kaki ye" Murmushi karfin Hali yayi don tunda yaki a Rayuwar sa bai taba shan kunu da kosai ba... Gani ba ce zai ye ba ya sa ta tashi Ta dauki kosai ta saka masa a baki kunu ta debo ta bashi Ae kuwa nakin yaje dadi.. Sai yaje kamar duk abince da yaki ce bashi da dadi wanan yafi dadi Koma wa tayi ta zauna ta cigaba da cin nata Yarima ma haka "Uhmm Yummy Gimbiya ashe haka kika iya girki" Dariya tayi "ae daman na gaya maka ni gwana ce a fanin girki" Daga Kansa yayi "Na yarda da Hakan" Haka suka ce abinci su suna hira har suka gama... Aneesha kuwa Ita da kanta ta dauki kunu cikin flask sai kosai cikin kulla suka nufi bangaren Mom in Yarima waton Aisha Da sallama suka shiga ko da suka shiga tana zaune tare da mai martaba suna breakfast domin shi mai martaba bai yarda ya ce abinci a fada ba ya fi son yaci tare da matar sa domin kuwa tana da haki akan sa Aneesha Har kasa ta kai ta Gaida su cikin sakin fuska suka amsa. Ajiye kayan da ki Hanunta tayi "Mama ga girki da nayi" Kallon ta tayi "Aneesha Meyasa kika shiga kitchen ina Kuyangu suki???? "Suna nan , kwai bana iya cin abinci da suka dafa shiyasa na ye kunu da kosai tau shine nace bare na kawo maku idan kuna so sai ku ce" Ajiye na hanunta tayi ta zuba kunun ta fara sha domin kuwa ita ma tana son shan shi Mai martaba aka zuba ma shi ma ya sha ae kuwa sun yabe ta sosai kuma sun yaba da hankalin ta sun san ko bayan ransu ita da Yarima zasu iya reki masarauta Koma sa sukaye bangaren su Dakin ta ta shiga don tana jin bacci kwanta wa tayi yarima kuw ya shigo cikin daki Kokarin kwanta wa ya kiye busan jikin ta tayi sauren jaye wa "Yarima wai Dan Allah meye haka.?? Duk wanan gurin ba zai ishi ka ba sai ka kwanta a jiki na??? Kallon ta ya ki ye karamar yarinya sai iya magana " a jikin ki na naki son kwanta wa " Kallon mamaki taki ye masa domin wata magana idan ya fadi ta yana bata mamaki Nuna shi tayi "A jikin ka" Ya nuna ta "eh a jiki na" Taba shi tayi ta kwance kanta ouch ta furta Kallon ta yaki ye Murmushin takai ce tayi "Meyasa baka je zafi ba in jikin ka ni" Dariya ya kama ye "Gimibiya kina bani dariya Allah" Ita kuwa bata ga abun dariya ba a ciki Jeyo wa tayi ta kwanta Ya jawo ta ya manata a kirjin sa Turo baki tayi "Yarima pls ka saki ne ina jin bacci" Kyaleta yayi kamar bai je tana magana ba haka ta daure ta kwanta kan jikin shi har tayi bacci..... Su a basu tashi ba sai da aka kusa Sallah Azahar Yarima ya fita ita kuma ta sauka kasa Kuyanga ta Kira tace su zauna suye hira Ita kam mamaki taki ye ita zayayi hira da Gimbiya Ae kuwa Aneesha ta fara bata labare yanda kauyen su yaki abunka da mai surutu.... Yarima ni ya shigo cikin gidan Ganin kuyanga Aneesha tana ta zuba wa Tashi tayi ta zube kasa tana Gaida shi daga mata hanu yayi da saure kuwa ta fita Aneesha ta kara so kusa da shi "Sanu da zuwa Yarima yaushi ka dawo?? Meyasa ka kore kuyanga baka ga muna hira bani??? Murmushi yayi "lokacin da na dawo kina nan kina zuba wa" tabe baki tayi "To Allah ya bani baki me zanye kuwa in ba zuba wa ba" Dariya yayi ya dauki ta "Yarima meye haka wai Meyasa kaki. Son mai dani kamar wata jariri ya" Tafiya yaki ye yana Kallon ta "Ae jariri ye kiki" "Pls ka sauki ni" Kallon ta yayi "yaushi kika iya pls " Dariya ta aza "Kaji ka idan ban iya pls ba ae ba matar ka naki ba tunda baka da aiki sai turance wani lokacin ma sai naga kamar kana zagina tunda ban iya ba" Kallon ta yayi ya aza ta kan gado Reki hanunta yayi "Taya zan zagi Gimbiya ta " Murguda masa baki tayi na sani "Tau ki sani ba zan iya zagin ki ba" "Gobe yaushi zaki ye wanka" Kallon sa tayi "Meye matsala ka da wanna na" Ki dai ki bani Amsa Shiru tayi kamar mai tunane "Zuwa 2 ina ga" "Ohk ni zan fita zan je gidan Abokina Aminu " Murmushi tayi "Allah ya tsare ya kai man ka lafiya " "Ameen matata" Ya jawo ta ya fara mata kiss Ture shi tayi "Wai kai yarima kome sai ka hada bakin ka da nawa" "Eh manah ae shine soyaya da kuma zam aure don haka ki shirya gobe" Ya fita ya bar ta cikin tunane "Shine soyaya??? Kuma shine zaman aure??? Tambayar kan ta ta kiye wanda bata da amsa Yarima kuwa bai dawo ba har kusan 8 na dare ita kam ta gaji da jiran sa shiyasa tana cin abinci tayi baccin ta koda ya dawo har tayi bacci dan karamen bakin ta ya Kalla mai shigin surutu ya jawo ta suka ye bacci tare Basu falka ba sai da safe Yarima ni ya wuce massalaci suka gaba tar da sallah Kamar dai jiya haka yayi ya koma bacci Sai kusan 9 ya tashi yayi wanka ya dauki Aneesha har suka kai Bathroom idanun ta a rufe suki. Cikin Ruwa ya Kada ta Ae kuwa ta bude ido tana mai da nunfashi "Yarima zaka kashi ni ne??? Wai haka aki tada mutum idan yana bacci Murmushi yayi mata "Eh haka aki ye tunda mata ita ki tada miji ama ni matar tawa bata tada ni shiyasa ni kuma naki tada ki ta haka.. Oyah kiye wanka ni fita zanye kuma ba zan dawo ba sai dare" Kallon mamaki taki ye masa "sai dare fa kace Yarima lafiya kuwa?? Ko dai na bata maka rai ni??? Kallon ta yaki ye "ba abunda kika ye man" "Ka gaya man gaskiya domin mallamin mu yana cewa Kada mu taba bata ma mijin mu rai" Dan murmushi yayi najin dadi "Baki ye man komi ba kinje akwai aikin da zanye shiyasa ba zan dawo ba sai dare" Kiss yayi mata a goshi ya fita a ranta kuwa tace ae kara ma ka fita ni ko zan samu sauki ka dai na taba ni wanka tayi ta na gama wa ta saka kaya ko yau ita ta dafa ma kan ta abinci Gashi ta gaji da zama ita ka dai Inda ma yarima yana nan da zai cire mata kewa haka tayi ta zama ita ka dai har dare yayi.......... Yarima ni ya shigo dauki da Leda a hanunsa zaune taki kan gado Tana Ganin sa ta Turo baki "Sanu da zuwa Yarima" "Yau yar Albarka na jima ko" "Eh kam tun fa safe ka fita ama sai yanzu ka dawo" Jawo ta yayi "Sorry my wife aiki ya reki ni kinye sallah??? "Eh nayi " "Masha Allah " Ya dauko Leda ya zuba masu a plate ae kuwa tana Ganin Kaza ta fara jin dadi "Laaa yarima kaza ka seyo men" Kallon ta yayi "Wanan nawa ni " Zaro ido tayi "Yarima Rowa zaka yi man???? "Eh mana bakin ci jikin ki naki ni ba ni kuma kazata tawa ce" Tabe baki tayi ta kara So kusa da shi "Wasa nakai Yarima pls ka bani nace" Dariya yayi "kin gan ki wanan dan tsiton baki akwai shi da kwadai" "Na dai je ni dai a bani" Plate in ya tura mata ae kuwa ta fara ce Shi kuwa ba abunda yaki sai Kallon ta Dago wa tayi ta kalle shi Yarima Gashi "No kice kwai" Tura masa tayi a baci haka yace tayi ta bashi yana ce sai da suka gama sa'an suka shiga toilet don su wanki Hanu........... *Lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 🌤Page 20&25...🍹 ^^^^Tashi tayi ta kai plate a kitchen duba jikin ta tayi zata iya zuwa inda Mom in Yarima haka? Wata zuciya tace ae kara ki ji haka don idan kika koma gurin Yarima sai ya halaka ki haka nan ta daure ta fita daga dakin Bata tsaya ko ina ba sai Part in Mom In Yarima falo ta shiga bata ganta ba ta shiga dakin ta knowking tayi tace da ta shigo bude kofan tayi Tayi sallama amsa mata tayi ganin Aneesha ni ya sa tayi murmushi Tashi tayi daga kwance da taki. Aneesha ta karasa kusa da ita Kasa ta zauna "Ina wuni Mom" "Lafiya qlw pls ki tashi mana ki zauna kan gado" Girgiza mata kai tayi "Nan ma yayi Mom" Kanta yana kasa Dago ta tayi ta zauna da ita kan gado "To yah jikin naki??? Dagowa tayi ta kalleta ya ankaye mom tasan bata da lafiya wani irin kunya ya kamata kinan mom ta san abunda yarima yayi mata Hawaye ne ki son zuba a idon ta tayi sauren gogewa kada mom ta gani "Allah ya isa Yarima macuce kwai wanan ae abun kunya ni gashi har mom inka ta san abun da kayi man" Dago da fuskan ta tayi "Meki ki tunane ni ki gaya man ni na dauki ki a matsayen diyar da na Haifa a ciki na ama ban sani ba ko ki kin dauki ni tamkar uwa" Washe Baki tayi domin taje dadin maganar Mom Mom "Nagode da kika dauki ni a matsayen diyar ki kinsan me inda Mama ta, tana gidan nan da zan gaya mata abunda ki damu na" Reki mata hannu tayi "kinan baki dauki ne a matsaye Mamar ki ba" Girgiza kai tayi "Aa ba haka bani ina jin kunya ni" "Kunya kuma?? "Eh mom" "Kada kije kome kinji just tell me" Gyaran muryar ta tayi ta kara gyara zaman ta "Mom kiye hakuri akan abunda zan gaya maki dan ki ne bashi da tarbiya " Mom ta zaro ido "Dan nawa? Shgawabe fuska tayi "Shiyasa fa nace Bazan gaya maki ba tunda danki ni nasan baza ki ga laifin sa ba" "Waya gaya maki Bazan ga laifin sa ba gaya man ina saura ranki" "Mom Yarima bashi da hankali yayi wasa da tarbiya da kika ba shi Yarima mugu ne ya cuce ne Yarima dan iska.... " Bata isuwa ba Mom ta aza mata hanu kan lips inta "Kar ki soma cema mijin ki dan iska.. duk abunda kika ga Yarima yayi maki so ne kuma shine aure" Kallon ta taki ye kamar mai tunane ita bata yarda da so ne ba haka aki so da wuya? "Mom baki san abunda yayi man jiya ba shiyasa kika ce haka wlh mom... " "Shiii bana son jin kome kada ki ye tunanin Yarima dan iska ne ko Kuma mugu ne ko daya abunda kiki fada ba haka yaki ba duk abunda yarima yayi maki jiya shine aki Kira da aure kuma ki guje kiran mijin ki da wadanan suna kina son a saka ki a wuta? Girgiza kai tayi idanun ta suka ciko da hawaye "Idan baki son a saka ki a wuta kuma baki son mala'iku su tsine maki to ba Yarima hakin sa kuma ki dai na kiran sa da wada nan sunayen Kinji" Daga kan ta tayi tana kuka "Yanzu Mom shikinan sai Yarima ya rinka iskan ce dani" Mom kuwa dafe kan ta tayi a ranta tace "Yarima ka dauko ma kan ka lalaura in banda irin harka samarin yanzu suce Basa son Matan da suka kai shikara 20 sai dai yara to ae ga irin ta nan Allah ma yasa ni taki fada ma wanaan magana ba kuyanga ba ae da anye abun kunya " Dogon Nunfashi taja " yanzu ina yarima yaki?? Turo baki tayi "Yana daki yace in cemasa daki ni kuma Bazan je ba don Bazan je ya kashi ne ba ina yarinya ta ba ehen" "Aneesha me yaki damun ki ni meye amfani wanan maganar dana ye maki yanzu ki tashi kije gurin yarima tun kanda rai na bai bace ba " "Mom kiye hakuri" Daga mata hannu tayi ya isa Hakan ki tashi ki je gurin sa Tashi tayi tana turo baki ta fita daga parth din Yarima kuwa yaje shiru har yanzu bata shigo ba dan tsoki yaja mtswww fito wa yayi ama bai ganta ba Wayan shi ni tayi Ringing dauka yayi ni kai na banje abunda yace ba kwai yace "Thank you so much kamar kinsan abunda ki rai na pls ki zo ina jira ki ya kashi waya" Aneesha kusa parth inta ta koma ta nufe sama dakin Yarima ta shiga da sallama ta turo baki Dagowa yayi ya kalleta yayi kamar bai ganta ba ya cigaba da Dana wayan sa zaunawa tayi kusa da shi ta turo baki "Gani me zaka ye?? Jeyo wa yayi ya kalleta ya kyaleta wayan shi ni tayi Ringing ya daga "Ohk gani nan zuwa" Hararan ta yayi ya fita daga dakin Aneesha ta kalle shi "Lalai yarima ka ma rama Mutane ni zan zo ina ye maka magana ka shareni don ka ajiye ne a gidan ka shiyasa kaki ye man wulakanci" Tashi tayi ta beshi daga baya..... Yana fita ya Tara da wata zauni kan kujera sanyi taki da wata Riga da sket atampha, atampar taje dunki sosai ta yafa dan karamen gyale taye kyau sosai jeyo wa tayi "Allah ya ja zamanin Yarima " Murmushi yayi "Kingan ki ba zaki dai na tsokana naba ko" Murmushi tayi wanda ya kara fitar da kyawun ta "Ka bar ni naye tun kandin matar ka ta fito ta hana ne" Murmushin karfen hali kwai yayi "So ina abun yaki" Wata karamar Bag ta bashi Ansa yayi ya ciro waya ce IPhone 6 Kallon wayar yayi "Meyasa kika so irin wanan Anya zata iya using da ita " Dariya tayi "haba yarima wai me kaki son mai da kanwan nan tawa ni? Idan bata iya ba ae sai ka koya mata ko" "Haka ne fa kin kawo point" "Ama ya akaye kika kawo wanan idea ta saya mata waya?? Shiru tayi ta dan bata fuska "Kasan ae tayi zuwa gidan mu so duk lokacin da ta gani da waya sai tace ita ma Allah kasa ta samu wanda zai saya mata waya. So shine naga ya kamata in seyo mata but kace mata kai ka saya akwai sim a ciki sai ka bata" Hugging in ta yayi "Thank you dear shiyasa naki bala'in son ki kina fahimtar abunda naki so sosai " "Yarima kinan Ka manta zaman dana ye a gidan nan kullum muna tare ae dole nasan abunda ki cikin zuciyan ka" Aneesha ce ta sauko duk abunda sukiye tana kallon su Yarima yayi saure ya mai da wayar a cikin Bag Karasa wa tayi "Aunty Fatima yaushi ki ka zo? Murmushi tayi mata "my kanwa yanzu na zo ina saure ne zan wuce sai na dawo wani lokaci" "da saure haka" Ta daga mata kai. "To a sauka lafiya ina Gaida mutanen gida" **** *Wacece Fatima*?????? Fatima tun yarima yana karame suki tare kome tare suki ye har Fatima tana kwana gidan su yarima saboda shakuwan da sukaye da Yarima ya dauki ta tamkar kaunan sa Fatima diya ce a gurin wazirin su Yarima *cigaban labare* Jeyo wa tayi kusa da yarima "Yarima iskan ce naka ya kai har da Aunty Fatima kaki Rungumewa?? Wai wanan wane irin iskance ni? Kallon ta yayi "Ni kiki ce ma iskan ce ko" "Ae ba sai na maimata ba kasan abunda naki nufe" "Gud Fatima dai frnd ita ce kuma zanye Huging inta duk lokacin da naga dama meye naki a ciki ae ba jikin ki ni ba ki reki jikin ki in reki nawa babu ruwan ki da baby fatima" Sakin baki tayi "yarima a gaba na kaki ce mata baby?? Daga mata kai yayi ya ta fiyar sa Binsa tayi da baya tana bala'i "Ni Bazan dauki wanan iskance ba kaje can waje kaye abun ka ba anan gidan ba haka kwai zaka rungume wata Ina kallo" Jeyo wa yayi "kin je haushi ne?? "Ina ruwanka ae zuciyata ta ce bata ka ba" Taye masa tsoki ta bude kofa da karfe ta shiga cikin daki..... Jawo ta yayi ta fada a kirjin sa "Kin je haushi ne?? Turo baki tayi "ina ruwanka" Wayan da ki hanunsa ya bata "Ga wanan nasan kina son shi sosai" Bude wa tayi tana ganin waya ta buga Tsale "Yarima ya akaye kasan ina son waya?? "Zo na koya maki yanda aki aiki da ita " Jawo hanunta yayi ya zauna ita kuma ya aza ta kan kafar sa Yau kam bata ye musu ba tunda taga waya...... Nan ya fara koya mata yanda zata ye aiki da ita.. daya ki tana da sharp brain ta fara iya wa Number sa ya saka mata wanan shine number ta kiye serving muga idan kin iya Ae kuwa tayi serving Yarima na Kallon ta yayi "Meyasa kika sa Yarima na" Murguda masa baki tayi "kana son insa yarima Fatima ne?? Murmushi yayi Aneesha tana kishin sa "To yayi ga games nan na tura maki sai ki rinka ye kinsan jiya na gaya maki zanye wani abu important ko ". Ta daga masa kai "daman harka Business din mu ne aka bani kudi ajiye kusan 5.5billion yanzu haka suna daki na na ajiye kada ki bare kowa ya shiga dakin kinje " Hanunsa ya saka cikin arjihu ga key in dakin pls ki kulla kinje zan fita ne yanzu "Kar ka damu yarima zan kulla da dakin " Kiss yayi mata a goshi sai da ya kai bakin kofa ya jeyo "Yau ba za'a ce man Allah ya tsare hanya ba" "Murmushi tayi Afuwan Allah ya kai ka lafiya Ya mai daka lafiya Yarima na" Murmushi yayi nagode Ya fita ita kuma ta cigaba da buga game tayi 1 hours tana buga game wayan ce tayi Ringing number taki kallo tasan dai ba ta yarima ceba to wa yaki da number ta Sallama tayi "Murya mace taje Pls Aneesha kiye sauri ki fito waje kuma kada ki gaya ma kowa ina son magana daki ki ka dai sa'an kada ki bare fadawa su gan ki kinje" Ta kashe waya Mamaki taki ye wace ta ta Kira ta kuma tasan muryar ta veil ta dauka ta fita Haduwa taye da wata kuyanga ta beyo ta daga baya "Lafiya ina zaki je kina ta wani bena a baya" "Allah ya baki hankuri Gimbiya Yarima yace a kulla da ki" "To yarima yace na fito waje don haka ki koma wa ki" Ba musu kuwa ta wuce war ta......... Aneesha fita taye wayanta tayi Ringing gani nan a cikin mota ki shigo ciki mota baka Bude motar tayi ta shiga aka tada mota fuuuu Zaro ido tayi "dan allah waye kuma ina zaki kai ne me naye maki" Kyaleta tayi ta cigaba da driving Aneesha kusa sai kuka ta ki tana kiran Sunan yarima Basu tsaya ko ina ba sai cikin wani daje taye parking Da saure ta bude mota ta fito ganin wasu maza sunkai Biyar ko wanin su da maka me gaban ta ya fade sosai wada ki cikin mota ta fito Da saure ta karasa kusa da ita "pls Aunty Fatima kiye taimaka man kada su kashi ne" Tureta tayi ta fadi kasa "Muna fuka kwai kada ki saki kiran Sunan idan ba haka ba zan kashi ki anan gurin " Zaro ido tayi "mena ye maki da zaki kashi ne" Kallon su tayi wani ya buga mata Tabarar ya akai duhu duhu ta kama gani hawaye suna zuba a idon ta Faduwa tayi kasa Fatima ka raso kusa da ita Aneesha kuwa ba abunda taki ita fadi sai "yarima ka taimaka man" Reki mata baki tayi "yau ita ce Ranar ki ta karshi da zaki Kira Sunan Yarima macuce ya kwai nasan zakiye mamaki Meyasa naye maki haka kar ki damu zan baki labare Kamen ki isa lahira" "Na jima ina son yarima kuma ina son in aure shi daya ki shi baya son mace mai kudi sai dai talaka irin ki shiyasa naje kauyen ku na fara shire daki a zato na yarima zai aure ne tunda ina son tallakawa ashe a banza nayi shikuma sai ya aure ki wanaan shine Babban kuskuren sa lokacin da ya gaya man yana son ki naye kuka har na gode Allah aka daura auren ku ni kuma Bazan bare ki zauna da shi ba don haka yanzu get ready to die " Key inda ki hanunta ta amshe "dan allah ki bani wanan makulen ina son idan zan mutu in mutu da shi ba zan bare wani ya taba kudin da yarima ya ajiye a dakin sa ba" Dariya Fatima taki ye"aiki na yanzu zai ye sauki thank you da kika gaya man akwai kudi a dakin sa bye byee matar Yarima " Kokarin riko Fatima taki ye ama ta kasa Kallon su taye ko dauki ta kuye jifa da ita can cikin daje ta mutu a can useless kwai yanzu ba wanda ya isa ya hana ne auren Yarima Ta tashi ta shiga mota ta wuce fuuu Su kuwa dauka. Ta sukaye suka saka ta a cikin mota can cikin daje suka shiga sukaye jifa da ita suka wuce Ita kuwa part in yarima ta shiga har dakin sa ta shiga ta bude wardrobe jaka ta dauko taga kudi tayi murmushi ga kudi kuma ga yarima dauka tayi yanzu ya zan fita da wanan Jakar a cikin gidan nan shiru tayi tana tunane daga bisane ta aza dariya fita taye waje ta kira wani bawa ya dauki Jakar ya fitar mata da ita kudi ta bashi masu yawa sa'an ta wuce........ *Tofa readers ga Aneesha an jifa ta a cikin daje ko me zai faru idan yarima ya sani* *pls share and comment* *Lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 🌤Page 35&40..🍹 ^^^^Yarima ne zaune akan kujera ya lumshe idon sa ba abinda yaki tuna wa sai irin cin amana da Aneesha tayi masa why zatayi mani haka Meyasa bata gaya man cewa kudi take so ba zan iya baki duk wani kudi daki ki so matukar zan same ki Bude idon sa yayi yaja dogon nunfashi "I promise you Aneesha duk lokacin da nagani ki sai na hukun ta ki idan ma aure ki kaye sai naye kokarin rabaki da shi duk wani farin ciki naki sai na tarwa sa shi macuce ya kwai Allah ya isa tsakani na daki ba zan taba yafe maki ba akan abun da kika aikata man" ^^^^Aneesha kuwa jeyo wa tayi "Me yaki damu na ni Meyasa naki jin kamar ruhina baya tare dani. Kamar akwai abunda na aikata a baya wanda na kasa tuna sa " Reki kanta tayi domin kanta yana ye mata wani irin ciwo wanda bazata iya Fadan shi ba. Amina ce ta fito daga daki "Mamana lafiya meya same ki na ga kin reki kai??? Hanun ta ta jaye "Mama kai na yana ye man ciwo sosai gashi wanaan dauren ya dame ni sosai" "Hakuri zakiye Mamana insha Allah zaki samu sauki kinje" Murmushi tayi nagode mama "Kinga abunda na kawo maki wanda zai dauki maki kewa" Al -Qurani mai girma ta nuna mata nasan ko zaki manta kome ba zaki manta wanan ba Hanunta ta sa ta amshe shi wani sanyi ta jiya a ranta suratu Bakara ta bude ta fara karanta wa Amina kuwa mamaki taki ye ya akaye bata manta da karatun Alkur'ani ba lalai I kon Allah sai kallo gata ta iya k'ira'a muryar ta tana da dadi sosai Zainab kuwa ta cigaba da karatu littafi mai girma......... ******** Yarima kuwa kwance yaki kan gado gurin da Aneesha ki kwance ya aza hanunsa tuna yayi lokacin da taki nuna masa bata san mene aure ba ashe duk pretending ne ta kiye ta mai dashi wawa lumshe idon sa yayi don zuciyar sa ta fara zafi........... *Bayan shikara daya* Mama ce ta fito a cikin daki ganin Zainab zaune reki da tsin-tsiya tana tunane Kiran Sunan ta tayi da saure ta dawo daga duniyar tunanin da ta shiga "Mama meki ka ce kiye hakuri banji ki ba" Murmushi tayi "Naga kin zauna kina ta tunane lafiya dai ko???? Murmushi karfen hali tayi "Ba sai na fada ba Mama ki kan ki kinsan abunda naki tunane ba zai wuce abunda ya faru dani ba a baya, ina tunanen me na aikata a baya da har aka ye man duka aka jefar dani abun yana daure man kai" Kara sowa tayi kusa da ita "Mamana ina son ki dai na wanan tunanen dan Allah yanzu tunda kin samu sauki sai ki gode ma Allah jikin ki mai kyau ne da har kika warke kuma ki rage wanan tunanen domin zai iya saka ki a cikin wani hali " Shiru tayi "Mama idan ina zaune ba zan ita yin kome ba sai tunanen baya idan da zan samu wani aiki na rinka ye tana iya yuwa zan manta da wanan tunanen " "Meki ki nufi da aiki??? Gyara zaman ta tayi "Mama nasan da ciwa irin halin da muki ciki yanzu na rashi bana son ku wahalar da kan ku sabo da ni na yanki shawara zanye ma Hajiya indo magana ta samu man aiki a cikin garin abuja kiye hakuri na yanki shawara ba tare da nagaya maki ba" Kallon mamaki taki ye mata "Mamana yaushi kina saba da yan gari har kika ye magana da ita kina son ki ye aiki sa'an kuma ni ban yarda da kije gidan wasu kiye aiki ba zamu cigaba da kokari kamar yanda muka samu ni da mai gida mu baki abince ". Reki hanunta tayi tana kuka "Shine abunda naki son ki fahimta bana son na wahalar da ku. Kun taima ki ni a lokacin da naki son taimako Wanda Bazan taba manta wa da shi ba dan Allah ku barni nayi wanan aiki na samu kudi na baku dan Allah kada ku hana ni" Mallam sani ni ya shigo cikin gida Tare da yin sallama.. Kallon zainab yayi "Zainabu me yaki damun ki naga kina kuka ko matar tawa ce ta, taba man ki" Murmushi tayi "Aa baba ina son kuye man wata alfarma" Amina ta Tashi "Mai gida kana jin abunda taki fada kuwa nasan kai ma ba zaka yarda da zancen ta ba" Nan ta bashi labare abunda Zainab ta gaya mata Gyaran murya yayi "Me zai hana mu barta taje tayi aikin?? Kallon sa tayi "Taya zaka ce hakan Mak gida" Zauna da ita yayi ki zauna nayi maki bayani "Zainab ina son ki san wani abu ban amince kije gurin aiki ba don ki samo mana kudi ba na amince ni saboda idan kikaje gurin aiki zaki dai na tunanen da kiki ye kuma idan kika je kiye masu ladabe kada ki bare a kawo karan ki kuma ki sa a ranki muna sonki mun taimaka maki saboda Allah ba don wata manufa ba" Hawayen ta ta share "Nagode da kuka fahimce ni" Amina kuwa bata ji dadin Hukunci da mijin ta ya yanki ba saboda bata son Zainab tayi nisa da ita. Ama ba yanda ta iya dole ta amince..... ^^^^Yarima kuwa duk ya lalace ya canza gaba daya kamar ba yarima ba ya rage cin abince gashi ya rame sosai Mom inshi abun yana damun ta sosai... Waziri ni zaune a cikin falo Fatima ce ta shigo falon ta zauna kusa da shi... Waziri ya kalle ta "Ki wai ina ki ka kai kudin nan ni a kullum ina tambayar ki ama kina share ni kar fa ki mai dani dan iska ni Mahaifin ki ni kuma mini na taimaka maki gurin sace kudin nan da kuma kora Aneesha da gidan yarima its all my plan.. " Murmushi tayi "Haba daddy ka dai na wanan magana pls ae wanan duk plan di nani saboda ni na dauki Aneesha na sa aka kashi ta naje gidan yarima na dauki kudi sa'an kace man kai ka bada idea??? Karamen tsoki ya ja "Bana son iskan ci ni dai ki bani kudi na idan ba haka ba zan gaya ma mai martaba " Ta so wa tayi ta zauna kusa da shi Hanunta ta sa kan fuskan shi "Daddy idan ka kuskura ka ga ya ma sarki to ka taba ta zaman ka a duniya ya kare " Zaro ido yayi "Fatima kina da hankali kuwa Nifa Mahaifin ki ni, ni zaki sa a kashi " Daga masa gira taye "indai akan yarima ni kowa zan iya kashi wa burina kwai in aure yarima duk dukiyar sa na mai da ta guri na zanyi abunda naki so a cikin masarauta ta. Kallon ta yayi yana mamaki irin Wanan hali na diyar sa.. Ya san shiya saka mata son yarima da son kudin sa shiyasa ma tayi kawance da Aneesha ama bai taba sa ma ransa ba zata iya kashe shi ba, ama yanzu so ya riga da ya rufe mata ido ba yanda ya iya dole ya bita a sanu ko zai samu kudi a hanunta Marairaice fuska yayi "Haba diyata ya kama ace kin samu abunda kika bani kinsan ina sonki shiyasa na saki Mahaifiyar ki don ta na yawan takura ki akan ki dai na maganar Yarima na saki ta duk saboda ki yanzu ki ba zaki iya bani kudi ba" Murmushi muguta tayi ta dauko wayan ta Transfer in 1million tayi masa "Ga shinan na tura maka kudi idan kana so ka dauka idan kuma baka so ka mai da min abuna" Ta Tashi ta tafiyar ta shi kuwa zaune yaki yana ta mamaki wanan yarinya dole ya bita a sanu.... Bata tsaya ko ina ba sai gurin Yarima Parth insa ta nufa koda taje ya zaune kan dinner ga abince ama ya kasa ce... Zauna wa tayi kusa da shi Ta marai raice fuska "Yarima Meyasa baza ce abince ba" Dago wa yayi ya kalleta domin magana har wuyar ye masa taki ye Spoon ta dauka pls yarima kace abince kaga mom bazata ji dadin ganin ka a wanan halin ba pls ka daure ko kadan ka ce Haka ta kama lalashin sa sai da ya yarda yace abinci Mom insa tana kallon su taji dadi sosai da Fatima tazo har tasa Yarima yace abinci......... ********** Mama "Zanje gidan Hajiya indo in jiya ko ta samo man aiki" "Bare na dauko mayafina na raka ki" "Mama dan Allah kada ki wahalar da kan ki, ki bare zanje ae zan dawo don ba yau zan tafi ba" Sa kyar ta samu ta lalashi ta sa'an ta bar gidan... Bata tsaya ko ina ba sai gidan Hajiya Indo... Kuda ta shiga tana waya "Hajiya kada ki damu insha Allah za'a samo maki da an samu zan kira ki" Ganin Zainab ya sa ta kashi waya "Zainab yau kice a gidan namu???? Zauna wa tayi "Eh wata alfarma naki nima" . "Tau ina jinki" "Dan Allah idan ba damuwa Ina son ki samo man aiki a cikin garin Abuja ko Shara da wanki wanki zanyi dan allah ki taimaka man" Hajiya indo ta Washe baki "Faduwa ta zo dai dai da zama yanzu naki waya da Hajiya tace tana son mai aiki wada zata rinka ye mata aiki tunda har kina so zan kira ta na sanar da ita yanzu nan ma bare in kirata" Zainab taje dadi sosai.. Hajiya indo ta kira ta "Hajiya an samu mai aiki".. Banje abunda tace mata ba kwai tace tau ta kashe waya.... "Ki shirya gobe zan kai ki kinje".. Nagode sosai Mama.. Ta Tashi ta fita daga gidan koma wa tayi gidan su ta sanar da mama abunda ya faru ba matsala taji dadi kam......... *Washe gari* Zainab ce ta Tashi tayi Shara da wanki wanki kome sai da tayi mama ce ta fito "Ah zainab yau har kin gama aiki" "Eh mama ina kwana.. Ina son in je gidan Hajiya indo ni kinsan muye da ita yau zata kai ni gidan Hajiya" "Hakane to a dawo lafiya" Hijab inta ta saka ta nufa gidan Hajiya indo Mota suka shiga basu tsaya ko ina ba sai gidan Hajiya... Gaton gida ni daka gansa kasan gidan manya ni mai gadi sukaye ma magana ya shiga cikin gida ya fito yayi masu Iso a cikin gidan.... Cikin falo suka tsaya Zainab kuwa kallon falon taki ye A ranta tace Arjana duniya Jin ana saukowa kasa ya sa suka mai da kallon su ga Wanda ki sauko wa Kyakyawa ce baza ta wuce shikara 23 ba sanyi taki cikin wata Riga pink wada tayi mata kyau sosai waya ce a hanunta tana latsawa sai cin cem gum taki ye busan kujera ta zauna tana kallon su sama sama Hajiya indo ta kai kasa tana gaidata Zainab kuwa kallon ta kwai taki ye Indo ta kalle ta ki bazaki iya Gaida Hajiya bani?? Gaidata tayi har kasa ta kai Ita kuwa sai cin cem gum taki ye "Hajiya ga yarinya da zata ye maki aiki" Kallon zainab tayi daga saman ta har kasa Ohk kwai tace zaki iya Tafiya ta jefo mata bandiro in 1k Dauka tayi tana godiya ta bar Zainab a tsaye ita kuwa zainab kallon ta takiye.... Ita kuwa Hajiya sai danar wayan ta taki ye A ranta kuwa ta ce "wanan mata wace irin hali ni da ita tana wulakan ta Mutane ko don Nazo aiki gurin ta ni shiyasa taki ye man wulakanci??????? *keep. Flowing* *pls share* *lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 🌤Page 30&35...🍹 ^^^^^^ Kallon Amina tayi "Dan Allah ku gaya man sunana" Shiru tayi tana tunane me zata ce mata "Ki jira ya dawo zai gaya maki komai" Kallon ta tayi "Shi din meye Sunan shi" Rasa me zata fada mata Tayi, tana cikin wanan tunanin sai ga mallam sani ya shigo tare da mallam Tukur....... Zauna wa yayi yana Kallon ta "Yarinya ya sunan ki??? Kallon mamaki taki ye masa "Nima ban san meye suna na ba kuma ku su waye dan Allah ku gaya man" gyara zaman shi yayi "Ni daki ki gani Likita ni wadan nan kuma su suka ceto ki a cikin ruwa suka kawo ki gidan nan har suka kira ni na duba ki kuma daga duk kan allamun Kin manta kome ba zaki iya tuna baya ba ama kuma zaki iya tuna wasu abubuwa kada ki saka ma kanki tunanen akan cewa dole sai kin san abudan kika baro a baya insha Allah a sanu zaki tuna kome insha Allah" mallam sani ya ce "Yanzu haka kina kauyen Kuje daki garin Abuja" Hawaye ne suki zuba a idon ta "kinan yanzu bani da suna bani da iyaye bana da kowa" Amina ta aza hanunta akan kafadar ta "Ki dai na cewa baki da kowa Gamu ae tamkar iyayin ki muki" Mai da Kallon ta tayi gari ta "A hakan zaki dauki ni tamkar diya duk da baki san ni ko wacece ba ki ka sani ko a baya na aikata wani mumuna abu shiyasa kuka tsince ni a cikin wanan hali " Hawayen daki zuba a idon ta Amina ta sa hanu ta share mata hawaye "Ki dai na wanan magana daga ganin ki na san baza ki aikata wani abu ba wanda bashi da kyau tun lokacin da nagani ki na tausaya maki kuma naje a rai na tamkara Allah ya aiko man ki ne.... In har zaki amince zan zama Mahaifiyar ki wanan kuma Mahaifin ki" Ta nuna mallam Sani Aneesha kuwa Rungume Amina tayi tana kuka mai shiga jiki Lalashin ta taka ma yi "Kiye shiru kinje insha Allah a sanu zaki tuna kome"... Murmushi tayi tana ye masu godiya.... Mallam Tukur ya tashi ya fita Sallah magrib ce ta nufa to Amina ta Tashi ta dauko buta ta fara arwala Aneesha kuwa kallon ta ta ki ye har ta gama Karaso wa tayi kusa da ita Zo kiye arwala kiye sallah kin je "Mama baki gaya man suna na ba" Shiru tayi tana tunanen Sunan da zata saka mata..... Hanunta ta jawo "kina son in saka maki Sunan Mahaifiya ta Allah yayi mata rasuwa ina son a duk lokacin da naga ki in tuna da ita" Daga mata kai tayi "To daga yau Sunan ki Zainab dafatan Sunan yayi maki" Murmushi tayi "yayi mama Allah ya saka da alkaire " Buta ta bata tace tayi arwala Kallon kafar ta tayi da aka daure Mama ta fahimce abunda taki nufi Kasa ta samu mata tayi taima -ma Reki hanunta tayi. Ta koya mata yanda zata ye "Gaskiya naji dadin da kika ye saurin iyawa kwanyar ki tana ja sosai " Shiru tayi tana tunane kamar an taba gaya mata wanan maganar to waya gaya mata??? "Lafiya mamana kinye shiru" Ba kome Mama Hijab ta dauko masu tayi mata bayanin yanda zata ye sallah cikin I kon Allah kuwa ta samu tayi sallah a zaune ^^^^^^^^^^^ "Yarima ka tabata abunda kaki gaya mana Gaskiya ni???? Kallon sa yayi da Idanun sa da sukaye jaa daka gansa kasan yace kuka Maza an tabo su daman yarima yana kuka? Kuma akan mace🤨 "Dad ina son kayi binciki ka ji ya domin Aneesha bazata fita ba ace ba wanda ya ganta a tambaya fadawa na tabata zasu fadi gaskiya sa'an a duba daki na za'a ga paper da tayi man rubutu.... Mai martaba yasa aka kira masa Doctor "Zamu iya zuwa da yarima gida? "Eh zaku iya Tafiya da shi zan rubuta masa magani sai ya rinka sha.. " Waziri daki gefin mai martaba ya ce "Godiya mu kai idan akwai abunda zamu cika kafin mu wuce sai ka gaya man " "Ohk to muje " Fita sukaye Yarima kuwa shiryawa sukaye aka sallame su basu tsaya ko ina ba sai gidan su direct parth In yarima suka nufa.. Dakin sa suka shiga Waziri shine a gaba paper da yarima ya yar suwa ya dauko ya karanta Mai martaba yayi mamaki sosai don da Yarima ya gaya masa bai yarda ba ashe kuwa Aneesha mayauda Riya ce Ran mai martaba ya bace matuka ya sa aka Tara fadawa gaba daya...... Waziri ni ki magana "Mai martaba yana son ya sani in akwai wanda yaga lokacin da Gimbiya Aneesha ta fita . sa'an kuma ta fita da wata jika wada ki dauki da maku dan kudi" Daya daga cikin fadawa ya ce "Allah ya kara ma sarki lafiya naga lokacin da Gimbiya zata fita na ce idan zata fita dole sai ta fita damu sai kuma ta shida man cewa yarima yana jiran ta a waje shiyasa bam kawo kome a rai na ba Allah ya huce zuciyan sarki" Waziri ya kalle sarki wanda ransa ya bacci sosai "Akwai wanda yaga lokacin da aka fita da wata jaka?? Da saure ya kara so kusa da waziri ya zube akan kafar sa "Allah ya ja da ran sarki aye. Man afuwa nine wanda na fita da jaka Gimbiya ta ce man Yarima yace ta fito da jaka kuma baza ta iya Daukan ta ba ta umurcine da in kai mata jaka a waje har cikin mota na kai mata Jakar sai da ban kulla da Wanda yaki tuka motar ba aye man afuwa" Ran sarki ba karamen bacci yayi ba shi za'a shigo har cikin gidan sa ace amanar sa?? Lalai Aneesha ta aikata Babban kuskure Waziri ya umurci su da su wuce....... Dawo wa yayi kusa da sarki "Allah ya huce zuciyar sarki gaskiya wanan yarinya tace amana wanan masarauta wanda ban taba jin ko a tarihi ance matar Yarima ta cuce shi ta kwashe masa kudi ta je tana Rayuwar ta da wani shiyasa auren waje wani lokacin ba shi da amfane kara ka aure wanda aka san tashin shi" Mai martaba kuwa shiru kwai yayi domin abun ya matukar bata masa rai............ *Yauwan comment yauwan typing*🤨 *Muje zuwa* *Lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 🌤Page.45&50..🍹 ^^^^Dagowa tayi ta kalle ta karamen Murmushi tayi "Mama ba kome kwai nayi kiwar abincin ki ni " Tausaya wa diyar ta tayi "Baki bani labaren yanda kika ye aiki ba?? Murmushi ta danyi "mama ki bare na karasa cin abinci mana zan gaya maki me kiki wa sauri" Tau Sai da cikin ta ya dauka s'an ta sha ruwa ta wanki hanunta kwano ta dauka ta ajiye shi gurin wanki wanki "Kinsan me mama".. Aa sai kin fada "Naji dadi sosai da samu wanan aiki kuma Hajiya tana da kirki sosai kinga yanda taki kulla dani kuwa kamar ba yar aiki ba haka ta dauki ni gaskiya naji dadi sosai mama domin yan gidan suna da kirki sosai " "Masha Allah tun dazu ba abunda naki tunani sai ki nace Allah kasa lafiya kiki aikin ki" "Lafiya qlw Mama gobe ma da safe zanji yanzu na dan gaji ina son in huta" "Tau ba matsala ki huta allah ya ba da sa'a" Ameen Mama Kwanta wa tayi ae kuwa bada jima wa bacci ya kwashi ta......... *Washe gari* Zainab ta fito daga gurin wanka ta shiga daki tana saka kaya sak saure taki ye don bata son ta makara.... Tana gama shiri ta saka Hijab inta sallama tayi da mama sa'an ta fita daga gidan bata tsaya ko ina ba sai gidan Hajiya da sallama ta shiga gidan bata ga kowa ba " I kon Allah ba kowa a gidan ni??? Gashi Hajiya tace Nazo da wure ama Gashi har Bangan ta ba to ya zan san aikin da zanyi" Tafi ta kama yi tana dube dube juyawa tayi tana dube duben ta jin ta buge abu yasa tayi sauren razana ta rufe ido Shi kuwa kallon ta yaki ye idanunta a rufe ta daga Hanu "Wayoo Allah dan Allah Hajiya kiye hakuri" Kallon ta yaki wanan kuma fa???? Gyaran murya yayi Bude idon ta tayi ganin Namiji ni ya sa tace "daman gidan nan akwai maza??? Wanan mutum mai kyau fa?? "Hajiya wa kiki nima" Idanun kwai ta saka masa tana kallon sa "Daman a duniyar nan akwai masu kyau haka" Ganin ba magana zataye ba ya sa ya dauko wayan shi kira yayi "Where are u?? Come downstairs " Ya kashi waya Ae kuwa sai ga Hajiya ta sauko Kara so wa tayi kusa da shi "Baby meya faru?? Nuna zainab yayi "Wanan kuma wacece? Me taki ye a gidan nan?? "oh sorry Baby na manta bangaya maka ba wanan yar aiki ce" "Haba faiha wai bazaki dai na dauko masu aiki ba? Kina da masu aiki sun kai 7" "Eh kasan ko wani da aikin sa wanan wanki taki ye" Girgiza Kansa yayi Ya fita daga gidan Faiha kuwa wani kallo ta watsa mata "ki ji ki karasa aikin ki" Ba musu Zainab ta karasa gurin aikin ta ta cigaba da yi sai mamaki takiye sai kace jiya bata ye wanki ba taga na yau ma yafi yawa....... Tunani taki ye Wanda ta gani dazu ko ba'a gaya mata ba tasan mijin Hajiya ni to Meyasa taki tunanin sa Kawar da zanci tayi ta cigaba da aikin ta ganin kamar ana kallon ta yasa tayi sauren jeyo wa ganin yarinya tayi wada bazata wuce shikara 6 ba taye tsaye tana kallon ta reki taki da teddy ta a hanu Zainab ta Tashi ta karasa kusa da ita "Ya Sunan ki??? "Aneesha "... Kallon ta ta kama yi ta ce Aneesha Wanan Sunan kamar na taba jin sa ama a ina?? "Aneesha suna mai dadi me kiki anan guri kiye hakuri bangani ki ba" "Nan gidan naki Sunan mamata Faiha" Ta fuskan ci diyar Hajiya ce jawo ta tayi ta zauna da ita akan kafar ta "Aneesha ina son Sunan nan naki sai naki ji kamar sunana zaki zama abokiya ta " Daga mata kai tayi "Nagode muje na kai ki dakin ki ko".. Tashi tayi ta ja hanunta suka nufa dakin ta Dakin da suka shiga Zainab ta kama kallon dakin...... "Gaskiya dakin yayi kyau Aneesha duk ki ka dai kiki da wanan dakin??? "Eh zo mu kwanta"ta ja hanunta suka zauna kan gado "Ki bare zan zauna a kasa kada Hajiya taga ni akan gado" "Kada ki damu Mom bazata shigo dakin nan ba " . kallon ta tayi bazata shigo ba me zai hana ta shigowa dakin diyar ta "Saboda mom bata damu dani ba bata zuwa daki na bata zama dani tayi magana dani duk sauran kawaye na na school suna bani labare yanda iyayen su kiye masu su dafa masu abinci idan zasu zo school in suka dawo ta basu abinci tayi masu wanka Ama ni mom dina bata ye man" Zainab kuwa ta tausaya wa Aneesha sosai "Meya mom in ki bata ye maki ko dai ba ita ta haifi ki ba" "Ita ta haife ni bata da time ina kullum tana busy akan business sai kawayin ta daki zuwa kullum suna hira shini kadai aikin su bata damu dani ba ko kadan" Kuka ta kama ye Zainab kuwa ta bata tausai sosai share mata hawaye tayi "Ki dai na kuka kinje Mamar ki tana sonki ki ye mata uzuri aiki ni yayi mata yawa shiyasa bata kulla da ki" "Ba wani I know she Het me" Zaro ido tayi "a knon shh hea me kika ce???? Aneesha kuwa Dariya ta kamaye "Aunty zee gaskiya kina da ban Dariya" Jawo ta tayi ta Rungumeta "Nasan ban iya wanan yarin ba ama in da zai saka ki Dariya zan rinka ye maki" Cikin ta ta dafe "Aunty Zee yunwa naki ji" dago ta tayi "Yunwa kuma??? "Eh kin iya girki?? "Eh tau na iya" "Pls ko zaki girka man" Zaro ido tayi "Rufa man asire kar Hajiya tace ni danya.... "Kada ki damu ba abunda zata ye maki pls muje ki girki man" "Tau yayi zan koya maki kima sai ki koya man yarin ki Ohk done.... Meye kuma dan "Oh Aunty zee ba dan ba Done ina nufin yayi" Ta Washe baki done Hanunta ta ja suka nufi kitchen "Aneesha kinga ban iya aiki da wadanan abubuwan ba " "Kar ki damu my Aunty ae gani nan kusa" "To me zan dafa maki??? "My favorite indomie " "Tau sai dai bansan meye Ingomie ba" Dariya ta kama ye ta Tashi ta dauko Indomie biyu wanan shine indomie Nan Aneesha ta gwada mata yanda xata Hada indomie kuwa sai kamshi taki ye domin taji kayan vegetables da meat tana gamawa ta zube a plate Zaro ido tayi "Aneesha zaki iya canye wanan indomie naga lokacin da muki dafata bata ye yawa haka ba" Murmushi tayi "eh manah muje ki bani muce pls kiye saure yunwa naki je" Daukan plate tayi suka zauna falo spoon ta dauka ta fara bata "Uhmmm Yummy Aunty zee you are so amazing " Murmushi kwai tayi mata domin bata san abunda taki fadi ba Ansa spoon tayi ta ba zainab ita kanta taji dadin ta domin bata taba cin abinci mai dadi ba haka suka cigaba da cin indomie suna ye suna wasa "Kar uba me naki gani haka?????........ Dukan su sukaye sauren jeyo wa....... ~kuyi hakuri da typing erro~ *Tofa ko me zai faru muje zuwa*🤸🏻‍♀ *Alhmdl nan na kawo karshin wanan, sai mun hadu a book Two*😍 *Lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 *Ina taya ki murna fara sabon novel in ki my shalele allah ya kara basira yasa kifi hakan*😍😍😍😍💃🏻💃🏻💃🏻 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 🌤Page 40&45...🍹 A ranta kuwa tace "Amma wanan matar tana da wulakanci. Ko don nazo aiki gurin ta shiyasa taki wulakan ta ni??? Tambayar kan ta taki ye domin abun ya bata mata rai.... Dago wa tayi ta kalleta "ki kuma Hajiya lafiya kika ye man tsaye a kai? Ko kin dauka kizo nan gidan ni don ki huta " Maryam maryam......!!!!!! Wada aka Kira da maryam tayi sauren zuwa ta zauna a kasa. "Gani Hajiya" Idanun ta a kasa Nuna zainab tayi "Ki nuna mata gurin da zataye wanki " "To Hajiya angama" Maryam kuwa Hanun zainab ta ja suka nufi gurin da zata ye wanki Ganin wanki ya sa ta tausaya wa kan ta wanan wanki ae yana da yawa ba zan iya gama shi yau ba Maryam ta kalle ta "Ae kuwa idan kina son kiye aiki a gidanan dole ki ye shi domin Hajiya bata son wasa a gurin aiki" Kallon ta taki ye "kinan yau di nan zanye wanan aiki? "Sosai kuwa sai kiye niyya ki fara tun kanda dare yayi" Nuna mata kayan da zataye aiki dasu tayi ta koma gurin aikin ta Zainab kuwa kaya ta dauka ta saka a cikin washing machine a haka taki ta wanki wa tana shanyawa. Zauna wa tayi... "I kon Allah idan kana da kudi babu abunda baka ye yanzu ji wanan hajiyar irin wanan kaya da taki sawa sai kace mai saka Kalla 10 a rana" Kiran sallah da akaye yasa ta Tashi tana niman gurin da zataye arwala falo ta shiga bata ga Hajiya ba dube dube ta kama ye kitchen ta hango gashi tana jin kamshi kamar ana dafa abinci kara sawa tayi ganin maryam tayi "Dan Allah arwala naki son yi ina zan samu Buta nayi arwala??? Kallon ta tayi tana Dariya "Buta? Kuma a gidan nan????? "Eh manah to da me zanye arwala in ba da Buta ba" Dariya tayi sosai muje na kai ki Binta tayi a baya dakin su na masu aiki ta kai ta har cikin toilet Kallon ta takiye "Banga Buta ba" Maryam kuwa Dariya ta kamaye har kasa Zainab kuwa shiru tayi ta rufe idon ta tunowa tayi kamar wani yana dariya kamar yanda maryam kiye sai dai ta kasa gani fuskar waye "Ae nagaya maki gidan nan bazaki same Buta ba" Bude idon ta tayi... "To dame zanyi??? Nuna mata tayi yanda zata ye haka kuwa tayi arwala tana gamawa ta Tada sallah Al-qurani ta dauko tana karanta wa Tana gama wa ta Tashi ta cigaba da aiki yunwa ta kama je ta dafe cikin ta "ina zan samu abinci naci wlh yunwa naki je Gashi har na fara jin jiri" . da kyar ta iya Tashi ta nufi kitchen bata ga maryam ba gashi tana jin yunwa ya zataye ga abinci ama tana tsoron kada ace tayi sata ama ya zataye tunda yunwa taki ji gashi tunda tazo bat saki ganin Hajiya ba... Kokarin bude food flask taki yi jin an reko Hanunta yasa tayi sauren razata "Sata abinci zaki ye??? Kallon ta tayi "Haba Hajiya taya zanyi sata yunwa naki je kuma Bangan ki ba na duba kuma Banga Maryam ba shine nace bare na debi wanan ko kadan ni nace wlh yunwa naki je sosai " Sakin Hanunta tayi tana goge hanunta wai ta taba kazama Zainab kuwa kallon ta taki ye baki saki "Idan kika kuskura kika saki taba abinci gidan nan sai na kore ki daga gidan nan kazama kwai kin gama aikin ki ni???? "Kadan ya rage na karasa Hajiya yunwa naki ji dan Allah ki taimaka man da abinci nace" Mtswwww taja dogon tsoki "Dan Allah mallama kada ki cika ni da surutu ki kwashi kayan ki ki wuce gida na sallameki kuma gobe 7:30 tayi maki a cikin gidan nan" "Hajiya ko zan samu na machine in koma gida " Zaro ido tayi "Kan uba ni zan baki kudin koma wa gida??? Bare ki je ba zan baki ko naira ba ki Tashi ki bani guri" Tunanin taki yanda zata koma gida don ko hanya bata reki ba gashi bata da kudi "Hajiya ki taimaka ko cikin kudin albashi na ni ki cire ki bani" Watsa mata harara tayi ta bata 200 da yaki ba nisa zuwa kauyen su Karba tayi tana godiya "Ki dai na gode man dan wlh sai na cire cikin kudin ki" Allah ya kai mu kwai tace mata ta fita ta bata guri...... Tana fita ta samu abun hawa ta gaya masa Sunan kauyen su suka wuce......... ^^^^^^^^^^^^^^^ Fatima ce zaune a cikin falo tana dana wayan ta.... Daddy in ta ya shigo cikin dakin ya zauna kusa da ita sai kallon ta yaki ye Kallon sa tayi "lafiya ka wani saka man ido kana kallon na??? Karamen murmushi yayi Wayan ta ta ajiye Daddy yanzu ya za'aye ina son in aure yarima na damu da inga Munye aure Hanunta ta aza kan giminsa tana shafa wa " I really love him ina son in dandana zumar sa kasan me" Ya girgiza mata kai "Tun lokacin da nafara son yarima naki sha'awar sa da kuma kwadayin kudin sa duk lokacin da naki so na kai ga jikin shi sai ya hana ni" Aza kan ta tayi kan kafadar sa "Kiye hakuri ae zaki aure Yarima insha Allah yarima naki ni ki ka dai tunda har mungama da wanaan Aneesha na tabata Yarima ba zai aure wata waje ba sai dai ki don haka ki cigaba da kulla da shi ni kuma zan rinka nuna ma mai martaba ciwa kina kulla da shi sa'an ki nuna ma mamar sa kin damu da yarima kinga hakan zai sa abun yayi mana sauki" Murmushi tayi "shiyasa naki son ka Daddy kana da sharf brain" "Ae dole nayi sharf brain " ******* Zainab kuwa kauyen su aka ajiye ta Tayi Tafiya har gidan su da sallama ta shiga daka ganta kasan ta gaji Guri ta samu ta zauna "Ah Mamana har an dawo " Murmushi tayi "Eh Mama na dawo" "To bare na kawo maki abinci nasan kin gaji sosai" Wani dadi tajiya Mama ta kawo mata abinci Ae kuwa Zainab ta fara cin abinci kamar wada bata taba cin abinci ba Amina kuwa mamaki taki yi "Zainab lafiyan ki kuwa?? Naga kina cin abinci da sauri sauri????........ *Keep flowing*🤸🏻‍♀ *Yawan comment yawan typing*😜 *Lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Book 2* 🌤Page 50&55..🍹 ^^^Juyowa suka yi Zainab na ganin hajiya jikin ta ya fara rawa tayi sauri ta sauka kan kujira Faiha ta karaso kusa da ita "Ke don Ubanki waya baki izinin ki zauna man akan kujera?? har ki taba man diya da kazamen hannunki " Zainab kuwa sunkwiyar da kanta tayi kasa don tasan sai haka yafaru. "Kiyi hakuri Hajiya Aneesha ce ta matsa sai na hau" Mai da kallon ta tayi ga Aneesha "Ke kuma ki bace man daga gani idan na sake ganin ki tare da ita sai na saba maki mara mutunci kawai shine don munafurci kika zo ta dafa maki abinci ko. Maza ki barnan wajen " Zainab tayi saurin cewa "Haba Hajiya wannan fa yarinya ce dan Allah ki daina yi mata fada" Kara sowa tayi gab da ita "ke har kin isa ina magana ki sawo man bakin ki.. To bara ki ji zan yi punishing d'inki" Kallon ta takeyi don bata san abunda ta fada ba "Mom bata jin turanci fa"Fadan Aneesha Kallon ta tayi daga sama har kasa "daman irin wadannan ya za'ayi su iya turanci mtswwww. don rashin kunya irin taku ta yan kauye har Ina magana zaki saka man bakin ki ko to bare ki ji zan hukanta ki don haka daga yau ba aikin Wanke kwai zaki ye ba har sharan gidan sai kinye gaba daya useless kwai " Ta hanka dita ta wuce Zainab kuwa kallon Aneesha tayi ta kara so kusa da ita "Kada ki damu kinje kuma kada ki tayar da hankalin ki akan abunda Hajiya tace insha Allah zan kulla daki " Hanunta taja suka koma dakin ta Aneesha kwanta wa taki busan kafar ta zainab kuwa mamaki taki ye yanda Aneesha ta saki jikin ta da ita daga haduwar su yau.... Aneesha "meya sa baki kitso?? Dago wa tayi "Ae ban taba yin kitso ba kuma ina so ama Mom bata bare sai dai ta kai ni gurin salon" Meye kuwa solon Dariya ta kama ye "Aunty zee you are so funny ba solon nace ba salon gurin da aki wanki kai a gyara can mom. Ki kai ni" Shiru tayi "kina so naye maki? "Aunty zee daman kin iya kitso" "Ina dai koyo ina ye ma Mahaifiya ta kitso nima ita ta koya man idan kina so zanye maki" Rungumeta tayi "ina so Aunty zee I love you" Murmushi tayi "Nifa kinsan bana gani wanan yaren" "Kada ki damu sanu sanu zaki iya. I love you yana nufin ina sonki" "Nima ina son ki, don haka ki zo na nayi maki" Tsinki ta dauko da com Zainab ta fara ye mata kitso "Uhmm Aunty zee hanun ki baya da ciwo kinsan me". "Aa sai kin fada" "Kawaye na suna yawan cewa kitso yana da zafi ama ni banje ciwo ba ko kadan hanunki yana da magic" Nagode. Kitso tayi mata har da na gaba ya kuwa ye kyau sosai daya ki Aneesha tana na da gashi Agogon daki Hanunta ta duba "Aunty zee zanje gurin Dad nasan yanzu ya dawo gurin aiki zanje na nuna masa kitson da ki kaye man" Tashi tayi ta Fita daga dakin da gudu.. Zainab kuwa dogon nunfashi ta ja tuna wa tayi da dakunan daki cikin gidan nan ga kuma wanki duk ita ka dai zata ye yanzu? Daga bisani ta danye murmushi Zan iya yen kome akan Anesha ban san mesa ba naki jin ina sonta sosai tana da hankali sosai ga shi uwarta bata kulla wa da ita.. Allah ya sauwaka ta Tashi ta cigaba da wankin ta ^^^^^^^^^^^^^^ Yarima ni zaune akan kujera yana dana laptop insa kallo guda zaka ye masa kasan cewa yana Busy Mahaifiyar shi ce ta shigo "Yarima aiki dai akiye "ta samu guri ta zauna. dagowa yayi ya kalle ta "Eh mom ina son in karasa wanan aiki ni pls give me 2mnt" Shiru tayi shikuwa ya cigaba da aikin sa... Yana gama wa ya rufe laptop "Mom am done ya akaye ni hope dai lafiya qlw??? "Yarima gaskiya I am happy to see you move on ama ya kama ace kaye aure" A kasalance ya kalle ta "Mom kinsan me kiki fada kuwa aure fa kika ce kuma ni? Gyara zaman ta tayi "Eh mana ae bazaka zauna a hakan ba tunda dayar matar taka ta cuce ka ae ba kowa ce mace ki cin amanar mijin ta ba its and advice ya kamata kayi aure don ka samu wada zata kulla da ita " "Pls mom ki dai na wanan maganar bana son kina ye man maganar aure ki kan ki kinsan yanzu ba zan iya yin aure ba duk yaushi Aneesha ta barni da zan kara aure kin san irin wahalar da nasha kafin nayi Fita daga halin da ta saka ni and the credit goes to fatima gaskiya ta kulla dani sosai bayan tafiyar Aneesha she such a nice girl" Murmushi tayi "Daman abunda naki so ka fada kinan Fatima tana da hankali sosai kuma nasan yanzu bazaka aure wada baka sani ba ama kaga Fatima tana da hankali gashi tare kuka Tashi nasan zata kulla da kai sosai shawara da zan baka ka aure ta " "Pls mom Nifa Bazan aure ta ba nagaya maki ni kwai don ta taimaka man gurin manta Aneesha taya zan aure ta na daukita tamkar kauna ta kuma kice in aure ta " "Ni dai nagaya maka kayi tunane akai" Ta Tashi ta nufe hanyar Fita ganin fatima yasa tayi murmushi "Ah Fatima an shigo " Murmushi tayi "eh Mom na sameki lafiya ". "Lafiya qlw" "Nazo gurin yarima ni kinga abunda na kawo masa nasan yanzu haka yana jin yunwa" Taje dadi yanda taki kulla da Yarima "Ae kuwa kin kyauta jiki gaya can zaune " Shiga tayi cikin falon ita kuwa ta Fita daga gidan karasawa tayi kusa da shi "Yarima duba abunda na kawo maka" dago Kansa yayi "wow my favorite pizza thank you dear" Zauna wa tayi ta fara bashi a baki Tuna wa yayi da magar da mom insa tayi masa "kuma fa da maganar mom fatima tana kulla da shi sosai ama zai iya auren ta kuwa kuma ta ya zai gaya mata maganar aure??? Ita kuwa Taje maganar sa da Mom insa ba karamen dadi taji ya ba verry soon zata aure yarima zata zauna cikin wanan gidan sai abunda taki so za'aye mata bayan ya gama ci sukaye sallama ta koma gida ko da taje Waziri ya na kwance a dakin sa Da zuwan ta ta fada kan jikin shi "Daddy kasan me today I am so happy kasan me ya faru" Hanunsa ya aza kan kugun ta "Aa sai kin fada naga yau kina cikin farin ciki sosai" "Daddy dole nayi celebrate yau You know mom in Yarima taye masa maganar akan cewa ya aure ne" "Da gaski ama na taya ki murna " Bata fuska yayi. Kallon shi tayi "Daddy ya akaye felling jeloues right". Ya daga mata kai "Oh sorry ae kasan kudin sa naki so " Hararan ta yayi "karya kiki ye ba kudin sa ka dai kiki so ba kina son ki dandana zuman sa" Dariya tayi "Daddy you are so funny forget about that I need you right now" "Ae yanzu dole kice hakan yanzu da kinye aure shikinan ". "Haba Dad ka dai na wanan maganar mana auren Yarima da zanye ba wai zaman gaba daya zanye da shi ba kwai zan ce shi in kwashi kudin sa that's all sai in dawo garika" Washe hauru yayi Yauwa ko ki fa Kallon sa ta kiye a kasallan ci ta Hada bakin ta da nashi tana ye masa kiss shima din kissing inta yaki ye Hanunsa ya sa cikin rigar ta yana matsa Brest in ta ita kuwa sai nishi ta kiye ta cigaba da yi masa kiss shikuwa sai matsa bata Brest yaki ye bakin shi ya cire daga nata ta saka bakin sa ya nashan nipple's inta sai uhmm so sweet daddy waziri ku wa sai sabatu yaki ye. Shiyasa naki son ki kin fi Mamar ki dadi aashh Haka sukaye ta tabe taben su sai da suga gamsar da junan su "Oh ni lipton Anya Fatima da waziri suna da Ilimi kuwa🤔wanaan abu ae ko kahiri ba zai aikata shi ba"🥺 ******** da shigan ta dakin ta fada kan jikin Dad in ta kallon gashinta yaki ye " Aneesha waya ye maki wanan kitson"yana magana yana shafa nata Gashi "Dad Aunty zee tayi man " Kallon ta yaki ye alaman Tambaya "Wacece Aunty zee???? "Mai aikin mu wada ta fara aiki jiya tana da kirki sosai dad ta girka man indomie sa'an tayi man kitso ka gani" Tana nuna masa "Iyeee gaskiya wanan Aunty taki tana ji daki sosai " "Dad muje ku gaisa da ita pls Dad" Kallon ta yaki ye "Taya zanje in ganta ki dai na wanan magana" "Pls dad for my sake" Bata jira amsar sa ba taja hanunsa suka nufa inda Zainab Koda suka je Zainab tana wanki ta cire Hijab inta Aneesha ta kara sa kusa da ita " Aunty zee ga dad dina " Bata juya ba tayi saurin saka Hijab inta ganin shini tagani dazu ya sa tayi kasa da kan ta "Ina wuni Alhj. Da fatan ka dawo lafiya " Kallon ta yaki ye gaskiya tana da hankali sosai kamar yanda diyar shi ta fada tun da yaki da Faiha bata taba ce masa sanu da zuwa ba ama ita wanan mai aiki har da ye masa sanu da zuwa dogon nishi yaja ina ma ace wanan ita ce matata da diyata ta samu kulla wa sosai... Wata zuciya tace masa ka kuwa san abunda kaki fada ko ka manta wanan yar aiki ce taya zaka aure ta. Kawar da zanci yayi "Uhmmm Aneesha ta bani labare abunda kika ye mata godiya muki Allah ya saka da Alkaire" Daga ganinsa kasan maganar wuya taki ye masa Dan murmushi tayi "Ae wanan ba abun godiya ni ba ko ba diyar ka ba diyar ka bace zan iya yi mata hakan " "Ohk cool"ya tafiyan sa... Aneesha kuwa Rungume zainab tayi "Aunty zainab naji dadi sosai da kika zo gidan nan I really love you" "Nima naji dadin zuwa na a gidan nan da har na hadu daki. Yanzu dai ki Tashi ki koma dakin ki kinga yanzu na gama wanki zanje in share gidan nan" Aneesha kallon ta takiye don tasan gidan yana da girma sosai Anya Aunty Zainab zata iya share gidan nan kuwa???? *Keep flowing* *pls share* *Lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Book 2* 🌤Page 55&60...🍹 ^^Aunty Zee zan taya ki mopping sai kiyi shara kinga sai muyi sauri karasa aiki ko Duk'awa tayi"Haba ki dai na wannan maganar kima kin san abun da bai yuwa ni taya zan saka ki aiki" "Aunty zeee ba aiki ni kika saka ni ba ni naji ina iya yi and pls ki bare nayi nagaje da zama cikin daki kullum ina cikin aiki pls ki barni na taya ki" "Aa idan Hajiya tagani fa? "Kada ki damu bazata ganki ba tayi baki tana dakin ta nasan bazata fitowa ba kinga ma abun ya rage mana ba zamu gyara dakin ta ba" Murmushi tayi "Nagode Aneesha Allah ya bar mu tare "Ameen aunty na Tashi tayi suka shiga dakin Aneesha sai da ta share shi tas sa'an Anesha tazo ta fara mopping Reki mata Hanu tayi Aneesha ta jiyo "Dan Allah Aneesha ki bar shi nagode taya zan barki kiye mopping ki fa yarinya ce dan Allah ki bar ni zanye da kai na kinje" "Aa Aunty ae nace ba kome zanye maki" "Ni kuma ban yarda da hakan ba. Me zai hana ina aiki kina bani labare frnd in ki? Reki mopper tayi "Aunty zee ni zaki ye ma wayoo??? Nifa ba yarinya bace Dariya zainab tayi ta kara Kallon ta "Ki Aneesha Uban me kiki ye" Ganin Mom inta ni ya sa tayi kasa da kanta Karaso wa tayi kusa da su "Me naki shirin gani? Shine don nace kiye shara shini zaki saka diyar tawa mopping Anya kina da hankali kuwa yarinya ce fa" "Hajiya kiye hakuri nima shine abunda naki gaya mata ama taki tace sai ta taya ni" "Eh mama ni nace sai na taya ta naga aikin yayi mata yawa shini nace zanye mata mopping ita kuma taye shara" Ye man shiru ta daka mata tsawa sai da ta firgita hawaye ta kamaye sorry mom Da saure Zainab ta karasa kusa da ita tana share mata Hawaye "Meyasa kiki kuka dan Allah ki dai na kiji" Ta daga mata kai Jin an jawo Hanunta yasa ta firgita "Don't you dare touch my daughter kinan baki ye hankali ba ko to daga yau aikin ki ya karu zakiye wanki kiye shara kuma kiye girki duk ki kadai zan sallame duk wa'inda kiye man aiki ki ka dai zaki rinka aikin gidan nan" "Hajiya naji zanye ama sai in zaki kara man kudi aiki" Watsa mata harara tayi "matsiya ceya daman cewa nayi Bazan kara maki ba "mtswww ta Fita daga dakin "Kiye hakuri Aneesha a kai na mamarki tayi maki fada shiyasa tun farko nace maki ki barshi kika ce bazata fito ba kinga yanzu ta fito ta ganki kuma tayi maki fada " Aneesha kuwa kuka taki ye sosai "Ki dai na kukan nan kinje kinsan ina jin zafi" Ta kalleta tace A ina Zainab ta nuna mata heart inta. Murmushi tayi "Aunty Zee kina sona " "Sosai kuwa don haka yanzu ki zo ki kwanta kiyi bacci kinje nikuma sai naye aikina" Hanunta ta jawo ta aza ta kan gado blanket sa ta rufe mata jiki tana shafa mata kai lumshe ido tayi ta aza kanta busan kafar zainab murmushi tayi Aneesha kuwa bada jima wa ba bacci ya dauki ta Zainab ta jayi kanta ta rufe ta mopping in dakin tayi sa'an ta shiga sauran daki tana shara kuma tana mopping duk inda kaki kana jin hayani yar kawayen Faiha A ranta kuwa tace wanan Hajiya akwai ta da kwashe kwashe yanzu tafi son ta zauna da kawayen ta ta bar mijin ta bude daki tayi wani irin sanyi ta jiya yana ratsa jikin ta falo ni babu haski sosai sai kujerun da a ciki da kuma Diner Teble, da TV Falon yayi mata kyau sosai ganin akwai wani daki a ciki yasa kai tsaye ta shiga da isan ta ta fara shara Shi kuwa kwance yaki kan gadon shi jin ana shara yasa ya fara bude idon shi domin yana jin bacci sosai "Waye ki shara? Zainab kuwa tana jin haka taje tsoro ta tsaya guri daya Inalilahe wa'ina ilaihi Raji'un " Shikuwa Tashi yayi ya kara so kusa da ita Jikin ta kuwa sai rawa yaki don da ta shigo bata ga mutum ba to waneni yaki magana kar dai ace arjani ni a cikin dakin "Dan Allah kayi hakuri kada ka bani tsoro wlh ina tsoron Arjanu " Dariya ta bashi sosai wai Arjanu kuma a cikin gidan shi Hanunsa ya sa ya taba ta ae kuwa ta buga kuwa ta kama zagayen dakin duk idon ta a rufe taki wanan yawon ganin ba tsaya wa zata ye ba kuma Gashi ta dame shi da kuwa ya sa ya jawo ta da karfe ta fado kan kirjin sa da kyar ta iya cewa "kayi hakuri ni banye maka kome ba Meyasa kai zaka cuta men? "Ki bude idon ki " Tsoro taki ji gaban ta sai buga wa ya kiye sanu sanu ta fara bude idon ta ganin Alhj. Ni yasa gabanta ya kara bugawa gashi ya reki ta gam ba yanda zata kauce kanta.. Sunkwiyar da kan ta tayi "Kayi Hakuri Alhj. Bansan kana cikin dakin ba " Shikuwa ba abunda yaki ye sai kallon lips inta yanda taki magana Kokarin jaye wa taki ye ama sai kara jawo ta ya ki ye "Alhj. Kayi hakuri ka saki ni in karasa aiki na tun kan din Hajiya ta zo idan ta gani zata kore ni daga aiki nan ko ta kara man wani aiki Nazo gidan nan don in ye wanki kwai ama daga na...... " Sai kuma tayi shiru Da kyar ya iya cewa "kara sa maganar ki Meyasa kika tsaya" "Babu kome Alhj. Dan allah ka barni na wuce " Sakin ta yayi ita kuwa ajiyan zuciya tayi ta cigaba sa aikin ta kwanta wa yayi kan gadon sa yana satar kallon Zainab har ta gama aikin ta ta Fita "Oh no wai meya ki damuna Meyasa tunda naga yarinya nan zuciya ta ta kasa samun sukuni meya ki damu na " Kallon watch in sa yayi he need Faiha but tana can gurin kawayen ta she is always busy with her friend ya ja karamen tsaki mtswwww... Ita kuwa sai da ta share gidan gaba daya ta dawo ta na mai da nunfashi kinan yau ita zata ye girki Murmushi karfin hali tayi in dai har zan ga Aneesha to zan iya yin kome a kan ta kitchen ta shiga ta fara duba abunda zata dafa tukunya ta dauko tabdaura ruwa suna yin zafi ta zuba shinkafa Kayan miya ta dauko ta gyara ta jajaga domin a gida haka taki ye tayi masu shinkafa da meya sai salat data yanka zubo ta Hada masu ko ba'a gaya mata ba ta san akan Diner teble za'a aza domin kuwa taga maryam tana yi ***** Bangarin Waziri kuwa suna gama sha-shan cen su suka shiga toilet suka ye wanka can ma sai da suka buga tsiyar su kafin suye wanna tsarki suna fitowa Fatima ta zauna kan cinyar sa "Daddy kana ganin yanzu idan na aure Yarima ba zai gani am not virgine ba???? "Murmushi yayi taya zai gani" Duka ta kai masa ga kirji "Dole ya gani manah ae shi ba wawa ni ba.. I think muje gurin Boka mu gaya masa bukatar mu kaga sai a rufe masa baki ta yanda ba zai gani ba ko ya ka gani?? Murmushi ya dan ye "Haka kuwa za'a ye " "Ohk daddy gobe dai I am busy don zanje gurin Yarima jibi sai muje hakan yayi ko" Ya daga mata kai Kiss ta kai masa a goshi "Daddy zanji daki na in huta ko kana bukatar wani abu" "Ba kome kije ki huta anjima ki zo da dare ina bukatar ki" "Ohk byee" Ta Tashi ta Fita... Yarima kuwa zaune yaki ama sai tunane ya ki ye "Anya zai iya auren Fatima kuwa? Yasan ta kulla da shi but bai san Meyasa ba zuciyan shi ta kasa amsar soyayar fatima baya son ya saki yen aure a saki cutan shi" Reki kan shi yayi domin yana ye masa ciwo sosai Jin an aza masa hanu a kai ana shafa masa Yasa ya jiyo yana mai fuskan ta Murmushi yayi "meya sa kiki yawan ta kurani kin tafe kin.barni ama a duk lokacin da naki ciwon kai sai kin zo why?? Murmushi tayi masa wanda ya kara fitar da kyawun ta "Yarima na kinan kasan Meyasa? Ya girgiza mata kai "Saboda a kullum ina cikin zuciyan ka kuma duk lokacin da kaki cikin ciwo ni kuma zan zo gari ka" Kuka ta kama ye "Meya sa kiki kuka Aneesha?? Yunkuren yayi ya rungumeta sai kuma yaga bai ga kowa ba Dafe kan sa yayi "why naki tunanin ki Meyasa bazan cire ki a rayuwata ba meki kayi man da naki sonki haka bayan irin abunda kika ye man " Haka yayi ta tambayar Kansa daga bisani ya shiga dakin sa ya kwanta...... ***** Faiha kuwa ta fito ta raka kawar ta Amira sai murmushi ta ki ye mata har bakin kofa ta kai ta sa'an ta dawo duba agogon daki hanunta tayi nasan baby ya dawo yanzu dakin sa ta nufa Tana duba falo bata Ganshi ba ta shiga cikin daki kwance yaki kan gado ya kasa bacci ba abunda yaki tuna wa sai Zainab Idanun shi a lumshi har ta hau gado bai ma san tayi ba Jin an fara kissing insa yasa ya bude idon shi Ganin faiha ya sa ranshi ya baci sai yanzu ta san da shi bayan kawarta ta wuce Kallon shi taki ye "Baby meya faru naga baka responding gurin ye man kiss ko baka ye missing ina ba" Kallon ta yaki ye wani irin haushin ta ya ki je har tana da bakin cewa missing in har tayi missing insa taki zama da kawarta bayan tasan lokacin dawo wan shi yayi.... "Get me some food I am hungry" dafe kan tayi "gaskiya kana da matsala yanzu daga shigowa ta zaka sani na sauka kasa mtwss "Ohk baby yanzu kuwa" Tashi tayi tana turo baki ya duk fahimci bata son aiki shiyasa ya saka ta. Tana zuwa ta fara kwallawa Zainab Kira da saure ta karaso "Hajiya gani" "Ina abinci da kika girka?? "Hajiya gashi can na ajiye" "Maza ki dauka ki ye serving in Alhj. Oh na manta ina nufin ki saka wa Alhj ". Wucewa tayi ita kuwa ta dauki food flask ta bita daga baya tana zuwa ta tsaya falo ta ajiye akan Teble in da ki cikin dakin Fitowa sukaye daga daki tana reki da Hanunsa Zainab naganin haka ta dauki plate ta fara zuba abinci su kuwa zauna wa sukaye Tana gamawa zubawa "Hajiya gashi na saka" Watsa mata wani kallon tayi "Baki san in an zuba ba a kawo ma wanda zai je ba" "Kiyi hakuri Hajiya" daukan plate in tayi ta duka har kasa ta nika ma Alhj. Plate gurin ya karba ya tabe Hanunta kallon ta yaki ita ma din kallon sa ta ki ye "Ki wanan wane irin abince ni kika girka" Maganar da tayi ya sa suka dawo cikin Hankalin su. Shikuwa spoon ya dauka ya fara ce cikin ranshi yace "wow gaskiya ta iya girki tunda naye aure ban taba cin abinci mai dadi irin wanan ba" Hajiya shinkafa da miya ni "Ae ba makauniya naki ba na san ko mene Meyasa baki ye blander ba? "Hajiya ni ban sa mene falander ba kuma kin kore Maryam gashi ban iya aiki da wadanan kayan ba to taya zan ye flander shiyasa na jajaga Su kuma kinga har da zubo nayi" " ye man shiru ba flander ba ae bakin ki yayi kama da flander Blander taki ba flander ba useless " Kallon ta yayi " A gabana kiki wanan abu? "Sorry baby ta bat man rai ni" Kallon Zainab yayi "abinci yayi dadi " "Nagode Alhj. "Ta shi tayi ta Fita daga dakin har ta Fita yana kallon ta "Baby meye haka taya zaka bani red card a gaban Mai aiki" "Pls ki barni nace abinci " Ta kai ce ta ji ta Tashi ta Fita daga dakin ta barshi yana cin abinci sai lumshe ido yaki ya san kuwa ko zubo zai ye dadi sosai duba wa yayi bai ga ta kawo zobo ba. Tashi yayi ya sauka kasa ko da yaje tana kitchen zauni ta dafe ciki domin tana jin yunwa sai merdi merdi taki "Lafiyan ki kuwa?? Dago wa tayi ta kalle sa "Yunwa naki ji" "Ki da kan ki ki girka abinci kuma bazaki ce ba" "Hajiya zata ce nayi sata idan na koma gida zance" Kallon ta yayi irin halin da taki ciki ba zata iya kai gida ba shi da kan sa ya dauki plate ya zuba mata abinci ya tura mata plate "Idan baki ce abinci ba taya zaki ye aiki pls ki dauka ki ce" "Ama Alhj in Hajiya ta gani fa??? "Ki gaya mata ni na baki ae ba ita ta seyo shi ba" Kallon ta yayi "Ina zubo?? Nuna masa tayi ya dauki cup ya zuba lumshi idon sa yayi its so amazing itama zuba mata yayi ya ajiye mata ya haura sama Ita kuwa tace "Alhj. Yana da kirki ba irin Hajiya ba da bata da tausaye ko kadan" *Keep flowing* *pls share* *lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Addu'ar Wanda Ya ji Tsoron Faruwar Wani Abu Mummuna saboda Kambun Baka* *Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya ce; "Idan dayanku ya ga wani abu da ya kayatar da shi ga dan uwansa, ko ga kansa, ko ga dukiyarsa, to ya roki Allah ya sanya albarka gare shi; domin kambun baka gaskiya ne.* *Book 2* 🌤Page 60&65...🍹 ^^^^^ Tana gama cin abinci ta tashi ta shiga dakin Anesha kwance take tana bacci ta karasa kusa da ita Anesha tana da kyau gata da kirki duk da ina mai aiki amman ta dauke ni a matsayin abokiyar ta Murmushi tayi tare da daura kan ta akan gado bacci ya daukie ta..... **** Yarima kuwa ya rasa me zai yi shiru yayi yana tunanin wani abu...!! "Oh my god Meyasa tun farko banyi wannan tunanin ba may be Anesha tana can gidan iyayen ta meyasa tun farko ban yi wannan tunanin ba I am coming Aneesha ko kina so ko baki so sai na mai dake a gida na" Key dinsa ya shiga nema ganin shi yayi akan tebir yayi sauri ya dauka ya fita daga dakin Yana kai wa gurin Car dinshi ya hadu da Fatima "Yarima ina zaka je haka kana ta sauri lafiya dai ko??? "Zan maida Anesha gida yau dinan " Kallon shi take yi "kamar yah? "Idan na dawo zanyimaki bayani yanzu ina sauri ne" Bai jira amsar ta ba ya shiga cikin mota ya tada mota ya wuce fuuuu Fatima kuwa ranta ba karamin bace yayi ba ita Yarima zai wulakan ta tazo har gurin shi ya ce zai mai da Aneesha a lokaci daya tana magana tana dariya Ina ga yanda zaka mai data ba sai in tana raye ba zaka mai data Ta kama Dariya kamar mahaukaciya Yarima kuwa gudu yaki kamar wanda zai tashi sama bai tsaya ko ina ba sai kauyen su Anesha gidan su ya shiga da Sallama Mamar Anesha naganin sa ta washi baki "Ah yau Yarima ni a gidan namu sanu da zuwa Bisimillah ga guri ka zauna". Tana nuna masa tabarma "Mama ba zama ya kawo ni ba ki kira man Anesha ta fito muje gida" Kallon mamaki taki ye masa "Aliyu ka kuwa san abunda kaki fada? Me zai kawo Anesha a gidan nan kuma ba tare da ka sani ba Anya kuwa lafiyan ka qlw" "Lafiya na qlw ki kira Anesha idan ba haka ba zan shiga da kai na na kira ta" " I kon Allah na gaya maka bata gidan nan ko zanye maka karya ni? Tunda aka daura auren ku baku taba zuwa gidan nan ba kuma yanzu zaka zo kace man in fitar maka da mata " Reki Kansa yayi domin yana ye masa ciwo hawaye ne ki zuba a idon sa Kallon shi ta yi "Subuhalilah wai Aliyu me yaki damun ka ni dan Allah kayi man bayane" Duka wa yayi kasa yana kuka "Anesha kin cucene ba zan taba yafe maki ba. Baki soni don Allah ba sai don kwadayen duniya ni kuma kin bani cikin wani hali" "Nifa ban fahimce abunda kaki fadi ba me Anesha tayi maka ni??? Nan ya shiga bata labare abunda ya faru Mamatar kuwa ba karamen mamaki tayi ba da kyar ta iya ce wa "ka tabata Anesha ta sace kudin " Dagowa yayi ya kalleta da Idanun sa da suka ye jaa "Mama kinsan bazan ye maki karya ba ina son ki gaya man lokacin da Nazo nace ina son Anesha ita ta amince da kanta ko kuma ku ka saka ta dole?? Sunkwiyar da kanta tayi duk da bata fada ba ya san abunda taki nufi ta shi yayi ya share hawayen sa ya shiga motar sa ransa a bace "Tabas Anesha kin ye man rashin adalci idan da nasan zaki cuce Aliyu hakan ba zan bare ki aure shi ba " Tana cikin wanan tunanen sai ga mijin ta ya shigo waton Mahaifin Anesha "Farida lafiya kuwa naga kin bata rai bako sanu da zuwa" "Ina kuwa lafiya Anesha tace amanar mu" Kallon ta yaki ye kamar ya tace amanar mu Meya faru??? Nan ta shiga bashi labare kamar yanda Yarima ya gaya mata. "Inalilahe wa'ina illaihe Raji'un ama Aneesha tayi man butulce ta nuna man ban isa a kan ta ba Allah zai fidar muna hakin ta akan mu sa'an tace amanar Yarima shi kuma Allah ya ba shi wada ta fi ta " "To mai gida Ina taje kinan?? "Way sana mata tunda ta samu kudi ae dole taje Inda taki so shiyasa ma bata zo nan ba saboda tasan bazamu barta ba" dogon nunfashi taja "Allah ya sauwaka" Yarima kuwa gudu yaki ye kamar ya tashi sama wayan shi ni tayi Ringing ya dauka "Yarima Har yanzu baka dawo ba lafiya dai ko ka ga Aneesha din?? kuka ya kama ye kamar karamen yaro "Yarima pls ka dai na kuka ka dawo gida muye magana" Sakin hanun shi yayi daga tsitiyari sai bala'i yaki kamar tana ganin sa "I swear I dan naga Aneesha ba zan kyaleta ba I will not spare her" Fatima kuwa jin kara Accident yasa gaban ta ya buga kar yarima ya mutu idan ya mutu ta ya zata ce dukiyan shi? Location insa ta shiga duba wa da saure ta Fita ta shiga mota ta wuce fuuu.... ^^^ A razani Zainab ta falka daga baccin da ta ki ye zufa ta ki ye duk da Ac daki cikin dakin "Meya ki damu na ni kuma wanan mafalkin da nayi fa? Wani neni yayi accident Wanda na kasa ganin fuskan shi ya Allah me yaki damu na ni me yasa naki yawan mafalkin wanan mutum wanda har yau na kasa ganin fuskan shi Ya Allah in dai wanan mafalkin da nayi da gaski ni ya Allah ka tsare shi ya Allah kasa abun ya zo ma sa da sauki" Da kyar ta samu sukuni ta koma kwanta wa tayi sa'a kuwa bacci ya dauki ta Ita kuwa tana isa ta ga motar Yarima ga Mutane a gurin da saure ta kara sa kusa da shi ganin Yarima ya sa hankalin ta ya tashi "Pls ku taimaka man na saka shi a mota na san shi " Ba musu suka dauki shi suka saka shi a mota kan shi sai jini yaki fitar wa... Ba su tsaya ko ina ba sai Asbt ana zuwa aka kai shi Emergency Likita ni akan shi ana duba shi Fatima kuwa waya ta dauka ta kira Mom in Yarima ta sanar da ita abun da aki ciki. Jim kadan sai gata ta kara so "Meya same Yarima yana ina yanzu" "Mom ki kwantar da hankalin ki ba abunda zai same Yarima Likita yana duba shi ina da ta bacen zai samu sauki domin kuwa nayi sauren kawo shi Asbt" "Allah yayi maki Albarka Fatima kin tai maka ma Dana bazan taba man ta wa da wanan abu ba its really means alot thank you" "Never mind " Dr. Ni ya fito ya sanar da su akan su kwantar da hankalin su yaje rauni dai ni wanda zai samu sauki cikin yan kwana ki **** Zainab kuwa a hargitse ta tashi tana nishi sama sama ganin Hajiya ya sa ta tashi tsaye "Hajiya meye haka je yanda kika jika man jiki haka aki Tayar da mutum idan yana bace dan kice ka bace na zuba maki ruwa ae bazaki je dadi ba Meyasa ni kika zuba man" "Enough yar rainin hankali ni zaki ce ma haka kar ki manta baki ka zaman kan ki ba a gidan nan neci Hajiya baki ba kuma zan tada ki a duk lokacin da naga daman kuma yanda naki so kuma don ubanki waya baki damar kwance cikin dakin nan kuma kusa da diya ta " "Hajiya ki san irin maganar da kiki ye uba fa yana da muhumince kuma ba zan jure kina zagin mahaifin na ba " "Da Allah ki rufe man kazamen bakin ki idan ba haka ba zan fasa maki baki" Shiru kwai tayi tana mamaki irin wanan hali na Hajiya faiha Aneesha daki bacci ta falka "Mom Meyasa kiki ye ma Aunty zee fada" Kallon ta tayi "ki don baki da kunya ni zaki ce ma haka kuma kada ki saki ce mata Aunty idan ba haka ba zan saba maki" "Mom sorry ama bazan dai na ce mata Aunty ba domin tana kulla dani sosai wanda baki ye man " " ki ni zaki ce ma haka zanye maganin ki yanzu " Daga Hanu tayi zata mare ta jin an reki mata hanu ya sa ta jeyo Gani Ajmal ni yasa. Ta ye murmushi karya "Baby yau shi ka shigo?? "Lokacin da kiki kokaren duka man da diya" Murmushi tayi "Haba ae daman nayi ne kwai don na raza na ta ama ba dukan ta zanye ba " "I hope so domin ba zan dauka maki dukan man diya ba", Jan Hanun Aneesha yayi suka Fita dakin Faiha ta karasa kusa da Zainab "Ki kuma zanye maganin ki idan har baki Fita idona ba" Ta Fita daga dakin... Zainab kuwa Gashi tana jin sanyi ga kayan ta sun jeki Fita tayi waje ta tare abun hawa ta wuce kauyen su.... Ko da ta isa har ta tsane da sallama ta shiga cikin gidan Amina na ganin ta ta Washe baki "Sanu da zuwa mamana har kin dawo yau kam kin ye saure" Murmushi tayi eh Mama yau ba aiki da yawa "Masha Allah bare na kawo maki abinci" "Aa Mama bana jin yunwa yau nace abinci sosai " "Tau ki shiga dakin ki huta kinje " Tana shiga daki ta cire kaya da kin jikin ta tsaka wasu kwanta wa tayi kiran sallah ta jiya ta tashi tayi arwala tayi sallah ta ce abinci dare ta kwanta sai bacci *Washe gari* Fatima kuwa a Asbt ta kwana kusa da Yarima yana bude idon shi ganin mace a kusa da shi ta aza kan ta akan Gadon da yaki ya sa yayi murmushi "Aneesha I know zaki zo gari ni I really miss you " Yana shafa mata kai Ita kuwa abunda yaki ye mata yasa ta falka Kallon shi tayi shi kuwa yana gani ba Aneesha bace ya sha toka "Yarima ya jiki?? "Naje sauki Thanks " Mom ce ta shigo ta re da kuyanga tana reki da breakfast "Fatima na san yanzu kin gaje pls ki je gida ki huta ni zan kulla da Yarima " "Mom ba kome zan zauna anan har a sallame Yarima" Murmushi tayi "Ae nasan za'a iya sallama mu a yau tunda ba wani ciwo bani" Shi dai ba abunda yaki sai kallon su Zuba masa akaye a plate ya fara ce sai da ya koshi **** Zainab tana tashi taye aikin ta ta karya ta nufa gidan Hajiya faiha Kamar kullum ko da taje ba kowa ta fara aikin ta Faiha kuwa kwance taki kan gado tana dana wayar ta Ajmal ma haka Wayan faiha ce tayi ringing ta daga "Hello... Ta furta what Kashi wayan ta yi "Lafiya kuwa? Fadan Ajmal "Ina kuwa lafiya Tun shikaran jiya aka aiko man kaya but har yanzu basu Iso ba kuma na kashi kudi da yawa akan su I am so sorry baby ina son in je in duba kan Business din nawa" "Ohk yaushi zaki dawo?? "One weak kwai zanyi insha Allah zan dawo" "Ohk Allah ya kai mu" Kiss tayi masa a kunce ta tashi ta nufi dakin ta ta fara hada kayan da zata bukata... Tana gama hadawa ta fito ta nufe dakin Ajmal kiss tayi masa ta nufi hanyar waje ganin zainab tayi ta banka mata harara Ta Fita daga gidan..... Ita kuwa cigaba da aikin ta tayi Aneesha ce ta fito da gudu ta rungume Zainab "Aunty zainab ina jin dadi idan na tashi ki naki fara gani" Murmushi tayi "An tashi lafiya" lafiya qlw Aunty zee yau baki hadu da mom ba?? "Yanzu naga ta Fita tare sa jika" "Oh ina ga tayi Tafiya"- Kallon ta tayi "Tafiya?? Eh ae idan kinga ta Fita da jaka travel to Tafiya zata ye "Ama shini bata tada ki ba kuka ye bankwana" Murmushin karfi hali tayi "ae mom bata gaya man idan zata ye Tafiya" Zainab kuwa ta tausaya wa Aneesha sosai Kuma taji dadi yau Hajiya bata nan zata ye aikin ta cikin hankali kwance duk inda kaki kana jin Dariya Zee da Aneesha Wai su sun samu freedom😅 Ajmal kuwa jin Dariya tayi yawa yasa ya fito daga dakin sa ganin su yayi kitchen Aneesha tana kan teble ita kuwa zainab tana gyara kayan miya "Pls Dad for my sake" Ba yanda ya iya don ya san halin diyar ta shi jawo shi tayi ya tsaya kusa da Zainab Kallon ta yayi dauko flower ba musu ta dauko haka ya kama nuna mata yanda zata ye ae kuwa sai ga su sun gama "Yehhh Dad and mom sunye man pizza" Reki bakin ta tayi "Sorry I mean Dad and Aunty" Dauka suka ye suka nufe falo Ajmal ya zauna kan kujera Aneesha ta jawo Zainab ta zauna da ita akan kujera zauna wa tayi tsakan su. Aunty Zee baki bani ba Murmushi karfen hali tayi Ta dauko ta bata "Uhmm yummy Aunty zee you are amazing. Ki ba Dad yace shima" Zaro ido tayi tayi mata magana cikin kune. "Aneesha kin kuwa san abunda kiki fada idan Hajiya ta gani fa?? Kara sawa tayi kusa da ita "Yanzu Mom bata nan don haka kada ki damu" Dauka tayi ta kai ga bakin sa shi kuwa kamar jira ya kai ya bude baki ta bashi. A ranshi kuwa ya ce "Wanan yarinya is different kome ta girka sai in je ya fi dadi why? Tambar yar kan shi yaki ye wanda bai da Amasar shi Haka suka ye Aneesha taba Dad inta shi kuma ya ba Zainab sai da suka gama ce "Aunty Zee pls ki kwana anan kinje" Zaro ido tayi "Taya zan kwana nan " "Pls pls Aunty Zee" "Aa bazan kwana anan ba nima Mama ta tana can tana jira na" Kallon Dad inta tayi "Dad pls kace Aunty Zee ta kwana a nan" "Tunda tace ba zata kwana ba tana da uzurinta" Tashi tayi ta shiga dakin ta da gudu Zainab ma ta shi tayi ta be bayan ta Kwanta wa tayi kan gado tana kuka. Zainab naganin tana kuka hankalin ta ya tashi sosai Karsawa tayi kusa da ita "Aneesha lafiya Meyasa kiki kuka" Ta dago ta ita kuwa sai shi-shika taki ye kamar wada aka duba "Aunty Zee ki rabu dani kuma ki fitar men daki bana son ganin ki" Jawo ta tayi ta Rungumeta "Ki dai na cewa baki son gani na kin san irin zafi dana je kuwa" Ture ta tayi "Baki sona Aunty Zee duk yanda naki nuna ina sonki ba zaki iya kwana a gidan ba to me zai same ki in kin kwana anan" Share mata hawaye tayi "Bare na tambaye ki. Yanzu da mom in ki ta ye Tafiya bata gaya maki ba kinje ciwo ko".. "Eh sosai kuma " "To nima haka idan ban gaya ma Mamata ba zata je ciwo sosai kinga ki bare idan na sanar da ita gobe in ta yarda sai in kwana anan" "No Aunty Zee ban yarda da hakan ba yau naki so ki kwana anan don haka ki tashi muje mu dauki izinin mamarki " Dafe kan ta tayi don bata son kwana anan musa man idan Dad inta yana nan Aneesha Fita tayi a dakin ganin Dad inta a bakin kofa ya sa ta jawo Hanunshi "Dad pls muje gidan su Aunty Zee ka nime izinin su pls dad" Tana magana tana kuka Tare suka aza hanunsu suna share mata hawaye kallon juna suki ye "Shiii kinsan bana son kukan ki ko" "Dad idan baka son kuka na kaye yanda nace" "Ohk an gama my prince " Tsalle ta buga "Yehhhh Thank you dad" Aunty zee muje ta rika Hanun ta ds dayan hanunta ta reki dad inta Fita suka ye suka shiga mota tambayar ta yayi Sunan unguwar su ta gaya masa Sunan kauyen su Ya tausaya mata sosai don tana Tafiya Gashi ba'a ko bata na machine "Aunty Zee ama kina Tafiya sosai da me kiki koma wa gida??? Murmushi karfin hali tayi "Da abun hawa manah" "Waya ki baki kudi?? Shiru tayi Aneesha tana da tambaya sosai Cikin kunen ta tayi mata magana "Ki dai na ye man wanan tamabay a gaban baban ki" Dariya ta kama ye ita ma Zainab din Dariya takai Shi kuwa yana kallon su ta mirrow "Daman Aneesha tana Dariya haka bai taba jin tayi Dariya ba sai yau this girl is special " Basu tsaya ko ina ba sai gidan su Zainab Kallon gidan yayi Ya tausaya masu sosai fitowa sukaye "Alhj. Zanyi ma Mama magana " "No ki gaya mata ta zan shigo" Bata bashi amsa ba Aneesha ta ja hanunta Da sallama suka shiga koda suka shiga mama tana shara tana ganin su ta tsaya "Zainab ina kika samo wanan yarinya mai kyau haka" Aneesha kuwa dadi taje ance mata mai kyau Sakin hanun Aneesha tayi ta Rungume Amina Ita kuwa taje dadin haka "Yarinya mai kyau ya Sunan ki " "Sunana Aneesha, " Zainab ta shimfida Tabarma suka zauna "Zainab baki ye man bayane ba wanan wacece" "Uhmmm Mama wanan diyar gidan da naki aiki ce Aneesha kiyi hakuri ban baki labaren ta ba " Nan ta bata labare abunda ya faru kome bata boye mata ba Amina kuwa taje tausan Aneesha "Aunty Zee Dad fa yana jira a waje" Sai a lokacin ta tuna da shi Amina ta saka Hijab inta Aneesha ta Fita ta kira shi... Da sallama ya shigo suka amsa mashi Bisimillah ga gurin zaman "Aa anan ma ya isa "ya durkusa Tunda suka wuce yaki tunanin me zai ce abun ya daure masa kai sosai Gyaran murya yayi "Ina wuni na same ku lafiya" "Lafiya qlw yah aiki" "Alhmdl. daman ina son ki ba Zainab izini ta kwana a gidan mu don matata tayi Tafiya Aneesha kuma ta saba da Zainab idan da izinin ki sai ta kwana a can in sha Allah zanye kokarin kare ta" Murmushi tayi "Ba matsala Na Amince idan ma baren gari zakuye zaka iya Tafiya da. Ita domin nasan halin diyata tana da tausaye sosai nasan ko na hana ta sai taje don haka na baka izini" Washe baki yayi wanda ya kara masa kyau "Godiya nakai Allah ya saka da Alkaire " "Aunty Zee muje ki dauko kayan ki ko " Jan Hanunta tayi suka shiga daki Shikuwa Hanunsa ya saka cikin arjihu ya ciro Band in 1k guda 3 ya ajiye ma Mama "Haba dan nan wanan ae kamar cin hanci ne dan allah ka dauki abunka mun gode" "Ba shin Hanci ni ba kyauta ce kuma ba'a mai da kyauta" Dan murmushi tayi "Godiya muki Allah ya saka da alkaire" Suka ye Sallama ya Fita Zainab kuwa ta gama hada kayan ta suka ye sallama da mamar tata suka shiga mota basu tsaya ko ina ba sai gidan su Aneesha.... Suna zuwa Ya nufi dakin shi ita kuka Aneesha da zainab suka shiga daki Dayaki magrib ta gaba to suka shiga toilet sukaye arwala sallah suka gabato Zainab ta dauko Al -Qur'ani Ta ba Aneesha duk da bata ye nissa ba ama tayi Hizo 5 Karatu suka fara da k'ira'a mai dadi duk Inda kaki kana jin su Ajmal.daki dakin shi ya sauko kasa lekon su yaki ganin Aneesha da zainab suna karatu yasa yaje dadi sosai.. Tunda yaki bai taba ganin Aneesha tayi sallah tana karatun Al-qurani ba ama zuwan Zainab kome ya canza ya tabata zata ba diyar shi tarbiyya sosai wanda Faiha ta kasa bata. da kinshi ya koma shima ya dauko al-quran yana karanta wa ana kiran isha'i ya Fita masallaci yayi sallah ko da ya dawo yana dauki da Leda guda biyu dakin su ya nufa wanda har sun gama sallah Aneesha na kwance kan kafar zainab tana bata labare shigowa Ajmal yasa ta tsaya Aneesha kuwa ta tashi zaune "Dad Meka seyo mana? Zaunawa yayi kan gado ya fida Ice Cream Aneesha na ganin ice cream ta kama jin dadi "Wow my Favorite ice cream thank you Dad today I am really Happy you know what that it's like perfect Family" Kallon to yayi ya kalle zainab Ice cream ta jawo ta fara sha. Aunt zee ba ki sha ba Dad pls ka bata ta sha Guda ya dauko ya bata ita kuma sai jin kunya taki ye "Dad ka bata a baki ta sha ka san bata saba shan su ba pls dad " Shagwabe fuska yayi kamar karamen yaro "Aneesha yaushi kika dawo haka sai son rigima" "Lokacin da New Mom tazo".. Ita dai zainab ba gani maganar ta taki ye ba Shikuwa bai san Meyasa taki ce mata mom ba kuma ta kira ta da perfect family "Pls Dad feed her" Ansa yayi ya debo a spoon ita kuwa ta bude baki ya bata "Aunty Zee kima ki ba Dad" Kallon ta taki ye "ki kuma fa? " ni zan ba kai na ku dai ku sha" Spoon ta amsa ta bashi shima din ya sha yana ba Aneesha ya zuba a bakin ta Hankie ya dauko ya kara so kusa da ita yana kokarin goge mata Wanda har suna jin nunfashin junan su. Gaban Zainab kuwa sai bugawa yaki ye rufe ido tayi shikuwa ya goge mata Yana jaye wa tayi ajiyan zuciya a haka sukaye sai da suka shanye Rungume Dad in nata tayi "Thank you dad you are so amazing " Hama ta kamaye alaman bacci "Dad I am felling Sleeping " Hanunsu ta jawo ta kwanta tsakan su ta rufe ido "Aunty Zee ki kashi light zanyi bacci " "Baby kin manta ba anan zan kwana ba" "Pls Dad ka kwanta dani yau na san baka kwana nan but pls yau kayi ina son in kwanta da kai" Zainab kuwa jayi Hanunta tayi tana kokarin tashi Reki mata Hanu tayi "Aunty Zee ina zaki je??? "Zanje dakin masu aiki na kwanta" "Pls Aunty Zee ki dai na cewa na masu aiki ni ban dauki ki a matsayen mai aiki ba na dauki tamkar Uwata don haka pls ki kwanta dani" Shikuwa mamaki yaki yanda Aneesha ki wadanan maganganu duk ta canza kamar ba ita ba. "Dad ka ce ma Aunty Zee ta kwanta" Kallon ta yayi "Pls ki kwanta kinga tana son ki kwanta kusa da ita" "Ama Alhj. Taya zan kwanta bayan kai ma nan zaka kwanta". "Kada ki damu ba abunda zai faru yanzu dai ki kwanta har tayi bacci" Ba yanda ta iya dole ta kwanta Hanunsu ta reki ta lumshi ido...... Dukan su bacci ya kwashe su *pls share* *lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Aisha Babayo my mummy wanan page naki ni Allah ya bar zumunci*😍😍 *Book 2* 🌤Page 70&75...🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^ Wayan shi ya dauko ya kira Aneesha Tana ganin dad inta ta kama boye waya Zainab kallon ta tayi meki ki boye wa "Ba kome Aunty zee bare na duba ko Dad ya tashi " Sauka da ita tayi kan teble da gudu ta haura sama dakin dad inta ta shiga tana shiga ta haye kan gado "Dad meya faru naga ka kirani kuma nasan baka kira na sai in Zamuye wata magana" Kiss yayi mata a goshi "Yauwa daughter na kin gani akwai magana kinan" "Eh dad gaya man meya faru? Dogon Nunfashi ya ja ya hura iska waje "Ina da urgent meeting a UK yau dinan zan tafi" Zaro ido tayi "Dad ama ka san Mom bata nan ni ka dai zaka bari a gida" "Kar ki damu ae nayi solving in wanan problem naye mana booking flight ta re da Aunty ki" Tsale ta kamaye tana jin dadi "Yehhh zamu je UK tare da Aunty zee " Jawo hanunta yayi "Ina tunanin ta ya zata yarda aji da ita? Murmushi tayi "Dad ka bar min wanaan a Hanu na " Dad ta karasa kusa da kunen shi banje abunda ta gaya masa ba ta ce Done Fita tayi daga dakin da gudu sai dadi taki je Tana zuwa ta fada kan Zainab tana jin dadi "Aneesha meya faru Nagan ki cikin dadi " Ba dole naje dadi ba "Meya faru? "Dad yana da wani Metting a UK yau dinan zai je kinsan me wai ba zai je da mu ba sai da naye masa kuka na kama rokon Shi sa'an ya yarda zai je damu" Kallon ta tayi "Naje Kince damu??? "Eh manah tare daki zamuje sanan kuma ba zaki ce bazaki je ba dole ki beyo mu domin Mama tace in ma Tafiya Zamuye da ki zamu iya ye don haka daki zamu je" "Aa nikam ba zanje ba zanje gida idan kuka dawo sai na cigaba da aiki" Shan toka tayi "Aunty zee yanzu bazaki be mu ba" "Eh kiye hakuri " Bata fuska tayi "Bazan ye hankuri ba daga yau kada ki saki ye man magana akan ki na mayar ma mom ita magana yanzu don nace ki beyo mu shini ba zaki ye ba ko kin dauka sace ki zamu ye?? Babu kome daman wanda ka yarda da Shi Shi kayi maka butulce" Ta ruga da gudu ta Shiga dakin ta Zainab kuwa mamaki taki ye yanda Aneesha ki wanan magana kamar Babba mace Bin ta tayi da gudu ko da ta Shiga cikin daki tana kuka Jawo ta tayi "Kinye fushi ni" Jaye hanunta tayi "kar ki taba ni" Murmushi tayi "Kiyi hakuri daman na gwadaki ni na gani in har kina son in beku shiyasa nace maki ban amince ba ama kiyi hakuri zan je tare da ku kamar yanda Mama ta ce ko Tafiya zakuye zan iya Ben ku don haka yanzu a shirye naki in dai zai saka ki cikin farin ciki" Aneesha kuwa ba karamen jin dadi tayi ba ta rungume zainab "Thank you Aunty Zee I love you so much" Tayi mata kiss Sauka tayi daga gadon ta Fita dakin dad inta ta nufa tana zuwa ta sanar da Shi Zainab ta yar da Zokuga jin dadi a fuskan Ajmal har da taba wa sukaye da Aneesha "Dad Meyasa kaki jin dadi?? Sai a lokacin ya tuna fa yar aiki ce kada Aneesha ta gani yana son ta" Shan toka yayi "na taya ki farin ciki ne" Murmushi tayi ta karaso kusa da Shi cikin kunen sa ta ce masa "Dad Nifa ba yarinya bace naga kana son Aunty Zee" Ta kashi masa ido... Zaro ido yayi ya rufe mata baki "Kada ki kuskura ki fadi a wanan maganar idan mom in ki ta jiya ba" Dariya ta kama ye sosai "To sai me idan ta jiya ae kaga bata kulla dani Aunty zee tana yi bata ye mana girki Aunty zee tana ye mana bata gyaran gida Aunty zee tana yi bata kulla da kai Ama Aunty zee tana... Yi" Jawo ta yayi "Yaushi ki ka iya magana haka har kiki fahimtar abunda naki tunani?? Murmushi tayi "Dad ka manta ni diyar ka ce ae dole na gani" Ya isa hakan yanzu ku shirya muje 30mnt ya rage mana mu isa Airport Yehhhhh "Dad will u marry Aunty zee??? Bugu ya kai mata na wasa "I will think about it " Thank you dad you know idan kaye man haka kayi man kome a duniya pls marry her.. Murmushi yayi ita kuwa ta Fita daga dakin Ya furta I will Hada kayan su sukaye suka Shiga mota sai da suka beya gidan Su Zainab taye sallama da iyayin ta sa'an suka wuce.... ******** Cikin mota ta ki daka ganta zaka san tana cikin farin ciki bata tsaya ko ina ba sai gidan su Yarima da zuwan ta ta nufa parth insa ko da ta Shiga yana reki da wayan shi yana duba wani abu Shigowa tayi da sallama dagowa yayi ya kaleta "Ah Fatima yaushi kika shigo?? "Yanzu nan na shigo Yarima" Tana ye masa wani sexy Look key Inda ki hanunta ta yarda shi Ganin key in ta aka sa yace let me pick it duka wa yayi kasa ita kuwa taye sauri ta dauko abunda boka ya bata ta shafa a idon ta Daukan key in yayi ya dago ya nika mata Hada ido sukaye wani abu ya fito daga Idanun Fatima ya Shiga cikin kan yarima kamar anye masa shocking haka yaji ya Kallon ta ya kiye a kasallan ce Ita kuwa murmushi mugunta tayi ta karaso kusa da shi "Yarima yaushi zamu ye aure??? Kallon ta yaki ye "Yaushi kiki so a daura in yanzu kiki so za'a daura" Hanu ta aza kan kafadar sa tana shafa lips insa "Haba my Yarima ta ya za'a daura mana aure yanzu Nifa ba bazawara ce ba ka ga kuwa dole sai anye shirin buki ina son Ranar Saturday a daura mana aure" "Yau wace rana" "Uhmm yau Sunday " "Kar ki damu Gimibiya yanda kiki so haka za'aye" Wani farin ciki ta Shiga shikinan Yarima ya zama nata dadi ta kama je sosai..... **** Su Zainab kuwa basu tsaya ko ina ba sai airport bayan an gama tantance su. Suka Shiga jirgi gaban Aneesha sai faduwa yaki ye domin bata taba shika jirgi ba sai yau Jirgi yana batun ta shi ae kuwa jikin Zainab ya fara rawa Reki hanun Ajmal tayi kamar tayi kuka Tsoro naki ji Aneesha da Ajmal kuwa sai Dariyan ta suki ye...... Ita kuwa bata fuska tayi har suka isa............ *kuyi hakuri da wanan ba yawa*😅 *Lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Book 2* 🌤Page 65&70...🍹 بسم الله الرحمن الرحيم *Addu'ar Sanya Tufafi:* الحَمْدُ ِللهِ الَّذِي كَسَانِي هَذَا الثَّوْب ورَزَقَنِيهِ مِنْ غَيْرِ حَوْلٍ مِنِّي وَلاَ قُوَّةٍ" *Alhamdu lillahil-lazee kasanee hatha aththawb warazakaneehi min ghayri hawlin minnee wala kuwwah.* *Dukkan yabo ya tabbata ga Allah, wanda ya tufatar da ni wannan (tufa), kuma ya azurta ni da ita, ba tare da wata dabara daga gare ni ba ko wani karfi.* ^^^^ "Meyasa kika barni why kinsan ina bukatar ki " "Sai na kashe ki tunda har kika shigo tsakani na da.. " Bata kara sa ba Zainab ta farka sai nunfashi take yi sama sama gashi sai zafi take ji duk da Ac din dake cikin dakin gaba daya ta rikice ta rikitar da ita "Inalilahi wa'inna ilaihi Raji'un meya ke damuna wannan waye wanda yake hana ni barci a duk lokacin da na kwanta nike bukatar yin barci,ina yawan ganin shi wanda har yanzu na kasa ganin fuskar shi,sanman kuma wacce tace zata kashe ni fa? Me nayi mata da zata kashe ni" Kuka ta kama yi wanda take Jin tausan kan ta saboda bata san abunda ta bari a baya ba kuka take yi sosai Ajmal kuwa falkawa yayi jin kukan da taki ye ya zaga yo ya jawo hanunta ya fitar da ita daga dakin "Lafiya kuwa Meyasa kiki kuka??? Rungumeshi tayi "Dan Allah ka taimaka man zata kashi ni" Shikuwa Rungumeshi da tayi yasa yaje wani irin shock da kyar ya iya furta "wa zai kashi ki?? "Nima bansan ta ba tace tunda na shigo tsakanin su sai ta kashi ni" "Ita wace tace maki hakan bata da suna??? reki shi tayi sosai domin tana jin tsoro "Nima bansan ta ba Banga fuskan ta ba da kyau tace sai ta kashi ni" Jaye ta yayi daga jikin sa "Ki dai na kuka babu wanda zai kashi ki . kinye Adu'a da zaki kwanta??? Girgiza masa kanta tayi "Meyasa baki ye Adu'a ba ko dai kin manta" "Eh. Ban zata bacci zai dauki ni ba" "Tau yanzu kije ki kwanta kiye Adu'a kinje" Tsoro naki je ba zanje ta kashi ni ba Dago da fuskan ta yayi ya share mata hawaye "Ki dai na kuka kinje ba wanda zai kashi ki ba gani kusa da ki ba kada ki damu kinje " sai da yaga hankalin ta ya kwanta sa'an ya shiga da ita cikin daki ruwa ya bata ta sha ya kwantar da ita zaunawa yayi kusa da ita yana ye mata Adu'a a hakan ta rufe idon ta har bacci ya dauki ta yana ganin tayi bacci ya gyara mata kwance yayi ma Aneesha kiss a goshi ya Fita daga dakin Dakin sa ya koma ama ya kasa bacci sai Tunanin zainab ya ki ye Shi kan sa yana mamakin Meyasa yaki tunanin zainab me yasa yaki jin ta so special me tayi masa da yaki jin kamar ya fara sonta Wata zuciya ta ce Tana yuwa ka fara sonta kar fa ka manta yar aiki ce idan matar ka ta sani ba zata je dadi ba Lokaci guda kuma yayi tunanin To sai me idan tayi wanan tunanin ae bata damu dani ba. Tunda bata zaman aure sai abunda taki so taki ye bata da mu da ta kulla dani da diyata ba uwa uba ma girki wanda tunda sukaye aure bata taba ye masa ba karamen tsoki yaja Ya fara tunanin zainab wanda daya ce girkin ta yaje dadin sa sosai Inda matar shi ce ae da ya huta Idan na aure zainab na san zata bani kulla wa kamar yanda naki so zata ye man girki mai dadi zata kulla da daughter kuma nasan zata nuna tana sona Lumshi idon sa yayi idan ya beye ma zuciyan sa gobe gobe ana daura masu aure a cikin wanan tunanin bacci yayi awon gaba da shi Bai farka ba sai da safe ko da ya tashi Aneesha da zainab suna aiki tare har sunye shara da moping suna hada breakfast duk abunda suki ye yana kallon su ta sama yana kulla da yanda Aneesha ki murmushi ya san tana enjoying in zama da zainab wanda Inda mom inta ni zata fe jin dadi Kallon zainab yaki ye kamar wanda akace zata mutu yau....... ****** Tana shiga gida ta fada kan waziri "Gaskiya Daddy kazo muje gurin Boka yayi mana aiki Nifa na kosa na aure Yarima" Kallon ta yaki ye "Kinga ni yanzu zanje Inda mai martaba kije ki ka dai bai kamata kije da ni ba saboda ina da martaba ana ganin girma na sosai ko kin manta ni waziri ni" Watsa masa harara tayi "wazirin banza ni zaka je ma kana da martaba kuma wani girma ae girman ka ya fadi tun lokacin da ka fara ci na kada ka manta munfe shikara 10 muna cin juna tunda har kana iya lalace da diyar ka me zai hana kaje gurin Boka a biya ma diyar ka bukata... Ae Inda cema ka akaye zaka sameni gaba daya na san zakaje sai yanzu da kasan bukata tace kaki ce man baka zuwa to wallahi baka isa ba Lokacin da Mom tana kusa da ta gani tsiyar da muki ye waya sa aka rufe mata ido in ba mu ba har ka koreta a gidan nan ko ka dauka na manta" Jawo Ta yayi "Haba my daughter ki karbe urziri na mana ba wai bana son zuwa bani yanzu ya kamata ace ina kusa da mai martaba ko baki son aye auren ku cikin sati nan??? Washe baki tayi "ina so" "Tau in har kina so kije gurin boka ki gaya masa bukatar ki ni kuma zanye abunda na saba gurin mai martaba kinje" Murmushi tayi Ta karasa. Kusa da shi "That's my daddy I really love you " Tafara ye masa soft kiss Da kyar ya iya ce wa "Baby na ki bare idan na dawo gida sai muye yanzu ina saure ni" "Ohk Daddy ni kuma zanje gurin Boka" Fita yayi daga gidan... "Ina ae waziri da hankali shi ba zan taba zuwa gurin boka ba ki dai da kiki da bukata kije"yana wanan zanci ya Fita daga gidan..... Ita kuwa mota ta shiga ta nufi gurin boka koda taje yana boren shi bokaye Dariya ya kamaye kamar tsohon mahaukaci "Nasan Abunda kiki tafi ye da shi bukatar ki zata biya. Yaushi kiki son aye auren" Fatima kuwa daga jin haka ta Washe baki "Cikin satin nan naki so" "Bukatar ki ta biya sai dai..... Ba sai na fadi ba kinsan sauran" Murmushi tayi ta dauko Band in 1k guda 10 ta ajiye mai Wani abu ya fito a Hanunshi ya bata "Ki tabata idan kina kusa da yarima ki saka shi a idon ki ku hada ido da zaran kuka hada ido bukatar ki ta beya " Washi baki tayi "Wani hanzari ba gudu ba " Ta dago tana kallon shi meya faru kuma??? "Kada ki kuskura ki bare ya hadu da abunda ya bare baya ki nasan ce shi da shi idan ba haka ba asirin zai kare zai dawo kamar yanda yaki don haka ki kulla" Murmushi tayi a ranta tace indai Aneesha ce ae bazasu hadu ba sai lahira Godiya ta zuba ma Boka ta tashi ta nufi gida saka shi tayi a Jakar ta Ta kwanta tayi bacci na awa 3 wayanta ce ki Ringing da kyar ta iya dauko wa ganin Halima yasa ta dan ja tsoki daga kiran tayi "Eh ina gida zaki shigo ni?? "Eh gani nan ma cikin gidan ku a falo ko Daddyn ki yana nan" "Baya nan shigo daki" Ta kashi waya.. Sai gata ta shigo cikin daki ganin fatima yasa tayi murmushi Zauna wa tayi kusa da ita "Kawata nayi missing in ki fa" Tana cije lips inta "Shini bazaki jira mu hadu a hotel ba gobe kika beyo ni har gida" Reki hanunta tayi "bazan iya hankuri har gobe ba shiyasa Nazo nan" Hararanta tayi tau Bisimillah Subuhalilah me zan gani Halima kuwa ta cire kayan ta ta cire ma Fatima kaya nan ta fara kissing inta tana tafa breast inta Jin an bude kofa yasa suka mai da kallon su a kofar Halima na ganin waziri Hankalin ta ya tashi na boni yau asirin mu ya Tuno.. Yana ganin irin halin da suki ciki ya kalle diyar ta shi a ransa ya ce shigiya duk cin da naki ye mata bai iseta ba sai taje ta ye lesbian ya danye karamen tsoki karasa wa yayi kusa da su Halima kuwa sai dari dari taki zauna wa yayi kan gado ya aza hanun shi kan breast in Halima wani irin laushi ya jiya ya lumshe ido cafko su yayi yana wasa da su Halima ta kalle Fatima tayi mata murmushi murmushi Haka Waziri ya kama wasa da breast inta yana tsotsan lips in ta Fatima kuwa zagayo wa tayi ta rungume Dad inta Halima kuwa sai murmushi taki ta samu banza a haka waziri ya kamaye in yayi amfani da Fatima ya koma yayi amfani da Halima Tir da masu hali irin na waziri Allah ya kaskanta su Faiha kuwa tunda ta bar gida bata tsaya ko ina ba sai wani Hotel tana zuwa ta ajiye Jakar ta wayan ta ta dauko ta shiga kira jin kara yana fitowa cikin dakin yasa ta yi mamaki Reko ta da akaye yasa tayi murmushi "Kinan ka riga ni Iso wa? Jeyo tayi ta saka masa murmushi "Yau ina kika bar mijin ki??? Karamen tsoki taja "Yana gida mana" "Gud kinsan I really miss this " Ya aza kan shi akan kirjin ta "To ae gani Nazo gari ka sai yanda kaki so " "Yau wace karya kika ye ma mijin ki?? Dariya tayi sosai "Na gaya masa kayan business dina basu Iso ba zanje in duba kuma nagaya masa sati daya zanye" Washe baki yayi "kinan zan sha dadi cikin wanan satin" "Sosai ma kuwa sai yanda kaso I am all yours" Cire mata kaya yayi shima haka yayi duk abunda yaki so da ita daga baya suka ye wanka ***** Waziri kuwa sai da suka gamsu ya kwanta yana nunfashi ama duk da hakan Halima bata gaji ba hawa tayi kan Fatima suna har ka sha-shan cen su shi dai waziri kallon su yaki ye Yana Dariya don shi yau yayi kamu sosai Tashi yayi ya Bako kaya a jikin shi ya nufi hanya waje jin an reko shi ta baya yasa yayi murmushi ganin Halima yayi "Dadyn mu ina zaka je har yanzu fa bamu gamsu ba" Zaro ido yayi duk irin kokarin da yayi tace bata gamsu ba lalai wanan ita ce mace Shafa lips insa ta fara yi I really like your lips ta mana bakin ta da na shi tana kissing insa shikuwa Hanunsa ya sa ya reko kukunga ya lumshi ido Jawo shi tayi kan gado suka kwantar da shi suna shafan jikin shi Halima ta sauka Fatima ta hau kan shi dukan su sun fada duniya dadi Halima ta dauki wayanta tayi ma waziri da Fatima photona. Har da video tayi Dariya mugunta suka cigaba da alfashan su. Bayan sun gama suka ye wanka Halima ta wuce gida "Daddy in tambaye ka yau me ya Mai da ka gida" "Nayi ma mai martaba karya nace masa kai na yana ciwo ina bukatar ki ni shiyasa nace masa haka" Murmushi tayi that's my daddy "Ya zuwan ki gurin boka bukata ta beya" Sai a lokacin ta tuna yana cikin Jakar ta "Eh ta beya gobe zanje gidan su Yarima na beya buka ta ta" Ohk naji dadin hakan ******** Ajmal. Kuwa yana sama yana kallon su wayan shi ni tayi ringing daga wa yayi "Hello " "I am sorry sir to distrub you kana da urgent meeting a UK ya kamata kaji yau gobe zaku ye meeting " Karamen tsoki ya ja "meye haka Aisha shini zaki gaya man wanan maganar yau?? " I am so sorry sir its urgent na riga da nayi maka booking flight " "Kiye booking in ukku" "Ohk sir thank you" ya kashi waya Tunanin yaki yanda zai ye ma zainab magana *muje zuwa muje yanda zata kasan ce Zainab zata yarda aje da ita shi kuma yarima idan ya hada ido da Fatima zai yarda aye auren*?? *keep flowing* *Lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* BANANA BALLS INGREDIENT: Filawa Madara rabin kofi Baking powder cokali daya Yeast kwatan cokali Suga dai dai kima Ayaba biyu Kwai daya   YADDA AKE HADAWA: Ki hada filawa, da madara, da yeast, da baking powder, da sugar, da kwai da ayaba (a yayyanka kanana) a hada duka wuri daya. A sa ruwa a dama da kauri kamar Fanke. Ki rufe ki bari kamar na minti 30, ki daura mai a wuta.Da man ya yi zafi sai kirika jefawa kamar fanke in ya soyu sai ki kwashe. Za a iya ci da shayi ko kuma duk wani abin sha mai sanyi ko zafi *Book 2* 🌤Page 75&80...🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^^ "My Yarima kaje ka sanar da mom dinka akan auren mu " Shikuwa hanyar waje ya nufa Fatima sai murmushi take yi kwantawa tayi kan gado taja dogon nunfashi "Finally na kusa zama Gimbiya zanyi yanda nakr so in ci dadi na sai yanda nake so zanyi " Hahaha tayi dariya kamar wata mahaukaciya Yarima kuwa direct sai gurin Mom dinsa ya shiga a falo ya same ta ya zauna kan kujera ya gaida ta Saukar da kanshi yayi kasa "Lafiya son kana son ka fadi wani abu ne" "Eh mom " Gyara muryan shi yayi "Mom aure nake son nayi" Kallon mamaki take yi masa "Kai da kan ka zaka yi aure" "Eh mom kuma cikin wannan satin nake so a daura aure " "To Masha Allah baka gaya man Sunan surukar tawa ba" Murmushi yayi "Ae kin san ta" "Wace kinan? "Uhmmm Fatima diyar waziri" "Kai Masha Allah naji dadin haka sosai daman abunda naki gaya maka kinan ka ki yarda ama yanzu tunda ka gani gaskiya Allah ya baku zaman lafiya" "Ameen mom zanje in sanar da Mai martaba" Masha Allah to a dawo lafiya Tashi yayi ya nufa gurin dad in shi fadawa kuwa sai gaida shi suki ye bai be ta kan su ba ya Shiga fada mutanin da ki ciki Yarima ya gaida su "Allah ya kara maka lafiya ina son magana da kai kuma mai muhumci idan babu damuwa" Sarki ya kalle waziri shi kuwa ya ce da mutanin da ki nan su tashi su Fita haka kuwa akaye suka Fita Yarima ya kalle Waziri. Tashi yayi yana kokarin Fita "Waziri ka zauna maganar ta shafe ka" Waziri kuwa zauna wa yayi gaban shi yana duka Uku uku kar dai ace Asirin shi ya Tuno? "Dad ina son in sanar da kai cewa zan saki aure . zan aure yar gidan waziri waton Fatima idan ka bani izini" Mai martaba kuwa ba karamen dadi yaje ba "Me zai hana ae nima ina son auren ku domin Fatima tana da hankali ga kuma tarbiya yanzu waziri ya tashi daga matsayen sa ya dawo co-inlaw" Dariya sukaye suna taya junan su murna.. Ae kuwa Tuni labare ya bazu a cikin masarauta... ****** Zainab kuwa suna isa suka fito daga airport nan suka Tarar da walida tayi masu sanu da zuwa suka Shiga mota gidan su da ki UK can suka nufa Aneesha kuwa sai kallon gidan ta ki ye a ranta tace irin Wanan gida kamar ba za'a mutu ba an saka masa kudi da yawa Shiga suka ye ta kama kallon falon Yana da girma sosai do min yafe na Abuja girma ga shi kujerun da ki ciki masu kyau sosai "Wow Dad ama gidan nan is so beautiful sai naje kamar kar mu koma Abuja nan yafi dadi" Murmushi yayi "Kin gan ki my princes ae dole mu koma Abuja " "No Dad ni dai bana son mu koma a Abuja"jawo Hanunshi tayi ya duka "Ina son ka aure Aunty Zee a garin nan" What........??!! Zainab kuwa jeyo wa tayi ta kalle su alaman tamabya Murmushi karfin Hali yayi Wata baturiya ta shigo "Welcome to united kingdom Mr. And Mrs. Ajmal" Aneesha da Ajmal suka kalle juna Ita kam zainab bata san abunda ta ki fada ba ta dai je ta kira Sunan Alhj. "Thank you Lisa pls show them their Room " "Sure Sir" Kara sa wa tayi kusa da Zainab "Ma'am this way" Aneesha ta ja Hanunta suka be bayan Lisa dakin su ta nuna masu dukan su sunye kyau "Aunty zee ba zan kwanta a daki na ba kin ga yanda yayi girma kuwa ni a dakin ki zan kwana" Murmushi tayi "Ae daman a daki daya zamu kwanta domin nima ina tsoron wanan gidan ba kamar Abuja ba wanan yayi girma".. Yehhh ta rungumeta.. Ajmal kuwa dakin shi ya Shiga Meeting Inda zasu ye gobe ya Shiga duba wasu papers kallo daya zaka ye masa ka san cewa yana busy Zauni suki cikin daki Aneesha kuwa sai zuba wa ta ki ye Shigowa tayi da trolley in abinci ta ajiye masu "Your food ma'am" "Thank you Lisa" Fadan Aneesha "Your are welcome cutey" Fita tayi ta bar su cikin dakin "Aunty zee ki zo muce abinci ina jin yunwa sosai" Kallon abinci ta ki ye wanda bata saba gani ba "Wanan abinci ni??? Tana nuna shi "Eh manah ki zo muce pls" "Nikam ba zance wanan abu ba " Dariya ta kama ye "Aunty zee tunda kika zo wanan garin ae dole kiyi hakuri kice wanan abinci" Dauko wa tayi ta bata tauna wa ta fara ye yunkuren Amai tayi da sauri ta tashi ta Shiga toilet ta kama amai Aneesha naganin haka Hankalin ta ya tashi ta kama kiran "Lisa...?!Lisa where are u come fast Da gudu ta shigo "Pls tell my father my mom is I'll" Da gudu Lisa ta Shiga dakin Ajmal "So sir to disturb you. Your wife is I'll " Zaro ido yayi what....?? Binta yayi da baya suka Shiga dakin su Toilet ya Shiga sai amai taki ye taimaka mata yayi ta wanki bakin ta ta fito "Sanu meyaki damun ki ni?? "Dad mom bata son wanaan abinci shiyasa da ta ce shi taki Amai" Dafe kan shi yayi "Aiki sabo yanzu yah zanye?? "Am Lisa pls can I have Noodle " "Sure sir I will get it right now" Fita tayi daga dakin.... Ita kuwa zauna wa tayi tana mai da nunfashi "Aneesha meya kika ce Mom? Ae naga ba tare muka zo ba ko" Rungumeta tayi "Allah ya baki lafiya my sweet mom" Dago ta tayi "wacece Mom inki" Nuna ta tayi ki Zaro ido tayi "Yaushi na zama mom in ki?? Murmushi tayi "verry soon dai zaki zama". Lisa ta shigo suka mai da kallon ta gari su ajiye mata tayi shikuwa ya dauka "Thank you Lisa you can go " Sure sir.. Ta Fita Shikuwa zauna wa yayi kan gado Bude bakin ki na baki Ita kuwa kamar wata sauna haka ta bude bakin ta Tafara ce Aneesha na gefi tana jin dadi "Dad idan ka gama ba Matar ka abinci kar ka manta dani nima bance kome ba" Kallon mamaki yaki ye mata wanan yarinya sai iya magana Zainab kuwa bata ce kome ba domin jiran kwai taki Ajmal ya Fita tayi mata magana... Sai da ta koshi sa'an ya bata ruwa ya Fita daga dakim don yana son ya duba wasu abubuwa kafin gobe Yana Fita ta jawo Aneesha ta aza ta kan kafar ta "Oyah gaya man Meyasa kiki ce man Mama?? Kuma Meyasa kika ce verry soon zan zama mom in ki??? Pls ki gaya man Murmushi tayi "Mom yau shi kika fara iya Pls??? Murmushi tayi Ba dole na iya pls ba ae zama daki ni kinga kuwa dole na iya wata kalma Lokaci guda kuma ta sha toka Meyasa taki je wanan kalmar kamar ta fadi ta abaya rufe idon ta tayi tana kokarin tunawa duk da bata gani abunda taki gani "Oh my Baby yaushi kika fara iya pls " "Zama na da kai ae dole na iya pls" Da saure ta bude idon ta gaban ta yana faduwa Uku uku wanan waneni? Wanda har yanzu ta kasa tuna ko shi wanini........!? *Yawan comment yawan typing*😅 *lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Zikirin da ake so ayi a yayin fara Alwala.* بِسْمِ اللهِ. *Bismi l-lahi* *Zikirin Da Ake Son Ayi Bayan Gama Alwala* أَشْهَدُ أَنْ لاَ إِلَـهَ إِلاّ اللهُ وَحْدَهُ لا شَريـكَ لَـهُ وَأَشْهَدُ أَنَّ مُحَمّـداً عَبْـدُهُ وَرَسـولُـهُ. *Ashhadu an la ilaha illal-lahu wahdahu la shareeka lah, wa-ashhadu anna Muhammadan abduhu warasooluh.* *Ina shaidawa babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, shi kadai, babu abokin tarayya a tare da shi; kuma ina shaidawa cewa Muhammadu bawansa ne. kuma* اَللَّهُـمَّ اجْعَلْنِـي مِنَ التَّـوّابِينَ وَاجْعَـلْنِي مِنَ الْمُتَطَهِّـرِينَ. *Allahummaj-alnee minat-tawwabeena waj'alnee minal-mutatahhireen.* *Ya Allah! Ka sanya ni a cikin masu yawan tuba, kuma ka sanya ni a cikin masu tsarkaka.* 15. سُبْحَـانَكَ اللّهُـمَّ وَبِحَمْدِكَ أَشْهَـدُ أَنْ لاَ إِلَهَ إِلاَّ أَنْتَ أَسْتَغْفِرُكَ وَأَتُوبُ إِلَـيْكَ . *Subhanakal-lahumma wabihamdika ashhadu an la ilaha illa anta astaghfiruka wa-atoobu ilayka.* *Tsarki ya tabbata gare Ka ya Allah tare da yabo gare Ka. Ina shaidawa babu abin bautawa da gaskiya sai Kai, ina neman gafarka kuma ina tuba gareKa.* *Book 2* 🌤Page 80&85...🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^ "Aunty Zee lafiya kika ye shiru" Rike kanta tayi don taji ya fara yi mata ciwo Kwantar da ita tayi kan kafar ta "Aunty Zee ki kwanta kiyi bacci may be tsoron da kika ji jiya ne ya saka kika kasa bacci pls kiyi bacci kinji" Ba musu ta rufe idon ta amman still tana ganin wani wanda ta kasa gane ko wanene shi, rufe idon ta tayi gam ko zata iya tuna wani abu amman ta kasa har bacci ya dauke ta "Zanyi aure cikin satin nan pls save me" yana mika mata hannunshi da karfi ta tashi jikin ta sai rawa ya keyi ga zufa tana zuba a jikinta sai nishi take yi sama sama Toilet ta shiga ta watsa ruwa a fuskar ta tana mai da nunfashi iska ta hura sama..... Ta rike kanta "Ahhhh wai wannan wanene da yake takura man meye nawa a ciki don zaka yi aure?? Sai kaci ni MATAR kace? Shiru tayi idan kuma tayi aure a baya fa?? Kawar da wanan zance tayi ba zai yuwu ace tayi aure ba Fita tayi daga dakin ta je falo ganin Lisa tayi Gashi bata son ta kwanta don bata son tunanin wanan mutumin Kallon ta takiye kamar tayi kuka "Ma'am what can I help you??? Kokarin ye mata magana taki ye ama ta kasa kuka ta aza kamar wata kamar yarinya. Kukan da ta kiye ya ba Lisa mamaki ita dai tasan bata ce mata wani abu ba gurin Ajmal ta nufa ta sanar da shi abunda aki ciki. Saukowa yayi kasa ya jawo Hanunta suka Shiga dakin sa Kallon dakin shi takiye nashi yafi nasu kyau.. Jawo ta yayi yana kallon ta cikin ido Meyasa kiki kuka??? Gaba daya ta rasa me zata ce masa irin kallon da yaki ye mata duk Hankalin ta ya jagule... "Tambayar ki naki ye Meyasa kiki kuka?? Shgwabe fuska tayi "Kai ki ciwo kuma bana jin bacci " Murmushi yayi shi kadai Ta daga masa kai "Zo na kuna maki kallo kiye nikuma zan karasa aiki ni" Taji dadi sosai don bata son ta kwanta tafi son tayi kallo da tayi tunanin wanda bata sanshi ba.. Kuna mata yayi shikuwa ya cigaba da aikin ci akan laptop sai tana kallo sai ta jiyo ta sace kallon shi. Shima din haka yaki ye Wata zuciya tace mata idan Hajiya ta ganki zaki ya ba wa aya zagin ta cigaba da kallo tayi bacci taka ji kuma bata son tayi shi ita kanta bata san lokacin da tayi bacci ba kan sopa.. Shikuwa sai da ya karasa aikin shi ya hura iska sama "finally am done " Kayan ya dauki ya ajiye su guri daya kallon Inda Zainab taki yayi yaga tana bacci dan karamen Murmushi yayi ya karasa kusa da ita Kwance taki tana baccinta cikin hankali kwance sai kallon ta ya ki ye.. Shikan shi bai san lokacin da ya fara murmushi ba. Tambayar kan shi yaki ye Meyasa yaki murmushi Daukan ta yayi ya nufa kan gado kwantar da ita yayi ya ja blanket ya rufe ta duk da hakan idon shi yana kan ta yafi 20mnt yana kallon ta ganin idan ya cigaba da kallon ta za'a iya samun matsala ya sa ya tashi ya nufi drower ya dauko blanket ya kwanta kan sofa yana kallon Zainab Shima din bacci ya dauki shi ********* Fatima kuwa Yarima ya sanar da ita ciwa ya gaya ma mai-martaba kuma ya yada da hakan ba karamen jin dadi tayi ba ta dawo gida sai murna taki ye tana rawa kida ta sa tana rawa tana murmushi. Jin an reko ta ta baya yasa tayi murmushi. "Daddy you know what aure na da Yarima Ranar staturday don haka ka shirya an yau ya kamata muye celebration " Murmushi yayi "ae kam ya kamata ya na reki da kugunta" Jan Hanunshi tayi suka shiga daki ta rufe kofa kissing inshi ta fara Shima din kissing inta yaki ye kamar yau ya fara kissing inta Kan gado suka koma ya ciri rigar ta yana wasa da breast inta bakin shi yana cikin nata ita kuwa tuni ta dauki wuta dadin ta daya idan da yarima ni sai tafi jin dadi domin ta riga ta saba da yi da daddy inta so ba wani dadi taki je ba yanzu A haka suka tsula tsiyar su Fatima ta kwanta kan waziri dukan su ba kaya "Daddy wani sati fa kamar haka ina gidan Yarima " Shikuwa wasa yaki ye da gashin ta "Eh ni kuma zaki barni ni ka dai" Tashi tayi ta haye shi "Come on dad ae muna tare ba wai dai na wa zamu ye ba kwai dai zaka daga man kafa har zuwa na sati daya kaga sai mu cigaba da idan muka tsaya " Karamen Murmushi yayi "Daddy ka kwantar da Hankalin ka har gida zan zo kayi duk abunda kaki so don't worry kaji" "Ohk my daughter I really love you " "Love you too dad"muah tayi masa kiss yanzu dare yayi bazan iya yin wanka ba sai dai gobe da safe Blanket ta jawo ta rufe su har bacci ya dauki su.... *Washi gari* Aneesha ce ta falka ganin bata ga Zee ba ya sa Hankalin ta ya tashi ina taji?? Fita tayi daga dakin tana kwalla wa Lisa kira. Sanar da ita tayi tana dakin Dad inta da gudu ta shiga dakin ganin Dad inta akan sofa ita kuwa Zainab akan gado kusa da zee ta ji Tana tada ta "Aunty Zee ki tashi safe ya ta waye fa?.. Bude idon ta tayi sanu sanu ganin dakin Ajmal ya sa hankalin ta ya tashi sosai ta tashi da karfe Ajmal kuwa bacci sa ya ki ye.. "Inalilahe ya akaye na kawo a nan" Aneesha kuwa murmushi tayi "ki tambaye dad" Gurin shi ta nufa ta girgiza shi Dad ae kuwa yana bude ido ya fadi kasa "Ouch " "Sorry dad " Reki kugun shi yayi domin yana ye mashi ciwo don bai saba kwana akan sofa ba sai yau "Daddy ya akaye ka kwanta a sofa?? Sai a lokacin ya tuna ba kan gado yaki ba "Uhmm.. Ammm. Uhmm" "Daddy tamabaya mai sauki nayi maka kwai ka bani amsa ba sai ka kama ye man wayoo ba" "Uhmm Aunty ki ta kama kuka tana son tayi kallo shini tayi bacci akan sofa sai na..... " "Sai kayi me dad??? "Sai na kira Lisa ta mai da ta kan gado ni kuma na kwanta kan sofa".. "Auw so Romantic "Fadan Aneesha Zaro ido yayi "Aneesha yau shi kika san wanan?? Reko kunenta yayi zainab kuwa har cikin ranta taji ya. "Pls Alhj. Kayi hakuri yarinya ce fa kuma miye laifin ta a ciki ae gaskiya ta fada. Tana fa jin zafi pls ka saki ta" Zaro ido sukayi "Aunty zee kin kuwa san me kika fada?? "Ae ba dole sai na sani ba nasan dai Aneesha bazata fadi karya ba" Murmushi yayi "cool Daughter zanje gurin Meeting yanzu zan shirya idan na dawo zamu Fita" Yehhh "Allah ya tsare dad "tayi masa kiss a kunce kallon Aunty zee tayi "Aunty zee kima kiye ma dad good luck" "Meye hakan" "Ina nufin kiye masa fatan alkaire" Tana nuna kuncen sa "kamar yanda nayi masa" Zaro ido tayi "Taya zanye masa nifa ban iya ba kuma ba kyau" Jawo Hanunta tayi "Waya ce maki ba kyau kuma ae wanan ba kome ni ba tunda nima ina ye maki" Zauna da ita tayi kusa da shi "Aunty Zee idan baki ye masa ba kada ki kara ye man magana" Zainab kuwa ba yanda ta iya Gashi bata ko iya ba ya zata ye Rufe ido tayi ta karaso kusa da shi Aneesha naganin haka ta juya masu baya Kiss tayi masa a kunce shi kuwa ya lumshe idon shi sai yaje bai taba jin lips masu taushi ba irin nata Ganin Alhj. Ya rufe ido ya sa ta tashi ta Fita da gudu Shima ya tashi ya shiga wanka Ko da Aneesha ta jeyo bata gan su ba Mamaki taki ye tana me duk suka Fita bata gansu ba Ita ta Fita daga dakin..... Ajmal kuwa wanka yayi ya fito ya saka suit baka tayi masa kyau sosai wayan shi ya dauka ya kira faiha A ransa yace ita bata ma damu da shi ba tunda taji bata Kira shi ba kira yayi aka bata daga ba sai a karo na biyu ta daga.... "Hello baby Antashi lafiya? "Lafiya qlw yah aikin hope kome normal" Ita kuwa kwance taki tsakan kafar shi sai shafan jikin ta ya ki ye da kyar ma ta ki iya magana... "Eh Gashi nan dai muna ye yanzu haka na gaji sosai bacci ma naki son nayi " "Ohk cool nima nayi Tafiya ina UK urgent meeting ki gari ni but zan dawo yan kwanaki nan".. "Ohk Allah ya bada sa'a take care muah" Bata jira me zai ce ba ta kashi waya Shikuwa tsoki yayi sai bala'i yaki ye bata ma damu dani ba bata damu da diyar ba tunda har bata tambaye ni ina taki ba ya zama dole in kara aure I can not take all this... Jeyo ta yayi "Baby Meyasa kika ye masa kiss?? "Oh kar ka damu ae wanan nayi masa dai ni yanzu ba Gashi muna tare da kai ba har abunda yafi kiss idan kana so zaka ye man I am all yours " Murmushi yayi yana shafa lips inta I really love this Really my dear Bai jira amsar ta ba ya fara kissing inta.... Ajmal kuwa ko breakfast bai ye ba ya Fita ya nufi gurin da zai ye meeting........ *Godiya gari ku masu share in Book dinan bani da bakin godiya a gari ku Allah ya bar zumunci love you all guys*😍😍😍💋💋 *keep flowing* *lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: . *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* Addu'ar Ruku'u سُبْـحانَ رَبِّـيَ الْعَظـيم . (ثلاثَ مَرَّاتٍ) Subhana rabbiyal-a'zeem (3) Tsarki ya tabbata ga Ubangijin mai girma (Sau uku). سُبْحانَكَ اللّهُمَّ رَبَّنَا وَبِحَمْدِك، َاللَّّهُمَّ اغْفِرْ لِي. Subhanakal-lahumma rabbana wabihamdik, allahummagh-fir lee Tsarki ya tabbata gare Ka, ya Allah! Ya Ubangijinmu, tare da godiya gare Ka. Ya Allah! Ka gafarta mini. سُبُّوحٌ قُـدُّوسٌ، رَبُّ الْمَلاَئِكَةِ وَالرُّوحُ . Subboohun kuddoos, rabbul-mala-ikati warrooh. (Ubangiji) abin tsarkakewa, mai kubuta daga dukkan abin da bai kamace shi ba, Ubangijin Mala'iku da Jibrilu. اَللَّهُمَّ لَكَ رَكَعْتُ وَبِكَ آمَنْتُ، ولَكَ أَسْلَـمْتُ، خَشَعَ لَكَ سَمْعِي، وَبَصَرِي، وَمُخِّي، وَعَظْمِي، وَعَصَبِي، وَمَا اسْتَقَـلَّ بِهِ قَدَمِي. Allahumma laka raka'atu, wabika amantu, walaka aslamtu, khasha'a laka sam'ee, wabasaree, wamukhkhee, wa'azmee, wa'asabee, wamas-takalla bihi kadamee. Ya Allah! Gare ka na yi ruku'u, kuma da Kai na yi imani, kuma gare ka na mika wuya. Jina ya yi kaskanci gare Ka, haka ma ganina da bargona, da kashina, da jijiyata, da kuma abin da kafata ke dauke da shi. سُبْـحَانَ ذِي الْجَبَرُوتِ، والمَلَكُوتِ، وَالْكِبْرِيَاءُ، وَالْعَظَـمَة. Subhana thil-jabaroot, walmalakoot, walkibriya, wal'azamah. Tsarki ya tabbata ga (Allah) Mai dole, da mulki, da kasaitar daukaka, da girma *Book 2* 🌤Page 85-90..🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^^^ Ya nufi gurin aiki... Meeting suki ye ama hankalin shi gaba daya yana kan Zainab shi Kansa mamaki yaki ye ya akaye yaki tunanin ta? Instead of yayi tunanin Faiha yana tunanin Zainab oh no ya riki kansa.... "Mr. Ajmal are you ohk??? "Am sorry pls continue " Cigaba suka ye da meeting **** Ban garin Yarima kuwa sai shirye shirye yaki ye....sa shida fatima... Fatima ce da Halima zauni kan gado "Kawata aure fa zanye" Zaro ido tayi "Fatima kin kuwa san abunda kiki fada?? Murmushi tayi "sosai kuwa nan gaba kadan zan zama Gimbiya " Jawo ta tayi "Haba kawata taya zaki ye aure bayan kin san abunda ki tsakanin mu? "Na sani ma ae ban manta ba ama ina son inye aure kuma baki isa ki hana ni ba. Don haka is better idan kin yarda ko baki yarda ba aure na yarima dole " "Yarima fa kika ce?? "Eh ae Ranar Saturday za'a daura aure" Halima kuwa ko kadan bata je dadi ba domin tana jin dadi harka da Fatima cikin ranta tace shigiya ae Inda baki da dadi da bazan lake maki ba "Me kika ce??? "No kwai nace ae ko kinye aure muna tare ko?? "Eh manah ae mai hali baya dai na halin sa kar ki damu ae muna tare" Murmushi tayi "Zan samu yanzu??? Duka ta kai mata kingan ki me zai hana **** Ajmal kuwa suna gana meeting ya dawo gida yana zuwa ya shiga dakin sa ya cire kaya ruwa ya watsa ya canza kaya zuwa White suit dakin su Aneesha ya nufa ko da ya shiga suna buga game a waya...... Zaunawa yayi kusa da su "Game kuki ye" "Eh dad har ka dawo" Zainab ta dago ta kalle shi "Sanu da zuwa Alhj. " Kallon ta tayi "Alhj kuma???? "Eh manah " "Ki Kira ni da Dad in Aneesha zanfi jin dadi" Murmushi tayi "Ohk dadyn Aneesha" "Oyah ku tashi muje muga gari ko" Aneesha ta tashi tana Tsale Yehhhh "Ku tafi ni ina nan" Kallon ta sukaye "Aunty Zee dole ki beyo mu and that's final bana son jin kome" Dad ka dauki ta mu tafi.. Ajmal kuwa kamar mai jira ya dauki ta "Pls Daddyn Aneesha ka sauki ni wanan ae abun kunya ni" Bai be ta kan ta ba suka cigaba da tafiya jirgin kasa suka shiga "Wow daddy weather nan tana da dadi fa sosai" "Really my daughter " Yes dad... Suna Fita suka tsaya suka fara shan icee cream "Dad gaskiya ice cream dinan yayi dadi" Kallon zainab yayi wada ki shan ice cream "Ama ina ganin Aunty zee bata ji dadin sa ba don tunda muka fito bata ye magana ba" Murmushi karfin hali tayi "Ba haka bani ice cream din yayi dadi sosai" Haka suka ye ta yawon buda ido sunye shopping mai yawa gidan su suka nufa falo suka tsaya suka baje kaya Bag Inda ki kusan da Ajmal ya dauka ya boye "Dad me kaki boye wa?? Ga kunenta ya ce mata "kiyi shiru kada mom in ki ta jiya " Yana kallon zainab "Auw Dad I am so happy da ka fara son Aunty.... Bata isowa ba ya dafe mata baki "Kin manta nace maki wanan tsakani na da ki ni??? "Oh sorry dad" Tashi yayi ya nufa dakin shi ita kuwa Zainab sai mai da nunfashi ta kiye domin ta gaje sosai........... *Wanan page naku ni my fans nayi shi ni kwai don jin dadin ku da sai gobe zanye posting ama saboda son da kuki nuna ma wanan littafi ya sa nayi maku wanan typing love u Lodi Lodi*😍😍😍💋 *lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Book 2* 🌤Page 100&105..🍹 بسم الله الرحمن الرحيم *Addu'ar Maganin Damuwa da Bakin Ciki* اَللّهُمَّ إِنِّي عَبْدُكَ ابْنُ عَبْدِكَ ابْنُ أَمَتِكَ نَاصِيَتِي بِيَدِكَ، مَاضٍ فِيَّ حُكْمُكَ، عَدْلٌ فِيَّ قَضَاؤُكَ أَسْأَلُكَ بِكُلِّ اسْمٍ هُوَ لَكَ سَمَّيْتَ بِهِ نَفْسَكَ أِوْ أَنْزَلْتَهُ فِي كِتَابِكَ، أَوْ عَلَّمْتَهُ أَحَداً مِنْ خَلْقِكَ أَوِ اسْتَأْثَرْتَ بِهِ فِي عِلْمِ الغَيْبِ عِنْدَكَ أَنْ تَجْعَلَ القُرْآنَ رَبِيعَ قَلْبِي، وَنُورَ صَدْرِي وجَلاَءَ حُزْنِي وذَهَابَ هَمِّي. *Allahumma innee 'abduk, ibnu 'abdik, ibnu amatik, nasiyatee biyadik, madin fiyya hukmuk, 'adlun fiyya qada-ok, as-aluka bikulli ismin huwa lak, sammayta bihi nafsak, aw anzaltahu fee kitabik, aw 'allamtahu ahadan min khalqik awis-ta'tharta bihi fee 'ilmil-ghaybi 'indak, an taj'alal-Qurana rabee'a qalbee, wanoora sadree, wajalaa huznee wazahaba hammee.* *Ya Allah! Ni bawanka ne, kuma dan bawanka kuma dan baiwarka. Makwakwadata a hannunka take, hukuncinka zartacce ne a kai na, kuma kaddararka gare ni mai adalci ce.Ina rokon ka da kowane suna naka, wanda ka ambaci kanka da shi, ko ka saukar da shi a cikin halittarka, ko ka kebance kanka da saninsa a cikin ilimin fake da ke wurin ka, da ka sanya Alkur'ani ya zama kaka ga zuciyata, da haske ga kirjina, da kwaranyewa ga abakin cikina, da kuma mai tafiyar da damuwata.* اَللّهُمَّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ مِنَ الْهَمِّ وَالْحُزْنِ، والْعَجْزِ والكَسَلِ والبُخْلِ والْجُبْنِ، وضَلْعِ الدَّيْنِ وغَلَبَةِ الرِّجَالِ. *Allahumma innee a'oothu bika minal-hammi walhuzn, wal'ajzi walkasali walbukhli waljubn, wadal'id-dayni waghalabatir-rijal.* *Ya Allah! Ina neman tsarinka daga damuwa; da bakin ciki, da gajiyawa, da lalaci, da rowa, da rinjayen mazaje.* ^^^^ Haka a kayi yinin buki cikin kwanciyar hankali.. Fatima kuwa sai murmushi take tana kallon Halima ita ma din murmushi take yi mata. Fatima ta tashi ta shiga cikin daki, Halima kuwa ta bita daga baya tana shiga ta jawo Fatima ta rungumeta "Kinyi kyau sosai baby I really love you "Tayi mata kiss a kunce Ture ta tayi sai da ta tashi faduwa Kallon mamaki take yi mata Fatima ni kike wa haka "Kr baki da hankali ne baki da hankuri ina jin nayi maki bayanin komai meyasa zaki rungume ni idan wani ya shigo fa??? "Haba baby ai ba wanda zai gane abinda ke tsakani na dake za'a dauka kawai normal Hug ne pls kiyi hakuri " Karamin tsaki taja kada ki sake min haka na gaya maki, fita tayi daga dakin ranta a bace Halima kuwa abinda tayi mata ba karamin bata mata rai tayi ba ita Fatima zata ture akan wani banzan Yarima lallai zata yi da nasin aikata wannan abun.... ***** Aneesha kuwa sai dadi taki ji yau za'a kawo mata new mom Kallon Zainab Tayi "My mom na matsu dare yayi wlh akai ki sai naki jin kamar na jawo dare" Dariya Zainab ta kama ye meki ki wa sauri lokaci kadan ya rage ae Murmushi Tayi "hakani fa " Ta rungumeta "Aneesha... "Na'am mom" "Nace mom In ki ta san Dad in ki zai aure ni kuwa??? Karamen tsaki taja "Oho mata" Dago ta tayi "Aneesha kada na saki jin kinye tsaki kuma mamar ki ce bai kamata kice oho mata ba duk yanda uwa taki kome lalacewan ta uwa ce don haka kada na saki jin Kince haka kinji" "Tau mom ba zan saki ba ama ina ganin Bata sani ba" Wayan ta dauko ta kira Dadyn Aneesha ama bai dauka ba "Meyasa bai dauki kira na ba ya kamata ace Hajiya ta san da aure nan" Saki kira Tayi ama bai daga ba. Ajiye wayan Tayi ran ta abaci Bata son bayan aure Hajiya ta dawo ta kama bala'i don Bata son tashin hankali... *8:30pm* Lokaci ni da za'a kai Amarya Bangarin Fatima kuwa motoce sun iso haka mutani suka fara shiga aka fito da Amarya aka saka ta cikin mota. Ko kadan Fatima Bata yi kuka ba. wanan karon Yarima bai zo ba ita ka dai ce cikin mota sai kawarta Halima ita kuwa sai kishi taki ji Kokarin taba mata breast taki yi ta sa Hanunta ta buge ta Haka dai ta daure har suka isa gidan su Yarima Parth in shi suka nufa aka ajiye Amarya.. Bayan abokan ango sun zo akaye Adu'a suka wuce Halima kuwa sai Kallon Fatima taki tana hararan Yarima haka dai ta fita gidan ya zama daga Yarima sai Fatima..... ****** Zainab kuwa da ya ki Bata da mutani har Ajmal ya aiko mota suka shiga tare da Aneesha wasu hawaye ni suka zuba a idon ta wanda Bata san na mini ba rufe idon ta tayi gam "Na gaya maki satin nan zanye aure ama baki zo ba???? Da saure ta bude idon ta gaban ta yana duka uku uku a ranta tace wai wanan wanine wanda Baya bare na zauna cikin farin ciki Meyasa yaki ta kura ni me zanye masa tunda yayi aure...? Share hawayen ta tayi har suka isa gidan Ajmal Dakin Ta aka ajiye ta Aneesha kuwa tana kusa da ita sai watsar hauru taki ye ta samu new Mom... Kowa ya fita daga Amarya sai Ango sai kuma diyar su Aneesha ****** Halima kuwa ranta a baci ta je gidan waziri ko da taji yana kwance kan gado shi ma yayi missing in daughter shi Bude kofa tayi "Kayi missing in Fatima ko" Tana magana tana tafiya ta karasa kusa da shi... Kallon ta yaki ye ita kuwa ta ba ko kunya ta hau kan jikin shi "Kasan me daddy nima I really miss her sosai" Karamen Murmushi yayi "Is ohk idan Fatima Bata nan ae kina nan ko?? Ya kama shafa mata fuska Murmushi tayi "Yau zasu ce Amarcin su Muma zamu ce namu ko ya ka gani?? "Haka ni kuwa " Ya fara zuge mata zip Ni Lipton naci wanan Waziri ba shi da hankali Kallon ta yaki ye "Na tambaye ki manah? "Eh ina jin ka baby" "Nace ina iyayin ki ni halan naga baki damu da zuwa gida ba kuma ba'a ko kiran ki a waya aji ko a ina kika ji??? Dariya ta kama ye sosai "Daman fatima Bata gaya maka zaman kai na naki ye ba. Bani da iyayi ni ka dai ce a gida don haka you are free duk lokacin da kaki So zaka iya zuwa ko kuma ka Kira ni nida kai na zan zo gari ka " Dadi ya jiya sosai ya kara jawo ta... **** Fatima kuwa tashi tayi ta kara sa kuda yarima tana ciji lips inta Kwanta wa tayi kan kafadar shi "Finally abunda muki jira yau allah ya cika mana burin mu yanzu ni matar ka ci kai kuma miji na" Daga mata kai kwai yayi bai san Meyasa Baya jin sonta a zuciyan shi ba.. Jeyo da fuskan shi tayi tana Kallon shi a kasallanci "Yarima ko baka ye farin ciki auren nan ba? Murmushi karfin hali yayi "Aa ko kadan Meyasa kika ce hakan?? "Saboda naga har yanzu baka fara wani abu ko ka manta ni matar ka ce...? Murmushi yayi "Ba haka bani kama ta yayi mu tashi muye sallah muye ma Allah godiya ko ya kika gani" Bata rai tayi domin ita ta ma manta ana sallah rabon ta da tayi sallah tunda aka fara hidimar buki Tashi sukaye sukayi Arwala. Bayan sun fito suka tada sallah suna gama wa sukayi Adu'a Jawo shi tayi, sai da gabanshi ya fadi "Fatima me kiki ye haka? Tana kokarin hada bakin ta da nashi "Haba Yarima wanaan wace irin magana ce har kana da bakin tambaya ta me naki ye meni ne amfani aure idan bamu sadu ba? Sosa kanshi ya kama ye "uhmm ae ba. Na.. Ce.. Shiii ta aza Hanunta kan lips in shi "Bana son jin kome daga gari ka yau ranar muce kuma ba zan bare ta wuce ba" Tashi tayi tsaye ta cire kayan ta shikuwa sai kauce fuska ya ki ye. A ranshi yace Wanan yarinya Bata da kunya Ita ko irin kunya da Amari kiyi idan an kawo su Bata ye? Ba za ta jira ni na cire mata ba ita zata cire ma kanta na kwaso ma kai na ruwan dafa kai na Yana cikin wanan tunanin ta fado masa faduwa yayi kasa Ita kuwa ta aza Bakin ta kan nashi tana yi masa wani salon kiss Da kyar ya iya Ture ta ta fadi kasa Tashi yayi "Haba Fatima wai meki damun ki ni?? Tashi tayi tsaye "Yarima ni zaka Banga za to wlh bare kaji ko kana so ko baka so yau sai na dan dana Zuma ka" Gurin shi ta kara sa ta Ture shi ya fadi kan gado Haye shi tayi ta sa Hanunta ta cire masa Riga lips inta ta aza kan Nipple's insa tana shan so kamar ta samu Lollipop Yarima kuwa sako ta fara isa a dukan jikin shi tuni ya fita daga duniyar da ya ki ya fada duniyar dadi.. ama Duk da hakan hawYe suna zuba a. Idon shi wanda bai san na mini ba Bakin ta ta aza kan nashi tana ye masa Hot kiss Shi kuwa Chapko Breast inta yayi yana shafa su yana murza wa ae kuwa Fatima ta kama nishin dadi... Ae kuwa yarima ya fara Bata sakini Kalla Kalla daya ki ta riga ta saba ba zafi ta jiya ba Duk da ya ganta a bude ama bai sa ya tsaya ba ya cigaba da aikin shi Tofa su yarima Hankali ya gushi🤣 Bare mu koma gefin Ajmal da Zainab Aneesha kuwa kwanta wa tayi kan kafar Zainab Tana Bata labare suna wasa har bacci ya dauki ta. kwanatar da ita tayi ta lulube ta ita ma din kwanta wa tayi domin tana jin bacci sosai Jin an bude kofa ya sa ta mai da Kallon ta ga kofa Ajmal ni ya shigo dauki da Leda Karaso wa yayi kusa da ita "Har Aneesha tayi bacci?? Shiii "kada ka ta da ta" Can kasan makoshi taki magana Shikuwa daukan yayi ya fita da ita daga dakin "Dadyn Aneesha ina zaka kai ni??? "Kin cika tambaya ki saka ido ki gani ae ba yanka ki zanye ba" Dakin shi ya kai ta ya ajiye ta kan gado. Ledar ya ajiye kan gado "Amarya sai kamshi kiki ye" Ya daga mata gira Ita dai murmushi kwai tayi... Bude ledar yayi ya fara ba ta kaza duk da tana jin kunya haka ta rufe idon ta tafa ce.. Ita ma dauka tayi ta bashi ya fara ce... Yaji dadi sosai Daukan yayi suka shiga toilet wanki mata Hanu yayi sa'an ya wanki nashi fito wa sukayi Kallon shi taki ita ma din kallon ta yaki ye.... Hanunta ya riko yayi masu kiss Ita kuwa lumshi idon ta tayi.. Gaban ta sai bugawa ya kiyi har yana ganin yanda taki jin tsoro domin jikin ta har rawa yaki yi lips inta yaki kallo da beautiful face inta.. Hura mata iska yayi ta dan bude idon ta Kara jawo ta yayi har suna jin nunfashin juna Dankwalin ta ya cire ya jawo gashin ta da ya sha gyara yana shakar kamshin sa A ranta kuwa taci "Daddyn Aneesha yana Bata mamaki in kowa yana son wani abu mai amfani ama shi gashi yaki so" "Kina mamakin Yanda naki son gashin ki ko?? Zaro ido tayi "ya akaye kasan abunda ki rai na". Murmushi yayi "kada ki manta ni mijin ki ni dole na san abunda ki ranki " Rufe idon ta tayi "Wanan kalmar ma na taba jin ta waya gaya man ita??? Tana cikin wanan tunanin ya hada bakin shi da nata yana kissing inta Lips inta ya ki kissing sai ya jawo ya saki lumshi idon shi yayi ya cigaba da kissing inta " Aneesha kuwa kuka ta fara ye "Dan Allah Yarima kayi hakuri ka dai na wallahi bana so..... Dago wa yayi ya kalle ta Yarima kuma........??? *To fa wata sabu wa muje zuwa*😃 *Lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Book 2* 🌤Page 90&95..🍹 بسم الله الرحمن الرحيم *Yadda Ake Karatun Tahiyya A Sallah* اَلتَّحِيَّاتُ ِللهِ وَالصَّلَوَاتُ والطَّيِّبَاتُ، اَلسَّلاَمُ عَلَيْكَ أَيُّهَا النَّبِيُّ وَرَحْمَةُ اللهِ وَبَرَكَاتُهُ، اَلسَّلاَمُ عَلَيْنَا وَعَلَى عِبَادِكَ الصَّالِحِينَ. أَشْهَدُ أَنْ لاَ إِلَهَ إِلاَّ اللهُ، وَأَشْهَدُ أَنَّ مُحَمَّداً عَبْدُهُ وَرَسُولُه . *Attahiyyatu lillahi wassalawatu wattayyibat, assalamu AAalayka ayyuhan-nabiyyu warahmatul-lahi wabarakatuh, assalamu 'alayna wa'ala ibadil-lahis-saliheen. Ash-hadu an la ilaha illal-lah, wa-ashhadu anna Muhammadan 'abduhu warasooluh.* *Dukkan nau'in ban girma ya tabbata ga Allah, da kuma salloli da kyawawan kalmomi. Aminci ya tabbata gare ka ya Annabi, da rahamar Allah da albarkatunsa. Aminci ya tabbata gare mu, da kuma ga bayin Allah salihai ina shaidawa cewa babu abin bautawa da gaskiya sai Allah. Kuma ina shaidawa cewa Muhammad bawansa ne kuma Manzonsa ne.* Tashi yayi ya nufa dakin shi. Yana shiga daki ya saka bag in a drower, ya watsa ruwa kayan bacci ya saka domin dare yayi..... Zainab kuwa ta gaji sosai domin bata taba tafiya irin ta yau ba, kwanta wa tayi kan gado tana mai da nunfashi... Aneesha ta kwanta kan jikin ta "Aunty Zee ina jin yunwa "ta dafe cikin ta Zaro ido tayi "duk abunda muka ce bai ishiki ba?? "Eh Aunty zee pls ki dafa man Noodles nace " "Kingan ki akwai ki da rigima! taya zan dafa maki abinci?kin manta nan ba Abuja bace?? Murmushi tayi "mom ae ko wani gari akwai kitchen ko?? Dariya ta kama ye sosai "Kina da abun Dariya oyah muje in dafa maki" Hanunta taja suka nufa kitchen "kingani wadanan kayan ban san yanda aiki da su ba" Don't worry ae Lisa ta nanan zata koya maki "Lisa....! Lisa..!! "Yes dear what Happen??? "Pls can you guaid my mom she want to cook Noodles " "Sure dear" Zainab kuwa mamaki taki ye, yanda Zainab ki wanan magana kamar wata bature ya... Nan Lisa ta koya mata yanda zata ye ta Fita. Suna gama wa Mom ki zuba a plate biyu, Ba musu tayi yanda tace Cup ta dauka ta yarda shi "Aneesha ja baya kada kije ciwo pls" Aneesha kuwa daman haka taki so Wani abu ta saka ma Aneesha cikin Nodless ta dauko juice ta ajiye "Mom ki barshi kwai Lisa zata kulla da gurin" "Aa ki barshi kwai zanyi" No Aunty zee pls ki barsi daukan plate tayi. Ta zauna falo ita ma ta dauki dayan plate din "Aneesha wanan plate fa?? Cin indomie taki ye "Naki ni pls ki ce" "Meyasa baza ki ce tare dani ba?? "Aunty zee kina da yawan tambaya ki dai kwai ki ce" Zauna wa tayi ta fara ce yaje ta kama je ama duk da hakan bai sa ta tsaya ba ta cigaba da ce Idanun ta sukayi jaa "Mom pls kiye sauri ki canye bacci naki ji" Cigaba da ce tayi don ta san idan ta dai na ce Aneesha zata ye mata rigima... A hakan ta daure ta canye gaba daya, sai hawaye taki ye "Mom lafiya??? Da kyar ta iya magana Bani ruwa..... Cup in Jus Inda ta dauko ta nika mata, har zainab zata karba sai Aneesha ta yarda shi ya fadi kasa, Dai-dai da lokacin da Ajmal ya sauko, ganin Zainab na kuka yasa hankalin shi ya tashi, "Aneesha lafiya?meya same ta?? "Dad nima ban sani ba, naga tana kuka " "Lafiya kiki kuka?? Nuna bakin ta taki ye ta reki zuciyan ta, domin tana ye mata zafi, can kasan makoshi tace Yaji pls ka bani ruwa.... Ganin ko ya bata ruwa abun ba bare zai ye ba yasa ya dauki ya shiga da ita dakin shi.... Aneesha kuwa Tsale tayi "Yes that's what I want yanzu daga mom sai dad a cikin daki bazan ma je ba bale na takura su can't wait to see them married " Ta shiga kitchen ta sha ruwa ta koma dakin ta... Ajmal kuwa yana shiga da ita daki bai tsaya ko ina ba sai Toilet. Ita kuwa sai kuka taki ye... Shower ya kuna ya saukar da ita. Ruwa ki zuba a jikin ta ama duk da hakan jikin ta yana rawa don jin taki kamar lashin ta zai cire.. Kuka taki ye masa. Shikuwa ya kara so kusa da ita gab har suna jin nunfashin juna. Nuna masa bakin ta taki ye, har yanzu bai da na zafi ba pls kayi wani abu..... Shikuwa ya rasa me zai ye mata Rufe idon shi Yayi ""God forgive me" Jawo ta Yayi ta fado akan kirjin sa dankwalin da ki kanta ya cire dayaki kan ta a kwance yaki ya cire mata Ribbon ruwa suna zuba a kan ta hakan da yayi mata ta danji sanyi Dago fuskan ta Yayi yana Kallon ta cikin ido Bakin shi ya hada Dana ta yana yi mata kiss Ita kuwa bude ido tayi kamar wada taga dodo Ba abunda taki sai Uhmmm ama duk da hakan bai sa Ajmal ya dai na kissing in ta ba, Lips inta yaki kissing sosai, ya shiga bedar Harshin ta Rungume Yayi gam. Duk da ture shi da taki ye ama ga banza. Don bai sa ya dai na abunda yaki ye ba. Rufe idon ta tayi, sai taga kamar irin haka ya taba faruwa da ita Ae tuni ta saki jiki ta suma Jin ta kara Nauhi ya sa ya jaye bakin shi kokarin faduwa taki ye kasa ya sa Hanu ya reko ta fuskan ta yaki girgiza wa "Zainab meya same ki?? Kunen shi ya aza kan kirjin ta da saure ya dauki ta ya aza ta kan gado Hankalin shi ba karamen tashi Yayi ba Lisa ya kira yace da ta kira Doctor Ba'a fe 10mnt ba sai Gashi ya karaso... Duba ta ya ki ye ama Hankalin Ajmal duk a tashi yaki "Doctor yah jikin nata?? Da yaki Doctor yana jin Hausa "Kada ka damu yanzu she is ok stress ni kwai yasa ta suma sabo da tana yawan sa ma kan ta tunani" "Ohk Doctor nagode " Zan rubuta maka magani sai aye mata insha Allah zata samu sauki "Sure! Doctor Thank you " Bai jira doctor ya kara sa masa bayani ba ya. Katse masa hanzari.. "Muje na raka ka". Ba musu ya beshi da ga baya daukan shi Ajmal ya san kome.. Magani aka seyo mata, Zainab kuwa bude idon ta tayi ganin Ajmal ya kafe ta da kallo ya sa tayi saurin tashi.. Ta zauna Tunowa tayi da abunda Yayi mata dazu wata irin kunya taje.. A ranta kuwa ta ce "lalai Namiji ba shi da kunya ko kadan bayan abunda Yayi mata dazu kuma zai zo yana Kallon ta".. Da kyar ta iya cewa "Alhj. Abunda kayi man dazu fa ba kyau " Kallon ta Yayi "Ae banye maki da wata manufa ba kwai nayi maki hakan ni don ki dai na jin yaje" " Ba wani wanan ya tsaba ma Adini kar ka manta nifa ba Matar ka bace" Kokarin tashi ta kiye ya jawo ta ta fado kan kafar shi. Gashin da ya rufe mata fuska ya sa Hanu ya jaye mata "Ni ba mijin ki ni ba ama nan ba da dadi wa ba zaki zama matata " Zaro ido tayi "Alhj. Ka kuwa san abunda kaki fada? Idan Hajiya ta ji wanan labare fa baza ta je dadi ba dan Allah ka dai na wanan maganar batun aure na da kai babu shi kar ka manta nifa yar aiki... " Shiru ta aza mata Hanu akan lips inta "I don't care ko ki wacece ni sai abunda na sani ina sonki kuma son aure batun faiha kuma ban damu da shi ba idan na tashi aure dole zanyi kuma bata isa ta hana ni ba . kinfi karfin yar aiki a gurina domin abunda kika ye man ko matata ta kasa ye man shi Wanda gana daya daga cikin abunda ya sa na fara son ki bazan iya rayuwa ba sai da ki ba dan Allah kada ki ce ba zaki aure ni ba ko baki ce zaki aure ni ba ki amince don Aneesha ko Mahaifiyar ta ki zama za ji dadi idan kika ye man haka Pls ki ye man wanan alfarma" Hawaye ni suka zuba a idon shi. Hanunta ta sa tana share masa hawaye "Kayi hakuri ka dai na kuka ba'asan Namiji da kuka ba na amince zan aure ka ama da sharadi" Kallon ta yaki ye "wani irin sharadi??? "Zan aure ka sabo da na zama Mom in Aneesha ba don wata manufa ba ka gani yanda naki nufi ko?? "Na amince da hakan". A ranshi kuwa yace sau nawa aka fara haka ae ba akan mu aka fara ba nasan sanu sanu zaki fara sona har ki amince mu cika suna... "Zan iya sauka kan kafar ka Dad in Aneesha? Murmushi Yayi mata "why not you are free" Tashi tayi tana Kallon jikin ta da ya jiki... "Kiji ki canza kaya tomorrow zan ba Aneesha surprise in kin amince muye aure" Jeyo wa tayi ta kalle shi "Kamar yh? Kana nufin Aneesha ta san da wanan?? "Yes ae ita ce ta ganar dani ina sonki don haka tomorrow morning zan bata good news" Murmushi tayi sai da safe.. Ta Fita daga dakin Shikuwa zauna wa yayi kan kujera ya dauko wayan shi photon da yayi mata da tana bacci ya dauko yayi zooming in shi yana Kallon beautiful face in ta yana cije lips insa. Kallon lips inta yaki Wanda idan ya kalle su ya ki shiga wani hali rungume wayar yayi har bacci ta dauki shi Ita kuwa dakin su ta nufa ta na zuwa ta canza kaya ta jawo Aneesha ta rungume ta har bacci ya dauki ta.. *Washe gari*^^^^ Ajmal ya riga su tashi domin irin farin cikin da yaki ciki shi da kan shi ya shiga kitchen ya dafa masu abinci. Su kuwa suna daki suna shiryawa suna gama wa suka fito ganin Ajmal yana girki yasa suna ta mamaki Aneesha ta saki Hanun Zainab ta karasa kusa da shi Can kasan makoshi taki magana... "Dad Meyasa yau kaki girki da kan ka na san sai in kana cikin farin ciki kaki girki" Zainab kuwa kara so wa tayi "Dadyn Aneesha pls ka bari zanyi" "No Mummyn Aneesha yau ni zanye maku girki don haka kuje ku zauna " Kallon mamaki suki ye masa ganin ba wuce zasuye ba ya sa ya ja Hanunsu ya zauna da su kan Diner. Ya koma kitchen yana girki "Mom Meyasa Dad yau cikin farin ciki" Dan murmushi tayi "taya zan sani ki tambaye shi da kan ki?? "Ohk leter" Spoon ta dauka tana buga shi ga plate "Dad we are waiting.....!!! "I am coming dear just 2mnt" Yana gama wa ya dauka ya ajiye masu akan Diner teble. "Wow Sandwich and chocolate cream cheese puffs wow dad that's my favorite " Murmushi yayi mata wanan naki ni ki ka dai... "Mom kuma fa" "Don't worry ita ma nata daban" Kitchen ya koma ya dauko mata nata "Needless da pizza " Murmushi tayi "Thanks Dadyn Aneesha" "No thanks let me feed you open your mouth ahhhh" Ba musu ta bude ya bata tana ce taji dadi wasu Hawaye ni suka zubo mata wanda bata san kan su ba... Hanunshi yasa ya share mata hawaye "I think baki son nan gari so is better mu koma Abuja yau Tunda nagama aiki na" " Aa Dadyn Aneesha ba kome wlh" Bana son jin kome wayan shi ya dauko ya dana kira "Kiye mana booking flight zamu koma yau" "Sure sir" Ya kashi waya ajiye mata plate yayi. Idan kuka gama ku shirya zamu wuce Tashi yayi jin an reko Hanunshi yasa ya jeyo Zainab ce ta reki masa Hanu "Daddyn Aneesha baka ce kome ba fa" Zauna da shi tayi ta fara bashi Abinci Aneesha kuwa wani irin dadi taki je kamar ta tashi sama Finally sun fara son juna zasuye aure na samu Good mom "Thank you I am full" Ya tashi ya nufi dakin shi. Aneesha naganin ya tashi "Mom ina zuwa" Da gudu ta shiga dakin dad inta "Dad wai meki faru wa ni??? Reki mata kuni yayi "Yau shi kika dawo haka ni? Sai rigima ko? "Dad pls kar mu koma Abuja " Zauna da ita yayi kan kafar shi "Idan ba mu ko ma Abuja ba ta ya zan aure Mom in ki??? Wani irin murmurshi tayi "Dad are you serious??? "Yes and ta aminci zata aure ni so get ready we are going to get married " Tashi tayi tana Tsalle "Yehhhh zan samu Good mom wada zata kulla dani" Duk kuwan da Aneesha kiye Zainab na jinta a ranta, tace "Na aminci ma wanan aure sabo ki kwai " Tashi tayi ta shiga hada masu kaya "Oyah kiji ki taya mamar ki aiki,aiki nima zan hada kaya na zuwa 2 zamu wuce " Kiss tayi mai a kunce "Thank you dad I really love you" "Love you too Dear " . ta Fita dakin A ranshi kuwa yace "Duk a sana danki ni zan aure ta finally zan samu Good wife" ya danye murmushi ya fara hada kayan shi.. Aneesha na shiga daki ta Rungume Zainab "Thank you new mom I am really Happy " dago ta tayi "kinsan bana fahimtar abunda kiki nufi" "Kada ki damu New mom" "New mom kuma?? "Eh manah ba zaki gani ba yanzu dai mu hada kayan mu na matsu bamu isa Abuja ba" Zainab kuwa zaunawa tayi kan gado.. "Aunty Zee meki ki tunani?? Cikin shgwaba taki magana "Ni ba koma wan mu ya dame ni ba jirgin da zamu hau ina tsoron shi sosai" Aneesha kuwa har kasa ta kai tana Dariya "In ban daki Mom ae ba abunda zai same ki kuma ga Dad ae ba zai bare kome ya same ki ba don't worry kinje" Daga mata kai kwai tayi ama a tsorace ta ki..... Haka suka shirya kayan su lokacin wuce wan su yayi.. Suka ye sallama da Lisa direct sai airport bayan angama check in su suka shiga jirgi ko yanzu da zai tashi sai da Aneesha taji tsoro ta reki Ajmal............ ******* Yarima kuwa ya san zai aure Fatima ama bai san Meyasa yaki jin kamar zuciyar shi bata amince masa da hakan ba tana da kirki ama Meyasa baya jin Sonta sosai.. Kwar da zanci yayi ya ya tashi ya Fita Fatima kuwa sun shiga gurin shopping kayan da zata saka daya ki tace ma Yarima komi bata so ita dai shi kadai taki so.. Shiyasa taki saya da kan ta tare da kawar ta Halima. A hakan suka beya suka saye kayan mata na matsi ta yanda Yarima ba zai gani she is not virgin ba.. Suna isa gida suka ajiye kayan a falo sai mai da nunfashi suki ye Fatima ta kalle ta "Wlh na gaji sosai yanzu kinsan yanda za'aye na baki daga nan zuwa gobe ko sau nawa kiki son ye kiye saboda daga gobe zan fara saka kayan nan ina son in dan matse kafin auren" Murmushi tayi "Ae ni ko yanzu ina bukata don haka mu fara" "Ohk 2mnt" Wayan ta ta ciro cikin jaka ta tura ma dad Inta messg kamar yanda ta gaya ma Halima Waziri kuwa yana ganin messg in ta ya yi ma mairata ba karya akan ya daga masa kafa cikin shi yana ciwo sosai Mai martaba kuwa ya bashi izini huta wa har a kamala buki tunda shini mahaifinta yaji dadin haka sosai domin zai samu time in diyar shi.. Fita yayi daga fada yana zuba mashi godiya.. Halima kuwa tun Fatima bata ajiye waya ba ta karaso ku sa da ita, ta saka Hanunta cikin Rigar ta Tana wasa da Brest inta, Fatima kuwa sai nishi dadi taki ye, Jawo Halima tayi tana tsosan bakin ta Halima kuwa cire ma Fatima riga tayi ta cire bra Inda ki jikin ta, lips in ta ta sa tana shan breast inta.... Fatima kuwa da kyar ta iya cire rigar Halim, ganin breast inta, yasa Hankali ta ya kara tashi cap ko su tayi wanda sai da yasa Halima taji ya har cikin zuciyata, Waziri na shigowa ya ga halin da suki duk sun fada duniyar dadi yasa ya rufe kofa a ran shi yace " Ana yan iska nan gurin! idan mai gadi ya shigo fa ya ga abunda suki ye mtswww tunda ga bakin kofa ya cire kayan shi yana zuwa ya hau kan Halima Fatima Kallon shi tayi. Dad yau shi ka Iso?? Lokacin da kiki cin ta Murmushi tayi, ta nika mashi Hanu ya zauna tsakan su Fatima kissing inshi taki yi,Halima kuwa tana shan Niples insa, ganin falo ba zai ishi su ba ya sa suka koma daki suka cigaba da abunda suki ye sun fe 3hours suna abu daya.... ***** Zainab kuwa suna Isowa driver ya zo ya dauki so ya kai su gidan su.. Ajmal kuwa Sam ya manta da wata faiha.. Dakin shi ya shiga suma suka nufa na su, Aneesha kuwa sai jin dadi taki, tana tunanin yaushi za'a daura auren??????... *Muje zuwa* *lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Book 2* 🌤Page 95&100..🍹 بسم الله الرحمن الرحيم *Addu'ar Wanda Ya yi Mafarki mara kyau.* أَعُوذُ بِاللهِ مِنَ الشَّيْطَانِ الرَّجِيمِ ثَلاَثٍ مَرَّاتٍ. *a'uzu bi-l-lahi mina shaytani r-rajeem (3) Wanda ya ga abu mummuna a mafarki, to sai ya yi wadannan abubuwan:-* *- Ya yi tofi ta gefen hagunsa sau uku.* *- Ya nemi tsarin Allah daga shaidan da kuma sharrin abin da ya gani, sau uku.* *- Kada ya gaya wa kowa wannan mafarkin.* *- Ya juya daga kwibin da ya kasance yana kwance a kansa.* *Idan ya so, ya iya tashi ya yi sallah.* ^^^^ "Mom 2 mint zanje gurin Dad" "Ohk sai kin dawo" Fita tayi daga dakin ita kuwa zainab ganin duk gidan yayi wani iri ya sa ta fara gyara shi.. Da sallama ta shiga dakin na shi ko da ta shiga yana Waya ta jira shi sai da ya gama "Aneesha ya akaye ni?? Kara sawa tayi kusa da shi "Dad baka gaya man yaushi za'aye aure ba? And pls kada a ja auren aye shi da wure" Murmushi yayi "insha Allah this Saturday za'a daura aure yanzu anjima zanje gidan su Zainab na tambaye iyayin ta idan ba'aye mata miji ba kinga sai muye aure ko" Rungumeshi tayi "dad wlh wani dadi naki ji wanda tunda naki bantaba jin shi ba nagode sosai Dad da ka aminci zaka aure ta" "Idan dai aure na da ita zai saki farin ciki to zan aure ta" Murmushi tayi "kai fa?? Duka ya kai mata na wasa "Kingan ki " Tashi tayi dad zan je gurin Mom ita tana ye masa gwallo Koda ta Fita Zainab na gyaran gida. Kama. Mata tayi suka gyara gidan su... Jim kadan Ajmal ya Fita gida ya sanar da iyayin Zainab sunje dadi sosai kuma sun aminci da hakan.... "Mom. Ki kai ma Dad juice yana dakin shi" Daga mata kai tayi. Ta dauki cup ta shiga dakin shi da sallama bata gan shi a falo ba shi ya bata damar shiga cikin dakin kwance yaki ya lumshi idon shi ka ra sowa tayi kusa da shi "Dadyn Aneesha ga juice in ka" Bude idon shi yayi yana Kallon ta ita kuwa ta ajiye kan bedside drower. Kallon ta yaki ye ita kuwa ta tsargu da Kallon da yaki ye mata tana kokarin Fita daga dakin Ya jawo ta Tafado kam kirjin sa Kallon juna suki ye "Dadyn Aneesha Meyasa kaki jin dadin jawo ni newai kar fa ka manta ni ba maharumaka bace?? Murmushi yayi "Waya gaya maki hakan? "Ae ko ba'a gaya man ba na sani" "Tau bare kiji naji gidan ku yau kuma na tambaye iyayin ki sun bani izinin auren ki Ranar staturday za'a daura mana aure don haka ki shirya" Rufe fuskan ta tayi wai ita taji kunya😅 Hanu ya sa ya jaye mata Hanunta kina jin kunya ni? Ta daga masa kai Dankwalinta ya cire ya saki gashinta "Kinfi kyau a hakan idan kika bar gashin ki a bude" Zaro ido tayi "Taya kuwa zan bar gashin a bude bayan ni musulmace ko kana son jini ya shigi ni" Murmushi yayi wanda ya kara bayyana da kyawun sa "Ba abunda zai shigi ki matukar idan kika zo guri na ae kamar naci maki ina son kwalleya ni ki ye man kinga ae zaki samu lada " Dariya tayi "Dadyn Aneesha akwai ka da wayo" Kara reki ta Yayi kamar ance za'a raba Su yau "Pls ka saki ni" Zaro ido yayi "Tun ba'a daura auren ba zan saki ki??? Dariya ta kama ye wanda ya fitar da haurun ta.. "Dadyn Aneesha kana da abun ban Dariya Nifa ba shi naki nufi ba ina nufin ka saka man Hanu zan koma gidan iyayi na" Cikin mamaki yaki Kallon ta "Me za kiye a gidan ku?? "Haba Daddyn Aneesha idan ban koma gida ba taya zaka daukoni ka kawo ni nan gidan a matsayen Amarya ka? Bugun kanshi yayi "Sorry banyi wanan tunanin ba. Kinan yanzu zaki je gida bazan saki ganin ki ba sai ranar saturday? "Eh manah to kwana nawa ya rage uku ni fa " "Duk da hakan banji dadi ba" Dariya ta kama ye "Kar fa ka manta wanan aure kwai don Aneesha za'a shi ba don wani abu ba" Ta daga masa gira Shikuwa gaba daya ta kashi masa jiki har bai san lokacin da ya saki ta ba. Ita kuwa ta tashi ta Fita daga dakin Shikuwa zaunawa yayi "kinan yanzu ba zan saki ganin ta ba?? Karamen tsoki ya ja ya tashi ya Fita daga dakin "Haba Aunty Zee taya zaki ce zaki koma gida ba auren Dad zaki ye ba to me zai mai daki a gida" "Haka aki ye Ki bar ta Tafe" Jeyo wa sukayi suna Kallon shi Ya kara so kusa da su "Yanzu ki tashi muje mu kai ta gida ko ya kika gani" Bata ji dadi ba ama ya zata ye dole ta yarda tunda dai bayan uku zata dawo ae ba matsala Tashi sukayi Shi da kanshi ki driven.. Aneesha da Zainab suna gaba sai wasa suki ye Shi dai satar Kallon Zainab kwai yaki ye.. Har suka isa gidan Su zainab fitowa yayi suma suka fito Sallama sukaye Aneesha kuwa tace sai ta shiga cikin gida sai da suka gaisa da mamar zainab sa'an tayi sallama da ita suka shiga mota suka koma gida ama dukan Su ransu a bacci..... Koma wa suka ye gida ama ba wanda yaje yana iya yi ma wani magana zauna wa suka ye falo ko wanin su tunanin Zainab ya ki ye Aneesha ce ta kalli Dad in nata "Dad yanzu shikinan haka zamu zauna har kwana uku? A kasalance ya ki Kallon ta "Nima shini naki tunani nan gurin " Aneesha ta tashi tsaye "Dad duk laifin ka ni " Zaro ido yayi "Ni kuma mena ye?? "Kai ni Babba kai ya kamata ace wasu abubuwa kana yen su ba sai nagaya maka ba.. Yanzu inda kayi tunanin sai ma Aunty Zee waya ae da yanzu muna waya da ita ko video call duk laifin ka ni dad" Reki Kunen shi yayi "I am sorry banyi wanan tunanin ba"jawo ta yayi "ama tunda ina da diya wada zata tuna man ae is ohk ko" Murmushi tayi.. "Yanzu ka tashi muje mu saya mata sai mu kai mata" Kallon mamaki yaki ye mata "Yanzu fa muka dawo da gidan? Gashi kuma magrib ta kusa" "Dad ka manta da wanan zuwan da mukaye ka tashi muje idan muka je can ae sai muye sallah ko" "Eh hakani fa that's my daughter " Hanunta ya ja suka nufi gurin da aka sai da Waya Aneesha ta Zabe wada za'a saya mata... Suka nufi kauyen su Zainab shiga tayi cikin gida mama ta gani tsakar gida ta gaidata ta shiga cikin daki Zainab kuwa kwance taki ama sai tunanin Aneesha taki ye tana ganin ta ta Washe baki ta bude mata Hanu Aneesha kuwa da gudu ta fada kan jikin ta ta rungumeta "Aneesha da gaski kice? Ko dai mafalkin ni naki ye?? Kwance ta tayi ta saki kara "Ba mafalki bani ki tashi muje dad yana jiran ki a waje" "Dad kuma to Mezan ye mashi???? "Mom kin cika tambaya saka Hijab in ki muje"... : Ba musu ta saka ta gaya ma mama zata Fita ta bata izini Fita sukaye waje Ajmal ya aza jikin shi kan mota fitowar su kwai yaji jira..... Yana ganin sun fito Sai ga kamar sun shikara basu hadu ba he totally miss her.. Jin yaki kamar ya rungume ta Kara sowa yayi kusa dasu "Sanu da zuwa Daddyn Aneesha" "Yauwa yace " Ya nika mata waya Kallon shi ta ki ye wanan fa?? "Waya ce Aneesha tayi missing in ki shini tace a saya maki sai mu rinka video call da ita" "Tayi ko kai ma kayi??? Sosa kan shi yayi yace duka Kallon shi taki ye "Sai dai bansan yanda aike aiki da ita ba " Aneesha tayi saurin ciwa "ga dad nan ae zai koya maki" Ta mai da ta gefin Dad ni zan shiga inda mama muye hira bata jira amsar su ba ta shiga cikin gida Shikuwa ya jawo Hanunta yayi ya saka ta cikin mota Shima ya shiga wayan ya dauko ya fara nuna mata yanda zata ye kiran ta yayi video call ta dauka Dadi ta kama je ta iya aiki da waya lokaci guda kuma ta sha toka "Lafiya naga kin canza??? "Ba kome kwai naga kamar hakan ya taba faruwa dani wanda na kasa tunawa har yanzu " "Ban fahimci ki ba me kiki nufi da ya Taba faruwa?? Kawar da zancen tayi "Bare na kira ka naga ko yayi" Kiran shi tayi sai Gashi kuwa yayi Reki kumatun ta yayi "That's my wife brain in ki tana kawo wuta " Reki kan ta tayi tace "Inalilahe wa'ina ilaihi Raji'un wanan ma ya taba faruwa" Shi kuwa abun ya daure masa kai don gaba daya bai gani abunda taki nufi ba Jawo ta yayi "Meki ki nufi da hakan??? Kan ta ta reki domin yana ye mata ciwo sosai... Da kyar ta ita furta "Kai na ki ciwo sosai" Kwantar da Ita yayi kan kirjin sa yana ye mata Adu'a Kiran sallah da yaje anye ya sa ya dago ta "Ki shiga cikin gida zanje nayi sallah idan na dawo zan kira ki a waya ba sai kin fito ba ki turo Aneesha kwai " Ta daga masa kai nagode Fitowa yayi ya reki mata Hanu har bakin kofa ya kai ta ta shiga cikin gida.... Shikuwa ya nufi masallacin da ki garin yayi sallah Ita kuwa tana shiga cikin gida sama sama taki hira wayan ta ni tayi kara ta daga ohk kwai tace ta kashi waya "Aneesha Dad in ki yana jiran ki a waje" "Ohk mom byee" Tayi masa kiss ta Fita Mama ce ta karaso kusa da diyar tata "Lafiyan ki kuwa naga kin reki kan ki?? "Mama kai na ni ki ciwo yanzu ina ta kokarin tuna wasu abu " "Masha Allah naji dadin hakan kin sanar da Ajmal kome dai ko" Girgiza kai tayi "Haba ya kamata ki gaya masa kinga idan za'aye aure ba'a son boye boye ko ba haka ba" "Hakani Mama zanye kokarin sanar da shi ama yanzu kai na yana ciwo zanye sallah sai in kwanta" "Ohk Allah ya sauwa" Ta tashi tayi sallah har da isha'i sai da tayi sa'an ta kwanta.... Ajmal kuwa suna shiga gida yaje masallaci yayi sallah "Dad ka Kira mom ina son magana da ita" "Ki barta ta huta kan ta yana ciwo " Bata rai tayi ta kwanta Shikuwa ranar da ita ya kwana..... Yau ta kama Ranar Friday Bangaren Yarima kuwa Fatima sai shirin buki taki ye Yarima dai beye dai yaki don ba wani jin dadi yaki je ba ***** Haka ma Ajamal sai shirin hada walima yaki ye inda aka aika ma da Zainab kaya wa'inda zata saka yau Kallon kayan taki don daga ganin su kasan zasu ye tsada Fatima kuwa yau zasu ye Diner gurin Make up taje akaye mata kwalliya Tayi kyau ba laifi Zainab kuwa ba wata kwalliya tayi ba powder kwai sai janbaki ta saka ama daya ki kayan ta suna da kyau ba karamen kyau tayi ba kamar wata balara biya photona tayi Kalla Kalla ta tura ma Ajmal daya ki ya dame ta akan ciwa sai ta turo mashi photo Ita kuwa bata da zabi dole ta yarda ta tura masa wa wani irin dadi yaji ya sai yaga ta kara kyau sosai duk da ba wata make up tayi ba Su Aneesha kuwa suni manya manya kawayen Zainab domin tana tare da mom inta Mota a ka aiko suka shiga tare basu tsaya ko ina ba sai in da aka tana dar masu gurin walima ba wasu Mutane suka je ba dayaki Ajmal ba kowa ya gaya ma. Ba Zainab kuwa ba wasu Mutane ni da ita ba Zauna wa sukaye kan kujera daya inda mai walima ta fara gabatar da walima ****** Fatima kuwa ta gama shire kiran Yarima tayi akan ta shirya yazo ya dauki ta suje gurin Diner haka kuwa akaye ya zo daukan ta rigar ta har kasa taki tana ja da kasa cikin mota suka shiga basu tsaya ko ina ba sai gurin Diner suna fitowa aka yo kan su ana ye masu photona Jawo shi taki ye a jikin ta ana ye masu photo shikuwa tsaye dai yaki murmushi ma gagaran shi ya ki ye A zuciyan shi ya ki je kamar an amshe masa ruhi.. Flowers aki zuba masu har suka kai gurin da aka tana dar masu... Zauna wa sukayi Mutane suka zo aka fara ye masu photona... Mc ya bukace Amarya da ango cikin hile Suka fara taka rawa sai shigi masa taki a jiki.... Sai kudi aki zuba masu a ranar kuwa naira ta sha kashi sosai... Haka akaye buki aka gama lafiya kowa ya koma gidan shi lafiya.... **** Su zainab kuwa suna gama walima Mai photo ya kama ye masu photona iri iri musaman Zainab da Aneesha..... Suma haka akaye buki lafiya qlw aka gama Aneesha ta dai na kwana gida ta koma gidan zainab tace idan za'a kawo Amarya tare da ita za'aye Kusan magrib kowa ya waste.........!!!!!!!! Ajmal ni zaune kan kujera sai murmushi yaki ye finally zainab zata zama MATAR shi sai a lokacin ya tuna da faiha. Gaba daya ya manta da ita don bata kiran shi. Shikuma ya manta da ita karamen tsoki yayi na manta ban sanar da ita ba. Wayan shi ya dauko ya kira ta ama bata daga ba Faiha kuwa tana can busan jikin tsoshon saurayin ta suna abun da suka saba messg ya tura mata.. "Hi. Yah aiki hope normal am sorry ban sanar da ki da wure ba Tomorrow za'a daura man aure" Ya tura mata ya ajiye wayan shi... Ita kuwa Sam bata san ya turo mata messg ba domin har manta wa taki tana da waya kullum tana mane a jikin Abubakar. ***** Fatima kuwa photonan da sukaye tayi posting in su a Instagram sai dadi taki je daga gobe ta zama matar Yarima Waziri ni ya shigo ya zauna kusa da ita Tashi tayi ta zauna kan kafar shi tana nuna masa photon da sukaye da Yarima Can ciki yaki Dariya Wayan ta ajiye "Pls Dad kar ka manta fa abinda yasa naki son auren Yarima and I promise da Munye aure da sati daya zan zo nan anan ma zan kwana zan beya maka bukatan ka I promise pls kar ka damar da kan ka" Murmushi yayi "Tau matar Yarima" Yana shafa mata jiki "Gashi ina bukatar ki yanzu" Hanuta ta aza kan lips insa sorry dad idan kana so only lips and breast Daga mata kai yayi Nan ta fara kissing inta ya kwantar da ita kan gado yana abunda ya saba... Suna gama wa sai ga Halima ta shigo Zauna wa tayi "ni kuma nice Babbar abokiyar Amarya don haka anan zan kwana" Murmushi tayi "You are welcome baby" Waziri kuwa fita Yayi daga dakin ya barsu su biyu Har kusan 9 Fatima tana chatting da Yarima Halima kuwa tana busan kafar ta tana masa mata breast Ajiye wayan ta tayi tana Kallon ta "Pls baby ki dai na kinga gobe za'a daura man aure " Turo baki Tayi nifa wanan aure bana son shi... "Kiyi hakuri ae muna tare idan zan zo nan zan kira ki ko kuma ki ce man a gida na" Zaro ido tayi a gidan yarima...?? "Eh manah ae Yarima yana under control dina kinga sai yanda naga dama" Murmushi tayi Naji dadi hakan ama yanzu ina bukata No dear yau a rufe naki Daga mata gira tayi ae akwai hanyoye da yawa ba sai an shiga ba. Dariya tayi sosai Bisimillah... Har kusan 11 suna iskan cen su Kwanta wa sukaye domin gobe akwai buki ~Washi gari~ Tunda safe Yarima ya shirya ya nufa gurin dauren Aure Haka ma Ajmal da safe ya nufa gurin dauren aure Anan aka shida an daura auren Yarima Aliyu Fatima akan sadaki dubu dare. *** Ajmal kuwa an daura auren su shi da Zainab akan sadaki dubu Hamsin Akan ce karamce sadaki yafi Albarka Zainab kuwa tunda aka daura aure gaban ta sai faduwa yaki ye Bangaren Yarima ma kuwa Yana gaisawa da mutani dai ni ama baya jin sa normal..... *Muje zuwa muje yanda zata kasance ga Amarya Fatima kuma ga Amarya Zainab*😱 *keep flowing yanzu aka fara*🤸🏻‍♀ *lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Book 2* 🌤Page 105&110.. .🍹 بسم الله الرحمن الرحيم *Addu'a A Kan Abokan Gaba* اَللَّهُمَّ مُنْزِلَ الْكِتَابِ، سَرِيعَ الْحِسَابِ، اهْزِمِ اْلأَحْزَابَ، اَللَّهُمَّ اهْزِمْهُمْ وَزَلْزِلَهُمْ. *Allahumma ! Munzila-l-kitabi, sar'a-l-hisabi! Ihzimi-l-ahzaba. Allahumma ihzimhum wa alzihlum.* *Ya Allah! Mai saukar da littafi, Mai gaggawan sakamako! Ka karya kungiyoyin abokan gaba. Ya Allah! Ka karya su, ka girgiza su.* ^^^^. "Dan Allah yarima kayi hakuri ka daina bana so'......... Dago fuskar shi yayi yana Kallon ta cikin ido "Yarima kuma?? Waye Yarima??? Ita kanta ba tasan lokacin da ta Furta Yarima ba gaba daya ta rasa me zata ce masa "Meyasa kika yi shiru?? Tell me who is Yarima" Ja da Baya tayi "Kayi hakuri ni kai na bansan na Furta Yarima ba kuma bansan wani ni shi ba" Reki kan shi yayi domin wani iri kishi ya jiya da ta Furta sunan wani maji don Ajmal yana kishi sosai... Zauna wa yayi kan gado ya reki kan shi da ya fara ye masa ciwo Ita kuwa Bata ga laifin kiran Sunan yarima da tayi ba. Auren ta da Ajmal saboda Aneesha ni kwai ba wata manufa ba.. Gurin gado ta nufa ta zauna kusa da shi "Kayi hakuri akwai abunda ya kama ta ace tun farko na gaya maka " Kallon ta yayi ranshi a bace "Dare yayi ya kamata ki kwanta" Juya wa yayi ya ja blanket ya rufe jikin shi... Ita kuwa mamaki taki ye Meyasa bai jira ta gaya masa abunda taki so fada ba ko da yaki laifin ta ni da Bata gaya masa ba tun farko. Tana cikin wanan tunanin ta tashi ta kwanta kasa duk da akwai sanyi a kasa hakan ta kwanta ta rufe idon . ta sanyi taki ji sosai a hakan tayi bacci *Washi gari* Ajmal ni ya fara falkawa juyo wa yayi ama bai ga Zainab hankalin shi ya tashi sosai saukowa yayi kan gado yana dube dube hangota yayi kwance kasa. Karasawa yayi kusa da ita Sai yaga ta kara masa kyau sosai. Murmushi yayi wanda bai san lokacin da yayi shi ba.. Hanunshi ya sa ya jayi mata gashi Jikin ta ya taba ya ji shi da zafi hankalin shi ya ta shi ya jawo ta yana girgiza ta ama Bata bude ido ba Wayan shi ya dauko ta kira Family Doctor su ya sanar da shi halin da yaki ciki.. Daukan ta yayi ya mai da ta kan gado Jim kadan sai ga Doctor yazo ya fara duba ta "Ka kwantar da hankalin ka ba wani abu bani kwai fever ce " Dogon Nunfashi ya ja Thank god Raka shi yayi har waje sa'an ya dawo kusa da ita yana Kallon ta.... "Kin cuceni ba zan taba yafi maki ba muguwa" Da karfe ta tashi tana mai da nunfashi "Lafiya Zainab meya faru kiki wanna nishin haka???? Kallon shi tayi tayi saurin Rungumeshi tana kuka "Pls ki gaya man kin ga kina tayar man da hankali " "Da gaski ni macuce ya ce da na barshi yayi aure????? Shi kuwa azaton shi tana magana akan shi "Baki cuce shi ba kuma ki dai na wanan tunanin Allah ya riga da ya kadaro sai ya kara aure don haka ki kwantar da hankali. Ki kinje" Ruwa ya dauko ya Bata ta sha.. Jikin kuwa har rawa yaki ye ta sha.... Ya tausaya wa matar ta shi sossi "Ki kwanta ki huta may be kin gaje ni" Zaro ido tayi "Yanzu fa na tashi daga bacci?? "Hakani fa zan watsa ruwa" Bai jira Amsar ta ba ya tashi ya fada Bathroom Ita kuwa yana fita ta tashi ta nufin dakin Aneesha ko da taji Bata falka ba kiss tayi mata a goshi sa'an ta shiga kitchen ta shiga hada masu Breakfast tana gamawa ta saka a food flask ta aji akan Diner dakin Aneesha ta nufa ko da ta shiga har ta tashi tayi brush tayi wanka tana ganin ta da gudu ta fada a jikin ta "Good morning New mom" Murmushi karfin hali tayi don Bata jin karfen jikin ta "Antashi lafiya" Lafiya qlw tace "Mom ina kika baro dad?? Kallon mamaki taki mata wanan yarinya akwai iya ye "Yana dakin sa" "To ki me kiki ye a daki na??? "Kamar yh ba zan zauna a dakin ki ba" "Eh manah ae kinga Old mom dakin dad taki zama ko kuma a dakin ta ki Meyasa baki haka nan" Murmushi tayi "Ni ba zan zauna a wani daki ba na bar diyata ita ka dai ba wanan dakin shini nawa da izinin ki zan iya wanka??? Taje dadin maganar New mom sosai "Thank you so much New mom" Ita kuwa tashi tayi ta watsa ruwa ta saka kaya "Mom kiji ki kira Dad muye breakfast ni zan jira ku a diner area" Daga mata kai tayi ta nufa dakin Ajmal A ranta kuwa tace me yaki ye Tunda zu har na hada breakfast nayi wanka ama shi bai gama ba Shiga dakin tayi da sallama Ko da ta shiga yana duba wasu Files "Uhmm.. Am... Ina kwana Daddyn Aneesha" "Lafiya qlw Mummyn Aneesha ya jikin ki??? "Naji sauki. Aneesha tana jiran ka a kasa kuyi breakfast ".... Karaso wa yayi kusa da ita ya jawo ta "Aneesha kwai ki jira na banda Mummyn Aneesha " Bata san lokacin da tace "Duk muna jiran ka "ba kunya ta jiya ta rufe fuskan ta Wani irin murmushi yayi "Kinsan me... " Ta girgiza masa kai "Ina son wanan kunya taki" Yana nuna ta Ita kuwa murmushi tayi "Shi Ajmal kome nashi daban yaki a bunda ba'aso shi ya ki so" "idan ka gama muna jiran ka" File ya ajiye "na gama muta fi" Hanunta ya rika suka sauka kasa....... ******** Fatima kuwa tana falkawa ta ga Yarima wani irin sanyi ta jiya a ranta musa man idan ta tuna abunda ya faru jiya Kwanta wa tayi busan jikin shi tana ye masa sexy look Kiss ta kai mashi a kunce Shikuwa baccin sa ya ki ye Hanunta ta daura kan lips insa so cute. Sai taji tayi missing in lips in shi kissing inshi ta fara Shikuwa ya bude idon shi ganin fatima yasa yayi sauren razana ya wulgar da ita Kallon mamaki taki ye masa "Yarima meye haka idan ka jiman ciwo fa???? "Sorry naji tsoro ni" Kara wa tayi kusa da shi tana shafan jikin shi Karfin halin ciwa yayi "Ya kamata ace kinyi wanka yanzu zamu je mu gaida mai martaba " Bata fuska tayi ita fa Bata aure shi ba don ta rinka gaida iyayin shi ba ... Haka kwai suna cikin Romantic mood sai ya ambato wasu iyayin shi Karamen tsoki ta ja wanda yaji karan shi "Ni kiki ye wa tsoki " Washi baki tayi tana shafa masa lips "Taya zan ye ma Handsome guy tsoki " "Oh na sana maki" Tashi yayi ya shiga toilet ae kuwa Tayi saurin binsa a Baya Jin an reko shi a Baya ya sa ya dan saki kara "Yarima ashe kana da tsoro ban sani ba " "Ae dole naji tsoro kin zo kin rungume ni cikin toilet har a toilet ba zaki raga ba" "Pls yarima ka dai na wanan maganar I need you right now" Zaro ido yayi wanan yarinya Bata gajiya idan ba wayoo yayi mata ba sai ta halaka shi Jawo ta yayi ya mana ta a Bango "Kiyi hakuri my wife yanzu ina son nayi wanka ni bana jin karfin jika na. Pls ki daga man kafa kinji" Murmushi tayi "Ba kome Yarima ko na zo na taya ka wanka ni?? Da saure yayi saurin ciwa Aa Ya fitar da ita a waje Duk wanan abu da akiye Fatima Bata da kaya a jikin ta Yana rufe kofa yayi tsoki Ace yarinya Bata da kunya ko kadan mtswww Ya fara wankan shi........ ******* Waziri kuwa an jiya ansha love da shi da Halima Wani sexy look taki ye masa A ranta kuwa tace duk dadin shi bai kai na diyar sa ba in har Bata cika mata alkawari ba wlh sai tayi maganain ta Kallon ta yayi meki ki tunani Zauna wa tayi kan kafar shi "Nayi missing in Fatima sosai sai naki je kamar na ji gidan ta yau" Zaro ido yayi "Rufa mata asiri kar a ci na manta danye baga ni ba" Murmushi tayi "Hakani" Anan gurin sai da suka saki ye sa'an sukaye wanka ******* Suna Kara so wa gurin Aneesha ta Tashi ta Rungume su tana ye ma Daddyn ta ina kwana Zaunawa sukayi suka fara cin abinci dukan su sunya ba girkin domin yayi dadi "Uhmm Aneesha kar fa ki manta Gobe zaki koma school" Bata fuska tayi "Dad gobe fa za'a koma" "Auw a shi ma kin san gobe za'a koma shini kika ye shiru ae naga duk lokacin da zaku fara zuwa makaranta har Matsuwa kiki aye maki shopping da sauran su" A shagwabe tace "a Wancan lokacin bani da abun ye dole na matsu na koma school ama yanzu ina da abun ye" Kallon ta ya ki ye meki nan Ta nuna maza zainab Ita dai Kallon su kwai taki ye "Tau ki shirya gobe zaki je school anjima zamu je muye shopping tare da new mom in ki" Murmushi tayi "Dad pls will you do me a favor?? Anything for my princes "Pls ina son muye fothball" Zaro ido yayi daki da wa?? "Ni da kai na kuma new mom" "Ohk kinsan 2team ni ko kuma mu ukku ni" "Dad ba fa.normal Fothball za'aye ba ni ka dai ce a team ina ku kuma kuni a team daya" "Ohk as you wish" "Mom da fatan dai kin fahimce abunda zamuye?? "Aa kiyi man bayani" Nan tayi mata bayanin yanda za'aye da farko Bata yarda ba Ajmal yayi mata magana a kune Idan baki yarda ba zanye maki abunda nayi maki jiya kuma a gaban Aneesha Ita kuwa bazata bare aye abun kunya a garita ba dole ta yarda Waje suka ji aka tsara gurin da za'aye nan aka fara fothball duk da Aneesha ba ta iya ba ama Ajmal ya iya Team in su Ajmal 2 Aneesha kuwa 1 Nan suka cigaba da ye suka ye ma Aneesha goal 3 don murna Zainab Bata san lokacin da ta Rungume Ajmal ba Suna maida nunfashi "Ki don Uban ki waya ce ki rungume man miji....???? Dukan su suka maida Kallon su ga Fatima Ranta. A bace kamar wada aka zuba ma ruwan zafi a jiki...... *Tofa ko me fatima zata ye mu dai je zuwa*⛹🏻‍♀ *Gaskiya ina jin dadin yanda kuki nuna kaunar ku a wanan littafi nima ina yin ku over over*😍😍 *lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Book 2* 🌤Page 110&115..🍹 *Note* *pls kuyi hakuri Wancan typing nayi mstk na saka Fatima faiha zan saka pls sorry for the mstk*😊 بسم الله الرحمن الرحيم *Addu'ar Wanda Ya Fitinu da Shakka a cikin Imani* - Ya nemi tsari da Allah. - Ya bar abin da yake sa shi shakka. Ya ce: أَعُوذُ بِاللهِ مِنَ الشَّيْطَانِ الرَّجِيمِ. A'uzu billahi mina shaytanir rajeem. آمَنْتُ بِاللهِ وَرَسُولِهِ. Amantu billahi wa rusulhi. Na yi imani da Allah da Manzanninsa. Ya karanta fadin madaukaki: هُوَ اْلأَوَّلُ وَاْلآخِرُ وَالظَّاهِر وَالْبَاطِنُ وَهُوَ بِكُلِّ شَيْءٍ عَلِيمٌ. Huwallahu wal akhiru waz-zahiru walbatinu wa huwa bikulli shay'in alim. Shi ne na farko, Shi ne na karshe, Shi ne Bayyananne,Shi ne Boyayye, kuma Shi Masani ne da komai. °°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°° ^^^^^ "Ke don Uban ki waya ce ki rungume man miji......????. Dukkan su suka maida Kallon su ga Faiha Ranta a bace kamar wada aka zuba wa ruwan zafi a jiki..... Kara sowa tayi kusa da ita ta jawo ta da karfe wanka mata mare tayi sai da ta kai kasa Aneesha na ganin haka jikin ta ya fara rawa gurin mom inta ta karasa "Old mom waya ce ki dukan man new mom.....??? Jawo ta tayi da karfe "Idan baki jaye man ba sai na halaka ki a nan" Sakin ta tayi ta dago Zainab tana kokarin kara mata wani mare Jin an reki mata Hanu yasa ta jeyo Ganin Ajmal tayi "Baby stay out of this sai na halaka wanan yarinya sanan kai kuma Meyasa ka rungume ta ko ka manta yar aiki ce??? "Don't you dare call my wife mai aiki idan ba haka ba zaki fuskan ce fushi na" Zaro ido tayi tana mamaki nuna shi taki ye tana nuna zainab "Me kaki nufi.? Matar ka fa kace..?? "Ashe kin ji ne da kyau kuma idan kika saki ki ka kara taba ta Allah zan saba maki" Reki kan ta tayi "Yaushi ka aure ta da har bazaka gaya man ba kuma ka rasa wada zaka aura sai wada kaye man aiki wanan wane irin cen amana ni?? Karamen tsoki yaja "Wani irin busy kiki lokacin da na turo maki messg baki duba ba" Sosa kanta tayi Tana yuwa lokacin da ya kirata suna cikin jin.dadin su ita da saurayin ta "Ka ra sa tayan da zaka gaya man zaka kara aure sai ta messg? "Me kiki son naye maki?? Zainab kuwa tuni ta shiga tsoro domin Bata son taga ana fada.... Aneesha ta rungumeta "Ba zan yarda da wanan aure ba ba zan ye kishi da yar aiki ba naga ya maka ka saki ta yanzu nan" Jawo Zainab yayi "Ba zan saki ta ba kuma baki isa kisa na saki ta ba Matata ce kuma muna nan har abada ba wanda ya isa ya rabu mu " Jaye Zainab tayi "Wlh ba ka isa ba Nafi karfin ka hada ni da wanan yar aiki" "ohk as you wish idan kin ga dama ki zauna in ba zaki iya ba kofa a bude taki" Hanun Zainab ya reka da na Aneesha suka shiga cikin gida Ita kuwa ranta a bace Jakar da ta zo da ita ta dauki ta tayi jifa da ita "Ahhh No way bazan kishi da wanan kazama ba Baka isa ba Ajmal wlh sai na raba ku na fi karfin ka hada ni da yar aiki" ****** Yarima kuwa yana fito wa daga wanka karamen towel ni a Hanunshi yana goge kanshi Fatima naganin ya fito ta tashi ta karasa kusa da shi Towel in ta amsa tana goge masa kai Kallon ta yaki a ransa yace "wanan yarinya wace irin rayuwa ce da ita Bata da kunya ko kadan duk da safe ya ta waye ba zata iya saka kaya ba idan baiwa ta shigo fa ko ta manta da gidan saurauuta ni, am ya kama ta kiye wanka ko sai muje mu gaida mai martaba " Bata fuska tayi "Ohk ba zaka taya ni ba" Ta sa Hanunta akan fuskan shi tana shafa masa fuska Kokarin jaye wa yaki ye ama sai shige masa taki ye Ganin ba ta da niyyar shiga wanka ya sa ya dauki ta ya kai ta toilet "Pls kiyi wanka ina jiran ki" Kiss yayi mata a goshi ya fita daga toilet in Ita kuwa ranta ya bace ba zai ma tsaya yayi mata wanka ba mtsww Haka ta daure ta watsa ruwa ta fito daure da karamen towel Bata ga yarima ba ya sa ta Bata fuska ta dauko wata Riga pink ta saka Sauka tayi kasa ta ga yarima zauni kan kujera Kara sa wa tayi kusa da shi ta zauna kan kafar shi tana kokarin ye masa kiss "Haba baby baki ganin akwai baiwa a falo pls ki bare har mu shiga falo" Bata Fuska tayi "Ohk muje" Hanunta ta saka cikin nashi suka nufi bangaren iyayin Yarima....... *pls kuye hankuri da wanan page ba shi da yawa ina busy ni ama insha Allah anjima zanye maku*😊 *Lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Abin Da Wanda Ya Aikata Wani Zunubi Zai yi kuma Ya Fada:* *Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya ce; "Babu wani bawa da zai aikata wani zunubi, sannan ya kyautata alwala, ya tashi ya yi sallah raka'a biyu, sannan ya nemi gafarar Allah, face Allah ya gafarta masa.* *Book 2* 🌤Page 115&120.🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^^Gurin mai martaba suka fara nufa Yarima kuwa har kasa ya kai ya gaida shi Fatima kuwa tana hararan shi ta duka ta gaishe shi A ranta kuwa tace ni ban aure yarima ba don in zo ina gaida ku ba, wannan shini na karshe da zanzo tunda uwar safiyar nan na gaida ku. Kallon waziri tayi da ke kusa da Mai martaba Shima din Kallon ta yake yi yaga ta kara kyau sai yake jin kamar yaje ya rungumeta don yayi missing inta sosai Juya fuskan shi yayi kamar bai ganta ba Suka tashi suka je gurin Mahaifiyar Yarima hira sukayi sama sama Yarima kuwa fita yayi Yana fita Fatima ta koma side inta ****** Zainab kuwa zaunawa tayi kan kujera hawaye ki zuba a idon ta "Tun farko abunda tayi gudu kinan Bata son haya Niya duk laifen Ajmal ni inda ya gata mata da hakan ba zai faru ba" Jin ansa Hanu ana share mata hawaye ya sa ta mai da Kallon ta ga Ajmal "Meyasa kiki kuka? Kina kuka ni akan Faiha?? "Ya kaki son nayi tun farko Meyasa baka gaya mata ba " Hanunshi ya aza kan lips inta Aneesha kuwa dakin ta ta shiga "Shiii bana son kina magana akan faiha. Kin manta da ita kinji" "Ae dole kace ta manta dani tunda ka samu Amarya shiyasa aki cewa Namiji munafuki ni don kana tsohon munafuki ni zaka ce wa a kyalene ko ga faiha shigiya" Tana magana tana karaso wa kusa da su "Ki dai na wanan kukan kinsan bana son kina zubar man da wanan hawayen naki masu tsada" Ko Kallon Faiha bai ye ba yana lalashin zainab "Ni zaka ce ma mutunce akan yar aiki? Ina ye maka magana ka wani share ni kana lalashin ta kinan ni in mutu ba zaka lalashi ni ba lalai ka cika macuce Allah sai ya fidar man da haki na macuce kwai" Ni lipton nace har kina da bakin ce ma wani macuce🤨 Dagowa yayi yana Kallon ta "Ki fita ido na Faiha wlh zan saba maki Meyasa Baki da ladabi? Ni saki kira da wadanan kalaman? "An kira ka din me zaka ye? Macuce kwai " Hanun Zainab ya reko "Muje na kai ki dakin ki huta kinji" Tashi tayi suka fara tafiya Faiha kuwa ta jawo Hanun Zainab "Idan kika kara taba man miji sai na kashi ki macuce kwai ae dukan ku mayaudara ni" Saukan mare da ta jiya ya sa taye shiru kamar ba ita ce ki bala'i ba "Haba Daddyn Aneesha meya sa zaka mare ta? Me taye maka da zaka daga Hanu ka mare ta" "Baki jin irin kalaman da taki Kira na da su... " "Hakuri zaka ye duk abunda ta fada cikin fushi taki fadin shi nasan nan da yan kwanaki zata dai na Nasan Hajiya tana da saurin fushi kuka tana saurin saukowa" Marai-raice fuska tayi "Baby me naye maka da zaka kara aure? Kuma har ka aure wanan yarinya" Tana nuna Zainab "Auw Baki ma san abunda kika ye ba? "Pls tell me wlh zan gyara ama ka saki wanan yarinya" "Kar ki saki ce ma matata yarinya domin wanan da kiki gani tayi man abunda baki ye man ba" Kallon shi taki meki nan??? "Baki da lokacin diyar ki ama wanan da Bata san zafin haihuwa ta kulla da diyar ki wanna ta zauna tayi man girki wanda ki baki ye man ba tunda muka ye aure baki taba ye man girki ba wanan ta nuna man kulla wa wanda ki baki ye man ba sai in kina da taki buka ta wanan bata da kwadan duniya ama ki kina da shi " Shiru tayi ita kanta ta san duk abunda ya fada tana yin sa "Yanzu akan wanan dilin kwai ka kara aure Meyasa baka gaya man ba ae da zan gyara " Murmushi takai ce yayi "Ae mai hali ba ya dai na halin sa" Zainab Ta kara sa kusa da ita tana kokarin reko Faiha Ture ta tayi ta wanka mata mare Ajmal. Kuwa kokarin kara mata wani mare yaki ye Tiki Hanunshi tayi "Ni ta mara ba kai ba don haka ka kwantar da hankali ka" "Taya zan kwanatar da hankali na ina kallo ana maren matata" "Daddyn Aneesha kada ka manta ita ma fa matar ka ce. Kayi hakuri pls kaga yanzu ta dawo da ta fiya ni zan shiga cikin daki na huta" Bata jira amsar shi ba ta wuce dakin Aneesha Shikuma ran shi ya bace Meyasa Zainab zata ye masa haka Kusa da shi ta karasa zaka ye nada ma marin na da kai Taja tsoki ta wuce dakin ta ta shiga Ranta a bace wayan ta ni tayi ringing ta dauka "Hello baby na" "Hi my sugar ya hanya hope normal ko? "Nrml baby sai naji kamar na dawo gari ka wlh I really miss you" Murmushi yayi let me send you something Kashin wayan tayi tana jiran sakon shi Ganin photon da suka ye lokacin da suna sha'anin su da kuma video da yayi Ta saki wani murmushi Kira shi tayi "Baby I really miss you sau naki jin kamar na dawo gari ka I really miss your sugar videon nan da na Kalla sai naji kamar kazo mu saki ye " Murmushi yayi kar ki damu ae zan shigo garin ku musaman sabo da ki Dadi taji ya sosai har ta manta abunda ya faru dazu Shikuwa ya buka ce photon ta tsirara haka kuwa tayi masa photo Kala Kala ta tura mashi.... ***** Fatima kuwa sai safa da marwa taki ye ta kira Yarima ama bai daga ba Karamen tsoki ta ja Wayan ta tayi ringing ganin Halima yasa ta danye murmushi Daukan kiran tayi "My yah kiki" "Lafiya klau ya Amarce?? Washe baki tayi "Gashi nan muna ye wlh za dadi" "Hmm da gaski " "Sosai kuwa ae Ina gaya maki Yarima yana da dadi sosai" "Uhmm ae tunda naga kin lake ma Yarima nasan da wani abu " "Wlh ki dai bare ae jiya na shiga duniyar da ban taba shiga ba akan dadi" "Na taya ki murna nima yaushi za'a saka ni cikin wanan dadin??? "Haba kawata ae kinga yanzu akaye kwana daya ki bare zuwa sati daya zan zo " "Ohk zan jira ki kar ki manta da alkawaren ki fa" "Kar ki damu ba zan mata ba I love you"tayi mata kiss masu daukar da hankali kamar tana ganin ta.... ****** Ajmal ya shiga dakin Aneesha ganin su zaune suna hira yasa ya kara sa ya zauna kusa da su "Am kamar yanda muka ye magana dazu zamuje gurin shopping kinsan Aneesha zata koma school gobe don haka ku tashi muje" Kallon shi taki ye "Ka sanar da Aunty Faiha akan zamu fita? Karya yayi mata "eh tace bata zuwa muje kwai" Ba musu kuwa suka tashi suka shirya suka je gurin shopping duk fitan da sukaye faiha bata sani ba tana can tana video. Call da Jabir Nan suka ye shopping suka so kayan da suki bukata suka saye ice cream Suna gama wa suka nufi gidan su Faiha kuwa tana gama iskan cinta tayi wanka jin gidan shiru yasa ta fito duba wa tayi ama bata gansu ba Kitchen ta shiga Sukuwa shigowa sukayi basu ma kulla da ita ba Zaunawa sukaye kan kujera Ajaml ya dauko ice cream ya ba Aneesha ta fara sha ya ajiye ma faiha idan tana so ta sha in bata so ta yarda bai dame shi ba Zainab Kallon shi taki ye "Ni kuma ina nawa" Nuna mata na Hanunshi yayi "Wanan ae zai ishi mu muye sharing" Murmushi yayi ya dauko spoon Aneesha kuwa kiran ta aka ye frnd inta Hauwa'u tashi tayi ta shiga dakin ta Bata yayi yace ita ma ta bashi ba musu ta bashi ya sha Daukan spoon yayi bude bakin ki Bude wa tayi kamar wata yarinya ya zuba a bakin ta Kokarin goge wa taki ye ya riki mata Hanu Halshin sa ya sa yana shanye wanda ya zuba Jin an wasa masu ruwa ya sa suka razana..............!!!!! *Lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Addu'a Ga Mara Lafiya Idan Aka Ziyarce Shi:* *Annabi, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya kasance idan ya ziyarci mara lafiya sai yace masa;* لاَ بَأْسَ طَهُورٌ إِنْ شَاءَ اللهُ . *La ba'asa tahoorun in sha'al-lah.* *Ba komai, tsarkaka ce in Allah ya yarda.* أَسْأَلُ اللهَ الْعَظِيمُ، رَبَّ الْعَرْشِ الْعَظِيمِ أَنْ يَشْفِيكَ .(سبع مرات) *Asalul-lahal-'azeem rabbal-'arshil-'azeem an yashfeek (7).* *Ina rokon Allah mai girma, Ubangijin Al'arshi mai girma, ya warkar da kai. (sau bakwa).* *Manzon Allah, tsira da aminci su tabbata a gare shi, ya ce; "Babu wani bawa Musulmi da zai ziyarci mara lafiya wanda ajalinsa bai riga ya zo ba, sannan ya fadi wannan (addu'a) sau bakwai face ya sami lafiya".* *Book 2* 🌤Page .120&125.🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^^^^ Ruwan da aka watsa musu yasa suka razana Zainab kuwa sai nishi take sama sama don ruwan yana da sanyi ga ice nan kana gani kasa daka gani ka san ice ta zuba a cikin ruwa don shairi "Faiha kina da hankali Kuwa? Kashi mu zaki ye" Dariya ta kama ye kamar wata mahaukaci ya "Kaji mai magana. Eh kashi ku naki son ye sai me? Me zaka ye? Waton ga yar iska kun bare a gida ko kun zo nan kuna soyayar ku ka cuce ne Ajmal ba zan taba yafe maka ba mugu kwai dan iska" Zainab kuwa tana fara jin wadanan kalaman ta reki kan ta don jin taki kamar ta taba jin wanan kalmar ama a ina?? Jiri taka ji ta zauna kan kujera "Ni kiki kira da wanan kalmar? "Eh an kira ka din me zaka ye dan iska kwai idan iskan ce ku zakuye kuje can cikin daki kuye kuma kar ka kuskura ka karaso ko kusa dani domin bazan iya sharing da wanan kazama ba" Murmushi yayi "Da hakan me zai hana ki koma gidan iyayin ki kinga ki huta dani idiot" "Duk abunda zaka kurani ka kira ni dashi ama sai nagaya maka gaskiya waton ni zaka kunsawa bakin ciki don in mutu ko to karya ka sai dai ita ta mutu wlh ba dai ni ba" Dariya ya kama ye bai taba sanin Faiha mahaukaci ba sai yau Ita Kuwa suruntu da suki ye ya fara isan ta Jawo Zainab yayi har suna jin nunfashin juna. Ita Kuwa jikin ta sai rawa yaki ye bakin ta sai rawa yaki ye Ya tausaya mata sosai Cire mata dankwalin yayi yana Kallon gaskin ta "Kinga yanda kika ye kyau Kuwa" Kallon Faiha yayi wada ranta ya bace "Thank you da kika jika man mata kinga yanda na kara ganin kyawun ta kuwa? Murguda masa baki tayi Shikuwa sai Kallon lips inta yaki ye Bakin sa ya daura kan nata yana kissing inta kamar ya samu sweet Faiha Kuwa jin taki kamar ta kuna masu wuta don takai ce Ita Ajmal zai ye wa wulakanci ya kama kissing in Zainab a gaban idon ta Tsoki tayi "Yan iska kwai Allah ya isa tsakani na da ku" Ta wuce ta bar su Zainab kuwa hawaye ki fita a idon ta Ganin tana kuka yasa ya daina abunda yaki ye "Meyasa kiki kuka kina jin sanyi ni?? Shiru tayi ta kasa magana Daukan ta yayi ya shiga da ita cikin dakin shi towel ya dauko ya na goge mata jiki Da kyar ta iya fadin "Meyasa kaki ye man haka? Akwai kunya fa a gaban Aunty faiha kasan ba zata ji dadi ba kuma bai kamata ace a gaban ta ba" Murmushi yayi "Idan da ita ce ta samu dama har wuce haka zata ye a gaban ki ko don kije haushi " "Ita kace kar ka manta fa saboda.. " "Na sani saboda Aneesha kika aure ni ba sai kin tuna man ba. Ama kar ki manta aure aka daura mana kiji ki watsa ruwa ki canza kaya " Fita yayi daga gidan don ranshi a bace yaki.... Ita kuwa fita tayi a dakin ta shiga dakin ta ruwan zafi ta hada sa'an tayi wanka ta saka wasu kaya kwanta tayi kan kado ta rufe jikin ta da blanket....... Kusan kwana shida tunda Ajamal ya fita Zainab bata saki ganin shi ba kuma bata nime shi ba kullum tana tare da Aneesha Ita ki shiryara Driver ya kai ta makaranta idan ta dawo suce abinci su rinka hira Faiha kuwa bata ma fitowa bale taga abunda zai bata mata rai kullum tana dakin ta tana chatting da Jabir.. ***** Yarima kuwa kullum cikin gudu yaki Baya son ganin Fatima Kwance yaki kan gado tazo ta kwantar kan shi "Yarima dan Allah ina son inje gida zan duba Daddy " Wani irin dadi yaji ya "Gaskiya kam ya kamata yaushi zaki je??? "Gobe zanji idan ka yarda" "Haba me zai hana ae na dauka yau zaki je " "Aa sai gobe zan iya zuwa?? "Eh manah kofa a bude taki duk lokacin da zaki fita zaki iya na baki izini" Murmushi tayi "Nagode yarima " Ta kara kwanta wa kan jikin shi "Yarima pls I need you " Zaro ido yayi "Haba my wife baki ga yanzu na dawo gurin aiki ba na gaji sosai ki bare zuwa anjima" Ohk tace ta dauki wayan ta ta fita Messg ta tura ma Waziri "Be ready gobe zan zo sai ka san karya da zaka ye ma sarki don idan kace masa gobe baka da lafiya zai iya tunanin wani abu " Ta tura masa shi kuwa yana gani yayi murmushi yaji wani irin dadi Nan fa yayi ma Sarki karya kamar yanda ya saba sarki yace ya tashi yaje gida idan yaje sauki sai ya dawo haka kuwa yayi ya koma gida ko da yaje Halima na kwance kan gadon shi Karasawa yayi kusa da ita ya sa Hanunshi yana shafa cinyar ta sai cije lips in sa yaki ye.... "Ina da good news Gobe Fatima zata zo don haka ki shirya " Dadi ta jiya ta Rungume shi "Ama fa naji dadin wanan news naka don haka zan baka goro" Kissing inshi ta fara ye sai nishi ta ki ye Shima din nishi yaki ye har suka kwanta kan gado Hanunshi yasa cikin Rigar ta da yaki rigar tata kome ana gani Matsa mata breast yaki ye ita kuwa sai nishin dadin taki ye Tasa hanunta tana shafa jikin shi Idan ta tuna Fatima zata zo gobe sai ta kama murmushi Nan waziri ya rinka aika mata sakoni Kalla Kalla Ba abunda Halima kiye sai nishin dadi..........!!!!! ****** Zainab kuwa yan kwanaki nan da bata ga Ajmal ba taji duk tayi missing in shi sosai kamar ta ki dakin shi ta duba ko lafiya wata zuciya ta bata shawaran taji ta duba ta gani ko lafiya Dakin shi ta nufa ta bude kofa tana dube dube ko zata Ganshi ama bata Ganshi ba Shiga tayi ta hango shi kan gado ya lumshe idon shi sai bacci sa yaki ye..... Karasa wa tayi kusa da shi "Daddyn Aneesha lafiya?? Bude idon shi yayi ganin Zainab yasa ya juya fuskan ta yayi kamar bai ganta ba Ita kuwa ta rasa me zata yi ta dai san gaskiya ta gaya masa so Meyasa yaki fushi da ita Hanunta daura kan kanshi.. Zaro ido tayi "Daddyn Aneesha baka da lafiya ni" Jeyo wa yayi ya kalleta duk da yana cikin tsananin ciwo "Ina ruwanki in bani da lafiya? Me zaki ye man? "Ko bazan ye maka kome ba ya kamata ace ka sanar dani a kira Likita ya duba ka" Murmushi takai ce yayi "Bana bukatan kowa ya duba ni ki bani a hakan " "Pls ka dai na wanan magana ae naga da zaran bani da lafiya ka kira doctor ama kai kace ba za'a kira ba" "Ni ki kace ni na damu daki ama ki fa....? Kusan 6 days bani da lafiya ama ko wacen ku babu wada ta iya zuwa taga ko lafiya sai yau zaki zo bana bukatar ganik ki, ki tashi ki bani guri" "Kayi hakuri na san banzo na duba ka ba na dauka......... " "Kin dauka me? "Uhmm.. Ammm... Na dauka kayi tafiya ni" Wani kallo ya watsa mata ya lumshe idon shi "Pls ka bani wayan ka na kira Likita yazo ya duba ka" "Zainab ki fita man da daki tun kanda raina ya bace na gaya maki ba dai dai ba" Ita kuwa rasa tayi me zata yi kwai ta fara kuka Jin kukan ta yasa ya bude idon shi da kyar ya iya kai wa zauni "Meyasa kuma kiki kuka" "Me kaki son nayi in ba kuka ba ni kana kulla dani yanzu na samu dama shini kaki kora ta... Zan fitar maka daga daki ama kasani da zaran na fita dakin nan to na fita daga rayuwarka don zan bar maka gidan ka" Koma wa yayi ya kwanta domin kallaman ta sun kara masa ciwo dafe kan shi yayi yana ye masa matukar ciwo Ganin ya kwanta bai da alamar bata waya yasa ta share hawayen ta ta tashi Juyawa tayi don ta fita daga dakin Hanunta ya reki ya jawo ta da karfe ta fado kan kirjin sa. Sai da ya saki wata kara domin jikin shi yana jin ciwon shi sosai Kallon ta yakiye cikin ido Ita kuwa Idanun ta sunye jaa sosai Da kyar yaki iya magana "Meyasa kiki son zubar man da wanan hawayen naki masu tsada" "Ni ka rabu dani tunda baka Jen magana ta taya zanje taka? Ni ka saki ni zan tafiya ta" "Kina son na mutu kinan" Zaro ido tayi "Meya kawo maganar mutuwa kuma" "Baki san idan kika barni zan mutu ba yanzu ki duba irin halin da kika saka ni akan 6 days baki damu ki gani ba, har yanzu kin kasa gani irin son da naki maki I swear I really love you" "Daddyn Aneesha ba wanan maganar zamu ye ba yanzu ka bani wayar ka na kira Likita idan ba haka ba zan tafiya ta" Wayan shi daki kusa da shi ya bata "Ka saki ni sai in Kira shi" Girgiza mata kai yayi Ba yanda ta iya ta kuna wayan shi "Meye Security?? Kallon ta yaki ye "Tambayar ka nayi ba cewa nayi ka kalle ni ba" You "Meye hakam?? "I na nufin Sunan ki" Taji dadi sosai tana saka Sunan ta kuwa ya bude murmushi tayi Ta shiga duba number shi kiran shi tayi ta sanar da shi irin halin da mijin nata yaki. Yace mata yana zuwa yanzu yana duba patient ne Ajiye wayan tayi gashi nan zuwa Kara reki ta yayi "Likita ba zai iya ye man maganin kome ba saboda kice ciwona don haka kice magani na" Zaro ido tayi "Nifa kace....! Ya daga mata kai Kwantar da ita yayi kan kirjin sa yana wani irin nishi wanda ta kasa fahimtar na mi ne.. "Pls kada ki rabu dani kinje" Daga mashi kai tayi Shikuwa rungume yaki da ita kamar ance za'a raba su yau "Pls ka saki ni hakan kada Likita ya shigo" "Ki dai na cewa na saki ki kinje" "Tau naji pls ka saka man jiki " Dariya ta bashi da tayi wanan maganar "Da sharadi daya idan kin yarda yanzu nan zan saki ki" "Koma meni ne na yarda zanyi " "Ohk. Just one kiss"yana nuna lips insa Duka bata san abunda ya fada ba ama ta fahimce abunda yaki fadi A kasalance tace Ohk Rufe ido tayi gam gaban ta sai faduwa yaki ye bakin ta yana rawa hata da jikin ta rawa yaki ye a ranta kuwa tace Allah ka yafe man.... Lips inta ta aza kan nashi wani irin sanyi ya jiya kamar an aza masa ice lumshe ido yayi ya danye wani karamen nishi A hakan ta fara ye masa wani kiss wanda sako ya fara kai wa tunda ka Kansa har zuwa kafan sa Shima ya fara kissing inta yana wasa da halshin ta gaba daya jikin shi ya mutu Bai taba jin dadin kiss ba irin na yau tunda yaki a rayuwarshi Lips inta ta jayi "Allah ya baka lafiya zan zauna akan kujera kafin ya iso" Reki mata Hanu yayi "Pls ki zauna kusa dani bana son kiye nisa" Ba yanda ta iya dole ta zauna Shikuwa rufe idon shi yayi yana tunanin yanda yaki kissing in lips inta Dr. Ni ya shigo ta gaida shi jaye Hanunta tayi ta fita daga dakin domin ya samu ya deba shi Nan ya shiga duba shi yana gamawa ya fito yana Kallon Zainab "Likita meya faru...??? Shiru yayi bai ce mata kome ba Ita kuwa gaban ta sai faduwa yaki ye Allah kasa dai lafiya.........!!! *Lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Addu'a Ga Mamaci yaro Yayin Sallar Jana'iza a Gare shi.* اَللَّهُمّ أَعِذْهُ مِنْ عَذَابِ الْقَبْرِ. *Allahumma a'izhu min azabil kabr.* *Ya Allah! Ka tsirar da shi daga azabar kabari.* *Idan kuma ya karanta wannan addu'ar to yana da kyau; an same ta daga cikin littattafan wasu Malamai.* اَللَّهُمّ اجْعَلْهُ فَرَطاً وَذُخْراً لِوَالِدَيْهِ، وَشَفِيعاً مُجَاباً، اَللَّهُمّ ثَقِّلْ بِهِ مَوَازِينَهُمَا، وَأَعْظِمْ بِهِ أُجُورَهُمَا، وَأَلْحِقْهُ بِصَالِحِ الْمُؤْمِنِينَ، وَاجْعَلْهُ فِي كَفَالَةِ إِبْرَاهِيمَ، وَقِهِ بِرَحْمَتِكَ عَذَابَ الْجَحِيمِ. وَأَبْدِلْهُ دَارًا خَيْرًا مِنْ دَارِهِ، وَأَهْلاً خَيْرًا مِنْ أَهْلِهِ، اَللَّهُمَّ اغْفِرْ ِلأَسْلاَفِنَا، وَأَفْرَاطَنَا، وَمَنْ سَبَقَنَا بِاْلإِيـمَانِ. *Allahummaj-'alhu faratan, wazukhran liwalidayh, washafee'an mujaban. Allahumma thaqqil bihi mawazeenahuma wa-a'zim bihi ojoorahuma, wa-alhikhu bisalihil-mu'mineen, waj'alhu fee kafalati Ibraheem, wakihi birahmatika 'azabal-jaheem. Wa abdilhu daran khayran min darihi, wa ahlan khayran min ahlihi. Allahumma ghfir li-aslafina wa afratina wa man sabaqana bil iman.* *Ya Allah! Ka sanya shi lada abin gabatarwa, abin ajiyewa ga iyayensa, kuma mai ceto wanda ake karbar cetonsa. Ya Allah! Ka nauyaya ma'aunan ayyukansu das hi, Ka girmama ladaddakinsu da shi, kuma Ka riskar das hi da salihan muminai, Ka sanya shi cikin renon Annabi Ibrahim. Ka tserar das hi da rahamarka daga azabar wuta, ka musanya masa gida day a fi gidansa alheri, da iyali da suka fi iyalinsa alheri. Ya Allah! Ka gafarta wa wadanda suka riga mu (gidan gaskiya) da 'ya'yanmu da suka riga mu (gidan gaskiya) da wadanda suka gabace mua cikin imani.* *Hasan Al-Basri ya kasance yana karanta fatiha a wajen sallar gawa ga yaron da ya mutu sannan yace;* اَللَّهُمّ اجْعَلْهُ لَنَا فَرَطاً، وَسَلَفاً وَأَجْراً. *Allahummaj-'alhu lana farata, wasalafan wa-ajra.* *Ya Allah! Ka sanya shi magabaci, da marigayi, da lada gare mu.* *Book 2* 🌤Page 125&130..🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^ita kuwa gaban ta sai faduwa yake yi Allah kasa lafiya......! "Am da farko dai yana bukatan kullawa soyaya , na biyu kuwa kada ku Bare ya kama tunani da yawa don zai iya samun ciwon zuciya pls ku kiyaye wanan" "Ohk Likita mungode sosai in sha Allah zamu kiyaye" "Madallah hakan zai fe kyau" Ta raka shi har waje Faiha kuwa duk abunda akiye bata da labare domin ta na dakin ta bata ko fitowa Zainab kuwa shiga tayi dakin Ajmal Ruwan da aka sa masa ta kama kallo karasa wa tayi kusa da shi ta zauna kan gado tana tausaya masa... "Sanu Daddyn Aneesha Allah ya baka lafiya" "Ameen nagode da kulla wanki" "Haba ae wanan ba kome bani Allah ya baka lafiya" Kokarin tashi taki ye ya reko Hanunta "Ina zaki je.....??? "Zanye inda Aneesha ni" "Pls ki zauna kusa dani ina bukatar ki pls" Ba yanda ta iya dole tayi yanda yace idan har tana son ya samu sauki Nuna mata kirjin sa yaki ye alaman ta kwanta Zaro ido tayi tana girgiza masa kai Reki cikin shi yayi ya saki wata kara Ae kuwa bata san lokacin da ta kwanta ba Shi kuma murmushi yayi da kyar ya iya daura Hanunshi busan kanta yana shafa mata kai Ita kuwa bata son irin abunda yaki ye mata ama ya zataye dole tayi mashi yanda yaki so Abunda yaki ye mata yasa tayi bacci...... Ita a bata falka ba sai zuwa magrib Shima din bacci yaki ye ta tashi ta fita daga dakin sallah tayi sa'an tayi masa abinci da sallama ta shiga dakin shi Bata sanar da Aneesha ba don ta san tana iya cewa bata zuwa school Kwance yaki da yaki Likita yazo ya cire masa drip "Sanu dadyn Aneesha ya jikin?? "Alhmdl naji sauki" Zauna wa tayi ga abinci ka kace pls "Ohk zance ama idan zaki bani" Spoon ta dauka ta fara bashi sai da ya koshi sa'n ya tashi don ya gaba tar da sallah...... *Washi gari* Fatima kuwa ta shirya ta matsu taje gidan Daddyn nata domin tayi missing in shi sosai Tana gama shirin ta Yarima yace zai kai ta tace masa Aa ba sai yaje ba haka kuwa akay ta shiga gidan su koda ta ji Halima tana busan kafar Waziri shi kuwa sai matsa mata breast yaki ye tana wani nishin dadi Kara sawa tayi kusa da su "Iyeeee Baby yanzu kuma Dad in nawa kiki ce...?? Murmushi tayi "Oyoyoy my baby sai yau wlh nayi missing in ki sosai. Yanzu muki hira da dad in ki sai gashi Kin shigo ya Amarci" Murmushi tayi Lafiya qlw "Sai ku tashi mu shiga cikin daki don da anye magrib zan wuce " washe hauru suka ye suka shiga cikin daki....!!! Suna shiga suka Rufe daki Fatima kuwa ta ajiye Jakar ta ta cire kayan zindir haihuwar uwar ta haka suma suka cire Rigar su.. Waziri ya fara kissing in Fatima ita kuwa sai lumshe ido taki ye Halima kuwa Hanunta ta sa kan breast in Fatima tana matsa mata tana wasa dadu tana sha Fatima kuwa gaba daya ta fada duniyar dadi sai nishi taki ye kamar tsohon rago Kwantar da ita sukaye kan gado suka cigaba da lagudar ta Sai da suka gamsar da junan su har kusan 6 suna abu daya sai canza style suki ye Wanka suka shiga tare nan ma sai da sukaye tabe tabe sa'an suka ye wanka fitowa sukaye Waziri ya zauna kan kujera Fatima kuwa gurin Halima ta zauna ta fara ye mata kiss Waziri kuwa yace "Wanan diyar ta wa bata gajiya " Kissing inta ta ki ye kamar ta samu sweet ita ma din kissing inta taki ye Hanunta ta saka cikin rigar fatima tana matsa Niples inta ba abunda fatima kiye Washhh Ashhh Waziri kuwa yana ganin irin halin da suka shiga yaji abun ya dawo masa sabo ta shi yayi ya karasa kusa da su.. A hakan suka cigaba da sha'anin su har kusan Magrib sa'an sukaye wanka......!!! ****** "Mom wai ina daddy ya shiga ni na dai na ganin shi idan na kira shi yace man yana gurin aiki da gaski ya ki???.? Faiha ce ta shigo cikin falon Kallon su tayi ta dala masu harara. Zainab ta kulla da hakan ama bata be ta kan ta ba ta cigaba da magana da Aneesha "Daddyn ki yana nan qlw aiki ni yayi masa yawa shiyasa baki gani shi" "Gani my princess kinye missing ina ni" Jeyo wa tayi ganin Dad inta ta shika da gudu ta Rungume shi "Dad ina ka ji I really miss you....?? "Kamar yanda mom in ki ta fada ina busy ni shiyasa baki gani ba" Sallama da akaye dukan su suka mai da kallo gari shi har da Faiha daki zaune kan Diner ta jeyo tana Kallon shi me ya kawo shi nan........??? *Muje zuwa* *Lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Book 2* 🌤Page 130&135.🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^^Ajmal kuwa kara sa wa yayi kusa da shi ya jawo Hanunshi ya zaunar da shi kan kujera Kallon Zainab yayi daki tsaye "Ki kawo mashi ruwa...!!! Kitchen ta nufa ta dauko Drinks sai cup akan tray ajeye masa tayi Yace mata ya godi "Thanks you for coming Abdul and ina son ku fara yau" "Ohk sir as you whish" Tashi yayi ya karasa kusa da Zainab "Wanan da kiki gani Mallamen ki ni zai rinka koya maki turance irin yarin da Aneesha kiye nasan kina son iya wa ko" Ita kuwa dadi taji ya sosai har bata san lokacin da ta Rungume shi ba Faiha daki Kallon su ta buga wani tsaki mtswwww ta koma dakin ta bai be ta kanta ba ya zauna da Zainab shi kuwa ya fara bata lesson Ajmal yaga kokarin ta sosai domin tana da sharp brain Aneesha kam taji dadi tace daga yau ba za ta rinka ye mata Hausa ba sai dai tayi mix don yanda zata iya........... ****** Fatima kuwa suna gama lalacen su har kusan isha'i sa'an ta tashi suka raka ta har mota ta nufi gidan yarima ko da ta shiga har yayi sallah ya kwanta don daman Adu'ar da yaki tunda ta fita allah kasa ta kai isha'i dai dai yayi bacci don bai iya wa da rigimar ta Jakar ta ajiye kan kujera ta hau kan gado sajin sa taki shafawa tana cije baki Hanunta ta daura kan lips inshi tana shafawa Shikuwa yana jin haka ya juya Kwanta wa tayi ba ko tunanin sallah gari ta bacci yayi awon gaba da ita Yanzu kam su Zainab an fara iya turanci Yarima kuwa kullum cikin gudun Fatima yaki ye ita kuwa kullum tana zuwa gida idan bata Tara da waziri ba to Halima na nan suye iskancen su sa'an ta dawo....... Wayan Fatima ni yayi ringing ganin kawarta ni yasa tayi murmushi ta daga wayan "Hello baby na" "Hi my baby nace Yarima yana gida kuwa??? "Baya nan tun da safe ya fita yace ba zai dawo ba sai magrib ama lafiya kika tambaya??? "Lafiya qlw ina son in shigo ni" "Ohk pls kiye sauri ki zo" Murmushi tayi ae gani nan kofar falo ki fito Ajiye wayan tayi tana jin dadi.. Ta sauka kasa hango Halima tayi da saure ta sauka kasa ta Rungume ta sosai Hanunta ta sa tana matsa ma Halima breast Cikin kune tace mata "Baby mu shiga daki kar wani ya fado kinsan nan ba gidan Dad bani" Sai a lokacin ta tuna don tana ganin Halima taji sha'awa Jan hanunta tayi suka shiga daki kwantar da Halima tayi kan gado ta fada kan ta Kinsan yanda nayi missing in ki kuwa Tana magana tana cire mata zip... Bakin ta ta kai ga nata tana ye mata hot kiss ita ma din shi taki ye mata capko breast inta tayi tana matsa wa tana jan su Haliman kuwa sai nishin dadi taki ye... Nan fa suka buga tsiyar su sai da suka gamsar da kan su wanka sukaye tare suka fito suka mai da kayan su fatima ta kwanta kan kafar Halima ita kuwa tana shafa mata kai "Baby nace in tambaye ki manah" " eh luv ina jin ki" " ya akaye Yarima bai gani ki ba Virgin ba ce.. …..??? Murmushi kita tayi "Taya kuwa zai gani bayan na riga da na gama da shi" "Kamar yah kin gama da shi" "Bare ki je abunda baki sani ba. Na jima ina son yarima ina son kudin shi da kuma zumar shi ya kasance Baya son diyan masu kudi sai dai tallaka wa shiyasa na kula abota da matar shi ta farko waton Aneesha daya ki macuta ni sai suka fara soyaya har ya aure ta tun a lokacin nace sai na raba su. Haka kuwa nayi Na dauki Aneesha na kai ta daje ankaye mata dukan tsiya rai a hanun Allah key in da ki hanunta na amshe shi nace aye jifa da ita nasan yanzu namun daje sun riga da sun canye ta. Key inda na amsa da Hanunta Nazo nan gidan na shiga dakin Yarima na kwashe kudin shi gaba daya kusan 5.5Million bayan Aneesha ta mutu Nazo ina nuna masa kullawan karya ina ta jiran inje yace yana sona ama shiru, shiyasa na yanki shawara zuwa gurin boka ya bani magani nayi masa to kinga shiyasa mukaye aure kuma duk abunda nace shi zaiye kinga kuwa ba zai gani yanda naki ba.... " Dogon Nunfashi Halima ta ja wanda tunda Fatima ta fara magana taki Recording "Ama kawata kin burgine wlh kinga kin tashi da abu hudu ga dad inki gani ga yarima kuma ga kudi" Murmushi tayi "kuma ba wanda ya isa ya rabani da wada nan. Kinsan me boka yace? Idan Yarima ya hadu da Aneesha magani zai kare ni kuma nace na amince saboda nasan baza su taba Haduwa ba sai dai lahira" "Gaskiya kam ae kara da kika amince" Jeyo wa tayi ta kalleta ya kama ta mu ko ma falo kada Yarima ya dawo Agogo ta duba no zan koma gida dai yafe "Tun yanzu" "Eh baby kar ki damu zan zo wani lokaci " Ohk ta tashi taye mata kiss bata tsaya ko ina ba sai gidan waziri koda ta ji Baya nan Recording in ta sa tana saurare ta shiga video da tayi masu tana murmushi mugunta.... Tana cikin wanan kallo sai ga waziri ya shigo Gaban ta yayi mugun faduwa da yaki yar duniya ce tana ganin shi ta tashi tana wata rawa shi kuwa tune ta kama rika ta mahi Hankali Halshin ta ta saka tana lasa jikin ta ta cire masa rawani Kallon ta yaki ye a kasallan ce "Yunwa naki je muje mu ce abince ko" Daga masa kai tayi suka nufi falo suna cin abince ita kuwa sai shafan jikin shi taki ye..... Share hawayen ta tayi "Don't worry I am ohk " "Taya zaki ce your are fine bayan naga kina kuka" Tashi tayi ta reko mata hanu ina zaki... "Zanje in sanar dad kina kuka" "Pls kar ki gaya masa kome ki barni kwai zan huta gajiya nayi shiyasa kika ga ina kuka" Ita kuwa ta tausa yawa mom in. Ta ba yanda ta iya ta tashi ta fita ita kuwa Kuka ta cigaba da ye tana tausaya wa kan ta saboda ba ta san abunda ta bare Baya ba Ama kuma ya kamata ta ba Ajmal hakin shi ya zama dole ta manta da baya ta ye tunanin abunda zai faru gaba ita kan ta she love Ajmal ama idan ta na tuna baya shi ki sa tana guje masa ama wanan shini na karshi gobe zan sanar da Ajmal that I love him ***** Yarima kuwa gaban shi ni ya fadi sai je kamar an cire masa Rayuwa gangar jikin shi dai ni jeyo wa yayi kamar mai son gani wani abu Fatima ta kalle shi"Yarima lafiya ka tsaya" Kallon ta yaki kamar wanda zai ye kuka "Ina ji a jiki na ni kamar za'a raba ni da abunda Nafi so a duniya... Har bansan yanda zanye maki bayani ba abunda naki je yanzu" Ita kuwa tana tunanin ita yaki nufi tunda zaiye tafiya gobe dole yayi missing inta. Hanunta ta aza kan jikin shi "Daman irin haka ta na faruwa kada ka damar da kan ka ae gani kusa da kai ko dai na ra ka ka Abuja gobe" Da saure yace "Aa ba sai kin je ba ki bare idan na dawo zan kai ki duk garin da kiki so" Murmushi tayi tace ohk mu shiga ciki ko. Haka ya beta kamar dan kwalli ya ja hula..... **** Share hawayen ta tayi ta dauko wayan ta ganin yanda aki ce ma mutum ana son shi Wani Video ta gani Mace ta ce ma Namiji tana son shi.. Ganin wani Babban Resturance ni ya sa tayi Murmushi I think I should try this idea Kira tayi Babban Resturance daki garin ni kai na ban je abunda tace masa ba sai murmushi taki daga bisani ta kashi wayan Can't wait to see tomorrow.... ******Yarima kuwa Ranar yayi ya kai sau Biyar ganin Fatima ba gajiya zata ye ba ya sa ya fita cikin daki ya barta kwance tana nishi har bacci ya dauki ta Shi kuwa dakin shi ya shiga yana mai da nunfashi wanka yayi ya tada sallah da yaki an riga da angama sallah..... Kwanta wa yayi sai bacci Asuba ta gari....!!!! Tunda safe Yarima ya tashi sai saure yaki ye ya fita da ga gidan koda ya shiga dakin Fatima tana bacci paper ya dauka yayi mata rubutu ya fita daga dakin gefin Mahaifan sa ya shiga yayi masu sallama Sarki yace ba zai tafi KO ina ba sai da fadawa domin yanzu ya rage fita da su bayan da ya iya dole ya yarda Kusan fadawa 5ya tafi dasu masu karfi Gidan Abdul suka nufa "Abokina ka ga yanda ka rame kuwa" Karamen tsoki ya ja "Manta da wanan nifa Abuja nayi yanzu nan Nazo gurin ka ni kafin jirgi ya tashi . "I kon Allah mai makon ka zauna gida har ku tashi tafiya sai ka wuce" "Karamen tsoki yaja bana iya zaman gidan shiyasa Nazo gurin ka" "Murshi yayi tau Allah ya tsare hanya" Nan suka ye firan su suka shiga mota basu tsaya ko ina ba sai aiprot bata re da bata lokaci ba jirgin su ya tashi Ama fadawan shi basu normal kayan da suki sawa ba yace dukan su suka shada don baya son a gani su...... ******* Zainab kuw kallo daya zaka ye mata ka gani tana cikin farin ciki yau don ta matsu magrib tayi "Mom ya ankaye yau Nagan ki cikin farin ciki bayan jiya na gan ki kina kuka" Dariya tayi "ki manta da ganin da kika ye man jiya yanzu I am very happy ina dad in ki? "Baya nan tun da zu ya fita" Bata fuska tayi Ohk Wayan ta dauko ta kira shi ama bai daga ba..... Ajiye wayan tayi ta kwanta sai kusan magrib ta tashi tana tashi tayi wanka tayi sallah wata riga ta dauko dark maron ta saka wando a ciki kanta ta gyra tunda Ajmal yana son shi a bude Veil ta dauko tayi rolling ta saka turare "Mom wanan kwalliyar ina zaki je......??? Jawo ta tayi "wanan secret ni kada ki gaya ma kowa har dad in ki kar ki gaya masa surprise ni" "Meki nan???? "Yau zan gaya ma Dad in ki ina son shi" . Aneesha ta buga Tsale tana Yehhhh zamu zama family number 1 Shiii "kada wani ya jiya" Ta reki bakin ta...... "Zan wuce take care" "Ohk byee all the best" Fita tayi ta nufi gurin motar ta da yaki Ajmal ya koya mata.. Bata tsaya ko ina ba sai gurin da tayi waya jiya "Welcome Ma'am" "I hope kome is ready " "Yes ma'am ga gurin ki" Zaunawa tayi thanks you da nayi maka hanu kasan dai abunda zakaye ko "Yes ma'am" Thank you.. Ya wuce Su Yarima kuwa sun iso har sun sauka masaukin su Address inda aka turo mashi ya gani ya ja tsoki "Metting da dare kuma a restaurant mtswwww" Shiryawa yayi cikin wata suit fara tayi masa kyau sosai Mota suka shiga suka nufi gurin da aka turo masu address Yana shiga yaji gaban shi yana faduwa koma wa yayi daga baya ama bai je gaban shi yana faduwa ba abun ya bashi mamaki sosai ya saki shiga ama sai yaki jin kamar zuciyar shi zata cire.... Zainab kuwa tuni jikin ta ya fara rawa gashi gaban ta yana bugawa fast fast lumshe idon ta tayi ganin yana Dariya yace mata"I am her and I promise I will take u along" . ta bude idon ta tana nunfashi sama sama ruwan daki gurin ta dauka ta sha wayan ta ta dauko ta tura wa Ajmal messg "Hi Daddyn Aneesha I am waiting for you pls hurry up" Ta tura masa address ajiye wayan ta tayi Yarima kuwa shigowa yayi ama gabanshi yana faduwa Tarbon su akaye aka basu gurin zama teble inshi yana Kallon na zainab Jin zaman da yayi gaban shi yana buga wa sosai sosai ga zufa tana kito masa jeyo wa yayi ama da mamaki sai yaki ganin Kamar Aneesha Zaro ido yayi ya goge idon shi ko dai ya samu hauka ni Kallon kayan daki jikin ta yaki ye Tashi yayi ya fara karasa wa kusa da ita yana nunin ta Wani yazo kusa da ita "Mrs. Ajmal is everything ohk" "Yeah I am ohk" Ya tafiyan shi Ita kuwa gaban ta sai faduwa yaki ye wanda bata san dalili ba jeyo wa tayi Shi ku yayi saurin jeyawa yana Kallon fadawan shi Ganin mutum a tsaye ya sa bata tayar da hankalin ta ba Gurin su ya nufa yana kuka yana ye masu baya ni yaga Aneesha suma sun kulla da hakan Gefi ya koma yana gaya masu wata magana wada banje me yaki fada masu ba.......!!! *Tofa yanzu aka fara muje zuwa ko me Yarima zai ye ma Aneesha* *Lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *Wanan page naki ni khadeeja Muhammad Mrs. Basswakwace*😍😍😍😍😍♥♥♥♥❤❤❤❤ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Addu'a Yayin Da Ruwan Sama Yake Sauka* اللّهُمَّ صَيِّـباً نافِـعاً . *Allahumma sayyiban nafi'an.* *Ya Allah! Ka sanya shi ya zama ruwa (mamako), mai amfani.* *Book 2* 🌤Page 135&140..🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^^Gurin su ya nufa yana kuka yana yi masu bayani yaga Aneesha itama sunqi kula da ita Gefe ya koma yana gaya masu abunda zasu yi Daya daga cikin su ya kara sa kusa da ita... "Hajiya Alhj. Yana jiran ki a waje " Kallon mamaki take yi mashi "Me yasa Ajmal bai zo da kanshi ba ya turo wani" Tashi tayi don kara ta tashi gurin nan hankalin ta a tashi yaki gaba ya shiga tana binsa a baya signal yayi ma wani Hankicep ya dauko ya zuba wani abu har bakin mota sukai sai da suka duba basu ga kowa ba yayi sauri ya sa mata a hanci nan taki ta saki jiki da sauri Yarima ya karasa ya reko ta cikin mota ya saka ta Jeyo wa yayi Bello "kayi handling in Metting " "Angama yarima" Shiga suka ye cikin mota basu tsaya ko ina ba sai wani gida da yaki Yarima ya kira har an tana da Masa wani gida Ajiye ta yayi kan kujera ya saka Yagiya ya daure ta zauna wa yayi yana Kallon ta He can believe Aneesha ce ya gani daman tana nan garin Abuja.. Meya sa ta cuce shi yau sai ta amsa mashi dukan tambayo yin sa.......? Kallon ta ya kiye kinan tayi aure? Tunda har aka ce mata am something Mrs. Ajmal ko zaki ye baya ni **** Ajmal kuwa wayan shi ya dauko ciki Arjihun sa ganin text messg in Zainab yasa yaji dadi gida ya nufa don ya watsa ruwa ya je gurin ta yana shiga ya ga Aneesha sai Tsale taki gurin ta ya karasa "Why are u so happy" Kiss tayi masa a kunce "Dad Today mom zata gaya maka tana sonka" Sai tayi saure ta reki bakin ta Tuno wa tayi da tace mata secret ni Shikuwa wani murmushi ya saki Kinan Zainab tana son shi yanzu Dariya ya kama ye kamar wani mahaui "Dad me kaki jira baka fita ba? Tunda fa tana jiran ka" Tashi yayi "bara na watsa ruwa" Shiga yayi cikin dakin shi ya watsa ruwa ya saka wasu kaya Ya saka turare ya sauko Aneesha tana jiran shi light kiss tayi masa na Allah ya bada sa'a Bai tsaya ko ina ba sai gurin da tace yaje... dube dube ya kama ye ama bai ganta ba........ Waiter ya tsaida ya nuna masa photon ta ko ya ganta "Eh Tazo nan gurin kuma ta hada ma Mijin ta wani surprise " murmushi Ajmal yayi "Ama yanzu ko da muka duba bamu ganta ba muma abun ya bamu mamaki mun dauka mijin nata yazo ni ta fasa abunda zataye" Lokaci guda ya bata rai "Ban fahimce abunda kaki nufi ba" "Sorry sir wanan ita ce gaskiya ko da muka duba bamu ganta ba" "Ohk thank you" A ranshi yace Kodai ta gaji da jiran shi ni ta wuce gida.....? Wayan shi ya dauko ya kira ta ama ba'a daga ba Yarima kuwa yana jin ringing ya dauko wayan ganin Daddyn Aneesha ya sa yaji wani kishi kar dai ace ta haihu? Wayan ya dauka ya buga a kasa ya dauki sim in ya ba fadawa suye wulgi da shi don kada a gano inda suki Ita kuwa a cikin baccin ta taki ganin wani Sai murmushi yaki ye mata "Yau ko ta halin k'aka sai kin dawo gari ni I really love you ba zan taba bare ki so wani ba" Kara sa wa tayi kusa da shi "Ya isa bana son jin kome meyasa kaki wahalar dani kai wanene kuma meyasa baka bare ina ganin fuskan ka yau sai naga ko wani ni" Ta karasa kusa da shi ta jeyo da shi Wani Haski ta gani Wanda ta kasa ganin fuskan shi Yarima kiwa bocket ciki da ruwa ya watsa mata Ae kuwa ta falka tana nishi sama sama wayooo wani ni Zauna wa yayi yana Kallon ya aza kafan shi kan daya Kallon mamaki taki ye masa ta kalle jikin ta "Mallam who are you?? And meyasa ka daure ni???? Reki kan shi yayi "Daman Aneesha ta iya Turanci?? Kinan a baya ta nuna masa bata iya ba don bata son shi...?? Kara so wa yayi kusa da ita yana Kallon ta cikin ido "How dare zaki ye man tambaya? "What do you mean ta ya zaka dauko ni ka ajiye ni anan jifa yanda ka daure ni kamar wata akuya wanan wani irin rashin Tarbiya ni?? "Shiii idan kika saki magana zan karya ki" Zaro ido tayi "Mallam pls ka saki ni Mijina yana can yana zira na" Gaban shi ya fadi da gaski kinan Tayi aure...? Oh no.... Ya dafe kan shi.... *Yawan comment yawan typing*🤒 *lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *_~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~_* . *_•••••••••BANBANCIN SUJJADAR QABLIYA DA SUJJADAR BA'ADI••••••••••_* *_SUJJADAR QABLIYA_*‎ *_SUJJADAR BA'ADI_*‎ ‎ *_Ai banbancin da ke tsakaninsu afili yake._* ‎ *_1⃣......SUJJADAR QABLIYA:::--- Ana yinta ne kafin sallama. Bayan mutum yayi tahiya, kafin yayi sallama, sai ya sake yin wasu sujjadu guda biyu, sannan ya sake yin wata tahiyar, Sannan yayi sallama. Wannan ita ce Sajjadar Qabaliy._* *_Dalilan da suke sawa ayi ta:- idan mutum yayi ragi acikin Sallarsa, Ko kuma ya tauye wasu sunnoni Qarfafa guda biyu ko sama da haka. (atakaice kenan)._* . . . . *_2⃣..... SUJJADA BA'ADI:::--- Ana yinta ne duk yayi da aka Qara wani abu acikin Sallah. Ko kuma yayin da mutum ya mance da wata farillah, ko kuma rukuni daga cikin sallar sa.‎ Bayan ya kawo wannan farillar da ya mance, to sai yayi sujjada Ba'adi._* *_YADDA AKE YINTA:- Ana yinta ne bayan anyi tahiya anyi sallama, sai a sake yin wasu sujjadu‎ guda biyu, sannan ayi tahiya ayi sallama._* *(WALLAHU A'ALAM).* *Book 2* 🌤Page 145&150..🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^Girgiza ta yake yi amman shiru bata ce Kala ba kan gado ya azata gaban shi yana bugawa kar dai wani abu ya samu Aneesha. Ruwa ya dauko ya zuba mata ai kuwa ta bude fuskan ta kuka ta kama yi shi kuwa ta bashi tausai sosai Jawo ta yayi ya aza kanta a kan kirjin sa yana laashin ta " I am so sorry na wahalar daki" Jaye jikin ta tayi "Pls meyasa kaki son saka ni a jikin ka nifa ba matar ka bace...?? Jawo ta yayi ya reki ta gam.. Har suna jin nunfashin juna "Me kiki nufi da hakan kada ki manta haryanzu ki matata ce don ban saki ki ba" "Oh pls ka dai na wanan maganar I am not your wife may be kayi mistake ni nifa ina da miji" "Kada ki saki cewa kina da miji idan ba haka ba zan nuna maki hali na" Shiru tayi don bata da Zabe...... **** Ajmal kuwa hankalin shi ya tashi sosai. Har yanzu bai ga zainab ba Faiha kuwa farin ciki fal a fuskan ta daman bata son Zainab ko kadan har Adu'a taki ye Allah kasa ta mutu Ajmal kuwa yayi yawon duniya ama bai ga Zainab ba gida ya dawo ya zauna falo yana kuka Jin an share masa hawaye ya sa ya dago kan shi yana Kallon Aneesha Rungumeta yayi yana kuka kamar wani yaro "Dad meyasa kaki kuka" "Dole nayi kuka banga mom in ki ba na duba ko ina ban ganta ba kuma na kira wayan ta a kashi" Gaban Aneesha ni yayi mugun faduwa kar dai ace wani abu ya samu mom inta Kuka ta fara ye "Pls dad kaji ka nemo man mom bazan iya rayuwa ba sai da ita" Shima din kuka yaki ye ba wanda ki ba wani hankuri a haka suka sha kukan su har bacci ya dauki su... *washe gari* Yarima ya fara falkawa ganin Aneesha a jikin shi ya sa yayi murmushi he really miss her. Ita kuwa bude idon ta tayi ganin ta a jikin Yarima yasa tayi saurin tashi tana Kallon shi shima din Kallon ta yaki ye Kuka ta fara ye "pls ka mai dani gidan miji na dan Allah" "Ba inda zaki je kina nan ki ma dai na wani maganar mijin ki domin ni mijin ki ni" "Wai meyasa baka da hanakali ni? Kana ta kirana da matar ka na gaya maka ni ba matar ka bace don haka ka mai dani gida ko na mai da kai na" Bata jira amsar shi ba Ta tashi ta bude kofa ta fita Shikuwa Kallon ta kwai yaki ye Buga kofa ta kama ye "Dan Allah ku bude ni ina son na bar gidan nan pls " Tana kuka tana magana Buga kofan taki ye har ta gaji da yi Kamar wata munafuka haka ta dawo dakin da yarima yaki ta zauna a kasa tana kuka Karaso wa yayi kusa da ita "Har kin dawo kinan " Cikin muryar tausayi taki magana "Dan Allah ka gaya man amfani zama na anan naga dai ni ba matar ka bace bani da wani Alaka da kai to meyasa zaka kawo ni wanan gidan ka ajiye ni ba tare da izini na ba...?? Reki hanunta yayi "Kada ki soma mai da ni dan iska ni ba wawa bani da zaki ce ba ki gani ni ba bayan cin amanar da kika ye man" Hawaye ki zuba a idon ta "Kayi hakuri wlh bansan ka ba kuma bansan na cuce ka ba tana iya yuwa a baya nayi maka wanda ban tuna...... " Bata kara sa ba tayi shiru Dagowa yayi ya kalle ta "Ki karasa mana meyasa kika ye shiru...?? "Meyasa zan gaya maka kai fa baka da wani important gari ni" Reki mata hanu yayi har tana jin zafi.. "Ouch pls ka saka man hanu ina jin zafi fa dan allah ka saka man hanu" "Ba zanye ba sai kin karasa maganar ki" Shiru tayi bata ce kome ba Jawo ta yayi ya aza ta kan kafar shi yana shakan kamshin jikan ta Ita kuwa sai jayi jikin ta taki ye kuka tana jin ta kai cen kanta da bata ga Ajmal hakin shi ba Har wani yazo yana son iskan fe da ita Kawar mata zance yayi ya daura Hanunshi kan lips inta wanda tunda ta fara magana yaki kallon su Kuka ta fara ye "Dan Allah kada kayi man kome wlh ni matar aure ce " Murmushi yayi "Ae nasan da auren ki shiyasa zanye maki abunda naki so kuma baki isa ki hana ni ba" Kara jawo ta yayi ya fara kissing inta Duk yanda ta so ta kuce baza ta iya ba domin ba za'a taba karfin Namiji da na mace ba Harshin ta ya shiga nima yana ye mata wani sexy kiss Ita kuwa ba abunda taki sai kuka da kuma ta kai cen kanta Hanunshi ya sa ya bude mata zip Ae kuwa gaban ta ya fara faduwa kar dai wanan dan iskan yayi mata fyade....! Gaban ta ni ki bugawa Uku uku ba abunda taki ye a cikin zuciyan ta sai Adu'a Rigar ta ya cire yayi wulgi da ita kallon breast inta yaki wanda rabon shi da su kusan 1 year da yan watanin Hanunshi ya sa yana murza su ganin Bra inda ki jikin ta zata takura shi ya sa ya cire ta yayi wulgi da ita Kuka taki ye tana bugunshi ama ga banza don bai ma san tana ye ba Hanunshi ya aza kan dukiyar fulanin ta yana shafa su sai wani nishi yaki ye kamar zaki Ganin yanda suki tsaye yasa ya dai na kissing inta ya sa lips in shi yana shan nipples inta Ita kuwa ta samu dama ta kai masa cizo Sakin ta yayi tayi sauri ta dauko rigar ta maida Share hawayen ta tayi "Tabas ka cika dan iska ina gaya maka ni matar aure ce shini kaki son akai ta fasikan ce da ni? To bare ka ji ni ba yar iska bace kamar ka" Tashi yayi ya nufa inda taki Ita kuwa sai ja da baya taki ye Da kyar ya ki iya magana "Aneesha Idan baki tsaya ba zan bata maki rai" Zaro ido tayi "Mallam wa ya ce maka sunana Aneesha nifa sunana Zainab shiyasa na gaya maka cewa akan kayi mstk ni may be muna kama da Aneesha ama ni zainab ni suna na dan Allah ka bar ni na koma gidan miji na" Karamen tsoki ya ja ya jawo ta da karfe "Daman nasan zaki ye hakan domin wanan kadan ni daga cikin hali irin naku bayan kun ce amanar mutum sai ku zo ku canza suna kinan har kinye aure Shima din zaki ce amanar sa kamar yanda kika ye man ko" "Pls mallam ka dai na wanan maganar ni bance amanar ka ba kuma ba zance amanar miji na ba domin ina son shi " Shiru yayi don maganar da ta fada tayi mugun bata masa rai Zauna da ita yayi kan kujera ya sa Yagiya ya daure ta rufe mata baki yayi don yasan in ba haka yayi mata ba bazata dai na ba ********* Fatima kuwa tunda Yarima ya tafi ta ki kiran shi ama bai daga kiran ta Hankalin ta ya tashi sosai ta sanar da Mom in Yarima ita ma ta kira shi bai daga ba Ama sai ta ce mata maybe suna busy ni shiyasa bai daga ba A hakan ta koma parth in ta tayi missing in Yarima sosai....!! Wayan ta dauko ta kira Halima Jim kadan kuwa sai gata ta shigo tana shigowa Tayi saurin rungumeta domin tana cikin wani hali gashi ba yarima ba waziri kuma ba Halima Ae kara ta kira ta ko zata samu sauki Ajiyan zuciya tayi wanda Halima ta jiya ta gano ciwa a bukace taki Cikin kunenta ta ce mata "Anan zamu ye ko a daki" Bata ji tana iya bata amsa ba Ta ja hanunta suka shiga daki....... *Yawan comment yawan typing*🤨 *pls share kada ki karanta ki ka dai ki tura ma wasu suma su karanta*😍💋 *lipton girl*💙 [11/3, 2:16 PM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Addu'a Bayan Saukar Ruwan sama* مُطِرْنَا بِفَضْلِ اللهِ وَرَحْمَتِهِ. *Mutirna bifadlil-lahi warahmatih.* *An yi mana ruwa saboda falalar Allah da Rahamarsa.* *Book 2* 🌤Page 140&145..🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^^Gaban shi yayi mugun faduwa har yake jin jiri, da gaske kenan Aneesha tayi aure...? Oh no Kallon shi take yi "Pls meyasa kayi man haka? Ko dai turo ka akayi " Hannunshi ya sa ya kwance ta daga dauren da aka yi mata Ajiyan zuciya tayi domin an daure ta sosai har ya kwanta mata a jiki "Dan Allah meyasa ka kawo ni anan? And pls kai waye" Sai da ya kalle fuskan ta ya wanka mata mare sai da tai kasa. Ta reki kuncen ta "Kai kai "ta reki kuncen ta domin taji zafin maren har a zuciyan ta sai da ta ji shi tunda taki ratuwar ta ba'a taba maren ta ba da kyar ta iya tashi tana Kallon shi Saki maren ta yayi sai da ta kai kasa da karfe ta dago Tana kokarin Ture shi Ama ya saki wanka mata wani mare Kuka ta kama ye "Me nayi maka bawon Allah kaki mare na haka sai kace Jakar gidan ka" dago ta yayi ya mana ta akan bango Tsawa ya daka mata "Kada ki raina man hankali ni zaki nuna ma baki sani ba? bayan cin amanar da kika ye man" Hawaye ni ki zuba a idon ta "Idan na sanka taya zan tambaye ka" "Enough kada ki mai da ni dan iska ae dole kice baki gani ni ba tunda kin ce amana ta " "Haba mallam taya zance amanar ka bayan ban sanka ba" Reki mata baki yayi "Tunda har ki ka cuce ni wlh sai kin gani kuren ki ba zaki fita gidan nan ba kina nan kuma ba wanda ya isa ya dauki ki ba tare da izini ba" "Idan ka gama suratan ka zan iya magana. Bata jira amsar shi ba ta fara magana kamar haka "Wallahi baka isa ka reki ni a cikin gidan nan ba don ni ba yar iska bace sa'an ko na zauna a gidan nan sai mijina yazo ya dauki ni domin yana matukar sona " Hanunta ya reki ya matse ta "Mijina my foot ni zaki ce ma wana maganar ni kuma din meye matsayi na??? Kallon mamaki taki ye masa Anya wanan mutumin yana da hankali kuwa "Listing bana son iskan ce ka wani reki ni nifa ba yar iska bace kamar kai" Tana nuna shi da yatsan ta "Ni kiki ce ma dan iska ko..?? "Eh manah ae abunda kayi dan iska kwai kiyen sa. Ina matar aure zaka dauko ni ka kawo ni gidan ka azaton ka ni karawu ce ko yaya....?? Surutun da taki ye masa ya ishi shi yanda taki fadin matar aure zuciyan shi har zafi taki ye Lips inta yaki kallo bai san lokacin da ya hada nashi da nata ba yana kissing inta Ita kuwa zaro ido tayi Tana turen shi ama a banza Lumshe idon ta tayi ganin yanda yaki kissing inta da yanda shape in jikin sa ya ki and the same felling the same kiss wanan guy wani ni Tabas irin wanan kiss an taba ye mata shi a baya wanda ta kasa tuna ko wani ni yayi mata shi Kanta sai ciwo yaki ye sakin jiki tayi tana kokarin faduwa yayi saurin reko ta yana girgiza ta ama shiru bata ce Kalla ba Oh my god meya same ta.......!!!! *Kuyi hakuri da wanan page na san yayi maku kadan😰insha Allah gobe zanye maku da yawa*😍 *godiya gari ku masu nuna kauna akan wanan littafi ku sani kuna cikin rai na a kullum Allah ya bar kauna*😘😘😘 *lipton girl*💙 *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Addu'a Idan Mutum Ya yi fushi.* أَعُوذُ بِاللهِ مِنَ الشَّيْطَانِ الرَّجِيمِ. *A'oothu billahi minash-shaytanir-rajeem.* *Ina neman tsarin Allah daga shaidan tsinanne.* *Book 2* 🌤Page 190&195... 🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^^^^^^^Da sauri ya fita daga mall in amma ina har sun shiga mota yana kiran sunan ta amma bata ji ba Wani irin takaici ya ji kamar ya buga kanshi da kasa. Aneesha ta karaso kusa da shi "Dad ya aka yi kana kiran mom bata jika ba??? "Ina zuwa 2mnt" Shiga yayi cikin Mall in yana tambaya wanda ki kulla da mall in "Pls ko kasan wanda ya fita yanzu wanda ki tare da wata?? Kallon mamaki yaki ye masa "Pls tell me knwata ce munfe 2 weaks muna niman ta bamu ganta ba yanzu nagan ta da wani pls idan ka san inda yaki zama ka gaya man" "Ohk kana nufin Yarima...??? Mamaki yaki ye daman dan sarki ni"eh shi pls ka gaya man" "Ohk bare na rubuta maka adrees. Ae wanan matar shi ce suna zauni a gidan sarki ga wanan da ka ji insha Allah zaka same shi " Ansa yayi yana kallon paper "Thank you so much ". Hanun Little Aneesha ya ja "Daddy ina zamu je?? "Zamuje gurin mom in ki" Ita kuwa ba karamen dadi tajiya ba suka shiga cikin mota basu tsaya ko ina ba sai gidan su Yarima tun a bakin kofa aka tare su Ajmal yana ta rokon su da su barshi ya shiga ama suka hana shi. Suna cikin wanan maganar little Aneesha ta duka kasa ta shiga cikin gidan.... Kallon gidan yaki tunda taki a rayuwan ta bata taba ganin gida mai girma ba irin gidan su Yarima kallon Parth parth in taki ye rufe idon ta tayi daga bisani ta bude tafiya ta fara ye don tana ji a jikin ta inda ta nufa can mom inta taki.. Bakin kofa ta tsaya tana kallon falon Aneesha kuwa zauni taki a dakin ta, ta buga uban tagumi.... Gaban ta ni ya fadi tayi saurin jeyowa ita kanta bata san lokacin da ta fara tafiya ba fitowa tayi daga dakin ta, tana sauko wa kan steps Little Aneesha kuwa juya wa tayi a tunanin ta tayi mstk in guri cak ta tsaya Aneesha kuwa ta sauko ganin yarinya karama yasa ta karasa kusa da ita Da sauri ta jeyo ganin Mom inta ta fada jikin ta na kuka Ita ma Aneesha kukan taki ye Dago Little Aneesha tayi "Mom meyasa kika barni? Kinsan me i really miss you " Share mata hawaye tayi "I am sorry my dear. Ina Dad inki?? Sai a lokacin ta tuno ta barshi a waje Nan tagaya mata yana waje taja hanunta suka fita Fadawa naganin ta suka zube kasa "Ku barshi ya shigo" Shigowa yayi har parth inta ta kai shi Ita kanta bata san lokacin da ta rungume shi ba domin tayi missing inshi sosai Shima din yayi missing inta Finciko Aneesha yayi da karfe ta fada kan kirjin sa Kallon yarima taki ye wanda ranshi ya bace sosai.... Da kyar ta iya furta Ya... Ri... Ma... "Ya isa bana son jin kome daga gari ki" Kallon Ajmal yayi shima din kallon shi yaki ye Yarima ya bashi Hanu Kallon mamaki yaki ye masa sai kace ba shini ya wahalar da shi ba Hanu ya bashi suka gaisa... "Am sunana Aliyu ama zaka iya kirana da Yarima ba sai ka gaya man sunan ka ba i know matata ta gaya man pls you can sit" Ba musu ya samu guri ya zauna Hanun Aneesha ya ja suka zauna wayan shi ya dauko ya kira khadeeja jim kadan sai gata ta shigo murmushi dauki da fuskan ta Kallon Ajmal tayi "ina wuni bro dafatan ka zo lafiya" Murmushi yayi mata wanda bai san lokacin da yayi mata shi ba "Lafiya qlw na sameku lafiya" "Lafiya qlw" Tana magana tana murmushi "Am baby pls ki ja hanunta ina son magana da dad inta"ya nuna little Aneesha "Ohk my baby angama" Gurin Anessha ta kara sa ta duka "Hi cutie" Ta daga mata hanu A kasalance Aneesha tace mata "Hi Beauty" Dariya Khadeeja tayi "Ae ban kai ki kyau ba" Taja kumatun ta "Muji na nuna maki daki na " Taja hanunta suka fita daga parth din.... Gyaran murya Yarima yayi Ya kara reko hanun Aneesha "Wanan da kaki gani matata ce sunan Aneesha ba zainab " Dago da kan shi yayi yana ye masa kallon mamaki Tashi yayi tsaye "Ban fahimta ba *MATAR KA KO MATATA*?????? "Pls ka kwantar da hankali ka, ka zauna muye magana " Taya zan zauna kayi man wanan zanci "Pls idan kana so mu fahimce juna ka zauna" Baya da zabe dole ya zauna... "Nasan ka kulla man da mata sosai ni kuma ban ye maka adalci ba if possible pls forgive me" Nan ya shiga bashi labare duk abunda ya faru har lokacin da ta bar gida Dagowa tayi tana kallon shi Ita dai bata san lokacin da ta sace masa kudi ba "No gaskiya ban yar da ba Nasan Zainab Bazata taba satan kudi ba domin na zauna da ita kuma na fahimce ta nasan bazata iya daukan kudin kowa ba wata killa dai akwai magana kasa" "Uhmm. Bazaka gani bani yanzu zamu taimaka mata gurin dawo da hankalin ta idan ka bani hadin kai ama ka sani bazan bare ta koma gari ka ba i am really sorry " Ajmal kuwa bai san lokacin da hawaye suka fara zuba masa ba a ido takai cen sa Dayan matar shi ta cuce shi dayan kuma matar wani ce ya zai ye??? Shi ki tambayar kan shi haki ka yana son Zainab sosai Kallon Ta yayi "Meyasa baki gaya man gaskiya ba meyasa kika boye man? Meyasa baki gaya man cewa ba zainab ni sunan ki ba kima baki san ki wacece ba? Meyasa baki gaya man wadanan basu ni iyayen ki ba tsinto ki sukaye??? Why kika boye man kin san irin zafin da naki ji yanzu??? Bata san lokacin da ta fara kuka ba "Kayi hakuri Daddyn Aneesha naso na gaya maka Allah ni a bai kadar ta na gaya maka ba ama har a rai na nayi niya" Yarima kuwa sun bashi tausai sosai Share hawayen shi yayi "Na dauki duk abunda ya faru akan kadara ce. Zan jira har lokacin da kika tuna kome in har da gaski din ki matar shi ce ama ka sani idan har ba matar ka bace to wlh sai na dauki ta domin ina son ta sosai " Murmushi yarima yayi "Insha Allah bazaka samu damar dauki ta ba" Tashi yayi tsaye "Ni zan wuce " "Aa nasan ba'a garin nan kaki ba and thank you da ka fahimce ni pls ka karbi wanan alfarma tawa ka zauna anan har lokacin da zata tuna in ya so sai ka wuce" "No ba kome ba sai na zauna ba" "Pls mana kada kayi man haka shi zai sa nasan ka dauki kome akan kadara ce pls " "Ohk ba damuwa" Aneesha kuwa ba karamen jin dadi tayi ba....... Iso yayi masa har inda zai zauna yarima ya dawo gurin Aneesha Kallon shi taki ye idanun ta sun canza kalla "Yarima kayi hakuri ni dai bansan lokacin da na cuce ka ba. Ban masan me zan ce maka ba i am really sorry" "Kada ki damu" "Pls zan iya ganin Aneesha???? Ya daga mata kai Tare suka fita ya kai ta dakin Khadeeja Koda suka je gaba daya sun lalata dakin khadeeja sun dafa indomie ko ina kaca kaca Kallon dakin sukiye Sukuwa basu ma san sun shigo ba Little Aneesha sai dukan khadeeja taki ye da pillow tana ye mata gwallo Aneesha bata saan lokacin da hawaye suka zubo mata ba ta fita dakin Yarima ya beta daga baya "Lafiya kiki kuka??? "Ba kome, kwai ina jin tausan Aneesha ni ta saba dani kuma yanzu zamu rabu " Hanunshi ya aza kan nata "waya gaya maki zaku rabu kuna nan ba wanda zai raba ku zanye magana da Ajmal" Rungumeshi tayi "pls ka taimaka min kayin man wani abu wanda zai sa na tuna baya" "Ki kwantar da Hankalin ki a sanu zaki tuna kinje" ******** Faiha kuwa kullum cikin yawo taki ye Zauni taki tana da wayan ta messg ya shigo "Haba baby taya zaki ce mu hadu yanzu ina mijin naki" Dan karamen tsoko taja kamar yana ganin ta "Kaman ta da wancan sha-shan ni dai ina bukatan ka pls kazo lagos " "Uhmm kin manta dukan da na sha??? "Mtswww kai fa cika tsoro sai kace ba namiji ba " Nan ta. Gaya masa abunda ya faru Ya washe hauru... "A wani guri zamu hadu? Ina lagos" "Kana lagos me ya kawo ka? Ya akaye kasan ina nan" "Baby na ki manta da wanan ki zo yanzu ina bukan ki" "Ohk gani nan zuwa ka turo man adrees" Tashi tayi ta dauko Hijab inta Inna ta kallon ta taki ye "Ki kuma Hajiya ina zaki ji ni??? "Inaa ba nisa fa zanje ba gurin Amina zanji kinsan tunda nazo banji gurin ta ba kuma ban sani ba ko cikin satin nan zan koma Abuja" ", eh hakane to. Ina gaida Mamar ta" Ohk tace ta fita daga gidan abun hawa ta. Tara bata tsaya ko ina ba sai gurin sa Receiption ta tsaya aka gaya mata room number ta na zuwa ta bude kofa daya ki abude taki tana shiga ta rufe Ajiye jakan ta tayi shi kuwa kwance yaki kan gado daga shi sai dan karamen towel gurin sa ta karasa ta kwanta kan jikin shi.. Wani dogon nunfashi Taja domin tayi missing in turaranshi Hanunshi ya aza kan kugun ta "My baby har kin karaso" Murmushi tayi "Ae dole my dear yana son gani na ae dole na zo " Lips inshi ya hada da nata yana kissing ita ma din kissing in shi taki tana shafa jikin shi Hanunta ta saka tana murza niplles insa shikuwa sai wani nishi yaki sabon zaki.... Nan suka fara lalacen su sai da suka gaji ya sallemata ta koma gida...... *****" Ajmal kuwa tunda ya koma bangaren sa tunani kwai yaki ye hawaye ni ki zuba a idon shi . Shikan sa yana mamakin yanda yaki kuka. Jin laushin hanunun da bazai taba manta wa ba ana goge masa hawaye yasa ya dago fuskan shi Aneesha ya gani.... Murmushi karfin hali yayi mata "Meyasa kaki kuka? Kasan hawayen ka yanda suki da daraja kuwa meyasa kaki son zuba man da hawaye" Kara dago wa yayi ya kalleta a karo na biyu "Ki dai na wanan maganar kada ki manta ki matar aure ce" "Har yanzu ni matar ka ce " "Pls ki dai na wanaan magana " "Ohk Ina Hajiya??? Ranshi ni ya bace don baya son tuna wa da ita ko kadan... "Na mai da ta gidan su" Kallon tambaya taki ye masa "Gida kuma Allah kasa lafiya?? Gaya mata yayi abunda ya faru Ta tausaya masa sosai Faiha tayi halin banza Karasa wa tayi kusa da shi tayi masa kiss a kunce "Pls ka dai na kuka ina jin zafi har a zuciya na" Murmushi yayi "Thanks ina Aneesha??? "Tana gurin khadeeja ko na kai ka a can? Ya dag mata kai don bai ji zai iya yin magana ba... Tashi sukaye suka nufi gurin khadeeja dakin ta kaca kaca sai wasan su sukiye khadeeja ta dauko wayan ta suna photo na da Littel Aneesha "Wow cutie kin ga yanda ki kayi kyau.... " "Beauty ae kin fi ni kyau" "Wani ni rufa man asire ae idan na kai kyaun ki ba zata yi kyau ba domin zan ye abubuwa da yawa " Karasawa tayi kusa da ita "kamar me kinan....?? "Am kamar idan zanye aure sai na zabe miji mai kyau " Dariya suka saka su biyu... Ajmal yayi gyaran murya da sauri Khadeeja ta gyara zaman ta, Ta sunkuyar da kan ta kasa Little Aneesha kuwa sauko wa tayi kan gado ta rungume dad inta "Dad Beauty tana da kirki sosai kamar Mom kasan me ta dafa mana indomie mai dadi uhmm.. Yummy.. Kuma tunda zu taki wasa da ni" Kallon khadeeja yayi wada kan ta yana kasa "Thanks for the care" Bata iya ce masa kome ba Suka fita aka bar daga khadeeja sai Aneesha.... Aneesha ta karasa kusa da ita "Aneesha is a cute baby nima haka na zauna da ita za dadi in gaya maki " Murmushi tayi "Hakane fa Aunty duk naji ta shiga rai na sosai" Tashi sukaye su da kansu suka gyara dakin... Daga bisani ta koma gurin Yarima Yana zauni kan gado yana dana system insa Zaunawa tayi kan kujera "Yarima na na tambaye ka manah," Dagowa yayi ya kalle ta ya ajiye system insa ya kara so kusa da ita... "Meki ka kira ni da shi....? "Yarima na" Murmushi yayi "kin fara tuna wasu abubuwa" Kiss yayi mata a goshi.. "Ina jin ki meye tambayar " "Wanan da mom ki fadin matar ka ce da gaski din matar ka ce??? Dogon nunfashi yaja don bashi da amsar da zai bata "Ni kai na abun yana daure man kai meyasa mom tace ita matata ce ni bansan lokacin da mukaye aure ba" "Uhmm duk yanda akaye wanan Matar akwai wani abu tatare da ita ina ji a jiki na tana ina? Ina son ganin ta wata killa zan iya tuna wani abu" Fatima kuwa tana jin haka gaban ta ya buga ta san idan ta tuna kashin ta ya bushi dole gobe ta koma gurin boka. Tayi saurin barin gidan ta nufi gidan su. Jawo Aneesha yayi ya kwantar da ita kan kirjin sa har tana jin yanda hearth insa ki buga wa Lumshe ido tayi kamar mai tunanin wani abu Shikuwa yana wasa da gashin ta Wani dadi taki ji wanda ita kan ta bata san yanda zata fasara sa ba. Dagowa tayi ta kalle shi a kasalance Shima din kallon ta yaki ye yana kallon lips inta. "Kasan me? "Aa sai kin fada" "No bashi kwai" "Meyasa kuma kika ce abar shi" "Saboda ban san ta yanda zanyi maka bayani ba nima abun yana daure man kai sosai" A kasallance ya ki kallon lips inta yanda taki maganana yasan in ba kissing inta yayi ba bazai samu natsuwa ba Kara jawo ta yayi Ya fara kissing inta A tare suka lumshe ido domin dukan su wani dadi ya ratsa su Cikin salo yaki kissing inta Ita kanta bata san lokacin da ta fara kissing insa ba domin tana jin dadin lips insa haka taji jin su kamar sweet Rufe idon ta tayi gam Ganin taki wani yana kissing inta ita kuwa tana ture shi Da sauri ta bude idon ta ta jayi bakin ta tana tunani "Lafiya? "Am. Ka taba kissing dina na kama dukan ka ina ture ka ama duk da hakan bakan dai na ba" Dariya ya kama ye "Yes ya akaye kika tuna" Murmushi tayi "somethimes ina ganin wani abu wanda ban san yanda zanyi maka baya ni ba" Jawo Hanunta yayi suka shiga toilet Kallon Toilet in taki ye ama bata tuna kome ba Hanunta ya jawo "Kinga lokacin da kina amarya anan nace kiyi wanka har nace idan baki ye ba zanyi maki da kai na kika ce na fita zaki ye" Murmushi tayi "Ni kuwa ba'anan naki ye ba sai dai na zuba ruwa a bucket na watsa don ina jin tsoron shi Kallon ta yayi "What... You mean duk wanka da kiki ye a bucket kiki ye" Ta daga masa kai.. Dariya ya kama ye har kasa Kallon shi tayi "meyasa ka cika dariyan k'ita kuma sai ka kai sa" "Ki dince you are verry funny" "Ko me dai zaka ce najiya" Tashi yayi sorry. Fita tayi daga Toilet ya bita da baya Kwanta wa yayi kan gado bacci naki je. We talk tomorrow ya ja blanket ya lulube Ita kuwa abun ya bata mata rai sosai... Ajmal kuwa kwance yaki kan gado ba abunda yaki ye sai aikin kuka hawaye ki zuba a idon shi Shi kan shi yana tausaya wa kanshi ya tashi biyu babu Ama ya zai ye dole ya dauki kadara Allah, Allah kasa hakan zai fe zama alkaire a gare shi. A hakan bace ya dauki shi ............. Asuba ta gari........ *Tofa ko me zai faru gobe*😔 *muje zuwa fans yanzu aka fara*⛹🏻‍♀ *lipton girl*💙 [11/21, 8:31 AM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Addu'a Ga Wanda Yayi sabon Aure* بارَكَ اللَّهُ لَكَ، وَبَارَكَ عَلَيْكَ، وَجَمَعَ بَيْنَكُمَا فِي خَيْرٍ. Barakal-lahu lak, wabaraka 'alayk, wajama'a baynakuma fee khayr. Allah Ya sanya albarka a gareka, yayi maka albarka kum aya hada tsakaninku da alheri. *Book 2* 🌤Page 190&195.🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^Tunda ta shiga mota ba abunda taki ye sai aikin kuka... Yarima kuwa yana kallon ta tana kuka ama bai lalashi ta ba Ita kuwa a wanan lokacin ba wanda taji ta tsana irin Yarima... A hakan har suka isa airport bayan an gama masu binciki suka shiga cikin jirgi Tunowa tayi lokacin da suka ye tafiya tare da Ajmal wani murmushi tayi wanda bata san lokacin da tayi shi ba...... Ajmal kuwa kwance akan tie-tie duk wanda yazo sai dai ya kalle shi ya wuce domin yanzu duniya ta lalace daga taimako a saka ka cikin masifa ga Ajmal jini yana fita a jikin shi nufashi kwai yaki ye ama kome baya iya ye **** Wai ina abokina ya shiga ni har yanzu ba labaren sa Wayan shi ya duba yaga location in da ya tura mashi motar shi ya shiga ya nufi gurin... ganin motar Ajmal abun ya bashi mamaki sosai parking yayi yana dube dube hango abokin Na shi a kwance jini yanq fita a jikin shi Yayi saurin karass wa kusa da shi "Subuhalilah Ajmal meya same ka? Waya ye maka wanan aiki???? "Ya tafi da ita.. Dan Allah ka tai maka ka mai da man ita ba zan iya rayuwa ba sai da ita " Da kyar yaki magana Saurin daukan shi yayi ya saka shi a mota basu tsaya ko ina ba sai Asbt.... Nan aka fara bashi taimakon gagawa da kyar aka samu aka tsaida jini ya samu rauni da yawa yana falkawa yayi ma Doctor magana akan a sallame shi baya iya zaman Asbt gashi zai je ya amso matar shi wanda bai san a wani gari zai kai ta ba........ Da kyar ya iya tashi yana ye ma abokin nashi godiya gidan shi ya kai shi ya ajiye shi yana shiga cikin gida haka kwai yaji gaban shi yana faduwa Tsintar kan shi yayi ya nufa dakin faiha a ranshi kuwa ya ce Yasan bai kyauta mata ba rabon shi da dakin ta har ya manta yanzu dan ya samu rauni zai je gunta kawar da wanaan zancin yayi ya bude kofan daki Da sauri ya ja baya yana furta "Hasbunallahu wani'imal alim allahuma ajirni fi masibati. Yana nuna Faiha Wada kuwa bata masan ya shigo ba dukan su sunfa da duniyar dadi Shikuwa ba abunda yaki ye sai shan brest inta Da karfi ya daka mata tsawa faiha Jeyowa tayi ganin mijin nata ama ko kadan bata ye na dama ba cigaba da abunda taki ye tayi Da kyar ya karasa kusa da ita duk da yana cikin ciwo ya finci ko ta wanka mata mare yayi sai da ta kai kasa "Ashe daman cin amanar da kiki ye man kinan? Ki rasa inda zaki ye iskanci ki sai a cikin gida na? Shikuwa saurayin nata yana ganin haka yayi sauri ya saka kayan shi ta baya yabe ya gudu Ajmal kuwa yana ye ma faiha fada... Kallon shi takiye daga saman sa har kasan sa "Dan Allah mallam ya isa bana son iskanci banza na san tsiyar da kaye kafin ka aure Zainab...?? "Ba abunda nayi kuma ko da nayi da niyar aure ni kifa? Da auren ki kina aika ta izina wanan wane irin abu ni" Mtswww taja tsoki ta shiga toilet Shikuwa binta yayi da kallo yana jin haushin ta ba zata ma tambaya ya akay samu wanan raunin ba fita yayi dakin ya kwanta dakin shi Aneesha ce ta shigo dakin shi da gudu ta hau kan shi wata yar kara ya saki ouch Sai a lokacin ta kulla da raunin sa "Dad meya same ka? And ina mom? Girgiza mata kai yayi Kuka ta fara ye "Yanzu dad shikinan na rabu da mom" Da kyar ya iya tashi ya rufe mata baki "Baki rasa mom in ki ba nima ban rasa matata ba ki bani wani lokaci zata dawo gariki insha Allah " Ohk Dad Allah ya baka tafiya Ta fita daga dakin Shikuwa ba abunda yaki tunawa sai halin da ya tsence Faiha.. ******** Yarima kuwa suna isa alreaey fadawa suna jiran su kallo daya zaka ye ma Aneesha kasan cewa ta sha kuka cikin mota ya saka ta Ita kuwa gaban ta sai bugawa yaki ye kar dai ace yanka ta zai ye Jeyo wa tayi tana kallon shi da kananan idanun ta "Dan Allah kayi hakuri ka mai dani gurin mijina kada ka yanka ni ina son na karasa rayuwata a cikin duniyar nan " Shikuwa bai ji dadin yanda taki wanan magana ba agaban fadawa ba Gurin kunenta yayi mata magana "Idan bakiyean shiru ba wlh zanye maki kiss yanzu kuka ba ruwa na da wadanan mutanen kinga ki zaki je kunya" Ae kuwa kamar wada aka saka ma zip a baki bata saki yen magana ba har suka isa Get aka bude masu suka shiga fadawa sai gaidasu sukiye Ita dai bata son irin wanna gaisuwa gashi Yarima ko kallon su bai ye ba suma din sunye mamaki ko da yaki bazasu ye mamaki ba tunda sungan shi da gimbiya Aneesha ko ina ya ganta oho...... Tuni labare ya kai ga kunen mai martaba Yarima ya dawo da Gimbiya ran mai martaba ya bace sosai domin har yanzu bai manta da abunda tayi masu ba.... Yarima kuwa gurin mai martaba ya fara isa sunkuyar da kan sa yayi kasa shi kan shi yaga ran mai martaba ya bace.... "Am ina mai bada hankuri Allah ya huce zuciyan ka na maida matata bata re da izinin ka ba " Shiru yayi dai baice kome ba. Zainab kuwa kallon mamakin taki ye ma yarima Ko ba'a gaya mata ba ta san dan mai martaba ni "Ama... Yarima yayi saurin reki mata hanu "Aye ma matata afuwa tayi da na sani abunda ta aikata kuma tayi alkawarin zata gyara" "In har haka kaki so to na amince da hakan sai ka sasanta maganar ka da ita zaku iya tafiya " Jeki ba kware suka tashi suka fita Waziri kuwa duk abunda akaye baya nan bai san abunda aki ciki ba..... Yarima kuwa ya ja hanunta suka nufa parth in shi Hanunta ta jaye da karfe "Wanan wane irin iskance ni zaka kawo ni nan gidan??? Ka dauki ni ka kai ni wani gida yanzu ma haka ka kawo ni wanan gidan me hakan ki nufi" Jeyowa yayi ya kalle ta a kasallanci "Ko dai ki shigo ku kuma na dauki ki " "Me kaki nufi da hakan ni fa ba inda zanje don ni ba karuwar ka bace" Bata karasa wata magana ba ya dauki ta cak ya fara tafiya A lokacin da Fatima ta fito a cikin dakin ta ganin Aneesha a hanunshi yasa gaban ta ya buga "Wanan yarinya daman ba ta mutu ba? Nashiga ukku yanzu ya zanye nasan magani na ya riga da ya kare i think in boye kwai don da zaran yarima ya ganin zai kashi ni don wacan matar nasan sai ta gaya masa kome " Da saure ta samu guri ta labe Su kuwa suka shiga cikin daki..... *Keep flowing*⛹🏻‍♀ *lipton girl*💙 [11/21, 8:31 AM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* Idan dayanku ya auri mace, ko ya sayi bawa mai hidima, sai ya ce; اَللَّهُمَّ إِنِّي أَسْأَلُكَ خَيْرَهَا، وَخَيْرَ مَا جَبَلْتَهَا عَلَيْهِ، وَأَعُوذُ بِكَ مِنْ شَرِّهَا، وَشَرِّ مَا جَبَلْتَهَا عَلَيْهِ. Allahumma innee as-aluka khayraha wakhayra ma jabaltaha 'alayh, wa-a'oothu bika min sharriha washarri ma jabaltaha 'alayh. Ya Allah ina rokon Ka laherinta da alhrin da Ka dabi'antar da ita a kansa, kuma ina neman sarinka daga sharrinta da shaarrin Da ka dabi'antar da ita a kansa. Idan kuma ya sayi rakumi, to ya kama tozon rakumin ya fadi kwatankwacin wannan (addu'ar). *Alhmdl Alhmdl Alhmdl*💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *I am happy so happy this morning and the reason is*😄😄😄😄😄 *guess what fans* 😄😄 *i am so joyful is because I am +1 today.* 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻♥♥😍😍♥♥ *Happy birthday to me*.♥♥♥♥💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💋💋💋 *Gruop in matar ka ko matata naji dadin comment in ku sosai Allah ya bar kauna*♥🤝🏻 *Book 2* 🌤Page 195&180..🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^^^^^^^^^^^Suna shiga daki ya ajiye ta akan gado Kallon dakin taki ye ganin kamar ta taba zuwa a gidan tana ganin kome dangani da dakin da kuma wanda kiye mata magana ama bata ga fuskan shi ba Reki kanta tayi domin yana ye mata ciwo.. Yarima kuwa yana ajiye ta ya fada bathroom ya watsa ruwa gaba daya ya manta da wata Fatima Fito wa yayi daga shi sai towel a jikin shi Zainab naganin haka tayi sauren rufe fuskan ta "Meye haka mallam? Ama kasan da cewa ba kai kadai ni a cikin daki ba da zaka fito a hakan ko ka manta ni matar aure ce kar fa ka manta i am not your wife" Karasawa yayi kusa da ita ya zauna hanunshi yasa ya jaye mata hanun da ta sa ta rufe fuskan ta Kallon fuskan ta yaki ye ita kuwa ta rufe idon ta gam Duk da idanunta a rufe suki tana jin irin kallon da yaki ye mata domin har nishin sa tana ji Kokarin tashi taki ye yayi saurin jawo ta ta zauna kan kafar shi.. "Kina jin kunya ni gani na a hakan? "Pls ka ma dai na magabar kunya ni ba muharama ka bace da zan kalle ka pls ka saki ni zan koma gurin mijina Allah ka dai ya san a wani hali yaki yanzu gashi kayi masa dukan tsiya " Shiiiii ya aza hanunshi akan lips inta Kara jawo ta yayi ya kwance. mata dankwalinta Hanunshi ya aza kan fuskan ta yana shafa wa Kallon tambaya taki ye masa "Wai kai wane irin maye ni? Nagaya maka i am married meyasa bazaka rabu dani ba ana dole ni kuma nagaya maka ni matar aure ce" Ganin ba tsayawa zataye da surutun ta ba yasa ya hada bakin shi da nata yana kissing inta Wani irin Hot kiss yaki ye mata Ita kuwa lumshe idon ta tayi tana kokarin tena wani abu Shikuwa yaji dadin lips inta ta fada duniyar dadi... Hanunshi ya saka cikin rigar ta yana laluben brest inta Wani nishi ta saki Fatima kuwa tunda ya fara kissing inta taki kallon su ranta a bace Yarima ya raina mata da wayo ita bai damu da yayi amfani da ita ba ko kadan sai dai idan ta nima ama ynz daga dawo wan Anesha har ya fara Kuka ta kamaye ta fita dakin da gudu Ganin idan ya tsaya laluba brest inta zai wahala ya sa ya cire mata riga dukiyar fulanin ta ya bayana Kallon su yaki ye ya aza hanunshi kan brest inta lumshe ido yayi wani irin laushi ya jiya ya fara matsa mata breast lips insa ya daura ya fara kissing gurin cibiyar ta ya kai Da kyar ta iya cewa "Dan Allah yarima kayi hakuri kada ka manta ni matar aure ce ba zan aikata zina ba saboda son ranka ba dan Allah ka mai dani gurin mijina ko wani hali yaki ciki" Dagowa yayi ya kalle ta "yau nini Yarima? Ba Yarima na" "Haba mallam meyasa bazaka fahimce ni ba nagaya maka ni ba matar ka bace killa kaye kuri ni" Shafan jikin ta ya kamaye "Ko zan manta kome bazan manta jikin ki ba" Marairaice fuska tayi "Dan Allah ka fahimce ni ka bani aron hankalin ka ina son inye maka bayanin ko ni wacece na gaji da wanan abun" Turo baki yayi "bana bukatan bayanin ki" Bai jira ta karasa wata magana ba ya jaye ta ya saka kayan shi ki shirya zamuje gurin Mom don bata san kin dawo ba.... Fatima kuwa tana fita ta fada gefin mom sai kuka taki ye ta gaya mata Yarima ya dawo da Aneesha ko yanzu zata cuce shi ni ta wuce Mom kuwa ranta ya bace don ta san wahalar da dan nata ya sha jan Hanun Fatima tayi ta nufi parth in yarima Fatima ku a ranta tace "wanan wawuyar tsohuwa to meye na jan hanu na baki san bana son hada ido da Aneesha ba don nasan zata tona man asire" Jan Hanun Aneesha yayi suka nufi hanyar fita karo sukaye da mom ranta a bace shi kan shi ya fuskan ce hakan. ***** Ajmal kuwa ba abunda yaki tunani sai abunda idon shi ya gani masa Shi Faiha zata cuta kuma ba wani dana sani a ciki Wayan shi ya dauko Ya tura mata messg kamar haka zanye tafiya nan da 1 weak idan kinje zaki iya zama ki zauna idan baki iya ba ki wuce gurin iyayen ki Yana tura mata messg ya ta shi ya tita daga gidan ita kuwa taga fitan shi dadi tajiya tace sakarai kwai wayan ta ta dauko ta kira kwarton ta da yaki bashi da imani ko daya ya yarda yace mata gashi nan zuwa jim kadan sai gashi yazo Yana zuwa suka shiga daki tun a bakin kofa ta fara kissing in shi "Kasan me i real miss u jiya bangama jin dadi na ba sai ga wancan sakaran ama ynz ae anan zaka kwana don sai na gaji" Murmushi yayi ya cigaba da kissing inta dukan su suka cire kayan da ki jikin su suka fara shashan cen su bude kofa akaye Dukan su suka mai da kallo ga kofar ganin Ajmal abun ya basu mamaki sosai Shikuwa lock ya sa ya shigo da blet a hanun shi "Waton dana ce maki zanye tafiya shine har kin kira shi ko. Kai kuma da yaki dan iska ni kai shini kazo kuma gidan matar aure zanye maganin ku" Ae kuwa ya fara bugun shi ba abunda ya kai sai kuwa gurin Faiha ya karasa ya fara bugun ta in ya buge ta ya buge shi kuwan su dai kaki je sai da yayi masu lagas sa'an ya saka key ya rufe su fita yayi ya dawo dauki ni da ruwan zafi ya zuba ma karton ta Wata kuwa ya saki domin ruwan tafasa shi ni Murmushi mugunta yayi "kaga yanzu sai kaje kayi lalace da wata matar aure in banda kuna yan iska zaku zauna kuna cin amana ta ki kuma wlh baki isa ba zanye maganin ki ka tashi ka fita in ba haka ba na kashi ka" Ranshi ba karamen tashi yayi ba tunda taki da Ajmal bata taba ganin fushin shi ba sai yau Dakin shi ya shiga ya bashi jalabiya naye maka wanan tai maku saboda musulunci zaka iya saka wa wlh wlh wlh ka saki dawo wa gidan nan kashi ka zanye Haka ya tashi ya fita da kyar yaki taka wa ita kuwa gurin ta ya karasa tana ja da baya Wanka mata mare yayi ta dago Kai kai ni zaka mara Ya kara mata wani sai da ta kai kasa Dagowa tayi tana kuka "Haba baby" Ya kara wanka mata wani maren "Kada ki kuskura ki saki kira na da baby wlh in bahaka ba zan cire maki wanan bakin" Shiru tayi tana kukan zuce Kayan ta ya dauko mata ba ko kunya ta fara saka wa hanunta yaja tana kuka tana begging insa.... Dakin Aneesha ya shiga ya jawo ta Ita kuwa mamaki taki ye meyesa mom taki kuka kuma dad bai damu ba ita dai bata tambaya ba ta shiga cikin mota ya saka Faiha rufe gida yayi basu tsaya ko ina ba sai Airport Gaban ta ya fadi kar dai Ajmal gida zai mai data Kuka ta fara ye "i am really sorry wlh tsausaye ni" "Ya isa bana son jin kome daga gari ki. Kin ye wasa da damar ki don haka kiye man shiru " Bata ce kome ba har aka gama scaning in su suka shiga jirgi Aneesha kuwa bata wani jin dadi ba lokacin da sukaye tafiya da mom zainab yafi dadi ama yanzu kowa ya daure fuska ita ma ta daure tata... Zuwa karfe 3;00pm suka sauka a garin lagos............ Suna sauka suka shiga motar daman yayi waya da wani an tana da mar su da mota Shiga suka ye ba wanda yace ma wani k'alla Aneesha kuwa sai kallon mamaki taki ye masu Ba su tsaya ko ina ba sai wani gida Gaban Faiha sai faduwa yaki ye Karamin gida ni mai daki biyu Suna dai da rufan asire shiga sukaye har kasa ya duka ya gaida iyayin Faiha Kallon mamaki suki ye masa don tunda aka haife Aneesha basu zo ba sai yau Allah kasa lafiya... Gyaran murya yayi "Inaa na san zakuye mamakin ganin mu am kada ku damu ba abun tayar da hankali ni ba daman faiha ce tayi kewae ku shini na kawo ta" Dagowa tayi tana kallon shi kallon mamaki taki ye masa..... "Ah to madallah ae mun dauka wani laife tayi" Fadan inaa ta Dukan su suka kalle juna Hanunshi ya saka cikin arjihu ya dauko bandir in 1k guda biyar yace su saye goro Sunje dadi sosai Daga bisani yayi masu sallama ya fita da sauri faiha ta beyo shi "Haba baby meya sa zaka bar ni anan " Aneesha ya saka cikin mota "Na farko ni ba baby ki bani and zaki iya zama anan har lokacin da kiki so na saki saki biyu nasan zakiye mamakin banye maki ukku ba Allah ya hana yen saki uku a rana daya shiyasa zanye maki biyu abunda ya sa ban gaya ma iyayen ki abunda kika ye ba saboda ko wadana iyayee basa so suje abunda kika aika don haka ya rage naki kisan irin karya da zaki ye masu Aneesha kuma ni zan tafi da ita kada ki kuskura ki ce zaki gurin ta.. And kar ki saki nuna man wanan kazamar fuska ta ki idan ba haka ba zan kashi ki" Bai jira amsar ta ba ya shiga mota ya wucee fuuuuuu.... Faiha kuwa kasa ta kai tana kuka za ban tausai.......... ***** "Mom yanzu zamu ji gurin ki ama ya akaye naga ranki a bace? "Yarima har zaka iya yanki hukunci ba tare da ka sanar dani ba? "Mom pls kiye hakuri yanzu nan zanji na sanar daki " "Ba wani " "Meyasa zaka mai da wanan macuce ka manta da matar ka ni??? Kallon mamaki yaki ye mata "Matata kuma? Ae naga Aneesha ita ka dai ce matata" Karamen tsoki taja ta jawo hanun Fatima ita kuwa ta sunkuyar da kan ta kasa bata son Aneesha taga fuskan ta Murmushi yayi "Haba mom wanan wane irin wasa ni kima kinsan ae bamuye aure ba kin dai ye man magana akan cewa na aure ta nace maki ba zan iya auren ta ba don na dauki ta a matsayen frnd dita kuma yanzu kiki kawo man da wanan zance" Reki baki tayi "eh lalai yarima waton rainin hankalin na ka ya kai har dani kaki rai na ma hankali ko? To bare kaji bazan amshe wanaan amatsayen matar ka ba wanan ita ce suruka ta ko kana so baka so" Shafa sajin sa yayi yana wani murmushi na takai ce "Pls mom try to undestand me i really love Aneesha ba zan iya ye mata kishiya ba duk da nasan ta ce amana ama stil i love her" Aneeshaa kuwa dago wa tayi tana kallon shi ita gaba daya abun ya daure mata kai Yarima yace yana sonta sa'an wanan mom inshe tana maganar yayi aure to wacece ya aura? Karasawa tayi kusa da Fatima tana kokarin ganin fuskan ta hanunta tasa tana kokarin daga mata fuska Da sauri mom ta ture ta sai da ta fadi kasa "Kada ki kuskura ki taba man suruka macuce ya azaluma kwai" Yarima kuwa tada Aneesha yayi "Haba mom meya yi zafi haka meyasa kiki so ki taba man rayuwa ta kinsan fa i really love her " Aneesha kuwa kuka ta fara ye don ta rasa abunda zata ye Hanunshi yasa yana goge mata hawaye Fatima kuwa kukan munafuce ta fara ye Mom kuwa ranta ya bace sosai Jawo yarima tayi ta wanka mashi mare tass tass kaki ji...... *Tofa abunda ba'a taba ye ma yarima ba yau ya sha mare akan fatima muje zuwa*⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀ *kuyi hakuri da wanan page kunsan yau muna cikin bedirin buk*💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *lipton girl*💙 [11/21, 8:31 AM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* Addu'ar Saduwa Da Iyali: بِسْمِ اللهِ اللّهُمَّ جَنِّبْنَا الشَّيْطَانَ، وَجَنِّبِ الشَّيْطَانَ مَا رَزَقْتَنَا. Bismil-lah, allahumma jannibnash-shaytan, wajannibish-shaytana ma razaqtana. Da sunan Allah. Ya Allah! Ka nisantar da shaidan daga garemu, kuma ka nisantar da shaidan daga abin da Ka azurta mu da shi. *Yau dole na taka rawa💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻❤💃🏻irin Wanan kauna haka💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻ina godiya sosai kun saka ni cikin farinciki family, friends, fans duk Ina godiya da whishes Inda kuka ye man Allah ya bar kauna*😘😘😘😘😘 *Wanan page nakuni masoyana na asali*💋💋💋💋♥♥♥♥😍😍😍💃🏻💃🏻💃🏻❤❤❤ *Book 2* 🌤Page 185&190..🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^^^^^^^^^Dagowa yayi da idanun shi da sukaye ja sosai reki kumcen shi yayi domin yana jin zafi sosai Tunda mom ta haife shi bata taba daga hanunta ta mare shi ba sai yau kuma akan wata kallon Fatima yayi ranshi a bace da karfe ya jawo ta ya daga hanunshi zai mare ta "Kar ka kuskura ka mareta Idan ba haka ba zan tsini maka wlh" Jikin shi ni yayi sanyi kallon mom in shi yaki ye Sakin Hanun Fatima yayi ta koma gefi tana rufe fuskan ta "Mom ni zaki tsinewa akan Fatima?? "Ka gwada ka gani wlh zan tsini maka Indai akan Fatima ni" Aneesha Kuwa karasawa tayi kusa da Fatima "Ki kuwa baiwar Allah meyasa kika hada da da uwar shi?? Ja da baya taki ye ita kuma tana kokarin ganin fuskan ta Ture Aneesha tayi ta fadi kasa Kara ta saki da sauri yarima ya jeyo "How dare u touch my wife" Har zai mareta ya tuna da maganar mom reki hanunshi yayi yana mai jin takaice Ita kuwa tashi tayi "Meya sa kiki boye fuskan ki? Da sauri ta karasa kusa da ita daga mata fuska Tuni idanunta suka canza Nina Fatima taki ye ki...... Yanki jiki tayi ta fadi kasa..... Yarima yayo kanta yana girgiza ta Fatima kuwa jikin ta ya fara rawa tasan asirin ta ya tuno Yarima kuka ya faraye kamar wani yaro mom taga ji tausan shi da yaki ranta ya bace taja hanun Fatima suka bar parth din.... Shikuwa daukan ta yayi ya kai ta Daki wayan shi ya dauko ya Kira likita....... ****** Ajmal kuwa tunda suka shiga cikin mota bai ce kalla ba shi abun ya daure mashi kai sosai Aneesha kuwa ta gaji da zaman shiru ama ya zataye Hotel suka isa Ajmal ya kwanta kan gado ba abunda yaki tunawa sai zainab insa yana dana sanin auren Faiha don auren irin su ba karamen tashin hankali ni ba.... ***** Likita na zuwa ya fara duba ta "Dr. Lafiya yh jikin nata??? Kallon shi yayi ta tashi ta nufe kusa da shi "Kasan i am your friend idan zaka tuna ko lokacin da tana Amarya na baka shawaran akan ka daga mata kafa ko yanzu zan baka shawara game da abunda ki damun ta" Kallon mamaki yaki ye masa "Meki damun ta.....??? "Nasan bata gaya maka ba taye lossing in memory inta " "What.............???. Shiru yayi yana tuno maganganu da taki gaya masa "And duk yanda akaye akwai abunda ta gani yau wanda ya sa brain in ta yayi saurin pecking idan so samu ni ta zauna da abunda kisa ta tuna baya shi zai sa tayi saurin dawo cikin hankalin ta. Tana iya tuna wasu abu but not clearly kamar yanzu kai i know tana jij wani feeling ama zata kasa yen bayanin shi irin wanan duk normal ni ga masu ciwo irin nasu shawaran da zan baka kada ka matsa mata akan cewa dole dole sai ta tuna abunda ya faru baya cikin salo zakaye mata shi ka rinka nuna mata abubuwa insha Allah zata tuna kome zaku dawo kamar yanda kuki da " Yarima kuwa dogon nunfashi yayi ya mai da kallon shi ga Aneesha sai yaji tausan ta da irin azabtar da ita da yayi "Thank you dear da kika sanar da ni gaskiya zaki je Alert" Watsa masa harara tayi "Gobe idan ka kira ni bazan zo ba" . bata jira amsar shi ba ta fita daga dakin Shikuwa zauna wa yayi kusa da ita ya reki hanunta kiss yayi mata sai kallon ta yaki ye Ita kuwa bude idon ta tayi sanu sanu ta saukar da idon ta akan kyakyawar fuskan shi kokarin tashi taki ye yayi saurin kama mata ta zauna Kallon tausaye taki ye masa ta aza hanunta akan kumcen sa "i am sorry bansan abunda ki faruwa ba tsakanin ka da mom inka na dai san its all because of me" Hanunshi ya daura kan lips inta "Shiiii bana son jin wanan maganar in tambaye ki??? "Eh ka tambaye ni ama pls ka mai dani gurin mijina" Wani irin kishi ya jiya a kirjin sa "Idan kina son in mai daki gurin mijin ki sai kin gaya man abunda ki damun ki nasan kome gari daki i know kinye manta baya" Zaro ido tayi tana mamakin ya akaye ya sani "Nasan zakiye mamaki. Ama ina son ki gaya man gaskiya" "Ohk... Ni kai na bansan meki damu na ba bansan abunda na bare a baya ba wani lokaci sai naki ji kamar wani yana jira na. Kamar na ye babban kuskure a baya.. Iya abunda naki tunawa lokacin da na bude idanuna nagan ni a cikin wani gida na samu rauni sosai sai da nayi kusan 1 year sa'an na samu sauki.... Nan ta bashi labare duk abunda ya faru kome bata boye masa ba har auren ta da Ajmal" Hawaye ki zuba a idon Yarima Ita kuwa bata san meyasa ba bata son ganin kukan shi "Meya same ni meyasa tun farko ban tsaya na fahimce abunda kiki nufi ba nayi kure gurin gani ki... I am so sorry na wahalar daki " "Kar ka damu da wanan ni dai ka mai dani gurin mijina kasan dukan da kaye masa ban san a wani hali yaki ba" "Kiye hakuri bazan mai daki gurin shi ba domin ki matata ce" Zaro ido tayi "Taya na zama matar ka???? "Kar ki damu idan kin tuna kome zaki tuna ama bazan ye sakacin mai daki gurin wancan ba kin bani lokacin da naki bukatar ki yanzu kuma ba zan barki ji ko ina ba" "Ama ba haka mukaye da kai ba kace zaka mai dani" "Bazan mai daki ba yayi man taimako gurin kulla daki ni kuma na saka masa da bugu i hope zai yafe man yanzu dai ki kwanta kiye bacci zamuye magana gobe" Tashi yayi ya fita ita kuwa tana ta mamakin wai da gaski ita matar shi ce........ *Washe gari* Yarima ya shigo cikin daki Aneesha kuwa ta na kwance kara so wa yayi kusa da ita "Tashi muje shopping" Kallon shi tayi "No kaji kwai" Daman yasan bazata ji ba daukan ta yayi sai cikin mota ya ajiye ta... Basu tsaya ko ina ba sai gurin shopping ita dai kayan chocolate kwai ta dauka... *** "Dad see this chocolate nasan da mom zata ganshi sai ta dauka kasan favourite inta ni " Murmushin karfen Hali yayi Ya dauki guda 10 Aneesha ta dauki daya ta fara ce Ita ma Aneesha ta dauki daya tana ci Yarima ya kalle ta Bazaki bare muje gida ba? Ta girgiza masa kai Ajmal kuwa cigaba da shopping yayi... Little Aneesha tana jeyowa taga Zainab shock tayi tana kallon ta Sukuwa sungama shopping Yarima ya ja hanunta suna kokarin fita Da kyar little Aneesha ta ce "Dad deba nan Mom" Tana nuna ta da sauri ya jeyo ganin zainab yayi......... *Tofa ko me zai faru* *muje zuwa*⛹🏻‍♀ *Lipton girl*💙 [11/21, 8:31 AM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Addu'a Idan Mutum Ya yi fushi.* أَعُوذُ بِاللهِ مِنَ الشَّيْطَانِ الرَّجِيمِ. *A'oothu billahi minash-shaytanir-rajeem.* *Ina neman tsarin Allah daga shaidan tsinanne.* *Book 2* 🌤Page 190&195... 🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^^^^^^^Da sauri ya fita daga mall in amma ina har sun shiga mota yana kiran sunan ta amma bata ji ba Wani irin takaici ya ji kamar ya buga kanshi da kasa. Aneesha ta karaso kusa da shi "Dad ya aka yi kana kiran mom bata jika ba??? "Ina zuwa 2mnt" Shiga yayi cikin Mall in yana tambaya wanda ki kulla da mall in "Pls ko kasan wanda ya fita yanzu wanda ki tare da wata?? Kallon mamaki yaki ye masa "Pls tell me knwata ce munfe 2 weaks muna niman ta bamu ganta ba yanzu nagan ta da wani pls idan ka san inda yaki zama ka gaya man" "Ohk kana nufin Yarima...??? Mamaki yaki ye daman dan sarki ni"eh shi pls ka gaya man" "Ohk bare na rubuta maka adrees. Ae wanan matar shi ce suna zauni a gidan sarki ga wanan da ka ji insha Allah zaka same shi " Ansa yayi yana kallon paper "Thank you so much ". Hanun Little Aneesha ya ja "Daddy ina zamu je?? "Zamuje gurin mom in ki" Ita kuwa ba karamen dadi tajiya ba suka shiga cikin mota basu tsaya ko ina ba sai gidan su Yarima tun a bakin kofa aka tare su Ajmal yana ta rokon su da su barshi ya shiga ama suka hana shi. Suna cikin wanan maganar little Aneesha ta duka kasa ta shiga cikin gidan.... Kallon gidan yaki tunda taki a rayuwan ta bata taba ganin gida mai girma ba irin gidan su Yarima kallon Parth parth in taki ye rufe idon ta tayi daga bisani ta bude tafiya ta fara ye don tana ji a jikin ta inda ta nufa can mom inta taki.. Bakin kofa ta tsaya tana kallon falon Aneesha kuwa zauni taki a dakin ta, ta buga uban tagumi.... Gaban ta ni ya fadi tayi saurin jeyowa ita kanta bata san lokacin da ta fara tafiya ba fitowa tayi daga dakin ta, tana sauko wa kan steps Little Aneesha kuwa juya wa tayi a tunanin ta tayi mstk in guri cak ta tsaya Aneesha kuwa ta sauko ganin yarinya karama yasa ta karasa kusa da ita Da sauri ta jeyo ganin Mom inta ta fada jikin ta na kuka Ita ma Aneesha kukan taki ye Dago Little Aneesha tayi "Mom meyasa kika barni? Kinsan me i really miss you " Share mata hawaye tayi "I am sorry my dear. Ina Dad inki?? Sai a lokacin ta tuno ta barshi a waje Nan tagaya mata yana waje taja hanunta suka fita Fadawa naganin ta suka zube kasa "Ku barshi ya shigo" Shigowa yayi har parth inta ta kai shi Ita kanta bata san lokacin da ta rungume shi ba domin tayi missing inshi sosai Shima din yayi missing inta Finciko Aneesha yayi da karfe ta fada kan kirjin sa Kallon yarima taki ye wanda ranshi ya bace sosai.... Da kyar ta iya furta Ya... Ri... Ma... "Ya isa bana son jin kome daga gari ki" Kallon Ajmal yayi shima din kallon shi yaki ye Yarima ya bashi Hanu Kallon mamaki yaki ye masa sai kace ba shini ya wahalar da shi ba Hanu ya bashi suka gaisa... "Am sunana Aliyu ama zaka iya kirana da Yarima ba sai ka gaya man sunan ka ba i know matata ta gaya man pls you can sit" Ba musu ya samu guri ya zauna Hanun Aneesha ya ja suka zauna wayan shi ya dauko ya kira khadeeja jim kadan sai gata ta shigo murmushi dauki da fuskan ta Kallon Ajmal tayi "ina wuni bro dafatan ka zo lafiya" Murmushi yayi mata wanda bai san lokacin da yayi mata shi ba "Lafiya qlw na sameku lafiya" "Lafiya qlw" Tana magana tana murmushi "Am baby pls ki ja hanunta ina son magana da dad inta"ya nuna little Aneesha "Ohk my baby angama" Gurin Anessha ta kara sa ta duka "Hi cutie" Ta daga mata hanu A kasalance Aneesha tace mata "Hi Beauty" Dariya Khadeeja tayi "Ae ban kai ki kyau ba" Taja kumatun ta "Muji na nuna maki daki na " Taja hanunta suka fita daga parth din.... Gyaran murya Yarima yayi Ya kara reko hanun Aneesha "Wanan da kaki gani matata ce sunan Aneesha ba zainab " Dago da kan shi yayi yana ye masa kallon mamaki Tashi yayi tsaye "Ban fahimta ba *MATAR KA KO MATATA*?????? "Pls ka kwantar da hankali ka, ka zauna muye magana " Taya zan zauna kayi man wanan zanci "Pls idan kana so mu fahimce juna ka zauna" Baya da zabe dole ya zauna... "Nasan ka kulla man da mata sosai ni kuma ban ye maka adalci ba if possible pls forgive me" Nan ya shiga bashi labare duk abunda ya faru har lokacin da ta bar gida Dagowa tayi tana kallon shi Ita dai bata san lokacin da ta sace masa kudi ba "No gaskiya ban yar da ba Nasan Zainab Bazata taba satan kudi ba domin na zauna da ita kuma na fahimce ta nasan bazata iya daukan kudin kowa ba wata killa dai akwai magana kasa" "Uhmm. Bazaka gani bani yanzu zamu taimaka mata gurin dawo da hankalin ta idan ka bani hadin kai ama ka sani bazan bare ta koma gari ka ba i am really sorry " Ajmal kuwa bai san lokacin da hawaye suka fara zuba masa ba a ido takai cen sa Dayan matar shi ta cuce shi dayan kuma matar wani ce ya zai ye??? Shi ki tambayar kan shi haki ka yana son Zainab sosai Kallon Ta yayi "Meyasa baki gaya man gaskiya ba meyasa kika boye man? Meyasa baki gaya man cewa ba zainab ni sunan ki ba kima baki san ki wacece ba? Meyasa baki gaya man wadanan basu ni iyayen ki ba tsinto ki sukaye??? Why kika boye man kin san irin zafin da naki ji yanzu??? Bata san lokacin da ta fara kuka ba "Kayi hakuri Daddyn Aneesha naso na gaya maka Allah ni a bai kadar ta na gaya maka ba ama har a rai na nayi niya" Yarima kuwa sun bashi tausai sosai Share hawayen shi yayi "Na dauki duk abunda ya faru akan kadara ce. Zan jira har lokacin da kika tuna kome in har da gaski din ki matar shi ce ama ka sani idan har ba matar ka bace to wlh sai na dauki ta domin ina son ta sosai " Murmushi yarima yayi "Insha Allah bazaka samu damar dauki ta ba" Tashi yayi tsaye "Ni zan wuce " "Aa nasan ba'a garin nan kaki ba and thank you da ka fahimce ni pls ka karbi wanan alfarma tawa ka zauna anan har lokacin da zata tuna in ya so sai ka wuce" "No ba kome ba sai na zauna ba" "Pls mana kada kayi man haka shi zai sa nasan ka dauki kome akan kadara ce pls " "Ohk ba damuwa" Aneesha kuwa ba karamen jin dadi tayi ba....... Iso yayi masa har inda zai zauna yarima ya dawo gurin Aneesha Kallon shi taki ye idanun ta sun canza kalla "Yarima kayi hakuri ni dai bansan lokacin da na cuce ka ba. Ban masan me zan ce maka ba i am really sorry" "Kada ki damu" "Pls zan iya ganin Aneesha???? Ya daga mata kai Tare suka fita ya kai ta dakin Khadeeja Koda suka je gaba daya sun lalata dakin khadeeja sun dafa indomie ko ina kaca kaca Kallon dakin sukiye Sukuwa basu ma san sun shigo ba Little Aneesha sai dukan khadeeja taki ye da pillow tana ye mata gwallo Aneesha bata saan lokacin da hawaye suka zubo mata ba ta fita dakin Yarima ya beta daga baya "Lafiya kiki kuka??? "Ba kome, kwai ina jin tausan Aneesha ni ta saba dani kuma yanzu zamu rabu " Hanunshi ya aza kan nata "waya gaya maki zaku rabu kuna nan ba wanda zai raba ku zanye magana da Ajmal" Rungumeshi tayi "pls ka taimaka min kayin man wani abu wanda zai sa na tuna baya" "Ki kwantar da Hankalin ki a sanu zaki tuna kinje" ******** Faiha kuwa kullum cikin yawo taki ye Zauni taki tana da wayan ta messg ya shigo "Haba baby taya zaki ce mu hadu yanzu ina mijin naki" Dan karamen tsoko taja kamar yana ganin ta "Kaman ta da wancan sha-shan ni dai ina bukatan ka pls kazo lagos " "Uhmm kin manta dukan da na sha??? "Mtswww kai fa cika tsoro sai kace ba namiji ba " Nan ta. Gaya masa abunda ya faru Ya washe hauru... "A wani guri zamu hadu? Ina lagos" "Kana lagos me ya kawo ka? Ya akaye kasan ina nan" "Baby na ki manta da wanan ki zo yanzu ina bukan ki" "Ohk gani nan zuwa ka turo man adrees" Tashi tayi ta dauko Hijab inta Inna ta kallon ta taki ye "Ki kuma Hajiya ina zaki ji ni??? "Inaa ba nisa fa zanje ba gurin Amina zanji kinsan tunda nazo banji gurin ta ba kuma ban sani ba ko cikin satin nan zan koma Abuja" ", eh hakane to. Ina gaida Mamar ta" Ohk tace ta fita daga gidan abun hawa ta. Tara bata tsaya ko ina ba sai gurin sa Receiption ta tsaya aka gaya mata room number ta na zuwa ta bude kofa daya ki abude taki tana shiga ta rufe Ajiye jakan ta tayi shi kuwa kwance yaki kan gado daga shi sai dan karamen towel gurin sa ta karasa ta kwanta kan jikin shi.. Wani dogon nunfashi Taja domin tayi missing in turaranshi Hanunshi ya aza kan kugun ta "My baby har kin karaso" Murmushi tayi "Ae dole my dear yana son gani na ae dole na zo " Lips inshi ya hada da nata yana kissing ita ma din kissing in shi taki tana shafa jikin shi Hanunta ta saka tana murza niplles insa shikuwa sai wani nishi yaki sabon zaki.... Nan suka fara lalacen su sai da suka gaji ya sallemata ta koma gida...... *****" Ajmal kuwa tunda ya koma bangaren sa tunani kwai yaki ye hawaye ni ki zuba a idon shi . Shikan sa yana mamakin yanda yaki kuka. Jin laushin hanunun da bazai taba manta wa ba ana goge masa hawaye yasa ya dago fuskan shi Aneesha ya gani.... Murmushi karfin hali yayi mata "Meyasa kaki kuka? Kasan hawayen ka yanda suki da daraja kuwa meyasa kaki son zuba man da hawaye" Kara dago wa yayi ya kalleta a karo na biyu "Ki dai na wanan maganar kada ki manta ki matar aure ce" "Har yanzu ni matar ka ce " "Pls ki dai na wanaan magana " "Ohk Ina Hajiya??? Ranshi ni ya bace don baya son tuna wa da ita ko kadan... "Na mai da ta gidan su" Kallon tambaya taki ye masa "Gida kuma Allah kasa lafiya?? Gaya mata yayi abunda ya faru Ta tausaya masa sosai Faiha tayi halin banza Karasa wa tayi kusa da shi tayi masa kiss a kunce "Pls ka dai na kuka ina jin zafi har a zuciya na" Murmushi yayi "Thanks ina Aneesha??? "Tana gurin khadeeja ko na kai ka a can? Ya dag mata kai don bai ji zai iya yin magana ba... Tashi sukaye suka nufi gurin khadeeja dakin ta kaca kaca sai wasan su sukiye khadeeja ta dauko wayan ta suna photo na da Littel Aneesha "Wow cutie kin ga yanda ki kayi kyau.... " "Beauty ae kin fi ni kyau" "Wani ni rufa man asire ae idan na kai kyaun ki ba zata yi kyau ba domin zan ye abubuwa da yawa " Karasawa tayi kusa da ita "kamar me kinan....?? "Am kamar idan zanye aure sai na zabe miji mai kyau " Dariya suka saka su biyu... Ajmal yayi gyaran murya da sauri Khadeeja ta gyara zaman ta, Ta sunkuyar da kan ta kasa Little Aneesha kuwa sauko wa tayi kan gado ta rungume dad inta "Dad Beauty tana da kirki sosai kamar Mom kasan me ta dafa mana indomie mai dadi uhmm.. Yummy.. Kuma tunda zu taki wasa da ni" Kallon khadeeja yayi wada kan ta yana kasa "Thanks for the care" Bata iya ce masa kome ba Suka fita aka bar daga khadeeja sai Aneesha.... Aneesha ta karasa kusa da ita "Aneesha is a cute baby nima haka na zauna da ita za dadi in gaya maki " Murmushi tayi "Hakane fa Aunty duk naji ta shiga rai na sosai" Tashi sukaye su da kansu suka gyara dakin... Daga bisani ta koma gurin Yarima Yana zauni kan gado yana dana system insa Zaunawa tayi kan kujera "Yarima na na tambaye ka manah," Dagowa yayi ya kalle ta ya ajiye system insa ya kara so kusa da ita... "Meki ka kira ni da shi....? "Yarima na" Murmushi yayi "kin fara tuna wasu abubuwa" Kiss yayi mata a goshi.. "Ina jin ki meye tambayar " "Wanan da mom ki fadin matar ka ce da gaski din matar ka ce??? Dogon nunfashi yaja don bashi da amsar da zai bata "Ni kai na abun yana daure man kai meyasa mom tace ita matata ce ni bansan lokacin da mukaye aure ba" "Uhmm duk yanda akaye wanan Matar akwai wani abu tatare da ita ina ji a jiki na tana ina? Ina son ganin ta wata killa zan iya tuna wani abu" Fatima kuwa tana jin haka gaban ta ya buga ta san idan ta tuna kashin ta ya bushi dole gobe ta koma gurin boka. Tayi saurin barin gidan ta nufi gidan su. Jawo Aneesha yayi ya kwantar da ita kan kirjin sa har tana jin yanda hearth insa ki buga wa Lumshe ido tayi kamar mai tunanin wani abu Shikuwa yana wasa da gashin ta Wani dadi taki ji wanda ita kan ta bata san yanda zata fasara sa ba. Dagowa tayi ta kalle shi a kasalance Shima din kallon ta yaki ye yana kallon lips inta. "Kasan me? "Aa sai kin fada" "No bashi kwai" "Meyasa kuma kika ce abar shi" "Saboda ban san ta yanda zanyi maka bayani ba nima abun yana daure man kai sosai" A kasallance ya ki kallon lips inta yanda taki maganana yasan in ba kissing inta yayi ba bazai samu natsuwa ba Kara jawo ta yayi Ya fara kissing inta A tare suka lumshe ido domin dukan su wani dadi ya ratsa su Cikin salo yaki kissing inta Ita kanta bata san lokacin da ta fara kissing insa ba domin tana jin dadin lips insa haka taji jin su kamar sweet Rufe idon ta tayi gam Ganin taki wani yana kissing inta ita kuwa tana ture shi Da sauri ta bude idon ta ta jayi bakin ta tana tunani "Lafiya? "Am. Ka taba kissing dina na kama dukan ka ina ture ka ama duk da hakan bakan dai na ba" Dariya ya kama ye "Yes ya akaye kika tuna" Murmushi tayi "somethimes ina ganin wani abu wanda ban san yanda zanyi maka baya ni ba" Jawo Hanunta yayi suka shiga toilet Kallon Toilet in taki ye ama bata tuna kome ba Hanunta ya jawo "Kinga lokacin da kina amarya anan nace kiyi wanka har nace idan baki ye ba zanyi maki da kai na kika ce na fita zaki ye" Murmushi tayi "Ni kuwa ba'anan naki ye ba sai dai na zuba ruwa a bucket na watsa don ina jin tsoron shi Kallon ta yayi "What... You mean duk wanka da kiki ye a bucket kiki ye" Ta daga masa kai.. Dariya ya kama ye har kasa Kallon shi tayi "meyasa ka cika dariyan k'ita kuma sai ka kai sa" "Ki dince you are verry funny" "Ko me dai zaka ce najiya" Tashi yayi sorry. Fita tayi daga Toilet ya bita da baya Kwanta wa yayi kan gado bacci naki je. We talk tomorrow ya ja blanket ya lulube Ita kuwa abun ya bata mata rai sosai... Ajmal kuwa kwance yaki kan gado ba abunda yaki ye sai aikin kuka hawaye ki zuba a idon shi Shi kan shi yana tausaya wa kanshi ya tashi biyu babu Ama ya zai ye dole ya dauki kadara Allah, Allah kasa hakan zai fe zama alkaire a gare shi. A hakan bace ya dauki shi ............. Asuba ta gari........ *Tofa ko me zai faru gobe*😔 *muje zuwa fans yanzu aka fara*⛹🏻‍♀ *lipton girl*💙 [11/21, 8:31 AM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* Addu'a idan aka ga wani wanda wata masifa ta fada masa: الْحَمْدُ للهِ الَّذِي عَافَانِي مِمَّا ابْتَلاَكَ بِهِ، وَفَضَّلَنِي عَلَى كَثِيرٍ مِمَّنْ خَلَقَ تَفْضِيلاً. Alhamdu lillahil-lazee 'afanee mimmab-talaka bih, wafaddalanee 'ala katheerin mimman khalaqa tafdeela. Dukkan yabo ya tabbata ga Allah, wanda Ya amintar da ni daga abin da Ya jarrabce ka da shi (na masifa), kuma Ya fifita ni a kan da yawa daga cikin wadanda Ya halicce su fifitawa. *Book 2* 🌤Page 195&200.🍹 *Bazan manta daki ba Khadeeja Mrs. Basakwace ki din ta daban ce a gurin heart dina love u lodi lodi*😍 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^^^....Fatima Kuwa Tana shiga gida direct Dakin Dad inta ta nufa ko da ta shiga Waziri yana Shan Brest in Halima basu ko San ta shigo cikin Dakin ba Sai nishin dadi sukiye kallo daya tayi masu ta kwarda kanta "for the first time Taji bata ko son Kallon su ita burinta Taga ta Malaki yarima... Tashi tayi ta karasa kusa da morrow hanunta ta buga ga mirrow karan da suka jiya ya sa suka Ji tsoro Gurinta sukai karasa Tare sukace "Lafiya Fatima Meki damn ki? Hanunta kuwa Sai Jini yaki ye Waziri ni yace "Yaushi kika shigo gidan?? Jeyowa tayi Tana kallon shi ranta a bace "lokacin da Kuki cikin duniyar Dadin ku yan iska kwai Kuna nan Kuna Jin Dadin ku ni Kuma asire na ya na gab da tunowa..... Kallon mamaki Suki ye mata Halima ce ta karasa kusa da ita Tana kokarin Taba mata Brest True ta tayi ta Fadi kasa sai da ta saki wani Kara. Da sauri Waziri yana karasa ya tada ta "Fatima kina da hankali kuwa? Kashi ta zaki ye ni" Da saman Shi har kasan shi taki kallo Tana hararan shi... "malam Daka ta. Pls Kada ka bata man rai kasan Halin da naki Ciki kuwa yarima fa ya dawo Kuma Tare da Aneesha" Jikin Waziri yafara Rawa "Kina yarima ya Saki ki? Dala masa harara tayi "bai saki ni ba" Nan tagaya masu Dukan abunda ya faru Halima kuwa Murna Ciki tafara ye. Waziri ya zauna ya buga uban ta gume "Dad gobe Zanji Gurin boka bazan iya rayuwa ba sai da yarima I really love him alot pls help me" "Allah ya Kai mu goben" *Washe gari* Aneesha ce ta Fara falkawa duba wa tayi Taga yarima wani murmushi ta saki wanda bata San lokacin da tayi shi ba. Kiss ta Kai mashi a kunce Tana kokarin tashi da sauri ya jawo ta Kunya Taji Kinan Idon shi biyu yayi kamar mai bace Kallon Beautiful face Inta yaki ye... "Good morning my princess " Murmushi tayi "Morning yarima na" Dukan su sukaye shiru suna kallon Juna "Haka aki Tayar da miji? Ya daga mata gira Murmushi tayi "Zanye wanka pls Ka Sakini nayi" Ba musu ya Saki ta shiga da gudu Waya shi ni tayi alamun karan meesg dauko wa yayi yana karanta sakon "kayi hatara da matarka waton Fatima Tana nan Tana shirin Kulla maka makirce" Kallon messg in yaki ye yana mamaki wa zai turo masa wanan sakon? Kuma ya akaye yace fatima Meesg ya shigo a Karo na biyu. "nasan zaka ye tunanin waya turomaka wanan sakon Kada ka damu bazan cuta maka ba I am your well wisher.kada kayi tunanin kirana Domin bazaka samu ba ina da prove Wanda Zan nuna maka ,but ba Yanzu ba sai lokaci yayi" Kokarin kira layin yayi ama a kashe.. Karamen tsoki yaja "wanna Kuma wani ni? Tunowa yayi da maganar Ajmal yazama dole yayi binciki akan fatima... ******* Fatima kuwa tana tashi tayi wanka daman ba wani bacci ni taye ba Halima ce ta kalle ta "Ko na zo na raka ki Ni??? Harara ta watsa mata "No thanks yanzu nan zan dawo ae" Murmushin mugunta tayi Fatima kuwa ta fita bata tsaya ko ina ba sai gurin boka "Boka ina da bukata" Ya daga mata hanu "Dakata nasan abunda ki tafe daki Aneesha ta dawo yarima kuma bai san ya aure ki ba ko ba haka ba? Murmushi tayi "Hakani boka A taimaka man ina son in koma ma mijina" "Kar ki damu wanan aikin Babba ni zaki ajiye kudi da yawa sa'an zaki mallaki shi don haka ki je zuwa anjima ki dawo" Washe baki tayi ta ajiye masa dubu dare uku Ta wuce Tana wuce wa ya dauki kudin yana murna yace "Sakar ya ba abunda zanye maki domin yanzu ba wanda ya isa ya raba Yarima da Aneesha" Dago kanshi yayi yana kallon Halima Murmushi tayi masa shima din yayi mata. "Aikin ka na kyau boka yanzu abunda naki so ka bata magani na karya taji tayi haukan ta " Dariya ya kamaye "angama Hajiya" Wuce wa tayi *** Yarima kuwa tashi yayi ya fita kokarin kiran number yaki ye ama bata shiga abun ya daure masa kai sosai Messg ya shigo daga wayan shi "Duk abunda ta baka kar ka sha nasan bazata zo ta baka ba wata killa zata ba mom in ka ko kaunar ka be careful " Yana gama karanta wa ya kira ama a kashe haushi yajiya yayi wulge da wayar akan kujera ya reki kan shi domin ya fara ye masa ciwo..... **** Ajmal kuwa yana tashi ya duba bai ga Aneesha ba to ina ta ji. Wata zuciya ta bashi may be tana gurin Khadeeja Dakin ta ya nufa koda kuwa ya shiga Aneesha tana kwance kan kafar khadeeja ita kuwa sai bata labare karantu ta taki ye "Aunty Khadeeja kinan kin iya Alura?? Murmushi tayi "Eh manah ko kina son in ye maki ni" Zaro ido tayi ta fara kuka Hankalin Khadeeja kuwa ba karamen tashi yayi ba tana lalashin ta "Sorry cutey wasa fa naki ye bazan ye maki ba " Ta reki kunen ta sorry Aneesha kuwa dariya ta kamaye har kasa Kallon ta taki ye Gwalo tayi mata "Daman nayi maki ni kwai nagani idan kin damu dani" "Kingan ki let me catch u" Ta dauki pillow tana jifa mata ita kuwa gudu taki ye Khadeeja na jifa pillow sai ga fuskan Ajmal Cak ta tsaya guri daya tana hadeyar yawu. Murmushi yayi mata ita ma bata san lokacin da ta mai da masa ba Hanun Aneesha ya rika "Ina can ina niman ki ashe ki nan nan? "Eh Dad muna hira ni nida Aunty Khadeeja " "Ohk bare na barku kuye hira byee" Ya tafiyan shi Khadeeja kuwa tunda yayi mata murmushi sai murmushi taki ye har ya fita daga dakin Aneesha ta karasa kusa da ita ta kai mata bugu "Aunty Khadeeja meki ki tunani? Sai a lokacin ta dawo duniyar da ta fada Nothing.... Taja hanunta ***** Fatima kuwa tana dawo wa ta zauna kan kujera tana mai da nunfashi A ranta tana cewa "Dole yarima ya dawo gari ni domin ina son shi sosai abun takai ce ma har yanzu ban ce wani kudi nashi ba gashi. Yanzu baya son ganin fuska na dole sai nayi wani abu" ***** Video ni ya shigo wayan Yarima da mamaki yaki kallon shi abun ya daure masa kai sosai... Anya kuwa Fatima ce..........??? *Tofa ko meye Yarima ya gani muje zuwa* *lipton girl*💙 [11/21, 8:32 AM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* Addu'a idan aka ga wani wanda wata masifa ta fada masa: الْحَمْدُ للهِ الَّذِي عَافَانِي مِمَّا ابْتَلاَكَ بِهِ، وَفَضَّلَنِي عَلَى كَثِيرٍ مِمَّنْ خَلَقَ تَفْضِيلاً. Alhamdu lillahil-lazee 'afanee mimmab-talaka bih, wafaddalanee 'ala katheerin mimman khalaqa tafdeela. Dukkan yabo ya tabbata ga Allah, wanda Ya amintar da ni daga abin da Ya jarrabce ka da shi (na masifa), kuma Ya fifita ni a kan da yawa daga cikin wadanda Ya halicce su fifitawa. *Book 2* 🌤Page 200 & 205..🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^^Video ne ya shigo wayan Yarima da mamaki yake kallon shi abun ya daure mashi kai sosai Anya kuwa Fatima ce......???? Kawar da zance yayi don ya San ba Wanda zai bashi amsa wayan shi ya dauka ya Kira ta Ita kuwa tana ganin Kiran shi Har zata dauka wata zuciya ta bata. Cewa Idan ya gano ki fa??? Taki daga wa Har kinran ya tsinki... Karamen tsoko yaja ya saki Kira Ama bata daga ba Har kusan sau Biyar... Gurin mom inshi ya nufa "Mom Ina Fatima??? Kallon mamaki taki ye masa "Yau kuma kai ki tambayar Fatima" "Pls tell me it's very important " "Taya zan san inda taki in har bata gaya ma mijin ta ba taya ni zata gaya man? Wata killa tana gidan su" Ohk kwai yace mata ya fita da ga parth inta wayan shi ni messg ya shigo "Kada kayi sauri yanki Hukunci ka kwanatar da hankalin ka a sanu zaka gano wacece fatima " Karamen tsoki yaja ya koma parth in sa daki ya shiga ya zauna reki kan shi yayi domin abun yana daure masa kai sosai Anesha ce ki kallon shi karasa wa tayi kusa da shi ta aza hanun ta kan kafadar shi "Yarima lafiya? Naga kamar hankalin ka a tashi pls ka gaya man meya ki damun ka" Kallon ta yayi a kasalance "I don't know ana tura man sako Kalla Kalla harda video abun yana daure man kai" Kallon mamaki taki ye masa "Kamar yh ban fahimta ba" Wayan shi ya dauko ya nuna mata sakon da aka turo masa video ya shiga amsar wayar tayi Kokarin ganin fuska Fatima taki ye "Wanan ba ita ce Wada ta hada ka da mom ba? Kuma da dukan alamu taji gurin boka ni to me zai sa taji can?? "Nima abunda ya daure man kai kinan me zai kai ta can nasan dai gidan su akwai kamun kai so bansan abunda ya kai ta can ba" "Yarima u know what duk yanda akaye akwai wani abu tatare da wanan matar I don't trust her " "Ki kwantar da hankalin ki, kinsan ba'a son kina yawan tunani ko" "Taya zan kwantar da hankali na a duk lokacin da naga fuskan ta ina jin wani felling a jiki na wanda ba zan iya fasara maka shi ba" Jawo ta yayi ya kwantar da ita kan kirjin sa "Don't worry idan tana da wata manufa insha Allah,Allah ba zai kyaleta ba kome daren dade wa sai Allah ya tuna asiren ta" ****** Halima ce ta tura ma Waziri messg "Ya kamata ka dawo gida yanzu saboda ran Fatima a bace yaki wata killa idan zaka zo ka dan ye amfani da ita zata kwantar da hankalin ta" Waziri kuwa yana karanta messg inta yayi ma mai martaba karya kamar yanda ya saba ya dawo gida ko da yazo bai ga Halima ba daki ya shiga ya Tarar da Fatima kwance kan gado sai tunani taki ye.. Kara sawa yayi kusa da ita ya aza Hanunshi kan kugunta. "Ya akaye Baby na naga hankalin ki a tashi yaki kinye missing in yarima ni??? Daga masa kai tayi "Sorry ae kinje gurin boka ko? "Eh naji yace in dawo zuwa anjima zai ye man aiki" "Ohk. " Hanunshi ya aza kan lips inta yana wasa da su ita kuwa daman jira ye taki ta jawo shi tana kissing in shi ****** Aneesha kuwa sai tunani taki ye. Messg ni ya Saki shigowa a wayan yarima wayan shi ya dauka yana nuna ma Aneesha "Kingani kuma an Saki turo wa " "Muga" Karanta wa tayi "Nasan ka matsu kasan ko wacece Fatima ka zo gidan su yanzu duk wata amsar da kaki so zaka samu " "Yarima ya kamata muje yanzu. I tell you ban yarda da fatima nan ba and yanda mom tace she is your wife nasan kuwa ka aure ta may be ba a cikin hayacen ka ba yanzu dai ka tashi muje " "Kinsan yanda za'aye tunda har mom tace na aure ta kuma ta mare ni akan ta to ya kamata muje da ita tagani ma Idanun ta abunda zamu gani" "Good idea muje ko" Key ya bata yace ta shiga mota shikuwa zai jawo mom Haka akaye ta dauko veil inta ta nufi gurin mota shi kuwa ya jawo mom tana ta tambayar shi me za'aye yace mata ta dai zo zata gani da kan ta cikin mota ya saka ta Kallon shi tayi "meyasa zaka zo da wanan matar? "Mom pls ki tsaya mana ko menini ae zaki je " Bayan da ta iya haka ta shiga motar Aneesha kuwa Ita ki jan motar Yarima yayi mamakin bai gaya mata unguwa ba ama ta gani gidan ita ma din mamaki taki ye.. Gidan suka shiga basu ga kowa ba messg ya shigo "ka shiga dakin waziri zaka ga kome da idon ka" Haka kuwa sukaye suka nufe can Bakin kofa suka tsaya ko wanin su yana kallon juna. Aneesha ta ye masa maganan zuce akan ya kwantar da hankalin sa Bude kofan yayi suka shiga cikin dakin Gaba dayan su sukaye shock. Aneesha naganin haka tayi saure ta rungume Yarima domin abun ya bata tsoro Mom kuwa ba abunda taki fadi sai "Inalilahe wa'ina illaihe Raji'un me naki gani haka" Kawar da kan ta tayi Waziri kuwa ya rasa me zai ye kayan shi ya fara jawo wa yana kokarin saka wa haka ma Fatima ta jawo kayan ta tana saka wa tana kuka Mom ta kalle su "Ashe daman irin wanan abu ni kuki aikata wa" , "wlh ba haka bani mom " Ta daka mata tsawa "kada ki kuskura ki kirani da kalmar mom domin ba wata diya da zata aika ta wanan abun da kika ye ko kare bai aikata wanan abu.. Allah ya isa da na hada auren ki da yarima" Yarima kuwa gaba daya ya kasa magana Aneesha kuwa ta Rungume shi sosai saboda tsoro Da kyar yarima ya iya cewa "Why? Why? Zaki aikata wanan abun kin san irin abunda kika aikata kuwa mahaifin ki ni fa...? Mom ta dauki waya ta Kira Mai martaba bata iya gaya masa kome ba ta dai ce yayi sauri ya iso Ae kuwa duk ba'afe 20mnt ba sai ga Sarki ya shigo... Kallon su yaki ye don shi bai fahimce kome ba Wayan Yarima messg ya shigo "I know idan kuka gaya ma sarki ba zai yarda ba ga wanan prove ku nuna masa" "Meya ki faruwa ni waziri meyasa kaki kuka da kai da diyar ka? Wani abu Yarima yayi maku ni?? "Dad ba abunda muka ye masu su suka cuce mu " . "ban fahimce ka ba taya zasu cuce mu kada ka manta fa wanan waziri na ni taya zai cuce ni. Ka dai na wanan magana pls" "Dan gaskiya naki gaya maka abunda muka gani ba karamen abu ni ba na san idan na gwada maka zaka yarda" Nuna mashi video yayi inda Waziri da Fatima ki iskan cen su videon da Halima tayi masu Da kyar mai martaba ya iya bude baki ya nuna waziri "Daman irin abunda kaki aikata wa da diyar cikin ka??? Kai wani irin Daba ni ko cikin dabobe? Na tabata wanaan abun da ka aikata ba wani uba wanda zai aikata shi meyasa ka Zabe wanan hanyar? Sukuwa ba abunda suki ye in ba kuka ba Fatima kuwa mamaki takiye wani irin video ni da saure tace "karya ni duk abunda aka gwada maka karya ni " Yarima ya watsa mata wani kallo ya jifa mata waya kallon videon tayi Tabas ita ce tare da waziri ama wayayi shoting in wanan video? "Kada ka yarda da wanan video karya ni ba fuska ta bace anye man shaire ni ba ni ce ba " Yarima ya dago ta ya wanka mata mare sai da ta kai kasa. Dago ta yayi ya kara wanka mata mare har sau Biyar sai kuka taki ye. "Yarima ka yarda dani wlh karya ni" "Karya taki ye duk abunda kuka gani shini gaskiya abunda taki aikata wa kinan ni nan shida ce" Dukan su suka maida kallon su gari ta Kallon mamaki sukiye mata "ki kuma fa? Gaban Fatima ni ya fade "Halima me ya kawo ki nan? Kuma waya tambaye ki?? Kallon su taki ye guda guda "Duk sakon da kaki gani ni na tura maka shi don ina son asiren ta ya Tuno " Tashi tayi ta reki mata colla "wlh idan kika kuskura kika fadi wata kalma sai na kashi ki" Kan Aneesha ni yayi mugun sarawa Ture ta tayi "Ki ki shiga hankalin ki wlh ni ba Halima ba ce suna na Asma'u naye maki karya ni nace maki sunana Halima saboda ina son kawance da ki " Kallon mamaki taki ye mata Guri ta samu ta zauna ta aza kafa daya busan daya "Nasan baki san ko ni wacece ba to bare ki ce sunana Asma'u idan bazaki manta ba kinye lalata da wani mai suna Usman Aliyu hope kin tuna shi ko" "Eh na tuna meye hadin ki da shi??? "Uhmm Shini wanda zan aura dayaki ki yar iska ce malalace ya mara tarbiya kika hana shi aure na kika bashi jikin ki kuma kika je gurin boka kika ye masa magani. Ya fasa aure na tun a lokacin nayi alkawaren sai na rama abunda kika ye man shiyasa na kulla abota daki a dalilin ki na fada bakin abun wanda aduk lokacin da na aikata shi sai nayi kuka da ido na ina rokon gafara ubangijina kice silla na fada hanyar lesbian har na nime ki kuma kika bani hadin kai" Gaba daya suka dau sallati kinan Fatima ba abu daya taki ye ba "Tun muna zuwa Hotel har Nazo gidan ku dad in ki yazo Shima tsohon dan iska ya mai daki kamar matar Shi, kullum yana beyan bukatar Shi gurin ki idan kuma baya nan kije gurin mai gadi kiye lalace da Shi Tabas kin cika akuya tunda da kowa kina lalace nasan yanzu zaki karya ta ni I na da prove" Wayan ta ciro cikin jaka ta saka masu Audio da tayi recording ama bata saka masu yanda tayi ma Aneesha ba kwai da tasaka inda tayi ma yarima magani Tashi tayi ta wanka ma Fatima mare dagowa tayi "Ni zaki mara?? Ta kara mata wani mare "Allah ya isa tsakani na daki kin cuceni kin sa na shiga hanyar da bata da kyau duk a dalilin ki bazan taba yafe maki ba Allah ya isa tsakani da daki" Fatima kuwa kamar tsohuwar mahaukaci ya "Ina bazan yarda ba wlh baki isa ba daki har Anesha Yarima nawa ni, nika dai ba wanda ya isa ya raba ni da Shi " Yarima ya reki hanun Aneesha Da sauri Fatima ta karasa kusa da bed side drower Bindiga ta fesu wa Ko wanin su ya razana Waziri kuwa jiki nai rawa yaki domin yasan Kashin sa ya bushe "Wlh ko dai ku bani Yarima ko in kashi ku gaba daya ko na kashi Yarima na kashi kai na duk a huta yarima nawa ni ni ka dai ba wanda ya isa ya raba ni da Shi" "Fatima kina da hankali kuwa? Ni zaki kashi? To ki kashi ni wlh in baki kashi ni ba sai na kashi ki" "Pls Fatima kada ki halbe shi ki tsaya aye magana da ki" "Ki kyale ta kwai " Yarima kaja baya wlh ko na kashi ka Rufe idon ta tayi bata san lokacin da ta halba bindiga ba Dukan su suka buga kuwa Yarima kuwa ya rufe fuskan shi gaba daya ya razana.. Ya dai ji karan bindiga ama bai ji ya same shi ba Bude idon shi yayi ganin Aneesha agaban shi tana nishi guda guda Zaro ido yayi Hawaye suna zuba a idon shi Reko ta yayi suka fadi kasa Bakin shi har rawa yaki ye "Aneesha why? Meya sa zaki ye man haka bayan na rasa ki abaya yanzu ma kina son in rasa ki" Murmushi karfin hali tayi "In har ina nunfashi ba abunda zai same ka sai bayan rai na" Fatima ta buga kuwa "Ae kara ki mutu na tafka Babban kuskure abaya da ban kashi ki ba da yanzu wanan abu duk bai faru ba" Aneesha ta Aza hanunta kan fuska yarima "Yarima na nasan kana son in tuna baya. Wanan matar daka ki gani ita ce sana diyar na barka ita ta dauki ni ta kai ni daje akaye man dukan tsiya tayi jifa dani.. Da kyar taki magana gaba daya ta bashi labaren yanda akaye da ga karshi tace I.. Lo..ve You.. So.. Much" Ta jayi hanunta nunfashin ta ya tsaya cak. Yarima kuwa ya rasa me zai ye meki shirin faruwa me Aneesha ki nufi girgiza ta ya kamaye ama shiru bata ce kome ba Dago idon shi yayi yana kallon mom in shi ita ma din kuka taki ye har da mai martaba domin abun ya taba masa zuciya. Rungumeta yayi "No. No. No. You can do this to me you can leave me you have to wake up pls pls come back I can't live without you " Girgiza ta yaki ye Ama ba wani motsi...... *Tofa muje zuwa* *Lipton girl*💙 [11/21, 8:32 AM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* Zikiri in an zauna a wani Majalisi Ibn Umar ya ce; an kasance ana kirgawa ga Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, a majalisi guda kafin ya tashi, yana cewa sau dari. رَبِّ اغْفِرْ لِي، وَتُبْ عَلَيَّ، إِنَّكَ أَنْتَ التَّوَّابُ الغَفُورُ. Rabbigh-fir lee watub 'alay, innaka antat-tawwabul-ghafoor. Ya Ubangijina! Ka gafarta mini, Ka yi tuba a gare ni. Lallai Kai ne Mai yawan karbar tuba, Mai yawan gafara. *Ina tayaki murna fara new book in ki Habiba Ahmad my princess Allah ya kara basira*😍😍😍♥♥♥♥💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *kuna ina Reders 🚶🏻‍♀ku garzayo ku nime Ina zangan shi litaffi ni mai dauki da tausaye da kuma fadarkawa kada ku bare abaku labare*💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻♥♥♥♥ *up up my sister*💋 *Book 2* 🌤Page 205&210🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^^^^^Girgiza ta yaki ye ama ba wani motse Hanun ta ya reka gaban shi ni yayi mugun faduwa ga bleeding inda taki ye "Pls pls wake up for my sake" Hawaye suna zuba a idon shi Bude fuskan ta tayi ta saka masa murmushi duk da ciwon da taki ji haka ta daure tayi masa murmushi hanunta ta Aza kan zuciyar sa I am always there for you. Shima din murmushi yayi mata. Sanu sanu ta fara rufe idon ta "Aneesha.......!!!! Pls don't leave me" Kallon Mom yayi "Mom bamu da isashin lokaci ya kamata mu kai ta Asbt" Bai jira amsar ta ba ya dauki ta sai saure yaki ye yana hawaye ita kuwa kwance a jikin shi bata nunfashi har suka kai cikin mota baya ya saka ta Shima din ya shiga mom ta shiga gaba Mai martaba da kan shi yaja mota Tab lalai abu yayi tsani mai martaba da kan shi.... Basu tsaya ko ina ba sai Asbt Emergency aka kai ta Yarima kuwa sai safa da marwa yaki ye yana kuka Doctor ni ya fito Da sauri ya karasa kusa da shi "Dr. Pls ya jikan ta? "Kada ku damu yanzu zamu shiga da ita OT zamu cire bullet in. Kuma ta rasa jini sosai kuye mata adu'a kwai we are doctors we will try our best" Fito wa akaye da ita tana kwance akan gado ana tura ta Da sauri ya karasa kusa da ita ya reki hanunta "Pls Aneesha don't leave me I really love you" Yana magana sukuma suna tura ta har suka kai ga OT Tsaya wa sukaye ya durkusa kasa kiss yayi mata a goshi "You have to come back I really need you pls" Sai kuka yakiye kamar wani karamen yaro Janta suka ye duk da hakan yana reki da hanunta har suka shiga da ita kallon ta yaki ye rufe kofa sukaye ama sai leki yaki ye domin hankalin shi a tashi yaki.... *********** Fatima kuwa tunda taga kowa ya watse taja Hanun waziri "Idan har muka tsaya a nan ina mai taba ta maka sarki ba zai barmu ba sai ya hukun ta mu" A kasalance yaki kallon ta domin yana jin wani irin jiri... Hanunshi taja da saure Asma'u ta sha gaban su tana murmushi mugunta "Ina zakuje kada kuga don sun wuce ku dauka kun tsira ba inda zakuje idan basu hukun ta ku ba ni zan hukun ta ku" Fatima kuwa ture ta tayi "Kin ce albarkacen ina sauri ni wlh da sai na kashi ki ni zaki cuta..? Murmushi taki ye "Ae har yanzu ban gama daukan fansa na ba naye alkawaren sai na bata maki rayuwa da ki har tsohon Uban ki its time to show you something" Jawo ta tayi ta buga kan ta ga gina ae kuwa kan ta ya fara jini. Jire ta gama gani ta yanki jiki ta fade kasa waziri kuwa daman yana jin jire Shima din faduwa yayi kasa Murmushi Asma'u tayi ta rufe gida ta rufe get gatana murmushi ta shiga mota ta wuce fuuuuu...... *********** Ajmal kuwa gaban shi ni yaki jin yana faduwa ya rasa abunda ki damun shi Aneesha ce da Khadeeja suka shigo cikin dakin har suka zauna bai san sun shigo ba Khadeeja kallon shi taki ye don kallo daya zaka ye masa kasan yana cikin damuwa Tashi tayi ta karasa kusa da shi "Daddy. Aneesha meya ki damun ka haka? A kasalance ya jeyo ya kalle ta "I don't know why naki ji a ciki na kamar wani abu ya faru" Shiru tayi kamar mai tunani "Amm kinsan inda Zainab taki? Oh sorry I mean Aneesha yau ban ganta ba" "Oh I don't know Mom dad baby and Aunty duk basa nan bansan inda suka shiga ba" Tashi yayi tsaye "Akwai abunda ki faruwa wanda bamu sani ba I think ki Kira su ki jiya ko lafiya" Wayan ta dauko ta Kira baby ama bai daga ba kallon Ajmal tayi "strange bai daga waya na ba bare na Kira mom" Kiran ta tayi bata daga ba sai a kawo na biyu sa'an ta dauka muryan ta tana rawa da kyar ta iya cewa Hello "Mom meya faru naji muryan ki ta canza??? Gaya mata tayi abunda ya faru What......????? Kashe wayan tayi ta kalle Ajmal "Lafiya meya faru...??? "Aunty Aneesha tana Asbt an halbe ta" "What..... Ya zaro ido Ya rasa abunda zai ye key ya dauko Khadeeja tabe bayan shi ita da Aneesha basu tsaya ko ina ba sai Asbt.. Yarima kuwa sai yawo yaki ye yana kuka Ajmal ya karasa kusa da shi "Yah jikin nata" Rungumeshi yayi yana kuka "It's all because of me taki cikin wanan halin " Lalashin yaki ye "Hakuri zakaye insha Allah zata samu sauki" Dagowa yayi yana kalloj shi "Sai na kashi fatima tunda har ta taba man mata" Saurin reko shi yayi "Kada ka ye saurin yanke Hukunci a cikin fushi" Kallon mom inshi yayi "Mom kuna nan? Ina kuka bar su Fatima??? Sai a lokacin suka tuna da sun bar su acan gidan "I am so sorry Son Hankali na ya tashi sosai muka beyo ku sukuma suna can tare da Asma'u ama nasan Asma'u bazata kyale su ba" "Taya kuwa zan kyale su ae sai naga bayan su" Jeyowa sukaye suna Kallon Asma'u Yarima yace mata "ya akaye kika zo nan" Murmurshi tayi ta karasa kusa da shi key ta bashi "Gashi na rufe Fatima da mugun tsohon Uban ta idan ka ga dama ka bude su idan kuma zaka bar su can su mutu I don't care" ta daga kafadar sa "Uhmm Gaskiya naji dadi sosai da kika rufe su ni zanye maganin su. Ama meyasa gurin daukan fansa kika Zabe wanan hanyar??? Hawaye ni suka zuba a idon ta "Bani da wani Zabe dole na aikata Saboda nasan tana ye ni idan kuma bana kwadaita mata kai na ba nasan ba zan dauki fansa na. Ba a kullum ina rokon gafara ubangijina nasan Allah rahemu gafuru ni ina ye maku fatan alkaire da kai da matar ka ni zan wuce Allah ya hada mu haduwar alkaire" "Haba ba za'aye hakan ba ina iyayen ki suki? Murmushi takai ce tayi "Bani da iyaye zaman kai na naki ye iyayena sun jima da rasuwa" "Eyyah Allah ya jikan su. Tace Ameen "Why not bazaki zauna da mu ba" Zaro ido tayi idanunta suka ciko da hawaye "Aa yarima taya zan zauna a gidan ku a wani ido zaku kalle ni? Mom ta karaso kusa da ita "Pls kada ki ce bazaki zauna da mu ba Allah yana amsar tuban bawan shi in har a cikin zuciyan ki kin tuba " Kallon mom taki "Hakane insha Allah ko a mafalki bazan saki aekata wanan abun ba alkaware na ni a gurin ubangiji na" "Masha Allah naji dadin haka daga yau ki diyar mu ce" Murmushi tayi na jin dadi ta Rungume mom "Thank you mom " Mai martaba kuwa kallon su kwai yaki ye Mom ce tace "Sorry munyanki Hukunci ba tare da mu gaya maka ba" Murmushi yayi "naji dadin wanan tunanin da kukaye Allah yayi maku Albarka ita kuma Fatima da waziri din zamu ye masu Hukunci" Rungume Asma'u suka ye Dr. Ni ya fito ya sunkuyar da kanshi Mai da kallon su sukaye gari shi Tare suka hada baki "Dr. Meya same ta??? Shiru yayi bai ce kome ba Gaban Yarima sai duka yaki ye uku uku....... *forget the errors*😍 *Tofa ko. Me zai faru keep flowing* *lipton girl*💙 [11/21, 8:32 AM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* Addu'ar Tashi daga Majalisi (Domin Neman Yafewa Ga Abin Da Ya Gudana A Cikin Majalisin) A'isha, Allah ya yarda da ita, ta ce: Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, bai taba zama a wani majalisi ba, ko ya karanta Alkur'ani, ko ya yi wata sallah face ya cika da wadannan kalmomi. سُبْحَانَكَ اَللَّهُمَّ وَبِحَمْدِكَ، أَشْهَدُ أَنْ لاَ إِلَهَ إِلاَّ أَنْتَ أَسْتَغْفِرُكَ وَأَتُوبُ إِلَيْكَ. Subhanakal-lahumma wabihamdik, ashhadu an la ilaha illa ant, astaghfiruka wa-atoobu ilayk. Tsarki ya tabbata a gare Ka, ya Allah, da yabo gare Ka. Ina shaidawa cewa babu abin bautawa da gaskiya sai Kai, ina neman gafararka, kuma ina tuba izuwa gare Ka. Sai A'isha ta ce: Ya Manzon Allah! Na lura cewa ba ka taba zama a wani majalisi ba, ko ka yi karatun Alkur'ani, ko kayi sallah face ka fadi wannan kalmomi. Sai ya ce; "Kwarai. Duk wanda ya fadi wani alheri sai wadannan kalmomi su zama kamar hatimi ne ga alherin da ya aikata, wanda kuma ya fadi sharri, sai su zama kaffara ne gare shi. *Book 2* 🌤Page 210&215..🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^^^^Shiru yayi bai ce komi ba gaban yarima sai dukan uku uku yake yi... yarima yayi saurin matsowa kusa da Dr "pls ka fada mana abunda ke faruwa pls don't say i loose Aneesha again bzan iya rayuwa sai da itaba" Ajmal ne ya rike shi" pls yarima ka kwantar da hankalinka muji abunda zai fada" "Dr muna jinka kowa sai kallonshi yake yi yaji abunda zai fada daka gansu kasan dukansu A razane suke... Dr yayi ajiyar zuciya..".A gaskiya munyi bakin kokarinmu akan muga munce to tah but ancire bullet a jikinta sadly she has only 30mins in bata farfadoba zata iya rasa rayuwarta gabaki daya"...bai koh gama maganar ba yarima yaci kwalarsa kunyi iya bakin kokarinku kukace fah hakan?MATATACE fah ka ke cewa kayi iya bakin kokarika mai martaba ya daka masa tsawa yarima...ba kada hankaline yarinya na fighting rayuwarta kana fada da likita fadawa yayi jikin Ajmal yana kuka mai tsuma rai kowa wurin sai daya tausaya masa... Little Aneesha ma kuka ta fara yi... "Daddy i want my mommy back plss i dunt want her to die plss let me go and see her " Ajmal ya rasa ya zaiyi shi kanshi kuka yakeson yi wurin yayi tsit ba abubda kake ji sea kukan yarima da little Aneesha... pls dad take me to her yarima yayi saurin dagowa stop crying zo muje kiga mom dinki jan hannunta yayi suka shiga kowa sai binshi da ido suke ba yanda suka iya Addu'a kawai sukeyi Aneesha ta farfado yarima na shiga little Aneesha ta sake hnnunshi rugawa tayi da gudu ta rungume Aneesha "plss mom ki tashi ki tashi pls banason ganinki kwance ki tashi ki dafa min noodle" matsowa yayi kusa da su ki kyaleta Aneesha bata son xama damu a lokacinda muke bukatar ta kuka ya fashe dashi kamar karamin yaro dukansu suka rungumeta little Aneesha ta taji motsi koda ta tashi taga yatsan Aneesha na motsi Yeahhhhh Alhmdlh my mom is back yarima sai kallonta yakeyi ya tsan ta nuna mishi aiko little Anisha ta ruga ta fadawa su Ajaml nan take kowa ya hallara cikin dakin koda sunka shiga Aneesha ta fara bude idanuwanta but abun mamaki sai kiran fatims takeyi Ajaml ya kira DR ya shaida musu cewa lokacin data suma fatimar ce aranta shiyassa data farka ta fara kiranta ya kuma shaida musu subarta ta huta nadan wani lokaci... fatima ta farka daga sumar da tayi kokarin tada waxiri tayi ta kasa sanadiyar jirinda take gani a daddafe ta taka wurinshi Daddy ka tashi muje kafin su isko mu tadashi takeyi amma koh motsi ba yayi kardai ace tsohunnan ya mutu inko hakane zan gudu inbar gawarshi anan bazan zauna su isko ni nanba NO bazea yiyuba...a daddafe takai bakin kofa murdawa tayi taji kofa a rufe wata irin kara ta saki...No bazai yiyuba bazai yiyuba fafashe kayan dakin ta farayi kamar sabuwar mahaukaciya sai sabbatu takeyi... ni Lipton nace kadan ma kika gani🙄😏... *Lipton girl*💙 [11/21, 8:32 AM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* Addu'ar Tashi daga Majalisi (Domin Neman Yafewa Ga Abin Da Ya Gudana A Cikin Majalisin) A'isha, Allah ya yarda da ita, ta ce: Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, bai taba zama a wani majalisi ba, ko ya karanta Alkur'ani, ko ya yi wata sallah face ya cika da wadannan kalmomi. سُبْحَانَكَ اَللَّهُمَّ وَبِحَمْدِكَ، أَشْهَدُ أَنْ لاَ إِلَهَ إِلاَّ أَنْتَ أَسْتَغْفِرُكَ وَأَتُوبُ إِلَيْكَ. Subhanakal-lahumma wabihamdik, ashhadu an la ilaha illa ant, astaghfiruka wa-atoobu ilayk. Tsarki ya tabbata a gare Ka, ya Allah, da yabo gare Ka. Ina shaidawa cewa babu abin bautawa da gaskiya sai Kai, ina neman gafararka, kuma ina tuba izuwa gare Ka. Sai A'isha ta ce: Ya Manzon Allah! Na lura cewa ba ka taba zama a wani majalisi ba, ko ka yi karatun Alkur'ani, ko kayi sallah face ka fadi wannan kalmomi. Sai ya ce; "Kwarai. Duk wanda ya fadi wani alheri sai wadannan kalmomi su zama kamar hatimi ne ga alherin da ya aikata, wanda kuma ya fadi sharri, sai su zama kaffara ne gare shi. *Book 2* 🌤Page 215&220.🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^^^^^^^Asibity Maimartaba ya bada umarnin dukan su su koma gida abar Anessha da yarima kawai tunda Dr yace abarta ta huta na wani dan lokaci little Aneesha tayi ta kuka ba yanda suka iya dakayr aka samu khadija da As'mau suka shawo kanta... Akan hanyarsu ta komawa Ajmal yake ta tunanin Aneesha yanda sukaye zama a da ya zama dole ya cire ta cikin zuciyar shi ya yanke hukunci da zarar ta samu lpia zai tattara nasa da nasa ya koma Abuja.. *WASHE GARI* Aneesha na falkawa taga yarima kusa da ita yna bacci hannunta tasa cikin gashin kanshi tana murzawa a hanklalib jinwani abu na taba shi yasa ya fara bude idonashi kadan kadan wani murmushi yasar mata itama murshin tayi masa Da kyar ta iya bude bakin ya tace "gud mrng yarima na" "mrng baby ya karfin ??? Alhmdlhh...lokaci daya kuma ta bata ranta "yarimana ina fatima?...sai alokacin ya tuna da wata fatima gaba daya yana manta da ita Labarin komai ya bata Aneesha ta matsa dole sai yakai ta wurin fatima ganin abun nata da gaske take ba yanda ya iya yaje ya kira Dr "yarima gaskiya ya kamata ku barta nqdan wani lokaci jikinta bai ida yin kwari ba" Dr zaka iya sallamrmu haka ta gaji da zaman asibitin ne idan mun koma gida munada family Dr zai mata kulawa ta musamman maganguna ya rubuta musu ya,sallame... suka kama,hanya sai gidan waziri suna shiga sunka iske waziri da fatima kwance ba alamar numfashi "NO bazai yiyuba ku mutu a banza sai na,hukuntaku maciya amana kawai" wayar shi ya dauko ya kira Ajmal sai,gashi cikin 5mins ya iso tare da ataimakon khadija yana shiha yaga mutane kwakkwance tambayr yarima yayi su wane yarima ya bashi labarin su "yanxu kasan abunyi mudauke su mukai su asibi khadija ki dauki motata ki wuce da Aneesha gida mu zamu kaisu asibi ki fadama mai martaba" khadija da Aneesha suna isa gida khadija ta taimaka mata har part dinta ta kaita ba'afi minti biyar bah sai ga mom ta shigo kallon Aneesha takeyi Reko hanunta tayi "Aneesha dan Allh kiyi hakuri munza geki kan abunda baki aikata ba dan Allh ki yafe mana. Na goyen bayan fatima bayan kice da gaskiya" rufe mata baki tayi" haba mom dan Allh kidaina fadar haka rashin sani ne kuma yanxu komai ya wuce" mom tayi huging dinta sosai... *BANGAREN ASIBITY* Suna isa Asibity akaba su waziri taimakon gaggawa bayan 1 hours sai ga maimartaba da fadawansa sun iso "basu dai mutu ba koh, "?Aa toh likitoci na nan na aikinsu cewar yarima 5mins later sai ga likita ya fito ya shaida musu sun farfado abinciken su angano suna dauke da cutar kanjamau yarima yace dai dai dasu kenan wanan zai zama lesson ga duk mai irin kazantar tabi'ar su Dr pls zamu iya ganinsu...eh ba matsala koda sunka shiga sun iske waziri da fatima sai fada suke yi kowane na zagin wani yarima ne ya katse su kai kai ku raba mutane dabbabobi kawai "dama ance ramen mugunta inzaka haka shi to kayi gajere kunmanta Allh ba azzalumin kowa bane Da naso indau mummunan hukunci akanku Amma Allh wandayafi kowa adalci ya saka mini Alabshirinku...dukanku kuna dauke da cutar kanjamau" ?murmushi mugunta yayi "kuma gida da mahaifina ya baku na anshe sannan kai waxiri nace ai account dinda kake amfani dashi na gidan mune koh shima nasa an rufeshi nan take waziri ya fadi kasa fatima koh hannun ta aza bisa kai wayyo Allh munshiga uku wlh bazai yiyuba yarima sonka ne yajamin wayyo Allah yarima ya matso ya wanke ta wawan mari sai da tayi shiru maimartba ba abunda yakeji sai takaicin yarda da Amana daya dauka yaba waxiri kai kaico da halin waxiri tafiya sukai suka barsu ana asibitin sai kuka fatima keyi girgizs waxiri take yi amma yaki tashi sai ga Dr ya shigo ya dubashi yace zuciyar shi ta buga rai yayi halinshi...wani irin kuka ta saki likita yatausaya mata ga cutar kanjamau ga mutuwar mahaifi ni lipton nace dayasan wacece fatima da bai tausaya mata ba😏... *lipton girl*💙 [11/21, 8:32 AM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Addu'a Ga Wanda Ya yi maka wani Alheri* Idan wani ya maka alheri sai ka ce masa: جَزَاكَ اللهُ خَيْرًا. Jazakal lahu khayran Allah ya saka maka da alheri. … To hakika ka isa matuka wajen gode masa. *alhmdl Allah ya raya man ku Hassan and Husaini*♥♥♥💃🏻💃🏻 *Book 2* 🌤Page 220&230🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^^^^^Da sauri ya karasa kusa da ita yana girgiza ta daukan ta yayi bako kunyar mai martaba ya haura sama suma din bensa sukaye daga baya. Ajiye ta yayi kan gado shima ya hau kan gadon ya reki mata hanu. khadeeja ta kira Family Dr. In su cikin 20mnt sai gashi ya kara so. Ya umurce su da su fita Yarima yace ba inda zai je tunda matar shi ce haka akaye ya zauna Fara duba ta tayi. Bayan ta gama ta ja dogon nunfashi "Kada ka daga hankalin ka. Ba wani abu bani kwai tana bukatar Bed rest saboda halbin ta da akaye and ku rinka bata Medicine inta on time" Godiya yayi mata ta fita daga gidan Aneesha ta bude idon ta tana kallon Yarima Kokarin tashi taki ye Yarima ya reko hanunta. "Pls ki kwanta kina buka tar hutu sosai " A kasallance taki kallon shi Jawo ta yayi ya rungumeta ita kuwa sai kokarin jaye jikin ta taki ye "Yarima na akwai mutani fa" Mom ce ta kai masa bugun wasa. "Yarima baka da kunya ko" Murmushi yayi daga bisani suka fita daga dakin kowa ya koma parth insa Yarima kuwa yana rungume da ita sunfe 20mnt yana rungume da ita Dago ta yayi ya aza hanunshi kan cikin ta "Yaushi zan samu baby??? Ya daga mata gira Zaro ido tayi "Yarima bani da lafiya fa" Murmushi yayi "Ge well soon i cant wait to become a father" Murmushi kwai ta iya ye masa. ******** Fatima kuwa tafiya taki ye duk ta gaji gidan mai gadin su taji Kallon ta yaki ye da kasa har sama "Ki fita man daga gida in ba haka ba naye maki dukan tsiya wlh yar iska kwai" Kallon mamaki taki ye masa "Ni kaki cema yar iska? "Eh manah ae ki yar iska ce don ma ina rufa maki asire kina kawo maza dawa a cikin gidan ku ama ban gaya ma baban ki ba. Koda yaki naji labaren ya mutu ko. Asge shima din dan iska ni Allah wadaran wanan rayuwar ta ku yan iska kwai" Ranta a bace ta kama hanya tana tunanin ya zata ye wa zai karbe ta yanzu? Yarima ya cuce ta wlh sai na dauki fansa bazan kyale ka ba jikar ta ta duba taga tana da isasun kudi mota ta aro haya ta shiga gurin boka ta nufa....... ******* Faiha kuwa sai shirin buki taki ye inaa ta dai bata ce mata kalla ba ta zuba mata ido indai duniya ce zata ga abun ta..... ***** Fatima na isa gurin boka ba gurin bokan da ta saba zuwa ba. "Boka ina son kayi man magani ya ji baya son kowa sai ni kuma iyayen sa su manta da ko ni wacece sa'an ya tsani matar shi" Dariya ya kama kamar wani mahaukaci angama ki dawo gobe Tana wuce wa Boka ya kama dariya "Baki da Hankali sha sha, in da dai baya tare da ita zan iya ye maki kome ama yanzu ba abunda zai same shi domin tana da tsare ni dai zance kudin ki ni kwai" Hahahahahaha Fatima kuwa tafiya taki ye ama tana tunani gaba daya bata san inda kanta yaki ba ba abunda ki damun ta irin kanjamo nan Da sauri ta taka burgi ama ina Babbar mota data nufa to ta ta buge ta Fatima kuwa ta na ciki motar ki ta riki da har sau biyar kallo daya zaka ye mator ka tausaya wa wanda ki ciki mutani ne suka yo kan ta domin motar tayi kaca kaca ga jini ya baza. Mutanin da ki kusa suka yo kan ta da kyar aca ciro ta cikin mota kafar ta hagu ta fita kowa ya tausaya mata . gashi bata nunfashi. Yatsan ta kwai ki motse. Daya daga cikin mutanin yaga hanunta yana motsi taimaka wa akaye aka saka ta a cikij mota basu tsaya ko ina ba sai Asbt rai a hanun Allah. Nan aka fara bata taimakon gaga wa. Wanda ya Kawo ta sai safa da marwa yaki ye domin ya tausaya mata sosai Likita ni ba ya fito "Dr. Yh jikin nata? "She is in critical condition gashi ta rasa kafan ta daya kuma tana da kanjamo ga kuma internal bleading cikin brain inta spinal cord inta ya kare a hanu kuma ta samu karya it's verry dificult for her ta rayu" Inalilahe waina illaihe raji'um shi ka dai ya iya furtawa domin ta bashi tausai sosai. "Zan iya ganin ta?? "Zamuye moveing inta ward zaka iya ganin ta" Ohk yace ya shiga cikin dakin. Cikin 10mnt aka kai ta shiga yayi idanun ta a bude sai hawaye ki zuba a idon ta "Sanu bai war Allah" Murmushi karfin hali tayi "Meyasa ka wahalar da kanka gurin taimaka man? "Ki dai wanan maganar duk wanda zai ganki zai tausaya maki" "Ni nasan ta wa ta kare ynz nan zan bakunce lahira" Kallon kafar ta yayi babu kafa daya ga hanunta an ye masa dauri ya tausaya mata sosai. "Ki gaya man number wani daga cikin yan uwan ki na sanar da su" Nunber yarima ta bashi ya sanar da shi halin da taki ciki. Kashe wayan kwai yayi don ba zai maje ba yaga tausan ta har ya kai ga yafe mata. "Nasan ba zai zo ba abunda nayi masa nasan ba zai zo ba kuma ba zai yafe man ba " Kuka taka maye "Dan Allah ki dai na kuka zaki samu tafiya " Murmushi takai ce tayi "Ni ka dai nasan abunda naki gani yanzu zasu kashi ni i know zan sha kashi lahira irin abubda na aikata ba wata ya mace da zata aika ta shi " Lumshe idon ta tayi domin ita ka dai ta san irin zafin da taki ji. Shikuwa ya tausaya mata sosai "Duk da bansan abubda kika aeka ta ba ama ki roki gafara ubangiji kafin Allah ya dauki ranki " Idon ta a rufe tace "Lokaci ya riga da ya kure ni nasan tawa ta kare. Shiru tayi bata saki cewa kome ba Shikuwa sai nasiha yaki ye mata jin shirunta yasa gaban shi faduwa Dr. Ta kira ya fara duba ta kallon shi yayi "I am sorry She is no more" Reki kan shi yayi yana salati......... *Tofa fatima kida waziri Allah ya sauwaka masu hali irin naku Allah ya shire ku* *muje zuwa* *lipton girl*💙 [11/21, 8:32 AM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Addu'a ga Wanda Ya Ce Maka; Allah Ya Gafarta Maka* وَلَكَ. Wa laka. Tare da kai. *Book 2* 🌤Page 220&225.🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^^^^^Da kyar fatima ta iya tashi ya zataye yanzu ga Waziri ya rasu. Napen ta tara ta ji gidan su kudi ta dauko cikin jaka kamar wata ta Allah taji makwabtan su tana rokon su da su taimaka aye masa sallah. Akai shi gidan shi na Gaskiya Da yaki labare ya bazu kowa ya sani suka ce su sam baza suye masa sallah ba idan bata bar masu guri ba zasu illata ta tana kuka ta bar unguwar Asbt ta koma tana kuka ama duk da hakan ba wai tayi da nasani ba. Dr. Kuwa ta bashi tausaye sosai karaso wa yayi kusa da ita "Idan bazaki damu ba zan kai shi unguwar mu sai aye masa Sallah" Dagowa tayi ta kalle shi "Ba wanda zai yarda yayi masa sallah ni dai idan zan samu koda mutum daya ni yayi masa Sallah akai shi can ya huta ni in samu in fara niman magani" Kallon mamaki yaki ye mata bata ma jima men mutuwar uban ta. Kawar da zance yayi bai kai shi ubguwar shi ba daya daga cikin Dr. Da yaki Asbt yace zai ye masa sallah. Ahakan akaye mashi wanka akaye masa sallah aka kai shi gidan gaskiya Tofa waziri Allah ya sauwaka....... ************* Ina ce zauni sai kallon diyar tata taki ye "Ki Faiha wai ina Ajmal ni kwana biyu naga baki ko waya da shi kuma kusan kullum sai kin fita" Dagowa tayi ta ajiye wayan ta. "Inaa Ajmal fa ya saki ni tun lokacin da ya kawo ni" Zaro ido tayi "saki......? "Eh manah, kada ki tayar da hankalin ki ina da wanda zan aura in sha Allah cikin satin nan ma zamuye aure" "Lalai Faiha baki da hankali kin fe so ki aure wani ki bar uban diyar ki wai me kika ye masa ni????? "Haba inaa nagaya maki ya saki ni dole sai kin san abun da ya hadamu nifa bana son irin wanan halin. " Karamen tsoki ina ta ja"ki dai kika sani wlh ki be duniya a sanu idan ba haka ba zaki jiya a jikin ki" "Oho dai" fadan Faiha.... ******* Fatima kuwa direct sai gidan su yarima falo ta same su Yarima yana ba Aneesha abinci Karasa wa tayi kusa da shi ta buge masa hanu sai da spoon ya fadi "Baka isa ba wlh kayi kadan ka zauna da wata mace ina a duniyar nan " Tashi sukaye tsaye "Har kina da saurin mutunci da zaki zo har cikin gida na kina ye man maganar banza? Wlh ki kiyaye ni ko na aikata abunda na saka a zuciya ta " Murmushi takai ce taki ye "Ka bani wani albeshiri nima ka tsaya na baka nawa. " Kallon mamaki yaki ye mata Aneesha kuwa ta sha jini jikin ta "In har ina dauki da cutar kanjamu to kada ka manta kai mijina ni kuma munye share in Husband and wife in har ina da kanjamu to kai ma kana da shi" Gaban Yarima ni yayi mugun faduwa. Meyasa bai ye wanan tunanin tun farko ba kinan yana da kanjamu. Aneesha ta kalle shi Ja da baya yaka ma ye. Aneesha tana ben shi "Yarima na meka ki nufi da hakan???? "In har ina dauki da kanjamu to ba zan bare ya same ki ba nafi son in rasa rai na da wani abu ya same ki" Hawaye ni suka fara zuba a idon ta "Haba Yarima wanan wace irin magana ce in har kana da kanjamu to nima sai na same shi cutar ta ka ba zata hana ni zama da kai ba ina son ka kuma ina son in mutu tare da kai pls kada kaye man haka" Mom kuwa ta fara kuka khadeeja ce ki lalashin ta "Duk laife nani da ban yarda yarima ya aure ta ba da duk hakan bazai faru ba" Mai martaba yayi gyaran murya "Ki dai na wanan maganar ki dauki wanan. Abu tamkar jaraba wa ce Allah ya riga da ya kadaro " "Hakane " Kara sa wa tayi kusa da yarima yayi saurin ja baya A kasallance taki magana "Why? Kaki son wahalar da ni dan Allah kada ka yanki man wanan hukunci ina sonka a hakan " "Taya zaki ye wanan maganar bayan ba a yarda a hada mai cewo da mai lafiya ba" "Waya ce maka baka da lafiya......????? Jeyo wa sukaye suna kallon Asma'u Murmushi mugunta ta kamaye ta karasa kusa da Fatima "Hi baby" Ta daga mata hanu Bata rai tayi tana hararan ta "Am sorry tun farko ban gaya maku ba Yarima ka kwantar da hankalin ka baka da cutar kome haka nima bana da cuta domin kasan shi Hiv mugun abu ni. Abunda Fatima ki aikata wa ita da Waziri ba karamen abo bani domin ko dabobe basa aeka ta shi shiyasa nayi amfani da wanan damar. Lokacin da ku ka fita kai Aneesha Asbt ina da kawata da saurayin ta suna dauki da cewon kan zamo as simple Ita tayi amfani da Waziri shi kuma yayi amfani da Fatima bayan hakan kuma na debi jinin su na saka masu idan bai kamu da su ba ta sex zai fe saurin kama su da jini, so ka kwantar da hankalin ka ba abunda ya same ka you are safe "tayi murmushi Saukan mare ta jiya ta reki kumcen ta kallon fatima tayi "Kinye sa'a na shiryu wlh da ba haka ba sai na wulakan ta ki yar iska kwai dangi da ba tarbiya ko kadan" Ta tofa mata yawu Yakune fuskan ta tayi Yarima ya ja hanun Fatima Bakin kofa yayi wulgi da ita "Get out from my house and my life forever and i will never forgive you i curse you idiot" Ya rufe kofa gam... Shiga yayi ciki Anesha kuwa jiri ta gama gani ta fadi kasa....... *keep flowing* *lipton girl*💙 [11/21, 8:32 AM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* Abin Da Allah Yake Tsara Mutum Daga Dujal Saboda Shi. Wanda ya haddace ayoyi goma daga farkon Suratul Kahfi, za a kiyaye shi daga Dujal. Sannan kuma mutum ya rika neman tsari daga fitinar Dujal a karshen tahiyar karshe ta kowace sallah. *Daga Wanan page Har zuwa karshi na saudakar da shi ga My princes Habiba Ahmad(prince) Ina yen ki over Allah ya bar kauna*🤝 *Book 2* 🌤Page 230&235..🍹 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^^^^^i am so sorry she is no more Dafe kanshi yayi yana salati, domin ya tausaya mata sosai... Gashi bata da Yan uwa ya Kira yarima kuma bai zo ba ya zai ye da Wanan gawar? Haka ya gama tunanin sa. Ya dauki ta ya tafi da ita unguwar shi mamar shi ya sanar da ita ita Taye mata wanka aka dauki ta aka kai ta masallace Fatima kuwa taye rashin sa'a domin bata samu mutani ba daga liman sai Wanan bawan Allah da ya tai maka mata faisal suka kai ta gidan gaskiya Kamar kuwa sun sani Waziri Mahaifin ta ni kusa da shi aka kai ta *To fa su Fatima Allah ya sauwaka* ********** Yarima yayi zauni sai tunanin Fatima ya ki ye Aneesha ce ta dafa kafadan shi "Yarima me yaki damun ka naga Kaye shiru" Gyara zaman shi yayi "Wanan yarinya ce ta saka wani ya Kira ni wai tayi accident " Gaban Aneesha ya fade subuhalilah "Meyasa baka ji ba??? Kallon mamaki yaki ye mata "Kin manta irin abunda tayi mana??? "Ban manta kome ba ka sani ko tayi da na sani? Shiru yayi na Dan wani lokaci "Bare na Kira number da aka Kira ni" Kiran shi yayi bugu guda ya daga Sallama yayi masa "Am neni wanda ka Kira dazu kace wata tayi accident ya jikin nata? "Sai dai Hankuri Allah yayi mata cikawa" Inalihe wa'ina illaihe rajiun Aneesha kuwa sai kallon shi taki ye Gaya masa yayi abunda ya faru. Kashi wayan yayi yana kallon Anesha "Lafiya meya faru???? "Fatima ta mutu" Zaro ido tayi ta dafe kirji what..........!!!!! "Yes. Ya gaya mata kome Ta tausaya wa Fatima daga bisani ta kwar da zancen domin taga Hankalin yarima a tashi yaki A shgwabe taki kallon shi Kafar shi ta hau tayi Huging insa. Shima din Huging inta yayi domin yayi missing in jikin ta Cikin murya mai dadi taki magana "Yarima na ka kwantar da hankalin ka bana son kana tunanin kome kaji " Daga mata kai yayi don bai ji yana iya magana ba saboda irin salon da taki ye masa. Hanunta ta saka cikin gashin sa tana wasa da shi A kasallance ya kalle ta. "Baby na ki bare ki ji sauki kinsan ina bukan ta ki ko??? "Yarima nifa naji sauki i am all yours" Murmushi jin dadi yayi "Wani hanzari ba gudu ba ina son a saki daura mana aure " Kallon mamaki taki ye masa "Aure kuma yarima? "Eh manah, kinsan mun jima bamu tare kuma ina son akawon maki a matsayen Amarya and kin san me a ranar sai kin samu ciki domin na gaji da ganin ki haka ba yaro " Murmushi tayi "Duk yanda kace haka za'aye" Ta dan bata fuska "Lafiya naga kin bata fuska?? "Ina tunanin Ajmal ni. Yana bani tausai sosai ko ina Faiha taki kasan me Aneesha tana niman soyayar uwa sosai gashi Ajmal baya ko maganan ta duk yanda akaye akwai wani abu" "Hakane muje mu tambaye shi ko lafiya" Daukan ta yayi cak suka nufi gefin Ajmal sai hira suki ye Zauni yaki falo Khadeeja da Anessha suna hiran su Ajiye Aneesha yayi kan kujera Ajmal dai kallon su yaki ye sun dace sosai ina ma ace zai samu mace kamar Aneesha Khadeeja kuwa bata masan sun shigo ba sai wasa taki ye da Aneesha Yarima ni yace "Am idan baza damu ba ina son insan ina matar ka taki" Murmushi takai ce yayi "kasan shi aure yana da sirre ko ba haka ba" "Hakane. Sorry ina son in sani ni idan kuna tare? "Bamu tare ban jima da sakin ta ba" Da karfe Aneesha ta dago kan ta tana kallon Ajmal "Eyyah To Allah kasa hakan yafe zama Alkaire" Ameen kwai yace "Baby kaga my Aneesha ko tana ye man dariya" Magana taki cikin shgwaba tana murza idon ta wai ita kuka taki ye lol. Yarima yayi murmushi "Meyasa taki ye maki dariya?? Little Aneesha kuwa har kasa ta kai tana Dariya "Uhm. Uhm. Wai na bata labaren lokacin da muna yara bana baka Nodles idan ka canye naji dakin ka na fasa maka kaya. Shini taki cewa wai bani da karfe" Yarima dariya ya kamaye "In ban da abun ki Baby meye na kuka kuma" Turo baki tayi "Ba wani Baby. Yanzu baka sona kafi son Aunty Aneesha ni babu mai sona" "Waya ce maki babu mai sok ki? Fadan Little Aneesha Jawo ta tayi kusa da Ajmal "Ina son ki kuma Dad yana sonki " Kallon mamaki yaki ye ma yar nashi Daga masa gira tayi "Dad i am your daughter and i can read your mine, da farko kana son Aunty Aneesha yanzu kuma kana son Deeja" "Waya.. Ce.. " "Shiiii bana son jin kome dad nifa ba yarinya bace nasan yanzu Aunty Aneesha is not your wife matar Bro ce why not bazaka aure Aunty Khadeeja ba nasan zata kulla damu sosai kamar yanda Aunty Aneesha tayi pls Dad dont said no " Jawo ta yayi ya ja mata kune "Yanzu kin girma ko, kowace magana kina fadi. Ki fara tambayar Deeja ki idan tana sona kin san ba za'aye mata auren dole ba wata killa tana da wanda taki so" Da sauri tace "Ba wanda naki so.....!!! Ni kai naki so" Tare suka ce Ohhhh so romantic Mom ce ta shigo "Autar tawa ce zata ye aure ba'a sanar da ni ba" Fadawa tayi jikin mom ta rufe fuskan ta Yarima ya tashi tsaye "Mom ina son in gaya ma mai martaba ina son a saka daura mana aure ni da Aneesha so ina ga sai a hada dana su Baby ko ya kika gani?? Mom taji dadin tunanin Yarima sosai kuma ta amince da hakan Rungume juna sukaye suna ye ma junan su congrat Aka gaya ma Mai martaba shima din ya yarda a daura auren Ranar juma'a za'a daura auren *Yarima&Aneesha* *Ajmal &Khadeeja* *Jabir&Faiha* Ajmal kuwa ya kira iyayen shi ya sanar da su dayaki ba'a gari daya suki ba suna kasan waje a can suki zama sunje dadi sosai domin basa son Faiha ko kadan. Ko wani bangare ana shirye shirye Ba wani buki ni za'aye ba walima kwai ce kuma ba'a gaya ce mutani da ya wa ba **** Faiha kuwa ita da kanta ki shirya kan ta uhmm Amarya Jabir kinan. "Wai ki Faiha kina da hankali kuwa? Ki da kan ki zaki yanki ma kan ki hukun ci yen aure ba zaki ma sa aye maki binciki wanda zaki aura ba kuma baki ko gaya mana shi din waye ba? "Inaa ki kwantar da hankalin ki na riga da nasan jabir yana kirki kuma na san ba zai cuta man ba na san shi ciki da waje" "Meki ki nufi da ciki da waje? Dariya tayi "kin gan ki inaa akwai ki da son gulma to bare ki ji Jabir dai bun jima tare da shi tun ina da auren Ajmal muna hulda da shi shini fa Ajmal ya gano ya da kara man saki to. Meye a ciki daman auren shi ae kadara ni, yanzu na samu wanda naki so kuma zan zauna da shi ba wanda ya isa ya raba mu da shi" Ina kuwa dafe kai tayi tana salla ti "Faiha abunda kika aikata kinan??? "Kwarai kuwa to meye a ciki? "Tabas kin aikata babban kuskure Faiha" "Ya isa hakan bana son wa'azin ki" .. Tashi tayi ta bar mata waje...... **** *yauce ta kama ranar Friday* A yauni aka daura auren su Khadeeja da Anessha da Little Aneesha kayan su iri daya wata gown ce suka saka fara tayi masu kyau sosai daya ki duk suna da fari. Bayan anye walima Angaye suka shigo akaye ta hotona kalla kalla aka ye buki a ka watse Ajmal kuwa bangaren shi aka kai Khadeeja da sunan idan sunye sati zasu koma Abuja da zama. Faiha ma ta shirya kan ta tsab sai jiran ta kai jabir ya zo ya dauki ta. Mota daya ya aiko mata ita ka dai ta shiga basu tsaya ko ina ba sai wani gida mai daki daya sai falo da kitchen haka taki kallon gidan hankadi lalace har ta shiga cikin dakin ta zauna tana jiran ango nata ama shiru. **** Khadeeja kuwa zauni taki kan gado ta sha lulube sai jiran ango nata taki ye. Shigowa yayi dauki da sallama ta amsa mashi. Zauna wa yayi kusa da ita ya ajiye ledan daki hanun shi Matata muje muye sallah ko Murmushi taki ye duk da fuskan ta a rufe taki. Daukan ta yayi suka shiga toilet tare suka ye alwarwa suka dawo sukaye sallah Kifi suka ce da yaki khadeeja bata son kaza tafi son kifi. Sai da suka koshi suka wanke hanu. Suka dawo suka zauna Khadeeja kuwa wani irin son Ajmal taki ji kamar ta jawo shi ta rungume shi kallon shi taki ye tana murmushi Jawo ta yayi ya rungumeta yana saukan nunfashi. Ita ma din nunfashin taki ye sanu sanu Ta rungumeshi tight Ajmal kuwa tunanin yayi lokacin da yaki rungume Aneesha yanzu kuma ga knwar Yarima? Lalai shikam yayi mata masu kirki banda Faiha Kissing inta ya fara ye yana ye mata wani salo na reki ta war Sako ya fara isa cikin kanta haka taki rufe ido kamar mai jin bacci A sanu ya zame mata kayan jikin ta yana shan brest inta Khadeeja kuwa an shiga duniyar da ba'a taba shiga ba🤣 ***** Yarima kuwa yana zuwa ya daga gyalen da ta saka ta rufe fuskan ta "Masha Allah, Matata kinga yanda kika ye kyau kuwa" Girgiza masa kai tayi Jawo ta yayi ta fada kan kirjin sa Har suna jin nunfashin juna Lips inta yaki kallo yana cije lips inta "Kin shirya? Ta daga masa kai. A sanu ya aza lips inta akan nata wanda ya sha zanbaki wani irin sanyi yajiya ya shiga a cikin jikin shi Haka ya fara kissing inta suna mai da nunfashi Tada ta yayi suka fara sallah ko kaza basu tsaya ce ba yarima ya fara aiki ⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀naso nayi maku bayani abunda ya faru ama @Habiba (prince s) tace kada na fada😔 sorry guys🤪 Bare muje gurin Amarya faiha🤣 Faiha kuwa ta gaji da zama cikin daki kiran Jabir tayi ama bai daga wayan ta ba abun ya bata mamaki sosai aza kan ta tayi kan gado tana rufe ido tana budewa har bacci yayi awon gaba da ita..... *washe gari* Faiha ce ta tashi ganin babu Jabir babu labaren sa. Ya sa takira wayan shi ama bai daga ba. Fitowa tayi falo tana dube dube ama bata ganshi ba karamen tsoki taja Sai gashi ya shigo tare da wata. Cikin kwanciyar hankali suki tafiya yana ye mata sexy look har suka matso kusa da ita Kallon shi taki ye "Jabir, meye haka? Sanan wanan wacece? Ko ka manta da jiya aka daura mana aure? Tsoki ya ja "ki dan allah mallama kada ki takura man bana son iskan ce ida. An daura mana aure mezan ye maki? Kada ki manta na san ki fa da auren ki. Kiki zuwa muye lalace nasan ko yanzu zaki nemi wani tunda kin aure ni kin gama dani" "Haba jabir wanaan wace irin magana ce kasan ina sonka taya zanye maka haka dan Allah kayi hakuri wlh ba zan cuce ki ba" Wanka mata mare yayi sai da ta kai kasa "Yar iska banza kada ki rai na man hanakali idan ba haka ba yanzu zaki koma gidan ku" Jawo wada yayi kusa da shi Yana shakar turaren ta halshin sa ya sa yana shan jikin ta sai kissing inta yaki ye gaba dayan su sun fada duniyar tunani. Sanu sanu ya fara bude mata zip dukiyar fulanin ta Ta baya na hanunshi ya sa yana matsawa ouch baby brest in ki yana da taushi ba sai murzama yaki ye Faiha kuwa ranta ba karamen bace yayi ba Bakin shi ya sa yana shan brest inta Da karfe Faiha ta tashi ta ture shi "Ki idan baki fitar man da gida ba wlh sai na kashi ki yar iska banza kwai" Kallon ta tayi daga sama har kasa "Ki har kina da bakin ce man yar iska kida da auren ki kina cutan mijin ki kara ni bani da aure ki fa? Zunube biyu Jabir ya sa hanu ya ture ta ya jata suka shiga cikin daki tana jin su suna nishin dadi Ita kuwa sai aikin kuka taki ye........ *ita rayuwa daman haka ta kunsa duk abunda kaye sai anye maka faiha yanzu kika fara gani. Masu hali irin na faiha zamu taya ku da Adu'a da ku dai na yen sa ku kare mutunci kan ku da na diyan ku. Ku sani miji yana bukatan kulla wa sosai* *sai kiga wasu matan basu damu da mijin su ba, kira gari ku mata kuba mazan ji kulla wa a rinka ye ma mai gida abinci kalla kalla ana faran ta masa rai* *Allah kasa mu gani*🤝 *muje zuwa*⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀ *lipton girl*💙 [11/21, 8:32 AM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA* 🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹 *Daga alkalamen*✍🏻 *Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹 *A short Story* 🌤☀🍹 *Dedication* *first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* *Addu'a ga Wanda Ya ce maka Yana Son ka.* أَحَبَّكَ الَّذِي أَحْبَبْتَنِي لَهُ. Ahabbakal lazi ahbabtani lahu Wanda ka so ni saboda Shi, kai ma Ya so ka. *Book 2* 🌤Page 235&240..🍹 *The End The End*💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 بسم الله الرحمن الرحيم ^^^^^^^Ita kuwa ba abunda taki ye sai aikin kuka. Share hawayen ta tayi. Ta tashi ta hau kujera tunanin Ajmal ta kama ye "Na cuce kai na da kai na inda na zauna da Ajmal da ni kai na zan fe jin dadin zama a gidan shi gashi da kudi ga ilimi ga tarbiya ama sam jabir baya da ko daya " ****** *Washe gari* Aneesha ta bude idon ta ganin Yarima ya sa ta saki murmushi shi kuwa ya lumshe idon shi kara lafewa tayi kan jikin shi domin tana jin dadi kwanceya a jikin shi kamar wata musa haka ta lake masa a jiki Shi kuwa bude idon shi yayi yana shafan gashin ta "My princes kin tashi daga bace?? Murmushi tayi wanda ya kara fitar da kyawun ta "Eh Yarima na tashi ina kwana" Lafiya qlw yace mata Tashi yayi ya dauki ta rufe fuskan ta tayi cikin jikin shi da yaki ba kaya ni a jikin ta ba. Cikin Bap ya saka ta sai da ya hada mata ruwan zafi ta gasa jikin ta sukaye wanka suka fito kaya suka saka suka nufe parth in mom koda suka ji su khadeeja da Ajmal da Asma'u duk suna zauni suna hira.... Zauna wa sukaye Aneesha ta gai da Mom kan ta yana kasa Khadeeja da ki kusa da ita tayi mata magana cikin kune "Aunty how was your night" ta daga mata gira Kallon mom tayi wanda tunda khadeeja ta fara magana taki kallon ta Dukan wasa ta kai mata Tayi mata magana kasa kasa "Kamar yanda naki amarya jiya kima haka kiki so how was your night" Murmushi tayi "is awesome ban ma san yanda zanye maki baya ni ba is.... "Shiiii kar ki manta fa cikin mutane muki" Dariya sukaye suka cigaba da hira....... ******* Faiha kuwa tana zauni a falo Wada jabir ya shigo da ita ta fita daga gidan tana hararan Faiha wata ce ta shigo da sauri ta sha gaban ta "Ki ina zaki? Kallon ta taki ye daga sama har kasa ", ki wacece da zaki tambaye ni " "Neci matar gidan nan haka kwai zaki shigo man gida ba sallama" "Auw sanu fa" Bata jira amsar ta ba ta shiga cikin daki binta tayi daga baya Ita kuwa tana zuwa ta hau kan jikin shi tana kissing insa "Jabir meye haka? Me kaki son mai dani ni ni kada ka manta fa ni matar ka ce" kamar ba magana taki ye ba suka cigaba da kissing in juna Jawo ta tayi da karfe ta wanka mata mare. "Idan baki fita gidan ba zan bala ki wlh" Jabir ya tashi ya wanka mata mare sai da ta kai kasa. Toilet ya shiga ruwan zafi da ki ciki ya dauko ya watsa mata Kuwa ta buga duk da hakan hankalin su kwance suna jinta tana kuwa suka kyaleta suka cigaba da tabe taben su. Ita kuwa wani zafi taki ji wanda tunda aka haife ta bata taba jin zafi ba ga shi tunda ga saman ta har kasan ta ya kone tana ihu ama a banza gashi ba zata iya tashi ba wayan daki hanunta takira inaa ta ta sanar da ita Cikin yan mintuna kadan sai gata ta zo daya ki ta turo mata adrees knowking tayi ko da ta shigo jabir da shi da budurwasa basa nan daman ta zo da wani suka dauki ta suka nufe Asbt da ita ***** Aneesha kuwa shiru tayi yarima ya kulla da fuskan ta da ya canza "Meki ki tunani? "Ina tunanin iyayen da suka kulla da ni yanzu na samu lafiya gashi basu sani ba" Dogon nunfashi Yarima ya ja ya kamata muje muye masu godiya in ya so sai mu dawo da su anan Aneesha taji dadi sosai Da sauri Yarima ya ce "Good idea kaga daga nan sai mu tare ni da Khadeeja" Dukan su basu ji dadi ba Mom ce tace "Me zai hana ku zauna anan zamu fe jin dadi kaga sai a mai da Little Aneesha anan " Sunkuyar da kai yayi Don ba zai iya ce ma mom Aa ba "Ba laife idan naji zan dauko abunda naki bukata" "Yauwa hakan yayi zan iya samu maka aiki anan kaga sai aye maka transfer ko ya ka gani? Yaji dadi sosai Suka yanka ticket suka nufe garin Abuja. Gaba dayan su Mai martaba kwai aka bare. basu tsaya ko ina ba sai gidan su iyayen ta ita ta fara shiga mama naganin ta tayi sauri ta rungume ta tana kuka "Yar nan ina kika shiga haka? Ganin mutani suna shigowa ya sa ta mai da kallon ta gari su Mijin mama kuwa sakin ido yayi yana kallon su Sanu da zuwa sukaye masu aka shimfida masu tabar ma Aneesha tayi gyaran murya Ta nuna Yarima wanan shini mijina ta nuna Ajmal wanan kuma mijin kaunar mijina Mama kuwa kallon mamaki taki ye mata Nan aka shiga basu labare abunda ya faru Ta tausaya wa Aneesha sosai. Nan suka gaya mata korafin su Basu yarda ba ama da mom ta saka baki bayan sa suka iya suka yarda Gidan Ajmal suka nufa suka ya dauki kayan da yaki bukata suka koma garin su.... ***** Faiha kuwa sanu sanu ta fara bude idon ta kallon inaa ta takiye hawaye suna zuba a idon ta.... "Inaa kinga abunda ya same ni Hakin Ajmal ya fita akai na tun anan duniya na cuce Ajmal" Kallon mamaki taki ye mata meya faru Gaya mata tayi irin abunda tayi... Haki'ka ranta ya bace ama ya zata ye dole ta hakura tunda abu yariga da ya faru Hawaye ki zuba a idon ta "Dan Allah ki taimaka ki kira man Ajmal na rako gafa ran shi" Ba musu ta dauko waya ta kira shi Suna zauni a babban falo suna hira sai ga kiran ya shigo Dauka yayi da sallama Inaa ta gaya masa halin da faiha taki ciki. Ya tausaya mata sosai kuma yace ya yafe mata abunda tayi masa. Sai dai ba zai zo duba ta ba Aneesha kuma tace bata bukan ta tunda ta haife ta bata taba bata kulla wa ba yanzu yayi aure kuma khadeeja taza kulla da su fatan da zai ye mata Allah ya bata lafiya " Ya kashe wayan... Kuka taki ye kai co duniya. Duniya tayi man juyen mulki ya Allah ka yafe man abunda na aikata... "Am ya kamata ace Aneesha an sanar da iyayin ki saboda su dai na zargin da suki ye maki duk da nasan labaren ya kai ga kunen su " Suna cikin wanan maganar sai gasu sun shigo. Aneesha ta rungume Mamata tana kuka. Tace Aneesha ta yafe mata, lokacin da taki bukan ta bata bata hadin kai ba. Nan suka ye kukan su daga baya aka dawo ma dariya... *Bayan shikara Daya* Aneesha ta haife Namiji aka saka masa Ajmal domin karamce da Ajmal yayi ma Aneesha Haka ma Khadeeja ta same dan ta namiji aka saka ma shi Aliyu sunan yarima kinan Abun ban sha'awa aki kiran su da little Ajmal and Little Aliyu. Bayan shikara ukku Aneesha ta haife yan biyu mace da namiji aka saka masu sunan iyayen da sukaye rekon ta. Khadeeja ma ta haife yan biyu mata duka dayan aka saka mata sunan Mom in Ajmal dayan kuma mom in khadeeja Abun ban sha'awa tare suki haihuwa da kahadeeja.... Little Aneesha kuwa an kara girma an zama yan mata Wasa taki ye da kanen na ta Yarima ni ya shigo Anessha kuwa an dau wanka kamar sabowar amarya. Yarima ni ya daga mata gira ta fahimce abunda yaki nufe. Tashi tayi ta shiga cikin daki ya beyo ta daga baya reki ta yayi "I really miss you. Ina son yan ki samu wani ciki " Zaro ido tayi "Haba daddyn yan biyu haihuwa kuma ana zauni lafiya klau duk yaushi na haihu? Murmushi yayi "ina son aka ra man wasu. Jeyo ta yayi "Gaskiya nafi kowa sa'a a duniya samun irin mata irin ki ae suna da wuya a duniyar nan i really love you , zan cigaba da son ki har karshin rayuwa ta kice kome na idan babu ki babu ni" Aza hanunta tayi kan lips insa Shiii "Ni da kai muna nan har abada ba wanda zai rabu mu sai mutuwa" Murmushi yayi "ina fatan yanzu babu wani wanda zai zo muye sa'insa da shi na *Matar ka ko matata* Murmushi tayi "Babu wanda zai zo nayi maka alkawaren ko da na manta kome ba zan manta da kai ba you are always in my hearth i really love you" Kiss tayi masa Yayi huging inta tight.. Diyan su ni suka shigo suka rungume iyayen na su *Alhmdl Alhmdl Alhmdl* 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *Anan na kawo karshin wanan littafin Mai suna Matar ka ko matata kuskuren da nayi a ciki Allah ya yafe man masu hali irin na waziri da fatima and faiha Allah ya shirya ku ya sa ku gani gaskiya*🤝 *sai mun hadu daku a new book dina*😘 *Wanda ki bukatar wanan littafin daga farko wa'inda aka bare baya zasu iya ye man magana ta wanan number only female pls* *09066059690* *lipton girl*💙