Ajmal Story and writing By Oum AmReesh❤️ .... .............. .......... call me on this number 08105565436 or WhatsApp DM .................09031917169 Thanks you https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=159698751105534&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Book 3 Takun karshe Page 95 _______ Daya daga cikin bedroom din dake parlourn kasa inda kayiwa Nisha jeren kayan dakinta bedroom biyu bisa kasa duk kayanta ne ciki, nan aka shiga da Nisha ita kuwa tana biye da su duk inda akayi da ita nan takeyi haka salma itama na biye da su. Saman lallausan bed d'inta suka zaunar da ita jikin Nisha duk a sanyaye kanta kasa sai wasi wasi cikin zuciya, ruwan hawayen na tama neman su tayi tarasa duk sun kafe,. Ammi da Goggo rabi sai da suka taushe ta gamida na siha sosai kafin suka tafi suka barta tare da Salma Nisha najin fitarsu sai yaye mayafin face d'inta tayi gamida fadawa cinyar Salma ta fashe da kuka kasa kasa tana shashsheka sai yanzu kukan yazo mata. Lallashinta Salma tashiga yi kafin ta dago Nisha zaune tana kallon ta. " Please kidaina asaran hawayenki a banza because yaufa ranar ki ce kuma daren mafi daraja cikin rayuwar ki wanda ba zaki taba mancewa da shi ba" "Salma idan na ce Ina farin ciki da wannan ranar nayi karya Salma ji nake zuciyata kamar zata faso k'irjina ta fito" Nisha ta fad'i cikin kunar zuci "Please banaso kina fadin haka ki nitsu ki kwantar da hankali ki ki fiskanci rayuwar auranki, ki sauke duk wani nauyi da hakkin da Allah ya daura bisa kanki kibi mijin ki ki so abunda yakeso ko dake ba kyaso" . Salma ta fad'i tana dad'a tausan kafin Nisha ta kauntar da kai bisa shoulder d'in Salma tana sauke ajiyar zuciya gamida karewa kyalekyalen dakin yanda aka kawata komai cikin aminci sun dau tsawon lokaci suna zaune haka Salma na kwantar wa da Nisha hankali. Sallaman da suka jiyo can parlourn ne yada daga Nisha har sallama suka shiga zare idanu kafin Salma ta yi saurin jan mayafin Nisha ta rufe mata face tana fadi'n "G'yara ki kimtsa bari naje na duba". daga haka Salma ta g'yara mayafinta itama ta fice ta nufi parlourn , kamal ta gani cikin manyan kaya ya sha kyau kaikace angone da kanshi tare da Muhaiseen wanda ya sha ado shima suna tsaye tsakiyar parlour hannayensu dauke da manya manyan ledar suka ajiye bisa saman table din parlourn. "Aww ashe angwayene da kansu". Salma ta fad'i tana washe baki dariya su Kamal su kayi kafin Kamal ya ce "Sorry karmu dameku da yawa sako muka kawo but zamu rage wa amarya jin dadi mutumin fa yana jiranki a waje ya kira phone din bakiyi picking ba ". "Okay Amma banaso na tafi na bar Nisha ita kadai gaskiya gashi dare yayi sosai ni da farima shigowar ku nayi zatun tare kuke da shi angon nata". "Oh karki damu baiyi nisa ba yanzu saizo ke dai kiyi sauri karki bata masa lokaci" Kamal ya fad'i "To shikenan bari nayi mata sallama saina fito" daga haka Salma ta juya ta koma bedroom din cikin hanzari daga bisani suma su Kamal suka sa kai suka fice . Koda ta koma yanda ta bar Nisha haka tadawo ta taddata handbag d'inta Salma ta dauka ta rataya bisa shoulder d'inta Tana fadi'n "To ni zan wuce MB na jirana sai mun yi waya". Salma ta fad'i tana kallon Nisha "Wayene ya shigo". Nisha ta tambaya cikin sanyin murya. "Oh Kamal ne suka shigo da sakko da alamun angonki yana hanya shima kinga ni kuma ya kamata na tafi kar na hana ruwa gudu " . Salma ta fad'i cikin tsokana ga mamakinta caraf Nisha ta rike hannayenta gamida mikewa tsaye tana bude mayafinta tayi raurau da idanu tana shirin kuka "Please ni tsoro nake ji karki tafi ki barni",. Nisha ta fad'i tana karewa kata faran d'akin kallo, murmushi Salma tayi jin abinda Nisha ke cewa tana zare idanu "Karki bani kunya mana tsoron meye kuma shima angon naki yanzu zai kariso na tabbatar duk yanda yake yanzu yana kan hanya karki sawa kanki wani damuwa". Salma na fadi'n haka ta maida ta ta zaunar da ita tana kuma fadi'n "Sai da safe sai munyi waya". Nisha ba ta iya ce da ita k'ala ba haka tabita da rakiyar ido harta fice daga bedroom din daga nan Nisha ta kwanta bakin bed din gamida ta kure kamar mai jin sanyin........ Ta ban garan Heelah duniya gaba ki daya yayi mata zafin ta kaici goma da ashirin idanunta duk sun fito waje tayi bala'in rama da fari sam zuciyarta taki gamsuwa da abunda yake faruwa auran Ajmal da Nisha ji tayi kamar a mafarki gashi yanzu anyi mai kankat Nisha ta tare d'akin Ajmal ma tsayin kishiyarta because tun fara shagulgulan bikin tamkar akan idanunta ake kasance war ba abunda ba ta gani ba ko bata ji labari ba yanda shagulgulan bikin suka kasan ce saboda bikin nasu ba inda bai tasa ba duniya ta dauka ta ko Ina. Wani kuka Heelah ta saki mai sauti cikin ta kaici tunanin ta Nisha na can tare da mijinta ,Aheel na daga gefe kwance yana bacci , mom ne ta turo door ta shigo cikin bedroom din ta taddata ita cikin wannan halin wanda yasa mom saurin karisowa saman bed din kusa da ita ta zauna cikin damuwa da halinda ta ganta ciki " Haba Heelah mai kikeyi Haka ni na zatama baccin naki yayi nisa amma sai na zo na taddata kin tusa yaro a gaba kina kuka salon ki katse masa bacci komai?". "Mom bazan iya bacci ba wallahi wacce yarinyar tana can suna cin amanata wallahi ba zan bar yarinyar nan ba tunda kin kasa daukan mata kanta ni da Kaina zan dau mataki wallahi zamanta bazai daure gidanan ba ". "Da Allah rufe min baki ce miki nayi na kasa daukan mataki kanta komai ai yanzu labarin ya suma yanzun ta shiga gonarki yanda hukuntata ya zama wajibi". " hmm ke dai ki sha kurumin ki , ki daina d'aga akwatin hankalinki karkije ki sawa kanki wani ciyon tun da nace kibar komai hanuna sai ki zubamin ido kawai ta shigo hanu ai .," "Kwanta ki hutawa ranki, ki kwantar da hankali kamar kinyi pillow da gawa da duk kinbi ki daga hankali kin fita hankali da tunanin ki akan wata can yar guda d'aya wacce bata wuce attishawar tsaki ba ". Mom ta fad'i cikin lallashi da laluma tana g'yara Mata kwanciya kamar wata yarinyar ta rufe ta kirif daga nan ta mike zata fice, cikin raunin murya Heelah tace "Mom gobe zan koma d'akina bazan cigaba da zama anan ba ". "Uhm da dai kin d'an kara murmurewa ki karajin karfin jikin ki bakiga yanda kika fita kamanninki bane?" "Nidai k'alau nake na samu sauki gobe zantafi ". Heelah ta fad'i cikin kosawa , ganin yanda Heelah ta kafe yasa mom ta amsa mata da cewa "To shikenan Allah ya kaimu goben". Daga haka Mom ta fice gamaida rufo mata kofa damuwa da takai ci gurin ta itama ba a magana..... Guraren 11 Ajmal ya turo door din parlourn ya shigo yana sanye cikin kyakykyawar shiri mai kyau da jan hankali manyan kayane jikin sa ruwan zuma hade da babban gare wanda ya sha ingantaccen aiki ya fito tas cikin shirin mayan mutane yayi kyau matuka kamar ka sa ce shi ka gudu . Face d'insa ba yabo ba fallasa ya karisa shigowa tsakiyar parlourn sai faman wulwulga idanu yake gamida kai kallonsa door din Nisha sai kuma ya kau da kai direct ya nufi bedroom d'insa . Yana shiga ya sanya hanu ya cire hular saman kansa ya cilla gefe daga bisani ya zare babban rigar sai da ya raba jikinsa da manyan kayan jikinsa ya rage da gashi sai short kafin ya zauna saman sofa yana mai da ajiyar zuciya gaba ki daya yau yayi ba la'in gajia gurin partyn da suka gabatar yau da daren tsakanin angwaye da friends d'insu hayaniyar mutane duk ya sanyashi ciyon kai . Wani dugun ajiyar zuciya ya saki gamida mikewa tsaye yanufi bathroom ya wanke jikinsa gamida tsaftace jikinsa kafin ya fito shirya cikin kayan baccin sa riga da wando mai matukar laushi da taushi daga nan ya ya haye saman bed d'insa ya kwanta yana sauke ajiyar zuciya. Yau ko takan coffee bai bi ba kasan cewar cikinsa tam yake sunyi ciye ciye gurin wani abun ma da da son ransa ya shiga cikinsa ba duk doctor fu'ad ne ke tura masa kafin yayi wani yun kurin ya tusa masa bakinsa............. Nisha jiki ba kwari ta mike daga kwanciyar da tayi dan har wani gajeren bacci tayi na wahala da tsoro idanunta duk sun shige ciki kanta kuwa kamar wanda aka daura mata wani abu bisa kai saboda yanda ya mata nauyi mikewa tayi ta sakko daga saman bed din ta nufi bathroom ta wanko face d'inta ta dawo bakin bed din tayi shiru tana karewa bedroom din kallo da tunanin shirun da taji Ajmal ba shigo ba duk ta takura a matukar tsorace take. Phone din ta ta janyo 11 ma ta wuce idanunta ne ya ciko da k'wallah tab sai faman kallon door take tana jiran tsammanin shigowar shi but shiru kamar anshuka dusa hakan yasa ta g'yara mayafin saman kanta tamike asukwane ta fice daga bedroom din ta nufi parlourn. Ko da tazo tsakiyar parlourn ba kowa shiru parlourn sai manyan ledar da ta gani an ajiye bisa saman table din hakan ya sa tayi tunanin Ajmal ya shigo da su Upstairs din ta bi da kallo da tunanin ta Ajmal ya dawo but bai yi tunin ya dubata ko ya waiwaye ta ba sofa ta nema ta dan d'ofana ta k'urawa guri guda ido tana tunani .. Allah yasa bawani babin wula kacin zai bude mata ba kasan cewar dawowar ta tsaginsa saboda a tunaninta ganin cewar ya tatare dakinsa but ba iya biyowa ta kanta ya duba ta ballai yasan mai take ciki, zare mayafin saman kanta tayi ta janyo ledar take kallah ta shiga dubawa , abubuwan da ake kawo duk wata amarya ce a ciki abubuwan ciye ciye barkate gasunan hanu ta sa ta ja goran yughourt ta bude ta kafa bakinta ba tare da wani ta raddadiba ta suma shaa because yunwa take ji sosai rabonta da abincin zata iya cewa tun safe shima cin sama sama ne. Sai da ta sha ya kusa rabi kafin ta sauke tana ajiyar zuciya gamida komawa tayi lamo jikin sofa ta k'udundune jiki tana wulga yan idanu Nisha yanda taga rana haka ta ga dare sam ta kasa tsugul ta kasa nitsuwa ga tsoro da take ji ita kadai parlourn shiru ga kuma ta kaicin rashin k'arama wannan dare da Ajmal baiye ba yayi mata banza ko in kula kamar baisan da zaman taba ya kasa fitowa ya dubata halinda take ciki. Haka Nisha ta dinga g'yang'yad'awa gurin tana farkawa a haka har bacci barawo ya sace ta gurin kwance, da suba k'iraye k'iraye sallah a kan kunne Ajmal ya sauka wanda ya sanya shi bude idanu gamida salatin annabi yana mika yana sauke duguwar hamma. A kasalance Ajmal ya yaye blanket din da yake lullube ciki ya zaro santala santala kyakykyawan fararen k'afafuwansa ya zamo daga saman bed din ya nufi bathroom ya wanko bakinsa gamida yin alwala ya fito ya sanya fara jallabiyar sa yanufi hanyar fita . Koda ya nufo downstairs ya iso tsakiyar parlourn sai Nisha ya kalla kwance saman sofa bacci yayi nisa tana sanye cikin adonta na amare ga mayafinta gefe yana lilo dan kallabin kantama ya bar saman kanta. lumshe idanu Ajmal yayi jin wani abi da ya tsikare zuciyarsa gaba daya sai yaji ba dad'i ganinta haka shi kansa yasan bai mata adalci ba but ba yanda zayi because jiya ya tsinci kansa cikin gajiyar sosai da bai taba jin irin ta ba ta wannan ban garen . Karisawa yayi har sofan da Nisha ke kwance yasa hanu ya sunkuce ta daga ita har mayafin nata wannan karon baccin Nisha yayi nisa don ko jin Ajmal ya daga ta ba tayi ba. Cikin bedroom d'inta Ajmal ya mai Nisha ya nufi bed da ita ya suma k'okarin kwantar da ita but sai ji yayi tsam Nisha ta rike hanunsa bisa k'irjinta ta run gume "Uhm please karka tafi kabarni, bana son kasake nisa dani na yi kewarka sosai". Nisha ta fad'i cikin muryan bacci tana sake shigewa jikinsa, Ajmal mamaki ya ishe sa yaushe daren ma yayi ba lallai gari yawaye ko mai take fad'i haka nan Ajmal ya sake janye jiki gamida jan hanunsa dan karfi yayi baya yana kallonta. Ita kuwa jin yanda ya janye yasa ta dan bude idanu ta ware su bisa face d'in Ajmal wanda ke tsaye yana binta da wani kallo cikin mamaki duk da yasan ba cikin hankalinta take wannan sun batun ba sake waru idanu tayi ganin Ajmal tsaye bisa kanta yasa ta mike daga kwanciyar tana zare idanu gamida kallon d'akin da tunanin yanda tasamu kanta ciki tunda tasan dai ba anan ta kwanta ba but ganin Ajmal cikin bedroom din shi ya bata amsan tambayar ta. Dan tura baki Nisha tayi gamida juya baya ba tare da sake kallon Ajmal wanda yake tsaye ba because haushinsa ne tab cikin zuciyarta saboda halin rashin ko in kula da ya nuna mata jiya time din da aka kawota ko lekata bai yi ba , yanzu harda dauko ta ya maido ta bedroom ko waya akesa oho Nisha sai tura baki take tana sumbatu. Shi kuwa Ajmal ko takan yanayin da take bai bi ba sai sake kallon Nisha yayi wacce ta juya masa baya yana fadi'n Asuba tayi ki kije kiyi alwala ki daura niyar yin sallah kafin Ajmal ya kai ga karisa maganar sai tsintar muryar Nisha yayi da cewa "Bana yi " . yanda ta bashi amsa a fisgene ba tare da kuma ta jiyo ta kalleshi ba yasa Ajmal suma lalub'o face d'inta dan ya tabbatar da itace mai ba da amsar ko dai yar yanzu cikin yanayin baccin take . "Mai kike nufi?". Ajmal ya tambaya yana hade gira ganin cewa cikin hankalinta take infact ma idanuta a bude suke , jin wata tambaya da ya kumayi yasa Nisha ta jiyu rigigine face d'inta na kallon celling tana fadi'n "Eh fashi nake ina period". ta bashi amsa ba tare da takalli sun hada ido ba, Ajmal bai iya ce da ita komai ba jin yanda take bashi amsa tana wani ya mutsa gamida tura baki yasa yayi tunanin ba sense d'inta take ba shiyasa take bashi amsa gaba gid'i . Ajmal yasa kai yayi yafi ce daga nan ya fito ya fice yanufi masallaci cikin hanzari because har yana shirin makara anshiga, ta ban garan Nisha ita kanta mamakin kanta ta karfin gwiwa wajan tsintan kanta dayi masa rashin kunya wanjan bashi amsa but Allah haushinsa ne fal cikin zuciyarta duk da tasan kad'anne daga halayensa bai kamata ta daurawa kanta damuwar hakan ba especially da tasan kallon jeka nayi ka yake wa auran. Ajmal Story and writing By Oum AmReesh https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=159698751105534&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Book 3 Page 96 ______Rintsa idanu Nisha tayi gamida mirginawa ta sakko daga saman bed d'in jiki ba kwari ta suma cire nan nauyan laces din dake jikinta wanda take jin yayi matukar ta kurawa jikinta sai da ta zame tufafin jikin nata da duk wani kyale kyalen da ke jikinta sai da ta cire because tun ba yanzu ba suka ta kurata sai yanzu ta samu daman ciresu. Daga nan ta nemi towel ta daura bisa jikinta tare da shigewa bathroom dan tsaftace jikinta daga nan ta fito da towel bisa k'irjinta bedroom din ta bi da kallo mai fadi'n gaskiya shi kanshi bed din dake bedroom din gari guda ne ko a mafarki ba taba hasashen kasan cewa cikin wannan daular ba komai dake ciki sabone sai ta samu kanta ba kuwace ciki bedroom din tama rasa inda zata dosa daya, dugun wardrobe din tabi da kallo inda aka jira mata kyawawan trolleys d'inta maroon colour da kasa gefe kuma shima wani jerin trolleys ne dark blue reras gwanin sha'awa . Nan tanufi jerin trolleys d'in ta janyo guda ta Suma kallon tarin kayan da ke ciki duk tarin kayan dake ciki rasa na sawa tayi domin duk yawanci manyane kuma masu nauyi kuma duk din kakune sai wanda ta zab'a but ayanzu bata da bukatan kayan da zai takura jikinta. Gefe ta janyo wani katuwar trolley d'inta wanda ta sanya kayanta da take bukatan kasan cewa dasu ta zuge zip idanunta ya sauka kan wata duguwar rigar material mara nauyi tare da mayafinta ta janyo shi gamida mai da zip din trolley d'in ta rufe ta dauki kayan ta suma sawa ta fito d'as da ita. Parlour ta koma ta nufi saman table din inda ta bar ledar haka ta tadda shi dan haka tashiga tattare ledar ta nufi kitchen duk wani abin ya lalace cikin ledar sai cirewa tayi daga nan ta sanya sauran abubuwan cikin fridge ta ajiye daga nan ta fito ta koma bedroom d'inta. Saman bed din ta ta koma ta kwanta abunta domin kuwa bacci ne sosai idanunta kankace mai tuni bacci ya dauke ta, duk da baccin nata bawani tsaye yayi ba guraren 9 da wasu mintuna ta bude idanu gamida tashi ta mike daga saman bed din ta koma bathroom ta wanko face d'inta kafin ta ja jiki a hankali ta tunufi hanyar fita ta nufo parlour. Ko da ta fito sai cin karo da Baraka tayi wacce tashigo ta ajiye musu breakfast bisa dining table wanda jin motsin fitowar Nisha ne yasa Baraka sakin murmushi gamida karisowa inda Nisha ke tsaye tana fadi'n "Sannu yar nan an fito?". G'yada mata kai Nisha tayi tana yar murmushin itama gamida duk'ar da kai tana fadi'n "Ina kwana antashi lapia?." "Lapia qalau yar nan ya kujuba kujuban biki?". "Alhamdulillah". Nisha ta amsa gamida dago kai tana kallon dining table din da Baraka ta jere musu breakfast domin fitowar da tayi yanzu Shirin da ta fito da shikenan na hada musu breakfast but sai ta ci karo da Baraka a parlourn time din da ta ajiye musu tray din breakfast din. "Dama abun kari Ammi ta ce na kawo muku to nashigo ma tun dazu ina ta doka sallama na ji shiru har na ajiye zan fice sai gaki". Nisha ta tsinkayi maganar Baraka "Ayya Ammi da bata wahalar da kanta ba shirin da na fito da shikenan". "Lah yar nan mai ma akayi ai cewa tayi daga nan har sati biyu ma bazata so ki shiga kitchen ba sai kin huta sosai, ". Baraka ta fad'i tana washe baki. Murmushi kawai Nisha tayi cikin jin dad'in da irin kulawar da so da Ammi take nuna mata ko ummanta iya ka so da kulawar da zata nuna mata kenan. "Hala su Reeda sun tafi ?". Nisha ta tambaya cikin raunin murya "Ayya amarya fareeda sun tafi tun d'azun idan ba su isa yanzu haka ba to sun kusa isa ". Dan jinjina kai Nisha tayi ba tare da tace k'ala ba jiki a sanyaye cikin rashin jin dad'i da kewa Allah sarki rayuwa wannan shine ba a mutuba anrabu . Daga haka Baraka ta fice gamida yi wa Nisha sallama ta fice daga parlourn Nisha kujera ta zauna tana rintsa idanu idanunta har sun suma tsatstsafo da k'walla, jim kadan Nisha ta mike daga zaunen da take ta kai kallonta ga Upstairs Tana jiran motsin sakkowan Ajmal but shiru har dai ta gaji da tsayuwarta ta koma dining table din taja kujera ta zauna gamida kife kanta jikin table din . Sanye yake jikin white t shirt da gajeren wando Jeans ruwan kasa kasa mai taushi gashin kansa ya kwanto bayanshi baki wuluk sai walwalin waliyo yake yana shining yayinda jikinsa ke fitar da wani fitinannen k'amashi mai wuyar mancewa , a hankalin ya ke sakkowa daga steps sai wani sassake jiki yake yana sakkowa a kasalance. Ko da ya karisa sakko Nisha ya hanga daga can dining area ta kifa kai jikin table , d'an tab'e baki Ajmal yayi kafin ya karisa dining d'in inda Nisha ke zaune ya ja kujera ya zauna wanda jin motsin shi da jin karan jan kujera da yayi yasa Nisha bude idanu tar ta sauke shi kan Ajmal wanda ya wurgo mata yar wani harara ya cigaba da latsa wayarsa. Mikewa Nisha ta yi tana g'yara zama gamida murza idanu kasance war har yar g'yang'yad'iwa ta suma yi gurin . "Ina kwana an tashi lapia". Nisha ta d'agawa Ajmal gaisuwa tana sunnar da kai kasa gamida murza yan ya tsun hannayenta tana kuma lumshe idanu jin wani daddad'an kamshi dake fita daga jikinshi. Ajmal yana jin Nisha na daga masa gaisuwa sai banza yayi mata kamar bai ji gaisuwan nata ba, hakan yasa Nisha d'agowa da nufin sato kallonshi jin shiru bai amsa gaisuwan na taba sai had'a ido sukayi da Ajmal time din da shima ya jiyo idanusu suka hade guri guda. "Bani coffee ". A binda ya ce mata kenan, da ganga ya yi haka dan dai ya ga action din face d'inta yanda ya zatayi kamar yanda ya zata ku Nisha dauke kai gamida tura baki gaba ta mikewa cike da takaicin kyaliya irin na Ajmal idan yayi maka wani abun kamar kayi kuka ga kuma haushinsa da take ji wanda a yanu ya kore duk wani tsoron sa da take ji . Zubo masa coffee Nisha tayi kamar yanda ya bukata ta tura masa coffee gabansa daga nan ta zame gurin ta nufi kitchen jin jina kai kawai Ajmal yayi yana bin Nisha da kallo yanda take ta faman tura baki tana ya motsa fiska kamar mai shirin kuka. Tunda ta ajiye masa cup din coffee gabansa bai dauka ya sha ba har sai da Nisha ta fito daga kitchen hanunta dauke da plate inda zatayi serving d'insu da spoons fork da sauransu ta ajiye bisa table din daga nan taja plate ta suma serving din Ajmal kashi sai bule ko ina yake daddad'an kamshi na tashi girgikin Ammi ba daga nan ba abin ba acewa komai. Sai ta gama serving d'insa ta tura masa plate gabanshi but ko kallon plate din bai yi ba ya dauki coffee ya kai bakinsa ya suma shaa time din zafin coffee din ya ragu ya rage tiriri. Itama Nisha serving din kanta tayi daga nan ta zauna ta tusa plate gaba but ta kasa katab'us gaba d'aya sai ta jita wani iri ganin table tare da Ajmal zasuyi breakfast gaba d'aya sau taji wani nauyi sai taji takasa sakewa ta ci abinci Nisha dan satu kallonsa tayi ta gefen ido time din ya kai spoon baki . Lura da yanayin ta na rashin fara cin abincin ta tusa plate gaba yasa Ajmal d'agowa ya kai kallonsa gare gamida tambayar ta "Mai kike jira baki fara breakfast din ba". D'an d'agowa Nisha tayi a hanzarce tana girgiza masa kai tana fadi'n "Babu". Still kuma bata da niyar faraci , daga haka Ajmal bai sake ce da ita komai ba ya cigaba da tsikaran abincin yana ci bai wani ci irin sosai din na ba ya mike ya tashi daga gurin ya koma tsakiyar parlourn ya nemi sofa ya zauna gamida ajiye phone dinsa saman table kunna TV ya suma aiki, Ajmal idanunsa ne kawai ke kan TV but hankalinsa na ga Nisha yana kallota ta gefen ido ganin ta shin da yayi shi ya bata daman fara gabatar da nata breakfast din . Ba jimawa gurin breakfast din Nisha ta mike tsaye tana hango Ajmal dake zaune ya k'urawa TV ido ganin haka yasa Nisha ta ja jiki gamida da haurawa upstairs sai faman wai wayensa take shikuwa duk yana hankalce da ita. Bedroom din Ajmal ta nufa domin g'yara masa wanda tasan wajibine bisa kanta especially yanzu da suka kasance very close da juna, Masha Allah bedroom din Ajmal shima ya samu g'yara domin duk kayan d'akin a canza shi zuwa wasu sabbi launin blue and white bedroom din yayi matukar kyau da k'ayatarwa. Ba tare da bata lokaci ba Nisha ta shiga bathroom ta fara wankewa sai da tawanke fes kafin ta fito bedroom ta suma g'yarawa duk da bawani baci yayi ba kai kace ba mai kauna ciki komai cikin hanzari take tana Allah allah ta kammala ta fice. Sai da ta g'yara ta kimtsa tas kafin ta suma kokarin barin bedroom din har ta isa door da nufin murda handle sai ganin tayi an murdo handle din gamida ta turowa, ganin Ajmal ne ya turo door din yana kokarin shigowa yasa k'irjinta bugawa, wani kallo Ajmal ya ke binta da shi da takasa fassara shi ganin tayi ya karisa shigowa ciki gamida mai da door din ya rufe, wani miyau Nisha ta hadi yayinda ta ke kallon Ajmal wanda ya nufo ta ya tsaya kikam gabanta yana kallon cikin idanunta masks a murtuke ba alamar wasa ciki. Sunnar da kai kasa Nisha tayi ba tare da tayi wani yun k'uri ba sai jin muryan Ajmal tayi cikin taushin murya yana tambayar ta "Kin gama tura bakin ko da saura". A hanzar ce Nisha ta d'ago ta kalleshi jin tambayar da yake mata Ajmal Story and writing By Oum AmReesh https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=159698751105534&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Book 3 TAKUN KARSHE Page 97 ________ Sai kuma ta maida kai kasa tana zare idanu ba tare da wata kalma ko amsa ya ayi fitowa daga bakin taba, "Kinyi shiru ina tambayar ki?" . Ajmal ya kuma tambaya cikin murya mai kama da rad'a gamida sake matsawa dab da ita yana kallon lips d'inta wanda yake ta faman motsi tana son sun cewa wani abin amma ta kasa furta komai sai d'agawa tayi ta sanya idanunta cikin nashi jin yanda ya matsota tai masa raurau da idanu tana shirin kuka. Ajmal hannayensa ya bude gaba d'aya ya sanya Nisha ciki yayinda ya mai da d'ayan hannusa saman waist d'inta ya rikota gam Nisha wani k'uuuu ta ji cikinta yayi ta shiga zare idanu, Ajmal matso da face d'insa yayi dab nata numfashinsu na haduwa da na juna kafin ya sanya daya hanunsa bisa lallausan dan k'aramin lips d'inta ya d'an jaa lab'en kasan gamida matsawa da d'an karfi yana fadi'n "Wannan kike turamin idan na sanya kimin abu ko?". Ajmal ya tambaya yana jijjiga lips d'in Nisha wanda ya Sanya Nisha lumshe idanu cike da raki ta rike hanunsa tana fadi'n "Uhm uhm dan Allah kayi hakuri ba zan sake tura maka baki ba". Nisha ta fad'i cikin tsoro tana fidda idanu waje time din tuni hawaye ya suma b'ullies cikin idanunta Wani murmushi Ajmal yayi wanda yasa Nisha yin sororo tana kallonshi ganin wani k'ayataccen murmushi da ya sauka kan face d'insa wanda tunda ta ke dashi bata tab'a ganin d'igon murmushin sa haka ba duk da tana da yak'inin ba murmushin Allah da annabi bane but murmushi yayi matukar k'awata face d'insa sosai da sosai sai tsintar kanta tayi da zuba Masa manyan fararen idanunta saman face d'insa tana k'arewa kyakykyawan halittar face d'insa kallo. Ta mance da zafin lips d'inta da Ajmal ke jaaa, ganin yanda Nisha ta zuba masa na mujiya tana kare masa kallo yasa Ajmal kawar da murmushin face d'insa gamida had'e rai kamar bashi murmushi ya bayana face d'insa yanzu ba had'e gira yayi ba tare da yace wani abin ba ya kai bakinsa ya kamo lips d'inta ya suma sucking karfi karfi kamar zai cire mata lips wanda yasa Nisha tashiga faman kwace kanta jin yanda yake mata sucking karfi karfi but ya rike ta gam ba halin kwacewa sai hanu taji ya kai bayanta gamida zuge zip din rigarta har kasa Nisha sai ji tayi riga ta bude cikin hanzari Nisha tasa hannayenta ta kare k'irjinta wanda ya suma baiyana waje sakamakon saman rigar dake neman zamewa kasa. "Uhm uhm dan Allah kayi hakuri ba zan sake ba ". Nisha ta fad'i cikin rud'u da tsoro tana fidda idanu gamida sako sautin kuka kasa kasa tana bashi hakuri "Laifin me kikayi da kike ba da hakuri". Ajmal ya tambaya gamida sanya hanunsa ya janye nata hanun daga rungume jikinta da tayi "Remove your hand". Ajmal ya kuma fad'i Jin yanda ta cije ta kafe taki sauke hannayenta daga jikinta sai faman yi masa magiya take, ganin zata tsayar masa da taurin kai taki cire hannun sai hawaye da take ta faman zubarwa , Nisha bata ankare ba sai jinta tayi saman shoulder din Ajmal ya azata ya nufi saman bed d'insa da ita ya wurgata saman lallausan bed d'insa, 'yan hanjin cikin tane suka wani irin kad'awa tamike zaune zaman dirshen tana bin Ajmal da kallo wanda ya haye bed din shima yana wurga mata wani harara. Ajmal janyo Nisha yayi jikinsa time din Nisha numfashinta da k'yar take janyo shi saboda fizga da numshinta keyi tana kwato shi da k'yar , Ajmal rumfa yayi wa Nisha da jikinsa wanda daga shi har Nisha suna jiyo yanda sautin zuciyarsu ke bugu karfi karfi sauri sauri. Nisha wani kuka ta fashewa Ajmal da shi tanai masa magiya ganin yanda ya tattare hannayenta gaba daya yayi sama da shi ya rike gama da hanu daya wanda ko giyar wake tasha bata isa ta kwace ba , d'ayan hand d'insa kuwa kaiwa yaya ya shiga tattare rigar Nisha ya na kokarin zameshi kasa . Sai da yazo daidai waist d'inta kafin ya dakata da zame rigar ya bi kyakykyawan fararen hujin cibiyar ta da kallo wanda yasa ya tsinci kansa da kai d'an ya tsansa gurin yana wasa da shi gamida sa harshensa gurin,Nisha kamar ta sake fitsari gurin jin yanda tsikar jikinta ke tashi kamar ana zaburanta sai wani mimmikewa take tana lumshe idanu. Shikuwa lallausan harshensa ya dinga tafiya dashi jikin Nisha slowly har ya iso saman Brest d'inta wanda ke cikin bra fari kal dashi kamar tsada cikakko sai faman sheki suke saka makon zufa dake tsatstsafo mata duk da AC dake ta faman aiki cikin bedroom din, Brest d'inta ya k'urawa ido ba ko k'yaftawa gasu gwanin sha'awa kafin ya daura hand d'insa saman Brest d'inta daga bisani ya d'ago face d'insa yana kallon Nisha wacce tayi saurin rintsa idanu saboda kunyan abunda Ajmal keyi ko a mafarki bata tab'a tsammanin wannan nan salon daga gare shi ba abun har mamaki ke bata. Waro idanu Nisha tayi time din da Ajmal ya mirginota jikinsa ta haye samansa kamar kyafta ido da bissmilah sai ji tayi Ajmal ya sanya hanu gadon bayanta ya b'alle mahadin branta ya zare bra ya cilla gefe Ajmal bai gama shayar da Nisha ruwan mamaki ba sa da taji dumin bakinsa jikin Brest d'inta ya kama kamar wani yaro yana sucking cikin wani rikitaccen salo wanda yasa Nisha s rintsa idanu da kokarin zamewa daga jikinsa jin wani yanayi da da zafin da take ji yayinda Ajmal ya sanya bakinsa. "Wayyo Allah please d'an Allah ka kyalen please akwai zafi". Nisha ta fad'i tana janye jikinta gamida yarfe hannayenta , shikuwa Ajmal ko ajikinsa ko sauraren ta baiyi ba ballai ya fahimci magiyar da take masa sai da d'a manna kansa da bakinsa jikin Brest d'inta yake, a taikaice sai da Ajmal ya murza Nisha da kyau yanda batayi zato ko tsammanin ba ya baje mata duk wani salo da bajinta nasa yayi romance d'inta son ransa kafin ya tsahirta mata wanda yasa Nisha zamewa tayi gefe ta juya baya gamida rintsa ido tana sakin wani wahalallen ajiyar zuciya jikinta sai wani k'yarma yake kamar mai jin sanyi tama kasa g'yara zaman rigar tata. Haka shima Ajmal sai faman jero ajiyar zuciya yake idanu lumshe da ba dan ba dan ba da yau ba abunda zai hana ture buzu na d'i because d'an ba k'aramin kai zuciya nesa yayi ba, sun dau dugun time a haka ba wanda ya motsa ko yayi yun k'urin cewa wani abin Nisha dai kunyace ta hanta bude idanu ballai ta samu karfin gwiwar yun k'urin fita, ringing d'in phone din Ajmal ne ya shiga ruri gefenta wanda yasa Ajmal bude idanu ya shiga shafa hannayensa saman bed din ya lalubo phone dinsa ya kai saitin face d'insa gamida kallon screen din wayar dan ganin mai k'ira. Sunan doctor fu'ad ne ya baiyana jikin screen din wayar time din k'iran ya katse Ajmal haryayi niyar mayar da phone din ya ajiye because bai tsammanin zai iya bude baki yai wani long talk but kafin ya ajiye sai wani k'iran ya kuma shigowa kai tsaye wanda yasa Ajmal yin picking ya kara kunne ba tare da ya furta komai ba. "Ogar Sir da girman kujeran ka muna compound din gida ko zaka iya fitowa? sorry sir". Doctor fu'ad yayi magana cike da tsokana yana yar dariyar tsokana, ya mutsa face Ajmal yayi yana fad'i ."Mai kazo yi ?". Ajmal tambaya cikin rashin son magana "Nazo cin tuwon amaryane". wani harara Ajmal yasaki kai kace a gaban doctor fu'ad din yake yana kallonsa kafin yace "Stop this think zan kashe wayata". "Sorry my boss gaisuwan angwaye mukazo gurin su Ammi kafito muje tare please nasan bawai kaje bane". wata guntuwar ajiyar zuciya Ajmal ya saki sam baiso wani abu ya iya tada shi yanzu ba because yanda ya ke jin kasala cikin jikinsa "Wait for me I'm coming " . Abunda Ajmal yace kenan a kasalance kafin ya katse wayar ya ajiye gefe ya shigaa mikewa jiki ba kwari kafin ya kai kallonsa ga Nisha wacce tayi lamo jikin tattausan bed din Ajmal jikinta duk a mace yake dan har wani bacci bacci take jin na shirin kama idanuwanta "Hi ! Wake-up and Open your eyes". Abunda ta ji Ajmal ya fad'i kenan yana kallon Nisha wacce ta juya ta dunk'ule guri guda, da k'yar Nisha ta iya bude idanunta Amma ba tare da ta juyo ta kalleshi ba Kai hanu Ajmal yayi gamida mik'ar da ita zaunesuna fiskarta juna kafin ya g'yara zama shima ya zauna da kyau yana kallonta ita kuwa sai faman kauda Kai gefe take tana g'yara zaman rigarta da yake ta faman sub'alewa. Ajmal hanu yakai da nufin taimaka mata wajan mayar mata da zaman rigar but kai hanusa da yayi Nisha sai zabura tayi cikin tsoro harda matsawanta tana zare idanu, wani harara Ajmal ya wurga mata gamida mikewa tsaye yana kallonta time din da ta g'yara zamar rigarta ta na muzurai tsakiyar bed . "Ki gyaramin bed din kafin kifice". Ajmal ya fad'i cikin bada umarni kafin ya sa kai nufi bathroom sai yanzu Nisha ta d'ago kai ta bi shi da rakiyar ido ko tausawa babu bayan yanzun nan ta g'yara ya zo ya bata yana kuma sake bata umarni ta g'yara ba tare da horowa ba Nisha ta kuma tura baki tana guna guni ta mike ta shiga jan bedsheet din duk da bawani baci yayi ba yar ya motsewa ne saboda ko kawar da akayi bisa kai, daga nan Nisha ta sakai tafice daga bedroom din ta nufi nata d'akin. Ajmal wanka yayi koda ya fito bai tadda Nisha ba ta g'yara shimfidar ta fice ,shape shape ya shirya ya kimtsa ba tare da ya tsaya wani abuba cikin manyan kaya riga da wando light blue da hula ya fito can ca ras ras daga nan ya nufi bedside da nufin daukar wayarshi nan k'afafunsa ya cikaro da bran Nisha wanda Ajmal ya cillar gefe nan Ajmal yasa hanu ya d'age bisa kasa ya daura saman bed din daga nan ya dauki phone d'insa ya fice cikin sauri Ajmal Story and writing By Oum AmReesh https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=15969875110553a4&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Book 3 TAKUN KARSHE Page 98 ______ da yamma guraren 5:30 gari ya rufa mangarib ta suma gaba to kai Nisha na kunshe cikin bedroom dinta yau taci bacci har ta gode Allah, sam batayi niyar fita daga bedroom din ba Amma tana jin yunwa sosai dole ta fita ta nemi abunda zata sanyawa cikinta saboda yunwan dake bisa cikinta. Bathroom ta nufa kaitsaye tashiga tayi wanka ta fito ta nemi lotion mai tsanani kamshi gaske ta shafawa fatan jikinta gamida murza yar fauda da kwalli gamida lipstick makeup dai mara hayaniya taiwa face d'inta kafin ta nufi trolley d'inta ta shiga neman tufafin da zata sanya ya kamata ace ta ware time wajan Zama ta shirya yakan cikin trolleys d'in nan izuwa cikin wardrobe but ta kasa nitsuwa da samun time . Wani riga da skirt d'in a tamfa ta janyo mai kyau ta shiga kimtsawa ta shirya tsaf ta fito fes da ita gwanin sha'awa suman kanta ta tufke tsakiyar kanta da kyakykyawan ribbon d'inta kafin ta daura dan kwali saman kanta duk da bawani zama yake kanta ba zuwa anjima zai koma hanu saboda mai cika zama kanta ita kuma ba gwanar daura kallabi ya zauna bane shiyasa a rayuwarta tafi son ta ammali da hula yafi rike kanta. Direct parlour ta nufa ko da ta iso tsakiyar parlourn sai wani ajiyar zuciya ta sake tana kara ciwa da Ammi albarka tare da fatan alkhari halwa yauma wani sabon delicious food na lunch Ammi tasa aka sake had'u musu, Ajmal Story and writing By Oum AmReesh https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=15969875110553a4&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Book 3 TAKUN KARSHE Page 98 ______ da yamma guraren 5:30 gari ya rufa mangarib ta suma gaba to kai Nisha na kunshe cikin bedroom dinta yau taci bacci har ta gode Allah, sam batayi niyar fita daga bedroom din ba Amma tana jin yunwa sosai dole ta fita ta nemi abunda zata sanyawa cikinta saboda yunwan dake bisa cikinta. Bathroom ta nufa kaitsaye tashiga tayi wanka ta fito ta nemi lotion mai tsanani kamshi gaske ta shafawa fatan jikinta gamida murza yar fauda da kwalli gamida lipstick makeup dai mara hayaniya taiwa face d'inta kafin ta nufi trolley d'inta ta shiga neman tufafin da zata sanya ya kamata ace ta ware time wajan Zama ta shirya yakan cikin trolleys d'in nan izuwa cikin wardrobe but ta kasa nitsuwa da samun time . Wani riga da skirt d'in a tamfa ta janyo mai kyau ta shiga kimtsawa ta shirya tsaf ta fito fes da ita gwanin sha'awa suman kanta ta tufke tsakiyar kanta da kyakykyawan ribbon d'inta kafin ta daura dan kwali saman kanta duk da bawani zama yake kanta ba zuwa anjima zai koma hanu saboda mai cika zama kanta ita kuma ba gwanar daura kallabi ya zauna bane shiyasa a rayuwarta tafi son ta ammali da hula yafi rike kanta. Direct parlour ta nufa ko da ta iso tsakiyar parlourn sai wani ajiyar zuciya ta sake tana kara ciwa da Ammi albarka tare da fatan alkhari halwa yauma wani sabon delicious food na lunch Ammi tasa aka sake had'u musu, Nisha karisowa tayi dining area din inda Baraka ta ajiye musu kyakykyawan tray din dan tuni ta dauke wancan tray din duk da Nisha ta su wanke so kafin tattarewan nata amma ta kwanta bacci mai dugun zango da ya cinye mata time. Nisha kujera ta jaa ta zauna gamida daukan plate ta suma serving din kanta daga nan tayi Bismillah ta suma ci gefe ga wani kunun aya mai sanyi cikin kyakykyawan jug ta shima ta tsiyaya tasha gurin shaa har lumshe idanu take because dad'in kunun aya har tsakar ka abun ba acewa komai. Tana tsaka da cin abincin ne taji motsin daga upstairs alamar sakkowar mutum daga steps cas cas yasa k'irjinta bugawa kad'an Nisha tasauke cup din kunun ayan da takai baki ta shiga zubawa upstairs ido a tunaninta Ajmal ne sai kuma taga akasin haka domin kuwa Heelah ta hango cikin. duguwar rigar abaya ruwan kasa tana sakko daga steps cikin isa da gadara gamida jin kai . Mamaki ne ya kama Nisha da tunanin yaushe Heelah ta dawo cikin gidan nan,Tun daga nesa Heelah take ta faman haunawa Nisha harara kamar idanunta zasu fito waje wanda yasa Nisha ta kau da kai gamida mai da hankali ga plate d'in abincin ta gamida juya spoon tana sato kallon Heelah ta wutsiyar ido don ganin ina ta nufa. Nisha direct gurinta taga Heelah ta nufo ta tsaya bisa kanta ki kam wanda yasa Nisha hadiye miyon bakinta gamida rintsa idanu tana karantu addu'oi cikin zuciyarta gamida saita nitsuwarta tana jiran taji da wani salon Heelah ta zo because tasan tin karota da tayi gurin tasan ba alheri bane. "Amshi tsiyarki". Heelah ta fad'i time din da ta wurgi Nisha da branta wanda ta mance dashi bedroom din Ajmal , Nisha bra tabi da kallo wanda ya fad'i kasa daga bisani ta d'ago ta kalli Heelah wacce tayi fiskar shanu tana hararo Nisha, karo na farko da Nisha ta tsinci kanta da tausayawa Heelah wanda take ta faman da waini dason wanda bai damu da ita ba ballai yasan halinda take ciki. Kallon Heelah da Nisha keyi gani tayi gaba ki daya Heelah ta fita haiyyacinta ta fita kamanninta tarame sosai idanunta duk sun fito waje saboda damuwar da tasawa ranta. Dauke ido Nisha tayi ba tare da tace k'ala ba tasa hanu ta tattaro bran ta gamida mikewa tsaye da nufin barin gurin aikuwa Heelah kamar jira take taja gabanta ta tsaya. "Insha Allah bazaki gama da duniya lapia ba , yaudara da cin amana gamida damuwar da kika sani ciki kema sai kinshiga goman nawa , wlh sai kinyi da nasani rayuwar ki sai kin gwammaci mai yasa iyayen ki suka kawo ki wannan duniyar sai kinyi da nasani shigowa rayuwata in takaice miki sai kin gwammaci mutuwa da rayuwarki..". "Daga ke har shi ba wanda zan k'yale wannan karon wallahi kunyi na kudi ku, ki daina tunanin zama kishiya a gareni dan baza ki taba zama ba because baki da wannan matsayin kuma karki dauki kanki matsayin matarsa saboda ke ba ajinsa bane kuma ke ba tsaransa bace." Nisha tunda Heelah ta suma magana ta zuba mata idanu tana kallonta cike da mamakin lafuzanta ita kuwa wani rin mahaukacin makauniyar kishine ya rufe mata ido haka ta dage sai cin alwashe take. " Allah ya gani daga ke har mijin ki ba wanda yake gabana, ban taba jin son mijin ki cikin zuciya taba Allah ne yayi ikonsa da kuma k'addara da tazu a haka". Nisha ta bata amsa gamida zamewa ta bargurin sai kuwa Heelah ta takuma shan gabanta ta tsaya tana fad'i. "Wallahi karyane! karya kike kinason shi da maiyasa baki gujewa k'addaran take ba ko k'addaran a kafarki aka dauri miki shi da baza ki iya kuncewa ba ki tsallake ballai babu wanda ya mike dole da sanin ki akayi komai". " Kuma Idan harda gaske kike baki da ra ayi mai yasa zaki bari a miki dole bayan kina da zabi, baki ga wasu har guduwa suke ba idan iyayensu sukai musu auran dole to ke mekika tsaya yi baki gudun ba ai ko bakida gurin shiga ko mafaka ko duniya ne kya shiga tunda bakyaso". Heelah ta fad'i cikin fad'a tana daga murya gamida huci, shiru Nisha tayi tana kara mamakin Heelah wato cikin alamuranta akwai jahilci da karanci karatun addini bisa kanta ko k'wak'walwarta ya samu tab'uwa because wad'annan kalamun bakin nata da take ta faman jerowa kamar wacce ta kone akaa ko tasamu ta b'uwar kai. Nisha kasa magana ma tayi sai kawai dan ta lura Heelah da rigima ta dawo suke take ta cakaleta so suma fad'a daga nan ta dau wuka tayi kanta da shi dan haka ba da ita ba mai tare mata da alamu baya kusa , d'an haka Nisha sai da d'a jan jiki tayi ta bar gurin salun alun ta nufi bedroom d'inta, da rakiyar harara Heelah ta bi bayan Nisha da shi tana wani jaan dugun k'wafa tana g'yada kai kafin itama tasa kai ta haura upstairs ta nufi bedroom d'inta dan dama bata jima da dawo ba ta nufi bedroom din Ajmal a tunaninta yanan yana cin angwanci but sai tazu tadda sab'anin haka Amma sai taci karo kuma da abunda ya dagule mata zuciya ranta yayi baki wuluk zuciyarta kamar zata fasu k'irjinta dan bak'in ciki tuzali da tayi da bra Nisha yashe saman bed din Ajmal . Ga kuma g'yara da ko ina ya samu na musamman Wanda tunda ba a shirya yin shi ba sai da ka shirya zuwar wannan yarinyar shine aka canza komai ya koma sabo yau takaici goma da ashirin ya had'e Heelah. Da dare misalin karfe 8:30 Nisha kwance saman duguwar sofa bedroom din ta tamike face d'inta na kallon celling ta dafe hannayenta bisa goshinta ta tsunduma kogin tunani , gaba ki daya rayuwar ta fita kanta maganganun Heelah sai mata kuuwa suke cikin dodon kunnenta, yanzu Haka zata ci gaba da kasan cewa haka ba ta isa ta sake tayi yanda takeso ba sai dai taita zaman bedroom ita kadai zuwan Heelah gaba ki daya ya takurata takasa fitowa saboda ita dan har dari darin haduwarsu take because tasan zuciya Heelah ba Allah ciki Allah kadai yasan da mai ta zo Amma zata tsaya da addu'a koda mai tazo allah ya fita. Heelah zaune bisa kujera tayi d'aid'ai ta mike tana kada sirarun dogayen k'afafuwanta yayinda hanunta ke riketa da phone din tana matsawa . Tana sanye cikin white t shirt da black wando mai laushi ikaya cinyarta sai dugun suman kanta dake wance bayanta kanta ko hula babu sai faman chart take daga gefe can dining area dinner d'in da ta had'a Ajmal mai saukin sarrafawa da kuma saukin ci da dare ba tare da ciki yayi nauyi yanda za atakura ba , tana daga zaune tana faman jiran shigowar sa. Nocking door din da akayine yasa Heelah zabura tamike zane gamida kurawa door din ido don ganin mai shigowa, duk da tayi tsammanin Ajmal ne da fari but bata tunanin shi da kansa zai tsaya nocking haka,. Bugu daya zuwa biyu Heelah ta bude baki tana tambaya "waye ne come in" Heelah ta fad'i tana rar raba ido dan had'e gira Heelah tayi tana wani ya motsa gamida sakin wata guntuwar tsaki kasa kasa ganin baba Baraka ce tafe hannayenta rike da tray din dinner din su Nisha kamar yanda Ammi ta dau nauyi kuma take ba da umarni. "Sannu da hutawa yar nan". Baraka ta shigaa yiwa Heelah sannu tana washe baki duk da ta san halin da bak'in halin tsiya yanzu saita gwaleta ta nemi yi mata rashin kunya duk da tayi mamaki ganinta ma cikin parlourn saboda already bata cikin gidan saboda ko bikinsu Nisha daga ita har mom d'inta ba wacce aka ga k'afafuwanta. "Yawwa ya akayi". Heelah ta amsa gamida tambayar ta a takaice. "Aa ba komai dinner d'in su Nisha na kawo na ajiye" Baraka ta fad'i gamida wuce Heelah tana kokarin tinkaran dining area ta ajiye tray din hanunta "Wait madam karki ajiye min wannan tarkace anan hala baki san bedroom din ta ba?". Heelah ta tambaya tana had'e gira "Na sani Allah huci zuciyar ki". Baraka ta fad'i a sukwane ta nufi hanyar bedroom din Nisha gamida waiwayen Heelah da mamakin rashin kunyar duk da dama bai kamata tayi mamaki ba tunda already tasan hali Ajmal Story and writing By Oum AmReesh https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=159698751105534&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ _* TAKUN KARSHE*_ Book 3 Page_99 ______ Nisha na daga kwance inda take sai nocking door tajiyo wanda yasa ta mikewa cikin sanyin jiki ta kai kallonta ga door din jin sake bugun door din gamida sallama wanda take kyautata zatun muryan Baraka ne yasa taimata izinin shigowa tana g'yara zama had'e da share hawayen da ya kwanta gefen idanunta. Da sallama dauke a bak'in Baraka ta kariso tsakiyar d'akin tanaiwa Nisha sannu da hutawa ba tare da tanuna mata wani yanayi na rashin jin dad'in abun da Heelah tai mata ba because lura da yanayin Nisha wacce kallo daya zakamata ka fahimci tana cikin damuwa da rashin jin dad'in ba k'aramin tausayin Nisha bane ya da dad'a kama zuciyar Baraka ba. "Sannu da hutawa yarnan kina daga ciki abinki shiyasama na biyo ki da dinner dinki bedroom saboda nasan zakifi sake feye da parlour saboda naga shugan yan tsiwa da rashin kunyan nan ta dawo". Baraka ta fad'i tana tab'e baki gamida daura tray din bisa table din bedroom din kafin ta kalli Nisha wacce take ta faman zuba mata murmushin yake wanda daga ka gani kasan na dole ta kirkiroshi. "Yar nan ki kwantar da hankali kiyi bauta ki sauke hakkin da Allah ya daura miki karki biye wannan shaid'a niyar yarinyar Heelah halinta bashi da kyau sam nai mata farar sani". "dan Allah karki sa damuwar ta ga ranki." Baraka ta fad'i cikin sigan shawara gamida tausasawa , g'yad'a kai Nisha tayi tana fadi'n " Insha Allah baba Barka nagode da shawara". "Bakomai yar nan a dage da ibada gamida addu'a " "To insha allah" Daga nan Baraka ta fito ta maida mata da door din ta rufe, Baraka koda ta dawo parlourn yanda ta bar Heelah haka tadawo ta taddata tana daga kwance d'aid'ai tana Danna waya jinjina kai Baraka tayi gamida fadi'n "Allah ya kyauta" a hankali kafin tasa kai ta fice, Heelah na zaune gurin tsawon lokaci tana jin taji motsin shigowar Ajmal but shiru tun tana duba time gamida kallon door harta hakura ta cigaba da chat din ta duk da batayi tsammanin da d'e wansa haka ba kasance warsa na ango amma sai gashi tsawon lokaci babu shi babu dalilin sa, Guraren 10:30 motar Ajmal ya dira haraban gidan time din da mai gadi ya bude masa gate Ajmal ya isa daidai parking space yayi parking daga bisani ya fito ya nufi side d'insa yana shiga parlourn direct bedroom din Nisha ya nufa koda ya turo door ya shiga Ajmal sai wul wulga idanu ya shigayi cikin bedroom because bai ganta ciki ba but motsin mutum cikin bathroom da kuma motsin ruwa dake gudana da kayan da tacire dake watse saman bedya bashi tabbacin tana bathroom . Ajmal mai da door din yayi ya rufe gamida karisowa tsakiyar bedroom din ya nemi sofa ya zauna gamida zame hular saman kansa ya ajiye gefe yana bin tray din da Nisha Nisha tayi ammfani dashi na dinner da Baraka ta kawo mata, kafin ya ciro phone dinsa cikin aljuhunsa ya koma jikin sofa ya jingina ya shiga kardai wayar shi ya na jiran fitowar ta. Ba jimawa Nisha ta murd'a handle din door din bathroom ta fito jikinta sanye da pink towel mai laushi iyaka cinyarta ko gwiwa bai iso ba, da wani k'aramin towel d'in bisa hanunta tana nufi gaban dressing mirror tana ta faman goge dugun suman kanta Nisha ko lura da Ajmal dake zaune bisa sofa bata yi ba sai faman kokawa da suman kanta take wajan gogewa , Ajmal tunda yaji motsin fitowar ta ya kai kallonsa gareta gamida k'ura mata idanunta yana kallonta. Santala santala kyakykyawan fararen cinyoyinta ya bida kallo har izuwa dugun suman da take gogewa wanda har kullum yana dad'a mamakin halittar suma irin na yariyar dan ko kannensa su Fadeelah basu da halittar suma irin nata, Ajmal mikewa yayi a sukwane yanufi inda Nisha ke tsaye dan ya lura batama san da zamansa ba cikin bedroom din. Nisha jin motsin mutum gefenta gamida numfashi yasa ta juyawa a fisge bata tsammaci mutum da tsayuwarsa ba dan haka sai zaro idanu tayi a tsorace tayi baya har tana shirin faduwa wanda yasa Ajmal saurin mika hanu ya janyo nata hanun wuf ta fad'o jikinsa Nisha lamo ta kwantar da kai k'irjinsa tana mai da ajiyar zuciya because ta tsorata sosai kasan cewa bata san da shi cikin bedroom din ba . Ajmal sai da ya bari sai da ya bari Nisha ta samu relief gamida rikota gam jikinsa domin yasan yarinyar sarauniyar yan tsoro ne ba mamaki tsorata tayi daga ganinsa ba tare da ta ankaraba, da kuma jin yanda sauti bugun zuciyarta bisa k'irjinta sauri sauri k'arfi k'arfi , Nisha jinta jikinsa yasa ta shiga zamewa a hanzarce wanda shima Ajmal ya jinye jiki daga nata yayi baya yana kallonta. Nisha guri taga Ajmal ya nema daga bikin bed din ya zauna yana worgo mata da idanusa wanda suke kamar touch saboda haskensu kafin taji yana fadi'n "Come and seat here". yaimata nuna da gefensa Nisha dake tsaye tana kallon jin abunda ya fad'i da kuma gefensa da ya mata alamar ta zo ta zauna yasa ba tare da wani musu ko tunanin ba ta nufi inda yake kai sunkuye tana murza yan yatsun hanunta tana wasa dasu. Ajmal zuba mata idanu yayi gamida karewa kyakykyawan halittar suran jikinta kallo wanda yake mantar dashi tunanin da shagala da kallonta ba tare da so ko ya shiryawa hakan ba. Nisha gunda Ajmal ya nuna mata nan ta zauna ta duk'ar da kai ba tare da ta d'ago ta kalleshi ba , Ajmal hanu ya kai ya kamo hab'arta gamida juyo da face d'inta yana fadi'n "Look at me " da k'yar Nisha ta iya d'ago idanu ta sanya cikin na shi duk da kallonsa sunyiwa idanunta nauyi but haka ta daura nata idanun cikin nasa tunda ya bukaci hakan, junansu suka k'urawa idanu ba wanda yake iya k'yaftawa Nisha ba k'aramin dama ta samu na tsatso kyawun ajmal ba gurin kallon shi gashi dai na mijine shi tsayayye Kuma dararre but wasu halittar sa tamkar na mace. Wato Allah ya bawa Ajmal halittar suma mai tsayi ko kan wata ya macen albarka, ga kuma kyakykyawan eyelashes dugaye da wata macen ma ba za asame ta da shiba ga kwantaccen gira da suka kusan hadewa da junansu kuma cikako gwanin sha'awa. bugu da kari dugun hancinsa siriri kamar shi ya dasawa kansa idan ka karisa sakkowa kasa gurin lips d'insa mai kyau da jan hankali jajir dashi kai kace janbaki ya shafa ga kuma kyakykyawan saje baki wuluk da ya mamaye gefen face d'insa zuwa habansa sai shining yake yana walkiya. "Hi wani irin kallone wannan cinye ni zakiyi?". Ajmal ya fad'i time din da ya d'age idanu daga face d'in Nisha Ganin wani kallon kwakwaf da takewa face d'insa Tura baki Nisha tayi jin wata tambayar da Ajmal keyi bayan shi yace ta kalleshi ita kuma ta tsinci kanta da yi masa kallon kwakwa, Ajmal bakin Nisha ya bi da kallo wanda ta turo shi gaba gamida kauda kanta gefe. Ajmal hanu yakai ya janyo lips d'in Nisha da d'an k'arfi wanda yasa Nisha zaro ido gamida kama hand d'insa tana kokarin janye hanunsa ganin yanda ya janyo mata lips kamar zai cire mata leb'e "Ba kya jin magana da alamun kin soma ranani". Ajmal ya fad'i yana jijjiga lips d'in yana kallonta gamida watsa mata harara, girgiza masa kai Nisha ta shigayi tana rike da hand d'insa ita sam ta mance tura baki ya zaman mata jiki especially shi da yake kunnata take jin haushi . Ajmal mirginuta jikinsa yayi saman cinyarsa zaune kafin ta ankara ya janye towel d'in dake jikinta, baki na bari Nisha ta bude baki danu fi bashi hakuri amma sai ji tayi kirif ya rufe bakinta da nasa yayinda ya tura harshensa cikin nata ya janyo nata harshen ya suma sucking cikin mugunta kamar zai cire mata harshe. Cikin azaba Nisha ta shiga janye kanta gamida zamewa amma ya rike ta gam, yayinda da ya kai d'ayan hannusa ya cafke dukiyar fulaninta ya shiga matsawa da k'arfi wanda ba dan rufe mata baki da yayi ba da kuwan ihunta sai ratsa bedroom din. Kukan wahala Nisha ta shiga jerowa jin yanda Ajmal ke matsa Brest d'inta cikin horo duka biyu azaba goma da ashirin ga harshenta shima Ajmal kamar zai cire mata , Ajmal sai da yai mata muguntarsa san ransa kafin ya kyaleta because baya so yayi nisa Nisha a hanzarce tazame daga jikinsa ta fad'a bed gamida g'yara towel d'in jikinta wanda yazo daidai maranta yana shirin fad'uwa Allah yaso da d'an kanfai jikinta. Kuka wui wui Nisha keyi kasa kasa tana shashsheka ganin muguntar da Ajmal yai mata duk da batayi mamaki ba dan tasan dama ya gama tsanar ta abu bai kai abu bama zaice ya kai yayi mata horo. Ajmal mikewa yayi yana jin kukanta har cikin kokon ranshi but sai dannewa yayi gamida sanya hanunsa cikin aljuhunsa ya zaro rafan dala ya cilla mata saman bed din yana fadi'n "Amshi wannan ladan hidamar da kika yimin a baya because kar tafiya tayi tafiya kimin gori kinyi da wainiya dani dan haka ga ladan aikin ki nasan kinaso kuma zaki bukata". Ajmal na gama fadi'n haka Harya juya zai fice sai kuma ya jaa ya tsaya gamida zura hanu cikin aljuhunsa yana fadi'n "Am zaki tashi daga nan zuwa gobe ki had'a kayanki duk wani abunda kike da bukata kusa dake because gobe around 8:30 fligh din mu zai tashi so banaso bata lokaci ki zama ready Ajmal yayi magana cikin dad'in rai tamkar bashi ya gama aikin mugunta ba yanzu, ba tare da ya kuma biyawa ta kanta ba ya nufi inda ya ajiye hularsa ya dauka daga nan ya sa kai ya fice Nisha tunda Ajmal ya suma maganan had'a kaya da maganar jirgi Cak Nisha ta tsaya da kukan jin wata sabon salon kuma da ya b'ullo da shi Ajmal story and writing by Oum amreesh https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=159698751105534&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ book 3 *_TAKUN KARSHE*_ page 100 __________ Wato muguntar da yake mata a nan bai gamshesa ba sai ya dan gana da ita wani gurin inda babu idon kuwa ballai ashaida kukanta da kuma halinda take ciki dan haka ta k'udiwa ranta ba inda zata bishi sutafi sai dai ayi wacce za ayi. gefe guda kuma ta koma ta bi dallan da Ajmal ya wurga mata gefenta ko wace uwar zatayi da wannan kudin oho duk wani salon neman magana Ajmal ya sani to ko sadakin ta da Ammi ta bata kin karba tayi saboda bata san mai zata farayi da wannan kudin ba dan haka tabawa ammi wuka da nama ayi duk abunda ya dace da ballai wannan kudin da batasan yawan adadinsa ba tunda ba tamu bace. Nisha ko ta kan kudin bata bi ba ta zamo daga saman bed din ta nufi bathroom ta wanko face dinta kafin ta nemi dugowar night gown dinta mara nauyi yar shalan shalan ta sanya kafin ta matsa ta haye saman bed din ta kwanta cikin k'unar zuci gamida takaicin abinda Ajmal yayi mata gaba daya Brest dinta sai wani irin rad'ad'i suke suna zogi uwaba harshenta da ajmal yari ke mata kamar zaicire rintsa idanu tayi wasu sabbin hawaye Suka suma wanke mata face "Allah ya isa sai Allah yasa kamin ". Nisha ta fad'i afili kamar suna tare kafin ta kuma fashewa da kuka kasa kasa tana nitsa face dinta cikin pillow sai da tayi kukan ya isheta kafin bacci b'arawo ya saceta.. Ajmal koda ya fito da nufin haurawa upstairs ya nufi bedroom dinsa time Heelah itama ke ta fe ta nufo downstairs sai faman mika take gamida dogon hamma because tayi jiransa harta gaji, kallo daya Ajmal yayi mata ya kauda kai kamar bai ganta ba ya ratsa gefenta ya shige abunsa , Heelah da rakiyan idanu tabi bayansa gamida tab'e baki kafin ta iya karisa takowa tadawo tsakiyar parlourn ta tsaya tana jin wani sabon haushi da takaicin Nisha da ke k'ara lullub'e zuciyarta . Ajmal na shiga bedroom dinsa cire kayan jikinsa yayi ya fad'a bathroom wanka yayi kafin ya fito ya kimtsa jikinsa ya shirya cikin kyakykyawan jallabiyarsa kafin ya nemi saman katafaran lallausan bed dinsa ya kwanta yana mai lumshe idanu gamida saukar da ajiyar zuciya a hankai. Turo door din da akayine yasa Ajmal waro manyan sexy eyes d'insa gamida maido da kansa da idanunsa ga door din ganin Heelah ce dauke da tray bisa hanunta sai kauda kai yayi gamida mai da idanunsa ya kuma rufewa sai wani faman had'e gira yake yana had'e fiska . Heelah can saman table ta nufa da d'an madaidaicin tray din kafin ta dawo gefe da shi ta zauna tana kallon kyakykyawan face dinsa hanunta dauke da cup din coffee ta na fad'in "Ga coffee kashaa nasan kanada bukata" . " Bana bukata ". Ajmal ya fad'i a takaice ba tare da ya bude idanunsa ya kalleta ba, cike da rashin jin dad'i Heelah ta sauke cup din coffee kasa tana fadin "Nasani bakaji dad'in ganinaba sam bakaso na dawo na katse muku jin dad'in ku ba, ". Heelah ta fadi cikin sanyin murya tana sunnar dakai kasa gamida matsar k'wallar bakin ciki da ta kaici kafin ta cigaba da fad'in "Nina rasa maisa ko shaawar had'a idanu da ni bakason yi ballai ka kalleni ka tsaneni bakasona k'wata k'wata maiye laifina?" Nifa 'yar uwar kace bayan mata a gare ka kuma uwa ga d'anka Aheel". Heelah ta kuma fadi cikin face din tausayi "Hold down please banason damuwa da wadan surutain naki I'm tired ni ban tsaneki ba but bazan soki ba ko nan gaba". "Daga haka Ajmal ya juya mata baya yana mai g' yara kwanciyarsa still ba tare da bud'e ya kalle ta ba Zuciyar heelah kaman ta bashe nan da nan ta suma Sharan hawaye gamida da mikewa tanufi tray din da ta shigo da shi ta ajiye cup din coffee ciki wanda tuni ya suma hucewa ta kwashi tray tayi gaba tare da k'ud'irawa ranta cewa tunda Ajmal ya fitu kiri kiri ya fad'i mata bazai taba sonta ba to daga shi har Nisha sai tasa sunyi bakin ciki a rayuwa zuciyarsu ta k'untata kamar yanda suka k'untata mata nata ayanzu.. washe gari karfe 7: Ajmal fitowan shi daga wanka kenan sanye cikin kyakykyawan bathtub hanunsa rike da wani karamin towel yana mammatse suman kansa yana tsantsame ruwan dake suman, turo door din da akayine ana kokarin shigowa wanda a tunanisa heelah ce because ita kadai yake thetunanin zata iya ziyartarsa gamida ta kurasa a wannan lokacin but jin muryan Nisha da sallamanta sai ya kawar masa da tunaninsa. Nisha ganin shi da tayi haka sai taji nauyin karisawa ciki ta tsaya tana zare idanu ita bata shiga ba ita bata koma ba, "come in ". Ajmal ya fadi gamida mamakin meya kawota da sassafen nan, Nisha hannayenta zube cikin duguwar hijab dinta jikin ba kwari tashiga jan jiki ta gamida karisawa tsakiyar dakin kafin ta durkusa saman lallausa carpet din cike da ladabi ta shiga gaishesa "ina kwana". "lapia ". Ajmal ya amsa mata still idanunsa na kanta "antashi". Nisha takuma fadi "I'm fine". Ajma ya kuma amsawa cikin kosawa da gaisuwan nata gamida dauke kai ya shiga kallon kansa jikin mirror ya cigaba da abunda yake "what's your problem". Ajmal ya tambaya ba tare da ya kallo taba, a hankali Nisha tazaro hanunta dake ta faman rawa cikin hijab tafidda kudin da ajmal ya bata bisa hanunta daga bisani ta daura masa kudin bisa table tana fadin "Ga kudin ka bani da bukatarsu it means bansan mai zanyi dasu ba kuma dan Allah ni ka kyaleni anan bani da bukatar zuwa ko ina please..". Nisha ba takai ga karisa maganar ba wani juyawo da ajmal yayi ya watsa mata wani kallo yasa ta hadiye sauran batun nata tashiga zare masa idanu "Are you mad ". Ajmal ya fadi a tsawace cikin kakkausan murya yana ta kowa inda Nisha take wanda yasa yan hanjin Nisha kadawa ta mike a zabure tana fidda idanu waje ta suma kokarin baya da nufin barin bedroom din cikin hanzari datsoro, aikuwa taku daya zuwa biyu kafin ta ankare ya fizgota cikin zafin nama yana fadin "you are very stupid 😡 " Ajmal ya fad'i rai a matukar b'ace ganin tsaurin ido irin na yarinyar gamida taurin kai dayi masa musu cikin lamuransa tana kokarin jayayya dashi Hakuri Nisha ta shiga bashi cikin tsoro gamida jin zafin rikon da yayi mata yariko hannayen duka biyu ya had'e su bayanta yana jijjigata yana cigaba da magana "kinada taurin kai bakya jin magana saina ta surutu ". Ajmal ya fad'i time din da ya kai hannunsa jikin kunnenta ya jaa da d'an karfi wanda yasa Nisha ta saki wani kara mara sauti tana fad'in "Dan Allah kayi hakuri na tuba ". cikin magiya da marairai cewa da kyar ajmal ya kyaleta yaja baya Yana hararo Nisha da ta ja baya itama tana muzurai gamida fidda idanu waje " This is the first and last da zaki karayimin musu ga duk wani batuna dan gane da ke ". Ajmal yafi ya na kuma watsa mata wani banzan kallo, jiki na rawa ta shiga gyada masa kai alamar gamsu kafin cikin hanzari ta nufi hanyar fita , ajmal ya kuma dakamata wani uban tsawa ya dakatar da ita a tsawace yana mai umartarta data dauke masa wannan kudin ta fice masa daga bedroom dinsa aikuwa kafin ya gama rufe bakinsa daga maganar da yake Nisha ta nufi inda ta ajiye masa kudin ta fice da sauri har tana yar tuntub'e. Guraren 7:20 Ajmal ya kimtsa ya gama shiryawa tsaf cikin kyakykyawan kananun kaya black t shirt mai dugun hanu mai mab'allai a tsakiya gamida dugun wandon jeans milk colour mai taushi da sulb'i saman kansa dauke da kyakykyawa p-cap yayi kyau har ya gaji . phone's dinsa kawai ya dauka ya nufo downstairs, koda ya kariso sofa ya nema ya zauna gamida daura daya bisa daya ya shiga ya shiga danna phone dinsa... Nisha ce tafito cikin kyakykyan shirinta duguwan rigar abaya ash colour mai rintsin baki baki rigan tayi matukar kyau da kayatarwa sai farin mayafi da tayi Rolling saman kanta ta fito kamar wata kyakykyawar balarabia, tayi matukar kamar asaceta a gudu. Nisha idanunta ne ya sauka cikin na Ajmal dake zaune bisa parlourn sai da taji k'irjinta ya d'an harba , shikuwa AJmal yana daga zaune yake wurginta da kallon up and down Ajmal story and writing by Oum amreesh https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=159698751105534&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ *_ TAKUN KARSHE_* book 3 page 1️⃣0️⃣1️⃣ ______. Nisha shafo gefen wuyanta ta shigayin fiki fiki da idanu da tasan Ajmal na parlourn da ba abunda zasa ta fito yanzun because dama yunwane ya korota daga ciki ta fito neman abunda zata sanyawa cikinta saboda yau ta tashi da wuri kuma takasa komawa bacci dan haka sai taji cikinta a fafake yunwa ta tusota gaba. Ajmal ganin Nisha tsaye can ita bata kariso ba kuma ba ta komaba yasa ajmal yimata kiranye da hannayensa alamar ta kariso wanda yasa Nisha ta daga k'afafu ta shiga karisawa tsakiyar parlour gamida samun guri gefe ta tsaya kanta kasa "ke!" Ajmal ya fad' i cikin cold voice mara sauti wanda yasa Nisha dago rinannun idanunta wadanda suka kumburu alamar taci kuka harta godewa Allah Ajmal ba k'aramin tausayin yariyar ne yake d'ibansa ba but wani lokacin tauri kanta ke jawo mata wahala gunsa, sam bata jin magana tafiye tirjiya sai da ya kare mata kallo na wasu ayan mintuna kafin ya kauda kai yana fad'in "coffee zaki kawo min ". Aikin kenan Ajmal mayen coffee ne na gidan gaba sai yasha coffee sau biyu a yini safe da dare , ba musu Nisha ta nufi kitchen kyakykyawan coffee ta dauko ta koma dining area tashiga hado Masa zazzafan coffee kafin ta dawo ta mika masa cikin ladabi gamida kulawa shikuwa ya amsa ya rike bisa hanunsa ba tare da ya kalleta ba Nisha harta suma jan k'afa da niyar barin gurin sai tsin kayan muryan Ajmal tayi ya dakatar da ita ya na fadin " wait! " Nisha tsayawa tayi tana jiran taji yace wani abun but sai taji shiru yana ta faman latsa waya yana k'urb'an coffee ba tare da ya kalleta ko yace wani abinba, Ajmal sai da ya shanye coffee tas kafin ya mike tsawonsa ya tako inda take tsaye dab da ita har numfashinsu na koran najuna wanda yasa cikin Nisha tsurewa ta shiga zare masa idanu tana kallonsa sai da Ajmal ya huro mata sassanyan iskan bakinsa ya hure mata y'an idanun daga kallonsa da take tana zare masa manyan idanuta kamar wacce taga dodo sanan yace "Dai na kallona haka ki dinga rage power idanunki yayin hada ido dani". Nisha sunkuyar da kai tayi gamida rintsa idanu daga nan sai ji tayi a Ajmal ya janyo hanunta fuuu suka kama hanyar fita daga parlourn, koda suka fito daga side dinsu Ajmal yana rike da hand din Nisha bai sake ba harta ga yanufi side din su Ammi nan ma sai da suka dan gana izuwa tsakiyar parlourn kafin ya raba hannayensu time din Ammi ta fito daga kitchen wanda ganin tsayuwar su Nisha da Ajmal cikin parlourn yasa ta saki murmushin farin ciki ganin Nisha wadda take ji kamar tayi sati bata ganta ba, itama Nisha murmushin ta sake sai faman sunnar da kai kasa take koda karisowar Ammi Nisha ta shiga dago mata gaisuwa gamida rusnawa Ammi ta amsa tana mai saurin d'ago Nisha daga dukawar da tayi wanda yasa ammi fadin "kyakykyawar yata mike munyi kewar ki sosai ba kad'an ba duk da kina kusa damu munajin numfashinki" Ammi tafadi tana yar murmushin farin ciki gamida jawo Nisha jikinta wacce take ta murmusawa ba tare da ta ce komai ba daga nan Ammi ta maida kallonta ga ajmal wanda yasa ki baki yana ganin riritawar da Ammi ke yiwa Nisha ita kuma sai wani nukewa take shi har kullum mamikin shakowarsu ga yarinyar yake sai wani shagwab'a mata suke suna shishshige mata kamar tafi kowa. Ajmal shima d'ago mata gaisuwan yayi face dinsa asake ba tare da ya daure ta kamar yanda ya saba ba, cike da fara'a Ammi ta amsa tana mai tambayarshi. "Tafiyar ne ta tashi duk da ma naga kamar kunaso ku makara ". Ammi ta fadi tana duba time jikin bangon parlourn "yanzu zamuwuce insha allah Daddy fa ?". Ajmal ya fadi gamida tambayar Daddy "Kyale Daddy da Hajiya duk zansanar su tafiyar ku insha Allah kai dai ka tabbatar kayi kiranmu bayan isaku ". Gyad'a mata kai Ajmal yayi kafin suka fito Ammi har bakin mota tarakasu tana rungume da Nisha wacce idanuta sukayi rau rau duk sun ciko da k'wallah Ajmal bude mota yayi yashige gidan baya kasancewar ba shi zaiyi driving ba Gaga nan Ammi ta kutsa Nisha itama tana shimusu albarka tare da fatan alkhari gamida bawa ajmal amanar Nisha ya kula da ita sosai daga nan drive yayiwa motar key mai gadi ya bude gate daga nan suka fice Ammi sai da taga kurewar motarsu yabar compound din gidan kafin ta juya ta koma ciki cikin yanayi na Nisha di farin ciki. Tunda suka bar gida Nisha idanunta ke ta ambaliyan ruwan hawaye sai kauda kai gefe take shikuwa Ajmal kaman wanda bai lura da yanayinta ba sai faman waya yake ya kashe wanna ya dauki wannan daga bisani ma sai kashe wayoyin yayi gaba daya ya mai do idanunsa ga Nisha wacce ta takure can kusa da door din motar sai faman sharan kwallah take gamida tunanin wacce duniyar Ajmal ya nufa da ita. Hanu Ajmal ya kai ya fisgo Nisha ya matsota jikinsa ba tare da wani tirjiya ba sai da d'a narkewa tayi because dama neman mai lallabinta take "Kukan mekike?". Lamo Nisha tayi tana sauke ajiyar zuciya a hankali ba tare da ta iyace dashi komai ba "Tafiya danine ba kyaso? kinfiso na barki acan heelah ta yankaki? Ajmal ya kuma tamaya cikin wata kasalaiyar murya , aikuwa cikin hanzari Nisha ta shiga girgiza masa kai alamar aa , murmushin gefen baki ya sake kafin yasa hanu ya janyo mata tissue paper ya mike mata yana fadi "Share wannan hawayen banason sake ganinsu amanarki akabani bazan wani abu ya bata miki ba but idan tanine bakin kita zubaddasu ba har mu isa ". D'agowa Nisha tayi suka hada ido da ajmal jin batun da yake gaba daya ta kai ci ya lallubeta da harta suma jin dad'i ajma yana lallabarta yana mata magana cikin sanyin murya mai dadi ashe ba lallashi bane bakar magana zai fada mata Nisha janye jiki tayi ta matsa gefe ta cigaba da share hawayen face dinta sai faman tsuke lips take saboda da takaici. shikuwa ajmal cikin rashin damuwa ya kauda kai gefe ya cigaba da sabgar gabansa, bawani dadewa hanya ta kawosu airport suna suwa wasu security's guda hudu manya majiya karfi madaka dukan katu suka rufa masa baya biyu gaba biyu baya tare da briefcase din kayansu, Nisha gata cikin jirgi ba zato ba tsammani ko a mafarki masha allah cikin jirgin kamar kana parlour. cikin jirgin manyan mutuanene dattawa wasu da matansu wasu da kuma single suke duka cikin jirgin bai wuce mutum gomaba tunda Ajmal ya shigo suka zauna sai bashi gaisuwan bargirma suke duk da kasancewa sun girmemishi wasu daga cikima sun haifeshi but Allah ya bashi girma ya dauka kashi suma kuma suna darajashi kasan cewasa babban mutum a idon duniya. _ 8:30_ flight dinsu ajmal ya daga izuwa kasar Indonesia tsawon wasu awowi flight dinsu yayi landing Bali island Indonesia, wasu mayun had'add'un motocine jeri guda tare da security's na musamman kowannensu ya shiga motar d'aid'ai tare da abokin tafiyarshi daga nan aka sake d'aukan hanya Nisha yawo kamar zai d'iga tsabar kallo ta sake baki tana kallon yanayin yankin guri gwanin sha'awa da burgewa batasan kallo yana gaba ba Ajmal duk yana kula da yanayinta d'an Nisha komawa Ajmal tayi kamar d'an kauye ya shigo burni. compound din wani katutuwar hotel dan ubansu na isasun mutane wayanda suka driver's sukayi parking sukayi kowa yafito suka nufi cikin kyakykyawan hotel din Nisha daga nan taga kowa ya kama hanyarshi duk inda a Ajmal ya sanya k'afafuwansa na Nisha na biye dashi haka zalika yana rike da hand dinta k'am , daganan suka hawara security biyu na tare da su da briefcase dinsu sai da suka zo daidai lipter daga nan security din suka dagata ajmal ya danna hawa na 5 kofa ta bude ajmal ya sanya kafa Nisha sai k'arewa cikin abun kallo take sai ji tayi Ajmal ya janyo hanunta ciki kofa ta rufe kirif . suna isuwa hawana 5 kofa ta bude sai ga wasu mutane biyu again cikin girmamawa suka shiga taimaka musu da briefcase dinsu dagan ajmal ya shige gaba tare da Nisha su kuma suna take musu baya harsu ka kariso wani door gurin shiru ko giftanwan mutum babu kai kace ba masu rayuwa gurin, daya daga cikine ya sanya key ya bude door din daga nan ya mikawa Ajmal key din hanu biyu daga bisani Ajmal ya amsa suka karisa shigar musu da kayan kafin suka fice gamida barin arean gurin gaba daya. daga nan ajmal ya ja hanun Nisha ya wurga ta ciki ya maida door ya rufe, Ajmal kallo daya yayiwa Nisha ya kauda kai duk tayi wujiga wujiga da ita idanuta duk sun k'ank'ace alamar gajiya duk ya bayyana ga jikinta, shi dinma a gajiye yake dan haka sai karisawa cikin bedroom yayi domin yayi wanka yaji dadin jikinsa. Nisha gurin tabi da kallo tana karewa ko ina kallo hotel tamkar cikin gidanka kake parlour mai kyau mai na ciki fari tas dashi gwani shaawa, ga kitchen dining area ga room har biyu masha Allah guri yayi matukar kayatuwa, . Ajmal haryayi wanka ya shirya yafito cikin wani lallausan t shirt mai gajeren hannu gamida gajeren wandon jeans yanda ya bar Nisha haka yazo yataddata tsaye kamar ta hadiyi tabarya bata samu halin zama ba . Ajmal story and writing by oum amreesh https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=159698751105534&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ _*TAKUN KARSHE*_ book 3 page1️⃣0️⃣2️⃣ ________ "Tsayuwar mai kike anan go and take the shower" ajmal ya fadin time din da yakariso ya nemi sofa ya daura daya kan daya yana binta da kallo , a sukwane Nisha ta ja dan karamin trolley din da Ajmal ya sunkuto mata ba tare da ta tantace maike cikin ba , tanufi daya daga cikin bedroom din parlourn Ajmla da rakiyan idanu ya bi bayan Nisha har tashige bedroom din ta maida ta rufe. Nisha bedroom din tabi da kallo komai fine gefe ta jingina trolley dinta ta matsa bakin lallausan bed din ta zauna tana sauke wani nan nauyan ajiyar zuciya kafin tasa hanu ta warware rolling din mayafin kanta daga nan ta zame duguwar rigar jikinta tanufi bedroom, Nisha ruwa mai dumi ta sakarwa kanta ta tsaftace jikinta kafin ta fito jikinta sanye da bathtub pink color ko gwaiwarta bai gama karisawa ba saman kanta nannade da towel because ruwan dake suman kanta ya tsantsame jikin towel din daga nan ta nufo tsakiyar bedroom tana wutsil wutsil da idanu. Trolley kayanta ta janyo ta zuge zip din first phone dinta ta suma cin karo da shi ciki wanda Ajmal ya kutsa mata ciki kwata kwata tama mance da batun wayanta, daga nan ta sanya hanu ta zaro phone din ta ajiye gefe kafin tashiga duba kayan dake ciki gamida lalub'a kayanda zatasa amma abun takaicin babu wani kayan kirkin da zata iya sanyawa ta sitirta jikinta nan tashigayin d'aid'ai da kayan tana budewa because kowane cikin ledersa yake alike sai yanzu taki jin haushi da ta kaicin kanta da bata tsaya ta kimtsa kayanta ba tunda tafiyar tazama wajibi gare ta amma ta tsaya kunci da taurin kai gashi Ajmal ya mata gaban kansa ya san k'wamo mata jaka batare da yasan maike cikin trolley din ba . Gefe Nisha ta zauna bakin bed tana huci ta ranta gaba ki daya ya jagule sai tura tsukeken lips dinta gaba take, da tunanin ya zatayi dan dai ita duk cikin kayanda tagani bataga wanda zata iya sauwa ta zauna da shi ba, turo door Ajmal yayi ya shigo cikin bedroom din kansa tsaye ya dubeta yana fadin "what you are doing for? kin barni a parlour ina jiranki" Nisha ba ta iya boye bacin ranta ba sai da d'a sake turo baki da tayi kafin tashiga fadin "wadannan kayan cikin trolley din ba wanda zan iya sanyawa ciki " "because of what? " Ajmal ya tambaya yana mai karisowa tsakiyar d'akin yana kallonta gamida duban kayan trolly din da tayi d'aid'ai da su saman bed din duk kananun kayane sleeping dress dana hutawa, Nisha bata iya bashi amsa ba sai faman kunci take d'aker ta iya ba shi amsa da cewa "Ni sunyimin kananu" "so what ? kisa haka koyayane kifito ina jiranki " Yana fadin haka ya juya ya fice ya bar Nisha gurin ta kaici kamar ta diga kwallah gaba daya haushin kanta take ji , ba yanda ta iya haka tashiga lalub'a mai dan dama cikin kayan wanda zata iya sanyawa ta fita, wani t shirt mai dogon hanu milk colour ta janyo tare da wando mai laushi da sulbi maroon da rintsi rintsin ido ta gefen duk da kasancewar wandon gajerene bai karisa gwaiwarta ba haka Nisha ta sanya ta tufke suman kanta a tsakiyar kanta tafito tas irin kyakykyawan Indian girl din nan. A sukwane Nisha ta nufi door ta bude ta fice ta nufo parlour inda ta tadda ajmal zaune da kayataccen tray din abinci gabansa saman table wanda ganin fitowarta yasa ajmal dago kai ya kai kallonshi ga Nisha wacce take ta faman jan kafa yayin karisowa sai wani kauda kai gefe take a kunyace gamida hade kafafunta yayin tafiyar gaba daya wandon yayi masifar kamata tamau. Wani ajiyar zuciya ajmal yasauke kafin yakauda idanunsa daga kallon Nisha gamida karewa halittar hips dinta kallo wanda yanda ya fidda shape gashi masha Allah gwanin shaawa da burgewa, Nisha daga gefe ta zauna gamida ta kurewa tayi kasa da kai tana murza ya tsun hanunta gaba daya kunya yarufeta ganinta zaune gaban ajmal da gajeren wando cinyoyinta duk a waje bugu da kari yanda wando yayi fitting dinta duk suran jikinta kusan a baiyane yake. "Kariso nan " Ajmal ya fadi yana kallota ba tare da ya dauke idanu daga gareta ba harta tasu ta kariso inda yake zaune taimasa tsaye bisa kansa kafin ajmal ya janyo hand dinta ya yazaunar da ita sannan ya matsar da kyakkyawan tray din abincin gabanta yana fadin "Eat" Yana fadin haka ya mike ba tare da ya kara bin ta kantaba ya fice daga parlourn Nisha sai bin bayanshi tayi darakiyan idanu kafin taja wani goron numfashi daga bisani ta mai da. kallonta ga jerin da launukan abincin dake saman table din , duk da tana jinyowa because ko acikin jirgi bata iya cin abinci da aka kawo musu sosai ba bai wuce one spoon zuwa two spoon ba but wannan launukan abincin nasu bata zatun zai samu gurbi bisa cikin ta Nisha sai ya tsina face take kamar mai shirin kuka tana bin table din da kallo. Ba tare da tabi takan abincin ba tamike tanu bedroom ta nemi saman bed ta kwanta gamida dunk'ulewa guri guda gaba daya yanzu a takure take, ta dau tsawon lokaci a haka har ta suma g'yang'yad'awa saboda gajiyan da ya taru mata idanunta sai faman lumshewa suke ba shiri sai bacci mai nauyine ya dauke ta. Nigeria Heelah bacci mai nayau ne ya dauke ta bayan da taci kuka ta k'oshi , ita ce bata samu farkawa ba sai guraren 8:30 na safe kafin tanufi bathroom tayi wanka gamida alwala ta fito ta nemi yar duguwar gown mara nauyi ta sanya tare da hijab daga nan ta tada sallah bawani sabon abu bane gurin heelah yin sallah akurarren time , lokacin da take gidansuma wani sa'in sai 9 zuwa goma take tashi tayi sallahn asuba balle kuma uwa uba da take school hawan kawara take ma sallah wani lokacin ma sai yazo ya shige ba tare da tayi shiba because lokacin tana tsakiyar sharholiyarta. Abinka da sallahn heelah shape shape ta idar hijab din jikinta ta zame ta dauki mayafi ta sanya saman kanta ta fito tanufi bedroom din ajmal, kanta tsaye ta tura door ta shiga but sai ganin bedroom din tayi wayam ba kowa cikin dan haka sai ta karisa bathroom da tunanin ko yana ciki nocking daya zuwa biyu taji shiru don haka sai ta murda handle gamida kutsa kai but baya ciki, downstairs heelah ta nufa ta iso parlor nan ma dai samma kal dan haka sai ta sake uban kwafa tana girgiza kai tana fadin "yanzu maybe duk nemansa da nake bai wuce yana bedroom din waccer shashar algungumar ba" Dan dai tasan Ajmal bai cika fitan sassafe haka ba inba wani uzurin ba zama tayi bisa parlourn tana kada kaf'afu tana jin wani takaici da bakin ciki yana tushe mata makoshi ga kuma zafin kishin da yake di banta ita tarasa mai Ajmal ya hango jikin yariyar da har yaji ya rabeta da yawa haka tana cikin wannan yanayin Baraka ta turo door bakin ta dauke da sallama ta karisa shigowa, hango Heelah da Baraka tayi saman sofa ta wani hakince tana girgiza rai bace yasa Baraka ta sakin wani murmshin zuci aranta tana fadin "shasha" Afili kuwa sai dagowa heelah gaisuwa tayi but bata amsa mata ba sai faman wurga mata harara take daga nesa idanunta kamar zasu fado murmushin gefen baki Baraka tayi kanta tsaye tanufi door din Nisha tana kokarin murda handle zata shiga "Hee madam waya baki izinin shiga Private room dinmu kai tsaye kin wani shigowa mutane kaitsaye ba excuse still yanzu kina kokarin kutsa kai ciki waya baki wannan karfin guwar haka ?". Heelah ta Fadi cikin tsawa da rashin kunya tana daga murya kai kace da sa'anta take magana. " Afuwan Hajia ganin nayi ba kowa cikin d'akin shiyasa kaina tsaye zan shiga na dauko tray din da na kawowa Hajia Nisha dinner jiya naje na wanke su" "Mai kike nufi da ba kowa ciki?". Heelah ta tambaya gamida sassauto da muryanta kasa "Eh dake yau suka yi tafiya da mai gidan nata shiyasa". "Tafiya ! tafiya fa kikace zuwa ina kenan?". Heelah ta kuma tambaya tana zare idanu cikin mamaki "Eh to shine ban sani ba amma kya iya kiran mai gidan naki ki tambaya hala basu miki sallamaba". Baraka ta bata amsa gamida tambayar heelah tana washe baki Wani irin yuuuu cikin kan Heelah gamida k'wak'walwarta keyi yana juya mata sai dafa bango tayi ta jingina jin tana neman faduwa wani irin huci heelah keyi kamar wacce tayi tsare "Lapia kuwa" Baraka ta tambaya cikin damuwa duk da cikin zuciyar ta fes yake "Ba abunda ya shafeki bane". Heelah ta fadi cikin wata iriyar murya kafin Barka taga Heelah ta zame jiki da sauri tabar gurin tanufi upstairs a hanzarce, tintsirewa da dariya baraka tayi hartana tafa hannaye kafin ta kutsa Kai cikin bedroom din Nisha ta dauki abunda tazo dauka ta fito ta fice daga side din gaba daya........ Bali island Indonesia 7:30 na dare Nisha ta bude idanu gamida sakkowa daga lafiyayyen bed din da take kwance, ta nufi bathroom ta wanko face dinta duk da bawai baccinne ya isheta ba mafarkin da tayi da kuma tsoron da ke tare da ita yasa baccin yayanke mata, ko da ta fito daga bathroom tana ta faman goge ruwan face dinta da dan karamin towel din dake hanunta nan idanunta suka ci karo da wasu manyan leder shopping da ke ajiye saman table. Duk da takawowa ranta cewa ko Ajmal ne ya shigo ya ajiye ya fice dan haka sai ta shiga karisawa zuwa ga table din a kokarinta na taba leder da nufin budewa taga abunda ke ciki sai motsin bude door taji wanda yasa ta dakata daga abunda take kokarin yi tashi zubawa door din ido. Ajmal ne ya shigo cikin bedroom, Nisha sai mis mis take da ido ganin yanda Ajmal ya nufo ta direct, hanu Ajmal ya kai ya sunkuci Nisha kamar wata baby ba tare da yace da ita komai ba ita kuwa sai faman zare ido take kamar tayiwa sarki karya, fito da ita yayi suka nufo parlour kafin ya direta saman sofa shima ya zauna suka jero da juna kafin Ajmal ya janyo table din abinci gabansu ya shiga bude kowani plate din dake gurin time din ansake chanzo wani delicious din. Nisha tana ganin Ajmal ya dauki fork ya dibo hadin had'add'en salad na mussaman ya dangana ga bakin Nisha. "Oya open your mouth" Ajmal ya fadi yana had'e gira, domin ya fahimci in ya kyaleta haka zata zauna da rashin sabo da yayin launin abincinsu Nisha sai dan ja baya tayi tana ya mutsa fiska domin ita sam wadanan nau'ikan girke girken nasu bai burgeta bare ya bata shaawan taci duk da batasan ya d'an d'anun zaika sance ba , ganin yanda Ajmal ya had'e gira ya bata fiskane yasa Nisha wangale masa dan small din bakinta AJMAL story and writing by Oum amreesh https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987105534&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ *_TAKUN KARSHE*_ book 3 page 1️⃣0️⃣3️⃣ _____ Nisha indai dan ta itane sai da tace d'an danun abincin nasu bayabo ba ballasa duk da bata zatun zata iya cin abincin ba ma because yanda take ganin launin abincin nasu bisa idanunta duk da wani nu'ikan abincinsu sai ka ci karo da ganyayyakin itatuwa da sauransu ita kuwa Nisha tanason abu da salad ko bata da niyancin abu indai taga ganye bisa ciki to sai ya bata shaawa ta ci . Ba laifi ta dan taba komai dake wajan sai dai ba wani ta dad'in rai ba duba da yanda Ajmal ya tusata gaba yana bata abaki kamar wata k'aramar yariya taso yabarta taci da kanta but yaki domin yasan inyai kyaleta sai dai taita tsikaran abincin tana juya spoon cikin plate Nisha kuwa gaba daya nauyi da kuyarsa ya isheta , Ajmal sai da ya tabbatar taci sosai duk da sai wani ya mutsa take kamar yana bata magani but yasan yarashin sabone abincin Bali island ba irin wanda tasa ba ci da ta ammali da su bane da d'in da d'awa bata abaki da yake yi.... Mikewa Ajmal yayi jikin sofa yana rike da phone bisa hanunsa yana dannawa yana kuma sato kallon Nisha ta gefen wacce take ta faman fiki fiki da idanu sai wani ta kurewa take tana k'udundune jiki " "Any problem "? Nisha taji Ajmal ya watso mata tambaya yayin da ya kafe idanunsa bisa kanta "zan. zan iya tafiya " Nisha ta tambaya ba tare da ta dago kai ta kalle shi ba". "you can go Ajmal ya bata amsa a takaice yana kallonta mikewa Nisha tayi a sukwane ta suma tafiya kamar mai koyan tafiya kasan cewar tana hankalce da kallon da Ajmal ke rakata da shi duk ta tsargo da kallon da yake binta da shi daga nan sai murda handle din door din tayi ta shige bedroom cikin hanzari domin ta fahimci halittarta Ajmal yasa agaba yana kallo. Murmushi Ajmal kawai yayi ganin yanda ta shige cikin hanzari sai abun ya bashi dariya jinjina kai yayi kafin shima ya mike ya nufi nashi bedroom din.... Nisha ko da ta karisa shigowa bedroom din direct sofa tanufa ta shigayin d'ai d'ai da kanyan cikin ledear da Ajmal ya kawo ya ajiye mata ,. ba karamin faran ciki Nisha tayi ba ganin dogayen riguna masu kyau gamida abayoyi masu kyau da tsada tare da shoes masu kyau da daukan ido flat da high heels ga wasu kananun kayan kuma wanda zakasa ka zauna da shi ba tare da ka takura ko kaji nauyin sasu ba tare da hulunansu masu kyau dan yasan tafi ta ammali dasu , gefe ga hijabs da sallaya da take da bukatan su , daga gefe daya ledar kuma chocolates ne kayan ma kulashe abubun motsa baki makil ciki. Daga nan Nisha bathroom tazame ta shiga ta wanko bakinta daga bisani ta nufi bed dinta ta kwanta gamida janyo blanket ta rufe jikinta ruf lumshe idanu tayi tana sauke wani sassanyan ajiyar zuciya ko rage light din bedroom din ma bata iya yi ba kasan cewar itama kanta bata gama sakewa da gamsuwar kasancewarta ita kadai bedroom din ba because akwai tsoro sosai a tare da ita dan haka sai k'udundunewa take tana kara shigewa jikin blanket ga wani sanyi Ac da ya gama ratsa dakin kai kace bedroom din fridge ne tsabar yanda bedroom din ya dau dari. Nisha sai da d'a rintsa idanu take tana son bacci ya cinye idanunta but abun ya ci tura because babu baci idanunta dan haka sai tashi zaune tayi ta jingina bayanta da pillow ta janyo wayar ta tashiga latsawa, gallery din phone dinta ta shiga nan ta dinga cin karo da picture din k'ayataccen bikinsu ita da yan uwanta fadeelah da reeda da sauran yan uwar da kawaye . Wani murmushi ne ya kwacewa Nisha time da ta isu kan hoton fadeelah time din da tagaji da daukan hoton sai turo baki take ta fidda idanu waje because wannan ya jasu nan wannan ya jasu can duk sunyi laushi dukansu , tana tsaka da kalle kallen nata tana murmushin sai motsin turo door taji wanda yasa ta dago idanun ta cikaro da shigowar Ajmal dake tafe cikin kyakykyawan jallabiyarsa coffee brown wanda ya sha aiki gaban jallabiyar yayi matukar kyau sosai. Phone din Nisha ne ya subuce daga hanunta ya fad'i gefe time din da Ajmal ya karisa shigowa ya maida door ya rufe fiska sake babu alamar daurewar face kamar yanda ya saba switch light din dakin Nisha taga Ajmal ya nufa ya rage light din cikin bedroom din zuwa mara haske but ko da yarage ba ace ba aiya ganin komai ba dan haka ya zagaya dayan tsagin sai da ya zaro phones d'insa d'insa daga aljuhunsa kafin ya watsasu saman bedside kafin ya haye saman bed din ya mike jiki da k'afafu kafin ya karkatu face dinsa ga Nisha wacce ta sake baki tana binsa da kallon shekeke da kuma mamakin shigowrsa cikin bedroom din har yasamu kansa saman bed din da take kwance. Nisha d'an zame kafa ta shigayi da niyar sauka daga saman bed din Ajmal na fahimtar haka yayi saurin janyo hand dinta ya wantsolota jikin sa yariketa gam but Nisha sai faman matsawa take daga jikinsa, wanda yasa Ajmal damko suman kanta yana jijjigawa yana fad'in ta nitsu ba shiri Nisha ta nitsu gamida saurin kifa goshinta ga saman kirjinsa kirjinta sai faman bugu yake sauri sauri Ajmal hanu ya aza bisa saman bayan Nisha cikin murya mai kama da rada yana fadin "Listen to me carefully" Sai da Ajmal ya tabbatar Nisha ta nitsu sannan ya cigaba da fadi'n "By now kin kasance amana a gareni so bazanso na bata miki ko na saki cikin wani damuwa ba kasan cewarmu nan baya nufin na kyaleki ki kadaice ke kadai guri guda ba tare da kasan cewata gurin ba, because yanzu karkashin kulawata kike dole na kula da duk wani situation nake " Nisha dai shiru tayi tana sauraren Ajmal yayinda yake maganar mai kamada wa'azi ko nasiha, tare da mamakin yanda yake maganan cikin tattausan lafazi wanda yasa zuciyar Nisha yin sanyi da karaya yau Ajmal ne ke rungume da ita yana shafa bayanta cikin kulawa gamida sanyin murya to ko mai ya kawo sauyin cikin wannan lokacin?,.shirun Nisha bata ko motsa ba ballai ta tamka batunsa yasa Ajmal dagota "Ko ba kijin mai nake cewa " Ajmal ya tambaya yana dan jijjigata , cikin sarkewar murya tana g'yada kai Nisha tace "Na.. naji " Sai jinjina kai Ajmal yayi gamida kokarin gyarawa Nisha kwance bisa jikinsa gamida janyo musu blanket yarufe su Nisha ko gaba ki d'aya ta takura kunya duk ta gama isarta yau ita ke jikin Ajmal a rungume cikin blanket suna shirin bacci tare abun kamar mafarki, shikuwa Ajmal ko ajikinsa sai lumshe idanu yayi yana fidda sassanyar ajiyar zuciya. Jin k'aran ringing din phone d'in Ajmal ne yasa gaba ki daya ya dawo gurin, Ajmal da ya lumshe idanu sai budewa yayi ya warga yan idanunsa saman bedside inda phone d'insa keta haske yana ruri, dayan hanunsa ya kai ya janyo wayar ya kai idanunsa ga screen phone din wanda time daya ya had'e rai ganin Heelah ke kiransa wacce tun dirowarsu kasanar ta addabeshi da kira, kira kan kira yana katsewa ga kuma test massage rututu wanda baima samu halin bi ya karanta ba ballai yasan abunda take cewa yanzun ma wata yar guntuwar tsiki yaja gamida kashe wayar gaba daya ya maida ita ya ajiye gamida lumshe idanu yana rungume da Nisha jikinsa. A wannan dare duk wani motsin Nisha jikin Ajmal zatayi shi tun tuna jin abundai wani iri haka tana takure hardai ta sake jiki bashi bacci barawo yayi awun gaba da ita bazato ba tsammanin bacci mai nauyi Nisha ta shigayi zamu iya cewa batama san wata duniyar ta lulaba because baccin yau na da banne kuma na musamman ne . Washe gare karfe 6 Nisha ta shiga motsa yan idanunta tana neman farkawa bude idanun da zatayi saiwani kyakykyawan hasken rana ta ga ya baiyana ya hasko gari yayi haske alamar gare ya waye jiki ba kwari Nisha ta mike zaune saman bed tana ajiye wani dogon hamma gamida mika tana salati kafin ta lumshe idanu jin daddad'an kamshe tureren Ajmal da tun jiya ya hana hancinta hutawa gurin shakar k'amshin. Jin kamshensa ne ya kara mai da ta tunanin ta ta mance yau da oganta suka kwana guri guda but koda ta juya ban garan da ya kwanta wayam yake baya nan alamar ya fice sai kamshin turaren jikinsa da ya kasa gushewa kai kace maishi yana kwance gurin ,. Jiki ba kwari Nisha ta tazamo daga saman bed din ta mike ta nufi bathroom, Nisha sai da ta tsarkake jikinta daga bisani tayi wanka ta tsaftace jikinta kafin ta fito ta kimtsa jikinta ta daga bisani ta matsa wardrobe ta shiga janyo wata white t shirt mai gajeren hanu da wata straight skirt coffee brown mai taushi da sulbi ta sanya jikinta daga nan ta kuma janyo hijab ta shinfida sallaya ta tada sallah. Koda ta idar ta da dai bisa saman sallayan tana tana addu'oi gamida lazumi kafin ta mike ta ninke sallayen ta kuma cire hijab din tanemi hula ta sanya bisa saman kanta ta nufi parlour, zuwanta parlourn shiru yake ba kowa sai TV da aka kunna yanataa faman aiki cikin parlourn. . Guri Nisha ta nema ta zauna daga gefe tana mai cigaba da karanta jaki tsawon lokaci tana zaune gurin but shiru ka keji ba Ajmal ba alamar shi, ganin haka yasa Nisha mikewa cikin sanyin jiki tanufi bedroom d'in domin dabawa taga ko lapiyar rashin fitowarsa because ta dad'ai zaune parlour but bataji motsin fitowar shi ba . Koda ta shigo cikin bedroom din nasa still dai baya ciki sai ma shaidar da yabata nacewa baya nan ya fice saka makon jallabiyar sa da ta hango saman bed wanda ya cire, dan haka sai juyawa tayi ta koma parlour ta zauna tare da tunanin ina Ajmal ya je bai tasheta ballai ya sanar da ita ba gashi tsawon lokaci babu shi babu alamar shi, jikin knocking daga bakin door yasa ta dan mike a hankali ta isa ga door din ta murd'a handle din door din ta wangale door din Tana zazzare idanu. Wasu kyawawan matasan yan mata ne kallo daya zaka musu kasan ma aikatan cikin hotel din ne suna sanye cikin uniform din kowacce hannayenta dauke da kyawawan bedsheet da alamun sunzo gyara musu muhallinsu ne dan haka ba shiri Nisha ta basu hanya suka shigo sai faman jijina mata kai suke alamar ban girma Nisha kuwa sai daga musu hannu tayi tana because daga ita harsu bamai jin yaren kowa daga nan Nisha sai maida door din tayi ta rufe ta koma inda take ta zauna. AJMAL story and writing by Oum amreesh https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987105534&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ *_TAKUN KARSHE*_ book 3 page 1️⃣0️⃣3️⃣ _____ Nisha indai dan ta itane sai da tace d'an danun abincin nasu bayabo ba ballasa duk da bata zatun zata iya cin abincin ba ma because yanda take ganin launin abincin nasu bisa idanunta duk da wani nu'ikan abincinsu sai ka ci karo da ganyayyakin itatuwa da sauransu ita kuwa Nisha tanason abu da salad ko bata da niyancin abu indai taga ganye bisa ciki to sai ya bata shaawa ta ci . Ba laifi ta dan taba komai dake wajan sai dai ba wani ta dad'in rai ba duba da yanda Ajmal ya tusata gaba yana bata abaki kamar wata k'aramar yariya taso yabarta taci da kanta but yaki domin yasan inyai kyaleta sai dai taita tsikaran abincin tana juya spoon cikin plate Nisha kuwa gaba daya nauyi da kuyarsa ya isheta , Ajmal sai da ya tabbatar taci sosai duk da sai wani ya mutsa take kamar yana bata magani but yasan yarashin sabone abincin Bali island ba irin wanda tasa ba ci da ta ammali da su bane da d'in da d'awa bata abaki da yake yi.... Mikewa Ajmal yayi jikin sofa yana rike da phone bisa hanunsa yana dannawa yana kuma sato kallon Nisha ta gefen wacce take ta faman fiki fiki da idanu sai wani ta kurewa take tana k'udundune jiki " "Any problem "? Nisha taji Ajmal ya watso mata tambaya yayin da ya kafe idanunsa bisa kanta "zan. zan iya tafiya " Nisha ta tambaya ba tare da ta dago kai ta kalle shi ba". "you can go Ajmal ya bata amsa a takaice yana kallonta mikewa Nisha tayi a sukwane ta suma tafiya kamar mai koyan tafiya kasan cewar tana hankalce da kallon da Ajmal ke rakata da shi duk ta tsargo da kallon da yake binta da shi daga nan sai murda handle din door din tayi ta shige bedroom cikin hanzari domin ta fahimci halittarta Ajmal yasa agaba yana kallo. Murmushi Ajmal kawai yayi ganin yanda ta shige cikin hanzari sai abun ya bashi dariya jinjina kai yayi kafin shima ya mike ya nufi nashi bedroom din.... Nisha ko da ta karisa shigowa bedroom din direct sofa tanufa ta shigayin d'ai d'ai da kanyan cikin ledear da Ajmal ya kawo ya ajiye mata ,. ba karamin faran ciki Nisha tayi ba ganin dogayen riguna masu kyau gamida abayoyi masu kyau da tsada tare da shoes masu kyau da daukan ido flat da high heels ga wasu kananun kayan kuma wanda zakasa ka zauna da shi ba tare da ka takura ko kaji nauyin sasu ba tare da hulunansu masu kyau dan yasan tafi ta ammali dasu ga kuma pad da take tsananin bukata tana so ta canza na jikinta duk dama ta fahimci period din nata yaja baya , gefe ga hijabs da sallaya duk time din da take da buktan anfani da shi , daga gefe daya ledar kuma chocolates ne kayan ma kulashe abubun motsa baki makil ciki. Daga nan Nisha bathroom tazame ta shiga ta wanko bakinta daga bisani ta nufi bed dinta ta kwanta gamida janyo blanket ta rufe jikinta ruf lumshe idanu tayi tana sauke wani sassanyan ajiyar zuciya ko rage light din bedroom din ma bata iya yi ba kasan cewar itama kanta bata gama sakewa da gamsuwar kasancewarta ita kadai bedroom din ba because akwai tsoro sosai a tare da ita dan haka sai k'udundunewa take tana kara shigewa jikin blanket ga wani sanyi Ac da ya gama ratsa dakin kai kace bedroom din fridge ne tsabar yanda bedroom din ya dau dari. Nisha sai da d'a rintsa idanu take tana son bacci ya cinye idanunta but abun ya ci tura because babu baci idanunta dan haka sai tashi zaune tayi ta jingina bayanta da pillow ta janyo wayar ta tashiga latsawa, gallery din phone dinta ta shiga nan ta dinga cin karo da picture din k'ayataccen bikinsu ita da yan uwanta fadeelah da reeda da sauran yan uwar da kawaye . Wani murmushi ne ya kwacewa Nisha time da ta isu kan hoton fadeelah time din da tagaji da daukan hoton sai turo baki take ta fidda idanu waje because wannan ya jasu nan wannan ya jasu can duk sunyi laushi dukansu , tana tsaka da kalle kallen nata tana murmushin sai motsin turo door taji wanda yasa ta dago idanun ta cikaro da shigowar Ajmal dake tafe cikin kyakykyawan jallabiyarsa coffee brown wanda ya sha aiki gaban jallabiyar yayi matukar kyau sosai. Phone din Nisha ne ya subuce daga hanunta ya fad'i gefe time din da Ajmal ya karisa shigowa ya maida door ya rufe fiska sake babu alamar daurewar face kamar yanda ya saba switch light din dakin Nisha taga Ajmal ya nufa ya rage light din cikin bedroom din zuwa mara haske but ko da yarage ba ace ba aiya ganin komai ba dan haka ya zagaya dayan tsagin sai da ya zaro phones d'insa d'insa daga aljuhunsa kafin ya watsasu saman bedside kafin ya haye saman bed din ya mike jiki da k'afafu kafin ya karkatu face dinsa ga Nisha wacce ta sake baki tana binsa da kallon shekeke da kuma mamakin shigowrsa cikin bedroom din har yasamu kansa saman bed din da take kwance. Nisha d'an zame kafa ta shigayi da niyar sauka daga saman bed din Ajmal na fahimtar haka yayi saurin janyo hand dinta ya wantsolota jikin sa yariketa gam but Nisha sai faman matsawa take daga jikinsa, wanda yasa Ajmal damko suman kanta yana jijjigawa yana fad'in ta nitsu ba shiri Nisha ta nitsu gamida saurin kifa goshinta ga saman kirjinsa kirjinta sai faman bugu yake sauri sauri Ajmal hanu ya aza bisa saman bayan Nisha cikin murya mai kama da rada yana fadin "Listen to me " Sai da Ajmal ya tabbatar Nisha ta nitsu sannan ya cigaba da fadi'n "By now kin kasance amana a gareni so bazanso na bata miki ko na saki cikin wani damuwan kasan cewarmu nan baya nufin na kyaleki ki kadaice ke kadai guri guda ba tare da kasan cewata gurin ba, because yanzu karkashin kulawata kike dole na kula da duk wani situation nake " Nisha dai shiru tayi tana sauraren Ajmal yayinda yake maganar mai kamada wa'azi ko nasiha, tare da mamakin yanda yake maganan cikin tattausan lafazi wanda yasa zuciyar Nisha yin sanyi da karaya yau Ajmal ne ke rungume da ita yana shafa bayanta cikin kulawa gamida sanyin murya to ko mai ya kawo sauyin cikin wannan lokacin?,.shirun Nisha bata ko motsa ba ballai ta tamka batunsa yasa Ajmal dagota yana fadi'n "Ko ba kijin mai nake cewa " Ajmal ya tambaya yana dan jijjigata , cikin sarkewar murya tana g'yada kai Nisha tace "Ina..ji " Sai jinjina kai Ajmal yayi gamida kokarin gyarawa Nisha kwance bisa jikinsa gamida janyo musu blanket yarufe su Nisha ko gaba ki d'aya ta takura kunya duk ta gama isarta yau ita ke jikin Ajmal a rungume cikin blanket suna shirin bacci tare abun kamar mafarki, shikuwa Ajmal ko ajikinsa sai lumshe idanu yayi yana fidda sassanyar ajiyar zuciya. Jin k'aran ringing din phone d'in Ajmal ne yasa gaba ki daya hankulansu ya dawo gurin side din da phone din Ajmal yake , Ajmal da ya lumshe idanu sai budewa yayi ya wurga yan idanunsa saman bedside inda phone d'insa keta haske yana ruri, dayan hanunsa ya kai ya janyo wayar ya kai idanunsa ga screen phone din wanda time d'aya ya had'e rai gamida had'e gira ganin Heelah ke kiransa wacce tun dirowarsu kasar ta addabeshi da kira, kira kan kira yana katsewa ga kuma test massage rututu wanda baima samu halin bi ya karanta ba ballai yasan abunda ke kunshe ga test massages yanzun ma wata yar guntuwar tsiki yaja gamida kashe wayar gaba d'aya ya maida ita ya ajiye gamida lumshe idanu yana rungume da Nisha jikinsa. A wannan dare duk wani motsin Nisha jikin Ajmal zatayi shi tun tuna jin abundai wani iri haka tana takure hardai ta sake jiki bashi bacci barawo yayi awun gaba da ita bazato ba tsammanin bacci mai nauyi Nisha ta shigayi zamu iya cewa batama san wata duniyar ta lulaba because baccin yau na da banne kuma na musamman ne . Washe gare karfe 6 Nisha ta shiga motsa yan idanunta tana neman farkawa bude idanun da zatayi saiwani kyakykyawan hasken rana ta ga ya baiyana ya hasko gari yayi haske alamar gare ya waye jiki ba kwari Nisha ta mike zaune saman bed tana ajiye wani dogon hamma gamida mika tana salati kafin ta lumshe idanu jin daddad'an kamshe tureren Ajmal da tun jiya ya hana hancinta hutawa gurin shakar k'amshinsa. Jin kamshensa ne ya kara mai da ta tunanin ta ta mance yau da oganta suka kasan ce guri guda but koda ta juya ban garan da ya kwanta wayam yake baya nan alamar ya fice sai kamshin turaren jikinsa da ya kasa gushewa kai kace haryanzu yana kwance gurin ,. Jiki a sanyaye Nisha ta tazamo daga saman bed din ta mike ta nufi bathroom, kasan cewar Nisha ta ga lamar daukewar period d'in nata gaba daya yasa bawani jinkiri ta yi niyya ta shiga tsarkake jikinta daga bisani tayi wanka ta tsaftace jikinta kafin ta fito ta kimtsa jikinta daga nan ta matsa wardrobe ta shiga janyo wata white t shirt mai gajeren hanu da wata straight skirt coffee brown mai taushi da sulbi ta sanya jikinta daga nan ta kuma janyo hijab ta shinfida sallaya ta tada sallah. Koda ta idar ta da d'ai bisa saman sallayan tana addu'oi gamida lazumi kafin ta mike ta ninke sallayen ta kuma cire hijab din tanemi hula ta sanya bisa saman kanta ta nufi parlour, zuwanta parlourn shiru yake ba kowa sai TV da aka kunna yanataa faman aiki cikin parlourn. Guri Nisha ta nema ta zauna daga gefe tana mai cigaba da kallon TV but sam hankalin ya baya ga kallon yana can wani wajan tana karanta wasikar jaki tsawon lokaci tana zaune gurin but shiru ka keji ba Ajmal ba alamar shi, ganin haka yasa Nisha mikewa cikin sanyin jiki tanufi bedroom d'in domin dabawa taga ko lapiyar rashin fitowarsa because ta dad'ai zaune parlour but bataji motsin fitowar shi ba . Koda ta shigo cikin bedroom din nasa still dai baya ciki sai ma shaidar da yabata nacewa baya nan ya fice saka makon jallabiyar sa da ta hango saman bed wanda ya cire, dan haka sai juyawa tayi ta koma parlour ta zauna tare da tunanin ina Ajmal ya je bai tasheta ballai ya sanar da ita ba gashi tsawon lokaci babu shi babu alamar shi, jikin knocking daga bakin door yasa ta dan mike a hankali ta isa ga door din ta murd'a handle din door din ta wangale door din Tana zazzare idanu. Wasu kyawawan matasan yan mata ne kallo daya zaka musu kasan ma aikatan cikin hotel din ne suna sanye cikin uniform din kowacce hannayenta dauke da kyawawan bedsheet da alamun sunzo gyara musu muhallinsu ne dan haka ba shiri Nisha ta basu hanya suka shigo sai faman jijina mata kai suke alamar ban girma Nisha kuwa sai daga musu hannu tayi tana because daga ita harsu bamai jin yaren kowa daga nan Nisha sai maida door din tayi ta rufe ta koma inda take ta zauna. _______Nisha tana daga zauna ma aikatan yan matan nan suka g'yara komai suka wanke suka goge suka kuma share komai yafito kyal kyal duk da dama can ba abunda ya baci koyayi dotti but komai ka kidane ko bai baciba za akuma gyarawa ko ajanza masa tsari, saida suka kimtsa komai kafin suka sa kai suka fice, ba jimawa da fitarsu Nisha na daga zaune ta sake jin karan knocking cikin ga jiyawa ta kuma mikewa ta isa ga door din ta bude . Har'ila yaude wani ma aikacin nasune tafe da kyakykyawan tray d'in breakfast bisa hanunsa cikin girmamawa shima cikin dukar dakai irin na girmamawa ya mika mata tray din abincin Nisha tasa hanu ta karba kafin ya juya ya koma inda ya fito itama Nisha tarufo door ta dawo ta dare tray din bisa table, Nisha zuciyar ta duk ta da gule gaba ta takura tarasa mai sa Ajmal ya daukota ya kawo ta nan ya fita yabarta ita daya bayan shiyace ba zai dinga barinta ita kadai tana kasan cewa ba gaba daya sai takejin badadi a ranta. A taikaice dai wunin yau ita kadai tayi shi Ajmal ko lekota baiyiba still koma bai kirata ba ta ban garan Nisha abun duk ya daga mata akwatin hankali da tunanin ina Ajmal ya je haka tunsafe gashi harana tana shirin fad'uwa tsoro duk ya da bai bayeta wannan shine kulawar da yace zai bata ya rabota da kasarta ya kawota kasar mutane ya ajiyeta yayi tafiyar sa Nisha abun duk ya dameta ko abin takasa zama taci yanda aka kawo mata breakfast fadi'n haka a ka dawo aka dauka ko tabawa batayi ba hatta lunch din ma ba ta taba ballai taci karshema bedroom ta shiga ta takura kanta ciki ta shiga aikin kuka da baya bata wahala.. Guraren karfe 8:30 na dare Ajmal ne ya turo door kansa tsaye ya shigo parlourn yana sanye cikin wani black suit yayi matukar kyau dashi but daga yanayin yanda yashigo zaka fahimci amatukar gajiye yake sosai direct bedroom d'insa ya nufa ya cire suit din jikinsa ya fad'a bathroom wanka yayi sosai daga bisani ya fito ya kimtsa jikinsa daga nan ya kuma shirya kansa cikin wasu kyawawan kananun kaya blue shirt mai gajeren hanu mai laushi da taushi sai white jeans gajere zuwa gwiwansa daga nan ya fito ya nufi bedroom din Nisha. Ko da Ajmal ya tura door ya kutsa kai ya shiga daga bakin door din bathroom ya hangi Nisha ta fito tana daure da towel bisa k'irjinta da alamar daga wanka ta fito, Nisha kallo daya tayiwa Ajmal dake can bakin door yana aika mata da kallo ta dauke idanu ta maida kanta kasa yayinda ta shiga takowa ta karisa bakin bed ta dauki kayanta dake shirin sawa ta juya tana shirin komawa cikin bathroom. Ta ku d'aya zuwa biyu Ajmal ya sha gaban Nisha ya tsaya yana aika mata da wani kallo but sai ya ga Nisha tayi gefe da nufin kauce masa kanta kasa , Ajmal kuma tare ta yayi ya kuma tsayawa gabanta ya wani had'e rai ya bata face still gefe Nisha ta karayi ta kauce masa ranta a had'e sai faman bata fiska take tana tura baki hakan yasa Ajmal ya janyo hanunta ya fisgota jikinsa still dai Nisha bata dago sun had'a ido da Ajmal ba . Hanu Ajmal ya kai ya dago habar Nisha time din wasu sirarun hawaye datake ta faman boyesu tun time din shigowar sa suka hada ido sai yanzu suka shiga gangarowa ta gefen idanunta kamar ana turosu daya nabin d'aya shaa kasancewar Nisha mai dilar k'wallah cid'aka Ajmal yad'ago Nisha suka karisa bakin bed suka zauna Nisha sai faman ajiyar zuciyar take , Ajmal lallausan farin hand d'insa ya sanya ya shiga goge hawayen dake malale bisa kuncin Nisha yana fad'in. "Bana ce karna sake ganin wa dannan hawayen ba? mai ya kawosu yanzun?" Wannan tambayar da Ajmal yayiwa Nisha sai tsokano ta yayi ta fashe masa da kuka harda yar shashsheka, Ajmal har cikin heart d'insa yake jin kukan Nisha baisan kukan mai take ba but tun shigowar sa ya fahimci halin da take ciki yasan daga cikin bai wuce makone da kad'aicin barinta zama ita kad'ai ba , Ajmal jinginta yayi jikinsa yana shafo suman kwanta wanda ke kwance luf. " Banason wannan kukan stop it " Nisha sai narkewa tayi jikinsa tana jan hanci gamida ajiyar zuciya tana goge hawayen face d'inta sam ba taso kuka ya kwace mata ba to amma kukan yaci karfinta ne ba k'aramin ta kaicin Ajmal take kulace dashi yau but ta kasa yi masa uzuri duk da ba ta san uzurin nasan ba , Ajmal riga da skirt din da ke hanun Nisha ya amsa ya nufi wardrobe ya maida shi ciki daga bisani Nisha ta ga Ajmal ya dauko mata wani sleeping dress wata yar shilan shalan din riga mai hanun vest tsayin rigar bai wuce cibiya ba tare da wani gajeren wando shima dai bai wuce iyaka cinya ba mai santsi sai duguwar rigar da za adaura sama mai bud'edd'en gaba tare da madaurin da mutum zai daure saman waist d'insa . Sleeping dress din yayi kyau sosai white color mai d'igo d'igon baki jikin kayan, Ajmal ya dawo ya ajiye mata saman cinyarta yana fad'in "Ki sanya wa d'annan" Nisha sleeping dress din ta bi da kallo kafin ta kuma maida kallonta ga Ajmal wanda tuni ya juya baya ya nufi hanyar fita, to ita yanzu mai zatayi da wannan sleeping dress din da Ajmal ya ajiye mata yake nema da ta sanya ita sam bazata iya sanya suba koda a ce ita kad'ai ce ballai da tasan tare da Ajmal zata kasance anyama kuwa Ajmal qalau yake rana d'aya ya dauko wa dannan yan iskan kayan ya ce ta sanya . Ba da d'aiwa Ajmal ya dawo cikin bedroom d'in hanusa dauke da tray d'in abinci ko da ya dawo yanda ya barta haka ya dawo ya taddata zaune bisa bakin bed tana ta faman juya kayan da ya ajiye mata yace ta sanya, wani sassanyar iska Ajmal ya furzar cikin bakin sa yana mai ta kaicin rashin jin magana irin na yariyar is too young but ta cika taurin kai da yawa simple Instructions but sai ka ta surutu kana na na tawa . Saman table Ajmal ya dire tray d'in kafin ya nufo inda Nisha take zaune ya tsaya bisa kanta yayinda hand d'insa ke zube cikin aljuhunsa yana kallonta kafin yace "Ko kina da bukatan taimako ne gurin sa kayan ?" , Nisha da kanta ke kasa sai dan d'ago kai tayi suka had'a ido da Ajmal wanda ya tsare ta da ido yana tambayar ta , sauke idanunta kasa tayi tana girgiza kai kafin tace " Ni ba zan iya sa wa d'annan ba " Nisha ta fad'i tana ya motsa face kaman mai shirin kuka sai faman turo baki take "Nikuma su nake da bukatan kisa" Ajmal ya bata amsa a takaice yana wani bata fiska Nisha mis mis tayi da idanu ranta babu dad'i tamike ita dai taga ta kanta kayan sawa ma sai anyiwa mutum dole zame jiki Nisha tayi da niyar barin gurin ba tare da ta dauki kayan ba ganin haka yasa Ajmal ya janyo hanunta ya fisgota da karfi wanda sai da yan hanjin cikinta suka kada tsabar tsoro , "Where are you going for". Cikin sarkewar murya Nisha tace "Kayi hakuri dan Allah wannan kayan sunyi min kadan na sasu bazan iya...." Kafin ta kaiga karishe maganar ta sai gani tayi Ajmal ya daura hanusa bisa kirjinta d'aid'ai madaurin towel d'inta because ya fahimci komai sai tayi masa musu kafin tayi ita kuwa Nisha jin Ajmal na kokarin zame mata towel yasa ta fiddo idanu waje tana zazzare idanu gamida sanya hanu ta dafe nashi da kokarin hanashi abunda yake but sai gani tayi ya sanya hanu biyu yana kokarin bude towel din gaba d'aya da iyaka k'arfinsa jikinta harya suma baiyyana ganin haka yasa Nisha d'urk'ushewa da iyaka karfinta ta kife gurin tana fidda wani walallain numfashi cikin tsoro da takaici ganin karfin hali irin na Ajmal gurin tilastata ga abunda bata da ra'ayi. Shima biyota kasan Ajmal yayi ya d'urk'uso yana hararo ta wanda ta kifa kai kasa a kunyace a tana fidda wahalallen numfashi "Zaki sa d'in ko na sanya miki da kaina?" Da sauri Nisha ta kuma mikewa tana girgiza kai kafin ta kuma tattaro towel d'inta da yakusa barin jikinta ta mike gamida janyo sleeping dress d'in tanufi bathroom da gudu ta mai da door ta rufe "Better " Ajmal ya furta a hankali time d'in da ya mike shima ya nufi sofa ya zauna da tunanin yanda zai sanya turin kan Nisha izuwa laushi da kuma wannan kunyar karyan duk saiya yakice ma ta su Ajmal Stor y and writing By Oum amreesh https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=159698751105534&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Book 3 TAKUN KARSHE Page 104 ______ Ajmal na daga zaune ya rank'wafo gamida dafe goshinsa da hand d'insa sai faman lumshe idanu yake yana budewa because nauyi da yaji kan nayi masa hanu ya kai ya dauki zazzafan coffee d'in dake saman kyakykyawan tray din ya kai bakinsa ya suma shaa. Jim kad'an Motsin fitowar Nisha daga bathroom sanye cikin Shirin kyakykyawan sleeping dress dinta face d'inta a hargitse kamar ta fashe da ihu saboda ta kaici kayan da Ajmal ya sanya ta sa wanda ta ke ganin tamkar ma ba kayan bisa jikinta yanda tufafin ya kasance sam bai suturta mata jikiba because santsi da showing da yake da. Ajmal lips d'insa na jikin cup d'in coffee but idanunsa kuwa yana ga Nisha yana kare mata kallo daga sama har kasa yana karawa, ita kuwa Nisha kanta gefe sai ya mutsa take tana tura tsukekken bakinta tare da tattaro rigar tana cakumarsa gamida kankamoshi da ya ke ta faman budewa kasan yayinda take tafiyar Santala santala cinyoyinta na baiyana. Gefe saman bed ta zauna tana ta kauda kai kefe ko kallon inda Ajmal yake zaune batayi ba sai rinanniyar voice d'insa da ya suma dashewa ya doki dodon kunnuwanta da yake umartarta da ta kariso, sannan ne Nisha ta juyo da kanta suka had'a ido da Ajmal wanda ya had'e gira yana worgo mata harara. Ba musu Nisha ta mike a hankali ta nufi inda Ajmal ke zaune taimasa tsaya idanunta bisa kasa ba tare da tazauna ba Ajmal hanu ya kai ya fisgo hand din Nisha ta fad'o saman sofan wanda yasa Nisha g'yara zama gamida wuro wuro da idanu tana kallonsa, ba tare da ya bita kanta ba ya ajiye cup d'in coffee d'in dake hanunsa kafin ya shiga turawa Nisha tray d'in abinci gabanta alamar ta cii . Tura baki Nisha ta kuma yi gamida d'an kauda kai gefe tana fadi'n "Na koshi" Duk da tasan yanda cikin ta keta faman k'ogi saboda yunwan kasancewar haramtawa kanta sanyawa cikinta wani abin wunin yau, Ajmal sam baya son yawan surutu but ita kuma ya fahimci komai ya fad'a sai ya kuma na natawa kafin tayi ko yanuna macin ransa but bayason haka yayi mata abu karfi karfi ko kuma dole kasan cewar bayaso ya bata mata yana da bukatar ya bita saisa saisa some times haka kawai yakan ji tausayin yarinyar ya kan darsu cikin zuciyarsa wanda yakasa sanin dalilin hakan but ita kuma ta kasa fahimta. Ajmal hanu ya kai ya bude plate d'in ya daura saman cinyarsa kafin ya kai hanu hab'arta ya juyo da ita suna fiskantan juna da tafin hanunsa Ajmal ya kai hanu cikin plate d'in roasted chicken ankewaye shi da kayan lambu gwanin sha'awa sai fidda wani daddad'an kamshi yake Nisha sai ganin Ajmal tayi ya yago cinyar kazar ya miko Santa bakinta wanda yasa Nisha sake kawar dakai tana ya mutsa face tana fadi'n "Please na koshi" Azahirn gaskiya ransa yana matukar sosuwa da takaicin abunda yarinyar ke masa duk lallabata dayake but sai ta dinga basar da shi kasan cewar yana da labarin wunin yau ba ta wani sa komai cikinta ba duk wani motsin ta tamkar akan idanusa takeyi yau ta hora kanta da zama da yunwa wanda baisan dalilin ba tunda bawai yunwar ne bata ji ba but bai sani ba ko rashin ganinsa ne yasa ta kasa cin komai ko rashin sabo da nan danno launin abincin su bai fahimta ba but shi dai burinsa ayanzu ta sanya wani abin cikinta dan haka Ajmal ba tare da gajiyawa ba ya kuma kai mata saman lisp d'inta yana fadi'n. " Please " Nisha jikinta ne yayi wani irin sanyi ya mutu ganin da giyar Ajmal harda marairai ce face yana lallabarta akan yunwar cikinta , d'an gimtse face Nisha tayi kafin tasa hanu ta karbi cinyar kazar gamida d'an tura baki tana fad'in " Zanci dakaina" Ba musu Ajmal ya kyaleta wanda daga nan ya yago tissue ya goge hand d'insa kafin ya mike tsaye yasa kai ya fice daga bedroom d'in da rakiyar idanu Nisha ta bi bayan Ajmal dashi ganin yanayin da ya fita tamkar wani majinyaci sai faman sake jiki yake kamar wanda aka zarewa lakkan jiki, wani goron numfashi Nisha ta ja ita dai mamaki take tunda suka zo Ajmal ya sauya mata ba kamar da da suke gida ba yanzu komai cikin natsuwa ba fad'a . Nisha jiki take cikinta kamar ana gobara tsabar yunwan dake tattare da ita kamar jira take Ajmal ya gama fita ta kai cinyar kaza bakin ta suma ci daga nan ta shiga bude sauran plates d'in bubun tab'awa gasu sai wanda ta yi ra'ayi zab'a ta ci ,Nisha saida ta d'an taba kazar ba laifi sannan ta kara da wani hadadden fruit salad wanda take sha takejin dadinshi har tsakar kanta. Bayan da ta kammala ta shiga tattare gurin daga bisani ta dauki tray d'in ta dangana dashi parlour inda ta ajiye saman table because ta san koda yaushe za aiya shigowa dauka , dan haka ta juyo ta dawo cikin bedroom d'in direct ta nufi bathroom ta wanko bakinta kafin ta dawo ta haye saman lallausan bed d'inta ta kwanta gamida k'udundunewa cikin blanket tana sauke sassanyar ajiyar zuciya. Nisha yauma juyin ta dingayi tajuya nan ta juya can bacci yaki zuwa ba dan komai ba sai dan tsoron kasancewarta ita kadai tayi tunanin kasancewa tare da Ajmal but yayi tafiyar sa haryanzu bai shigo ba maybe ma foshi yayi da ita ko kodai wani uzurin ya tsai da shi, Nisha idanunta lumshe ta sako wancan ta kunce wancen ita kanta batasan sanda baccin ya dauke taba . Guraren 12 ya wuce Nisha ta shiga had'a wani uban zufa saka makko wani mummunan mafarki da ta kuma yi irin na last time akan mahaifinta, duk da amintaccen isakar da ake kasancewar gari ya dauri da hadari isaka kad'awa yake kota ina ni ima ta sauka jikake ruwa ya sakko shaaa but bai yi karfi sosai ba. Still Nisha sai faman juye juye take tana kad'a kai da faman surutai cikin baccin candai ta bude idanu a razane gamida rank'wafowa tamike tana salati gamida zare idanu tana fidda wani irin numfashi ta tare da shafo wuyarta because cikin mafarkin haduwarsu da Mamy ta shako mata wuyarta tana jijjigata tamkar zata rabata da numfashinta. Fuuu fuuu fuuu idanun Nisha ya kuma sauka akan labulen window ke ta faman kad'awa tamkar zai fad'o ga wani tsawa gamida walkiya da ake ta faman zabgawa tsoro duk ya cika Nisha gefe tajuya ta kalla da tunanin Ajmal ko ya shigo bayan baccinta but wayam ba shiri Nisha ta yaye blanket d'in jikinta gamida sak'alo kafa kasa ta sakko daga saman bed d'in ta watsa guje ta fice daga bedroom. Kishingid'e yake ya jingina bayansa da pillow kana daga waist d'insa zuwa tafukan k'afafunsa lullub'e ruf cikin blanket ya lumshe idanu tamkar mai bacci but a zahiri kuwa ba baccin yake ba because ko light d'in bed d'in a kunne suke haske ya wadaci ko Ina kawai dai ya lumshe idanu because shi kad'ai yasan yanayin da yake ciki, turo door d'in da akayi a hargitsene ya sa Ajmal waro rinannun idanunsa da sukayi buji buji sun canza launi zuwa red . Sake waro idanu Ajmal yayi yana bin Nisha da kallo wacce ta shigo a hargitse sai faman muzurai take gamida kalle kalle kamar mai neman wani abin ,Ajmal kafin ya iya bude baki yayi magana sai ganin yayi Nisha ta nufo bed d'in a hanzarce ta fad'a jikinsa ta saki wani irin kuka gamida surutai "Kata fi kabarni , ni sam bazan iya bacci ni kad'ai ba Mamy ta biyo ni zata kashe dama nasan bazata kyaleni ba" Shiru Ajmal yayi yana sauraren surutain nata duk da baisan surutan nata ina suka dosa ba "Mamy "Ajmal ke maimaita sunan cikin zuciyarsa indan ba yamance ba wannan sunan matar mahaifinta ne wanda ta bashi labari a baya wanda take ikirarin zuwatane yayi sanadiyar gurb'acewar a halinsu. Ajmal hanu yasa ya tattaro Nisha wacce take ta faman nukewa sam bata so yaraba jikinsu because tafi jin relief , "Listen to me ya isa haka ki nitsu ki kwantar da hankali abunda zai sameki" Ajmal ya fad'i yana g'yara mata kwanciya bisa jikinsa because ya fahimci mafarki tayi a razane take , Nisha luf ta kwanta jikinsa tana sauke ajiyar zuciya, shiru kakeji da ga shi har ita kowa yana sauraron bugun zuciyar d'an uwanshi gamida jin dumin juna suna sauke ajiyar zuciya sai dai Ajmal ya fahimci Nisha sam hankalinta ba a kwance yake takasa nitsuwa tayi bacci sai faman barin jiki take tamkar mai jin sanyi. A sukwane Ajmal ya shiga raba jikinsu wanda yasa Nisha bude idanu tana fiki fiki dasu kwantar da ita gefe yayi kafin yamike ya nufi switch d'in d'akin ya kashe light d'in bedroom d'in dilim kake gani duhu ya gaware ko ina daga bisani Ajmal ya dawo ya haye saman bed d'in gamida kai hannu ya kunna lamb d'in dake gefe wanda ya ba da haske yar kad'an ba wadacce ba . Daga nan Ajmal sai juyo wa yayi suka had'a idanu da Nisha wacce taimasa kuru tana muzurai d'an rank'wafowa samanta Ajmal yayi numfashinsu na koran na juna fiskokinsu kuwa tamkar zasu had'e guri guda haka idanunsu yashiga aikawa da junansu kallo na d'an wasu mintuna sannan ne Nisha ta kasa jure kallon k'wayar idon Ajmal dan haka saita dauke nata idanun daga kallonsa ta kauda kai gefe . Ajmal hanu yasa gefen face d'inta ya maido face d'inta kana yasa d'an ya tsansa yana bin shape d'in lips d'in Nisha wanda yake ta faman rawa yayi sanyi k'alau da shi , Nisha kirjinta ne ya shiga wani irin bugawa lokaci daya ba bazato ko tsammani Nisha ta tsinci dumin bakin Ajmal cikin nata slowly yashiga yin sucking lips d'inta wanda yasa Nisha rintsa idanu had'e da wani nannauyan ajiyar zuciya tana amsar salon sakon nasa yanda ya kamata. Because yanayin sumbatar da Ajmal ke mata har k'wololowan kanta take ji duk da kasancewar ta saba amsar sakon nasa irin haka but salon yau na dabane because har tsintar kanta tayi da mayar masa da martane tana sauke sassanyar ajiyar zuciya, Nisha ba tasan sake sanya Ajmal tayi cikin wani yanayi ba da sake kunna masa sha'awar kasantuwa tare da ita Ajmal hanunsa biyu ya sanya saman waist d'in Nisha ya shiga warware madaurin sleeping dress d'inta ya zamar dashi gamida cirewa yayi gefe dashi daga nan ya kutsa hannayensa cikin yar k'aramar rigar vest d'inta ya shiga lalubar dukiyar fulanin ta da suke matukar ba sha'awar gani da kuma ta b'awa ba shiri Nisha ta shiga zame lips d'inta jin rabata da top d'in rigarta da yayi. Gam Ajmal ya rike lips d'in Nisha yana tsotsa tamkar yasamu alewa jim kad'an ya zame lips d'insa daga na Nisha a hankali ya kusa kansa gefen wuyarta slowly cikin tafiyar tsotsa harya maido da kansa saman breast d'inta yayinda ya shiga janye vest d'in ta rage jikinta Nisha sai man nukewa take tana hanshi but k'arfinsu ba daya ba tuni ya zare yar shilan vest d'in nan kyakykyawan breast d'inta suka bayana b'ulb'ul dasu gwanin sha'awa, jikin Ajmal harwani rawa yake yana tsuma wajan kai bakinsa tudun nipples d'in Nisha yana karkada harshensa gurin wanda yasa Nisha jin wani yarr kafin daga bisani Ajmal ya danna bakinsa breast d'inta tamkar yaro karami ya suma tsotsa. Nisha numfashinta sai fisga yake tana kwato shi daker gaba daya Ajmal ya fad'a wata duniyar sai sarrafata yake yana murzata yayi sucking nan ya sumbaci can ganunsa dake ta faman yawo jikinta inda yaga dama hardai Nisha taji hanunsa na kokarin zuwa inda bai tab'a kwatanta kai hanunsa gun ba but sai gashi yau Ajmal garin tab'e tab'en nashi yanaso ya wuce gona da iri. Nisha hanun Ajmal ta tsinta saman maranta yana tura hanusa yana kokarin wasa da gurin da kokarin zame d'an kanfanta kasa , aikuwa wani zillo Nisha ta shigayi tana fitir fitir cikin tsoro da firgici ta rike hanun Ajmal tana ture k'irjinsa but ko motsawa Ajmal baiyi ba nan Nisha ta shiga ture shi da iya ka karfinta tana kuka ta yimasa magiya. A wahalce Ajmal ya zame daga jikin Nisha yayi gefe jikinsa na wani irin rawa yana dafe da goshinsa ya tashi zaune yana wata iriyar nishi cikinsa sai tsatstsafo zufa yake idanunsa sun kuma jawurr , Nisha hartasuma sake sanyayyiyar ajiyar zuciya gamida janyo blanket tarufo jikinta tana bin Ajmal da kallo wanda ya lumshe idanu yana dafe da goshinsa. Hanu ta ga Ajmal ya kai a hankali ya karisa kashe lamb d'in duhu ya gauraye ko ina nan fa Nisha ta shiga zazzare idanu tana fadda ido waje jim kad'an sai ji tayi Ajmal ya sanya hanunsa ya fisge blanket ke d'in da ta lullub'a yayi gefe da shi daga nan ya janyo ta jikinsa k'irjinta ne ya shiga wani irin bugu sauri sauri sai lumshe idanu tayi numfashinta na sarkewa jin zazzafan dumin fatan Ajmal da ya goginata jikinsa yayi wani irin zafi sosai Nisha gaba d'aya ta gagarayin katab'us bare ta motsa because irin rikon da Ajmal ya mata. Help me ! Nisha ta tsin kaayi voice d'in Ajmal a fisge wanda da ker ya iya samu ya furta hakan, cikin rashin sanin mai Ajmal yake nufi da hakan ta shiga sabulewa jikinsa ba shiri Ajmal ya kifasu Nisha tayi kasa shi yanada daga sama yayinda ya tattaro hannayenta gaba kidaya ya hade su guri guda da hand d'insa daya, yayinda ya kai dayan hand d'insa ya shiga zame pant d'in Nisha kasa, daga nan Nisha numfashinta ya suma daukewa zufa ya shiga tsatstsafo mata jin abunda Ajmal ke kokarin aikatawa gareta. "Inna lillahi wa'ina ilaihi raju'un na shiga uku". " d'an Allah kayi hakuri karufamin a siri na tuba". Nisha ta shiga jere masa magiya tana bashi hakuri tana mai kokarin fashewa da kuka Ajmal ba tare da ya saurareta ba ya rank'wafo kansa saitin face d'inta ya kuma had'e bakinsu guri guda tsit kakeji Nisha ba kuka ko magana sai hawaye kawai datake ta faman zubarwa suna gangarowa gefen idanunta suna sauka kasa...... Ajmal Story and writing By Oum amreesh https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=159698751105534&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Book 3 TAKUN KARSHE Page 105 ___________ Wani dugun numfashi Ajmal ya ja gamida shakar ni imcecciyar isaka da ta wadaci ko ina , wata mike Ajmal yayi gamida salati yana g'yara zama kafin yakai hanu ya kunna lamp hade da janyo wayar da take ta faman k'iraye k'irayen sallah wanda shi yayi sanadiyar farakawarshi daga daddad'an baccin da yake wanda daga nan ya shiga yayi blanket d'in dake bisa jikinsa . d'an waro idanu yayi ganin shi zaune haihuwar amminsa babu kaya jikinsa hakan ya kara mai do dashi tunanin sa k'wak'walwarsa ta shi tuna masa da abunda ya faru daren jiya wanda yasa Ajmal saurin waigawa gefe yana lalubar Nisha wacce tayi bujijji tayi waju wuja taci uwar wahala bata san ma inda kanta yake ba. A matukar hanzarce Ajmal ya mike har yana tuntube ya nufi switch light wajan kunnawa hanunsa har rawa yake nan da nan haske mai inganci ya burwaye ko ina daga nan Ajmal ya juyo yana kallon kayayyakinsu dayayi d'ai d'ai dasu cikin sauri Ajmal ya haye saman bed d'in nan ya ci karo da aika aikan da yayi Ajmal kallon Nisha ya shigayi wacce ke kwance kamar matacciya . Hanu Ajmal yasa ya tattaro ta yana zare idanu gamida jijjigata gamida dan marin kuncinta "Hey ! Wake-up " But shiru ko motsi batayi ballai ta bude idanu a matukar razane Ajmal ke kallon kumburaren face d'in Nisha wanda yayi jawur dashi ci kukan wahala har ta gode Allah, Ajmal duk ya rike ci da tunanin Allah yasa ba kisa yayi ba, zame jiki Ajmal yayi ya mai da ita ya kwantar jiki na bari ya nufi hanyar fita harya kai door kafin ya ja ya tsaya yana karewa jikinsa kallo da ganin ba komai jikinsa yana kokarin fita. Komawa yayi ya dauki short d'insa ya sanya ya fice jim kad'an sai gashi ya shigo cikin sauri ruwa mai matukar sanyi ya dauko cikin roba ya dawo bedroom d'in ya koma saman bed d'in ya bude bottle watern ya shiga zubawa cikin tafin hanunsa kafin ya shiga yayyafawa saman face d'in Nisha wanda yasa ta Nisha saken wani duguwar numfashin wahala gamida ajiyar zuciya . Lumshe idanu Ajmal yayi shima ya shiga sakin wata ajiyar zuciya ganin suma tayi ba mutuwa ba kamar yanda yake tsammani , kallon ta Ajmal ya kuma haryanzu dai bata bude idanunta ba sai eyelashes d'inta suke ta faman rawa da ita kanta da jikinta ke bari tana wani mika tana cakumo bed sheet gamida cizon lips saboda wani tsananin a tsaba take ji jikinta. Jiki a sanyaye Ajmal ya sanya hanu ya janyo na Nisha cikin sanyayyiyar voice ya suma magana "Please Open your eyes" "Are you okay?" Ajmal ya shiga jerawa Nisha tambayoyi idanunsa na kan face d'inta gamida d'an murza yan yatsun hanunta yana sauraron ta bude idanu, Nisha jin voice d'in Ajmal da ya ratsa kunnuwanta ne yasa ta wani waro idanu ta sauke bisa face d'in Ajmal da ke zaune gefe rike da hand d'inta yana murzawa yana kuma kallonta cike da tausayawa cikin firgici Nisha ta yi saurin janye hand d'inta daga nashi ta shigayin fiki fiki da idanu tana neman mikewa ta tashi ko da ta yunkura ina sai kasawa tayi ta koma luu ta kwanta daga bisani ta kalleshi ta fashe da wani matsanai cin kuka gamida hade hannayenta guri guda alamar roko tasuma magana cikin dishewar murya. ""Please d'an Allah na tuba ka kyale ni haka wallahi mutuwa zanyi kataimake ni karka kasheni inason sake tuzali da mahaifina kafin na mutu na bi ummata dan Allah kai mai dani gida ba zan iya zama nan ba please..." "Silent " Ajmal ya fad'i a d'an tsawace yana mai dakatar da ita gamida hararo ta jin wani sumbatu marakan gado da take ta faman jera masa, "Kita shi ki kimtsa jikin ki bar wannan kukan da kike" "Please ni ka kyale ba zan iya tashi ba wayyo ummana " Nisha ta fad'i cikin shashshekan kuka tana jujjuya kai idanunta a lumshe tana cizon lips d'inta cikin jin rad'ad'i da azaba. "Let me help you" Ajmal ya fad'i gamida matsawa yana kokarin d'ago ta but Nisha sam taki Ajmal ya tab'ata dan wani kuka ta sako masa gamida tureshi tana kankame jiki, cike da takaici Ajmal ya dira daga saman bed d'in yana kallon Nisha ganin irin gudunsa da ke bata kaunar ko ya rabeta ga shi sai faman bari take jikinta ya dau zafi sosai. Ajmal parlour yanufa tare da phone d'insa suma dealing wata number bugu daya zuwa biyu aka dauka a hanzarce Ajmal ya kai phone ya kara bisa kunnensa "I need to see you please ! right now" Yana gama wayar ya cilla phone d'in gefe gamida kama waist d'insa yana ta faman safa da marwa cikin parlourn kafin daga bisani Ajmal ya zauna bisa sofa ya dafe goshinsa yana mai cigaba da sauraren kukan Nisha data ke ta faman rerawa tana kokarin mishi tare tare kai kace naman jikinta ya yaga wani isaka mai zafi Ajmal ya furzar cikin bakinsa yana me jin takaicin kansa da abunda ya aikata wanda shikansa baisan wani irin yanayi ya tsinci kansa ci kiba because tun jiya daga dawowarsa ya kasa fahimta yanayin jikinsa wanda kuwa bai taba tsintar kansa irin haka ba da kasa control d'in kansa bugu da kari ba pills d'insa a tare da shi ballai yasha ya ji saukin abinda ya taso masa time d'aya. Yana daga zaune sai jin karan Knocking yayi daga bakin door wanda yasa Ajmal mikewa ya kai door d'in ya bude because ya riga yasan maiyin knocking d'in, Doctor fu'ad ne tsaye wanda ya karisa shigowa ciki ya namai karewa mutuminsa kallo wanda kallo guda Doctor fu'ad yayiwa Ajmal ya suma fahimtar halinda yake ciki duba da yanayinsa da kuma kallon da shima Ajmal ke masa. Murmushi kawai Doctor fu'ad yayi yana g'yara tsayuwa ba tare da ya zauna ba yana mai cigaba da kallon Ajmal yana murmushin kafin ya shiga tambayarsa. "Yadai wannan kira da asuban Allah nan kasan fa ba mugama warware gajiyan jikinmu ba because wallah jiyan nan ban wani hutaba na wuce liyafar nan duk agajiye nake sosai" had'e gira Ajmal yayi gamida kawar da kai gefe yana rike da waist d'insa ya naimi guri ya zauna ya dafe goshinsa yana mai ta kaicin sanar da Doctor fu'ad abunda ya aikata dan inyasa shi aba saiji kamar yayi ihu saboda ta kaici, kallai kallai doctor fu'ad ya shigayi jin sautin kuke kuke da yarasa daga ina yake fitowa "My man mai yake faruwane because na ga kirani but kayi shiru kabarni inata faman surutu waima sautin mai nake jine haka madam ne ba lapia ko me? ," g'yada masa kai kawai Ajmal yayi ba tare da ya ce dashi komai ba "To kayimin bayani mai yake da munta" Doctor fu'ad ya kuma tambaya yana murmushin gefen baki , dan d'ago idanu Ajmal yayi kafin ya mike tsaye yana fadi'n " Tun bayan dawowana jiya bansan mai ya faru dani ba so shi ne kawai naa.. "Shine tsawa tayi rugugi walkiya ta haska iska ta kad'a a irin wannan yanayi ne kawai sai kayi mata antaye shine magana sai wani kame kame kake " ". Kai ce yau ango kake alaji. ?" Doctor ya karishe masa zancen cikin tsokana yana murmushi yana kuma tambayar sa ,gira a hade Ajmal ya juyo yana kallon doctor fu'ad yana hararo shi cike da ta kaici ya ma rasa mai zaice da shi "To yanzu wani taimakon kai mata " "I don't now shiyasa nakira ka bansan mai zanyi ba" wani murmushin ta kaici Doctor fu'ad yayi yarasa mai ke damun Ajmal sai yaita wani abu kamar baisan komai ba ko ace sabon shiga, ko kuma zai iyacewa wulakancine kawai irin nashi shiyasa ya gama aika aikarsa ya tsalleke ta yagagara ba ta kulawa ya fito neman taimako Allah sarki baiwar Allah ta hadu da gamonta "My man ni fa ba abunda zan iyayi akai ,taimako daya zan iya yima ka but kafin nan kaje kaji da ita ina zuwa kanemi ruwa mai matukar dumi ka sanya ta ciki I'm coming" Doctor fu'ad na gama fadi'n haka ya juya ya fice cikin sauri , shikuwa Ajmal daga nan ya ja jiki ya koma cikin bedroom d'in yanda ya barta haka ya zo yatadda ta sai faman raki datake tana kiran sunan Umma da Abba, direct bathroom ya nufa ya had'a mata ruwa mai matukar zafi but ba wanda zai zucutar ba kamar yanda Doctor fu'ad ya fad'i because shi in anbarshi time d'insa da Heelah da kanta ta je ta tsaftace jikinta batare da ya taimaka mata ba. Haka ta bangaran aurataiya bai wani samu problem da ita haka ba ballai har jini yafita haka jikinta shiyasa ma duk ya damu da lamarin Nisha da tunanin ko wani ciyon ya jimata shiyasa take ta wannan rakin da kuke kuken, bedroom ya dawo ya nufi bed d'in ya haye saman bed d'in ya tattaro Nisha gaba d'ayanta ya azata bisa shoulder d'insa ya sakko ya nufi cikin bathroom da ita , yana shiga ya tsumbulata cikin ruwa gamida dannata ciki ruwan na ra tsata. Wani zillo Nisha ta shigayi gamida kokarin mikewa but ya riketa gam ba halin tashi dan haka sai ta cigaba da rera kukan tana yayyarfe hand tana cizon lips "Please ka kyale na tashi wallahi ruwan da zafi sosai inajin zafi wayyo Allah" Ajmal duk yana sauraron ta ta karshi surutain ta yi shiru yana daga gefe yana rike da ita tausayin ta duk ya gama cika zuciyarsa , dare daya duk ta gama fita hayyaci da kamanninta, Ajmal ya jima zaune yana dawai niya da ita yana canza mata ruwa sai ya tabbatar ya game jikinta dan tuni ta nitsu ta daina wannan rakin ta dawo ajiyar zuciya dan ita kanta tasuma jin canji ajikinta ba kamar da zuba da take ji kamar an yayyanka mata jiki. "Zaki iya wankan da kanki ko na tai maka miki" Ajmal ya tambayi Nisha wacce ke zaune cikin ruwan dumi tayi lamo da ita ido a lumshe sai faman sauke ajiyar zuciya take ga kuma kunya gaba daya da ta baibaiye rayuwata yau gata gaban Ajmal haihuwar uwarta yana mata sit bath da ruwan dumi saka makon aika aika da yai mata gaba daya ko sha'awar had'a ido dashi batayi, Jin shiru bata amsa shiba yasa Ajmal had'e gira jin banza dashi da tayi " Wai bakiji mai nake cewa bane" Ajmal ya kuma tambaya cikin fad'a ganin tayi banza dashi, daker Nisha ta iya bude baki murya a matukar da she Nisha tace "Naji zan iya da kaina" " Oya tashi mugani " Ajmal ya fad'i cikin tsare gida gamida ta shi tsaye shima face d'insa babu alamar wasa ciki, a daddafe Nisha ta shiga mikewa tana lumshe idanu gamida cizon lips har ta d'an mike sai jin jikinta tayi ya suma wani irin makerkyata jiri na dibarta yana kokarin juyi da ita wanda yasa Nisha yin luuu zata fad'i Ajmal ya gama sake jiki wajan kokarin taimakawa Nisha yarikota ta janyo shi da wani irin karfi cikin tsoro suka kife tare Nisha ta saki wani ihun azaba.. Ajmal Story and writing By Oum amreesh https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=159698751105534&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Book 3 TAKUN KARSHE Page 106 _______A hanzarce Ajmal ya shiga mikewa yana kallon Nisha data ke ta faman rawar d'ari ba tare daya sake jin ta bakinta ba ya mikar da ita yana rike da ita ya shiga tsarkake mata jiki da kansa wanda daga bisani ya na d'outa cikin towel tana bisa hanunsa kamar baby ya fito da ita , koda ya kalli saman bed d'in yanda ya cukurkude ya baci wanda dole yana bukatan a tsaftace shi a sauya wani hakan yasa direct Ajmal ya nufi bedroom d'in da Nisha ke ciki ya kwantar da ita saman bed kafin Ajmal ya sanya idanunsa saman kyakykyawan baby face d'inta wanda ya canza launi zuwa jaja jaja idanunta gamida face d'inta sun kumbura saboda tsabar kuka. Ajmal magana yakeson yi but sai ya kasa yi ganin yanda Nisha ke ta faman kawar da kai gamida lumshe idanu alamar ko had'a ido da shi batason yi dan haka sai lasu red lip's d'insa Ajmal yayi wanda suka bushe kafin ya kuma g'yara mata blanket ya rufe ta ruf tayi lamo ciki kafin ya mike ya fice yana waiwayen ta , Nisha najin motsin mikewarsa a kokarin sa na fita tabi bayansa da kallo cikin kunya gamida ta kaici because yau duk wani sirrin jikinta lugu da sako Ajmal ya kare musu ta nadi ya rabata da mutuncin ta karfi da yaji tamkar wanda idanunsa suka rufe duk kuka gamida magiyar da ta dingayi masa wanda yaci ace ya iya tausaya mata but kamar wanda aka aikoshi bayaji baya gani ballai ya saurare ta. Bata taba sanin tsanarta ga zuciyar sa ya kai haka ba ganin tsatsan muguntar daya nuna mata daren jiya hakan yanuna dama can muguntar da ya shirya mata kenan shiyasa ya rabota da gida ya kauwota nan saboda ya karishe muguntarsa gareta, wani kuka Nisha ta kuma fashewa da shi mara sauti tana shashsheka gamida ta kaicin abinda Ajmal ya aikata mata gaba kidaya ta gagara tsugun tarasa maike mata dad'i Ajmal duk ya gama tara mata gajiya. Jin motsin turo door d'in da kayi ne yasa Nisha ta rintsa idanu gamida rage sautin kukan ta koma na zuci a zaton ta Ajmal ne but ko da taji sautin sallama bisa kunnenta yasa ta bude idanu da mamaki ta ke bin Doctor fu'ad da kallo wanda shima ke kallon ta da face d'in tausayi wani kuka Nisha ta kuma rushewa da shi tana kallon Doctor fu'ad da ke ta faman jera mata sannu, tabbas tayi mamakin ganinsa ba zato ba tsammani dan haka ba wata wata tashiga yimasa magiya tana rokonsa "Please ina Fadeelah Dan Allah kataimaka kamai da ni gurinsu Hajia wallahi kasheni zaiyi dama ya tsaneni shiyasa yayi mun wannan muguntar please naro keka ka maidani gurin su Ammi bazan ci gaba da zama wannan kasar ba please...." Gaba d'aya tausayinta ya gama kamasa lallai mutumin bai mata da wasa ba yarinyar duk tabi ta tsorata ta kidime sai surutai take, a zahiri kuwa duk'awa kasa yayi kan k'afafuwansa yana kallon ta kana yace "Please and please ki kwantar da hankali mutumina bai tsaneki ba kuma karkiyi tunanin tsanace ta jawo haka kinitsu kibar wannan kukan shi kansa kukan zai iya yawo miki wani ciyon because yayi yauwa amma fa idan kinaso muko ma Nigeria ne zakimin wannan alfarmar" Ba shiri dib kakejin Nisha ta tsagaita da kukan tana ajiyar zuciyar gamida g'yada masa kai, daga nan yayi mata Murmushi gamida mikewa ya shiga tattaro ledar da ya shigo da shi wanda drip ne gamida allurai ciki sai pillis. Nan Doctor fu'ad ya shiga daurawa Nisha drip bisa jikinta because ta samu kuzari karfinta ya dawo gamida sanya wasu allure cikin ruwan kafin ya kalleta ya kuma yi mata sannu gamida bata excuse zaije ya dawo but Nisha jikinta duk ya gama yin sanyi idanunta sai lumshe wa suke sama sama take jin maganar Doctor fu'ad harya kama hanya ya fice. A parlour Doctor fu'ad ya taddata Ajmal kamar yanda ya barshi yana sanye jikin jallabiya Black corlor kana yana zaune bisa duguwar sofa yana dafe da hab'arsa ya afka duniyar tunani, gefe da shi Doctor fu'ad ya zauna kana ya kalli mutumin nasa da ya nitsu guri guda kamar mai na zarin wani abu wani murmushi mai sauti Doctor ya saki wanda yasa Ajmal d'an juyo da face ya kalli doctor fu'ad kallo daya ya dauke ido yana mai takaici da da nasani abunda yayi . "Calm your mind babban mutum mar'atussalihar ka tana cikin koshin lapia sai dai fatan ka kara kula da ita sosai please so now zan iya tafiya..." Doctor fu'ad ya kareshe maganar yana dan zamuwa daga sofan yana kallon Ajmal dake ta faman tsare gida yana had'e gira ba tare da yakalli doctor fu'ad ba ya bashi amsa da cewa "Thanks your can go " Abunda Ajmal ya fad'i kenan, murmushi Doctor fu'ad ya kuma yi yana girgiza kai kafin ya ida mikewa ya fice yana waiwayen Ajmal da ko d'ago kai ba yi ba sai da ya tabbatar da ficewan doctor fu'ad kafin ya d'ago a hanzarce gamida mikewa ya nufi bedroom d'in Nisha, ko da ya tura door ya shiga akwance ya tadda Nisha hand d'in ta daure da drip idanunta a rintse alamar cewa ta samu bacci , a sukwane Ajmal ya karisa ga bed d'in ya zauna bisa gefenta kana ya sanya kyakykyawan fararen idanunsa bisa kyakykyawan baby face d'inta yana kallonta. Wasu sirarun gashi da yake ganin sun antayo lashes d'inta har izuwa kan lips d'inta yasa lallausan hanunsa ya janyo su gefe yana mai cigaba da karewa halittar face d'inta kallo gamida shafa gefen face d'inta,can kuma kamar wanda aka tsikara yayi saurin zare hand d'insa daga saman face d'inta tare da mikewa ya fice... 8:30 na dare wasa gaske Nisha ta samu bacci sosai, sai yanzu da ta bude idanu ta d'an waiwayo gefe inda ta ci drip d'in da aka sanya mata tuni ya kare ancere shi wani nannauyan ajiyar zuciya ta saki gamida dafo goshinta da take jin yana yi mata ciyo , balaifi tasamu karfi da kuzari jikinta sosai hakan ya bata daman zare blanket d'in dake jikinta ta sak'alo k'afafuwanta kasa ta mike a hankali tana mai d'an cizon lips d'inta because haryanzu tana jin ciyon sosai jikinta dan ko tafiyar ma d'in gisawa ta ke haka ta daure a daddafe ta nufi bathroom ta sake sanya ruwa jikinta tayi wanka ta tsaftace jikinta gamida alwala daga bisani ta kuma fitowa. Dama kamar wanda ake jira ta farka sai shigowar kira cikin wayar ta taji wanda yasa ta karisa a hankali ta nufi wayar but kafin ta isama kiran ya katse because ta fiyar da Nisha keyi kamar mai koyan tafiya, koda ta dauki wayar kiran salma ne true WhatsApp video call kiran farko tayi shine tun ba yanzu ba because already datan ta kusan koyaushe available za iya samunta online kasan cewar Salma ta san ko ta kira layinta ya daina aiki ba lallai ta sameta ba, still yanzu ma ta kuma kira, Nisha ganin time da tayi jikin phone d'inta hakan ya tabbatar mata baccin da tayi yau ba na wasa bane , haka kawai sai jin tayi idanunta sun cicciko da k'wallah daga nan sai ajiye wayar tayi ganin time yaja ta samu ta mika sallolinta . Da haka ta karisa wardrobe ta janyo wani riga da dogo mai had'e da wando jiki saman rigar hanun shan iska gareshi kana kasa kuma yanayin wandon plazo garesh mai layi layin black and white rigar tayi matukar kyau daga nan ta sanya jikinta kafin ta nemi hijab tasa daga bisani ta shimfida sallaya ta tada sallah ta shiga jero duk sallolin da suka biyuta bashi. Koda ta idar nan saman sallayan ta zauna ta cigaba da lazumi tana hawaye sam abunda ya faru tsakanita da Ajmal ya ki barin memory d'inta duk da kasancewar Ajmal miji gareta but haka nan take jin ba dad'i, wani saboda kiran ne da ya kuma shigowa yasa Nisha dole ta mike ta nufi wayar saura kiris ya katse Nisha ta dauka cikin da shashshiyar murya Nisha ta yi sallama salma sai da ta amsa sallamar nata kafin ta shiga fad'in. "Kawata yakike? ya hutu da jin dad'i? haba kawalli ashe haka lamari yayi dad'i harda tafiya honey moon but ko irin sanar damu ba ayi ba gudun karmuce zamuyi rakiya ko? to ya amarci ? I hope komai na tafiya yanda akeso?" Salma ta fad'i gamida jero mata tambayoyi cikin zumudi tana dariya Ita kuwa wa ya bata wannan jin dad'i har ayi wani tunanin tafiya honey moon a tunaninta masoya ne kad'ai ke irin wannan tafiyar dan nishad'in junansu but ita kuwa ta bangaranta sam ba haka ba ne Ajmal ya rabota da gidane saboda muguntarsa da ya shirya bisa kanta gashi har fyade yayi mata ba tausayi bare jikin kai, wani saboda kuka Nisha ta suma kokarin fashewa dashi but sai daurewa but ta kasa magana ballai ta bata amsa. "Ya dai kinyi shiru ko da wani matsalanne " Because ta fahimta Nisha ko idanu bata yadda sun hada da ita ba sai faman kawar dakai gefe take da alamar kamar akwai abunda take boyewa. Please mana kiyi magana Salma ta kuma yin magana cikin kaguwa "Salma papan aheel mugune ba shi da imani.. " Nisha ta fad'i sai time d'in ta tsai da idanunta ga salma gamida kawo kuka ta saka mara sauti da yake ta faman cinta daga bisani kuma dib a tsabure Nisha ta katse wayar gamida cillar da phone d'in gefe ta shiga share hawayen face d'inta tana muzurai saka makon turo door da Ajmal yayi kana ya shigo cikin bedroom d'in yana kallonta , still salma kiran Nisha ta kumayi but bata dauka ba dan haka sai ta kuma nacewa da kiran nata jin abunda Nisha tafad'i ba tare da ta kareshe mata zance ba ta fashe da kuka kana ta katse kiran. Ajmal wani kallon kawai yake bin Nisha da shi na rashin yada na kiranta cikin phone d'inta Amma taki daga wa sai zazzare idanu take wanda kafin ya turo door ya ji sautin muryan ta kamar mai magana da wani but bai iya shaida mai take cewa ba dan haka Ajmal ba tare da yayi magana ba ya kai hanu ya sunkuci wayar Nisha wanda yasa Nisha d'agowa a hanzarce ta kalleshi sai fidda idanu waje take, Ajmal koda ya fahimci video call suke da k'awarta wanda yaga anyi saving da besty sai ajiye wayar yayi gefen Nisha. Time d'in harwani ajiyar zuciya Nisha tayi ganin ya ajiye mata phone d'in ga mamakinta sai gani tayi Ajmal ya danna voice call Nisha sai da taji k'irjinta ya buga ba tare da wani jira ba Salma ta d'aga kiran da zaton Nisha ce ta kira dan haka sai ta suma magana cikin damuwa "ki tayarmin da hankalin kin fara magana kuma kinyi shiru, wani muguntar papan Aheel din yayi miki da har kike tunanin ba shi da imani please tell me idan kuma ba bukatar ki sanar dani ba damuwa but please bana son kina saka wani damuwar cikin ranki komai zaiyi daidai da yardar Allah." Dib Ajmal ya kashe wayar gamida wurgowa da Nisha wani kallo sam baisan tsatsan yarintar yarinyar ya kai haka ba wato shine mugu mara imani ita dai Nisha kanta kasa zuciyar ta kamar zata faso k'irjinta saboda tsoro da fargaba, Nisha d'ago baby face d'inta tayi a fakaice ta kalleshi sai faman tura baki take kai kace bata jin shashkan komai cikin zuciyar ta kana sai sauke kai tayi tana jiran taji mai zaice. Ajmal ba iya magana ba sai jijina kai kawai yayi kana ya finciko hand d'inta fuuu Ajmal ko sauroranta da ita da ciyon baiyi ba d'an sai raki take masa bisa ciyonta ya daina janta haka bazata iya wannan saurin da yake yi ba Amma Ajmal ko ajikinsa sai da suka kariso parlourn sannan ya sake hanun nata ya nemi guri ya zauna yana hararo ta daga inda ya batar tsaye. Ita kuwa Nisha sai had'e rai take kanta gefe sai tura baki take irin na ko ajikinta kana tana tsaye , ganin yana zaune shiru baice da ita komai ba sai jifanta yake da wani kallo wanda yasa Nisha ta ji fargaban ta ya karo allah kad'ai yasan mai yake sakawa gamida da ita cikin zuciyar sa, Nisha gaba d'aya jitayi k'afafuwanta sun gaza tsayowa da haka sai guri itama ta samu ta zauna , shikuwa Ajmal ta kaicine duk ya ishesa yama rasa mai zaice. "Taso ki zo nan" Nisha abunda ta ji Ajmal ya fad'i kenan but sai tayi banza kamar bata jishi ba "Ko bakiji mai nace bane?" Ajmal ya kuma fad'i cikin kosawa da magana , sai lokacin Nisha ta kalloshi sukayi had'a ido kafin ta dauke kai k'irjinta sai bugawa yake, daga nan ta shiga mikewa a hankali ta shiga din gisowa ta shiga karisawa, Ajmal duk idanunsa na kanta yana ganin yanda take tafiyar har ta gama karisowa ta ja ta tsaya . Sit Ajmal ya nuna mata gefen da yake zaune ba tare da musu ba Nisha ta shiga kokarin zama kamar yanda ya ce aikuwa kafin ta karisa zaman Ajmal ya janyo hand d'inta ya mirginota jikinsa gamida matseta jikinshi "Ni kike kira da mugu mara imani koh? Ajmal ya tambayi Nisha gamida janyo lips d'inta yana murd'awa da d'an karfi Girgiza kai Nisha tayi cikin tsoro tana wuri wuri gamida da kokarin janye hand d'insa daga rikon lips d'inta da yayi "So tell muguntar mai namiki da har kike min kallon mara imani da kokarin shaidawa wasu hakan,? " Ajmal ya kuma tambaya yana mai yaye hijab din jikinta wanda tayi sallah bata samu daman cirewa ba daga nan yasa hanu ya janye zip d'in rigar ya zura hanunsa gaban rigarta Nisha kamar ta sake fitsari jin yanda Ajmal ya kaiwa breast d'inta wani damka wanda dama can zugi suke sumata tsami saboda wahalan da suka sha jiya . "Dan Allah kayi hakuri wallahi ba da wani manufa na fad'i ba " Nisha ta fad'i cikin yanayin ba da hakuri da kokarin fara kuka because harcikin ranta take jin zafin breast d'inta da Ajmal ya damka especially nipples d'inta da yake ta faman ja kamar zai tumb'uke shi "Don't worry by now kisawa ranki mugunta da rashin imani zaki ta karba daga nan har mukoma gida har sai muguntar tawa ta bi jikinki kin saba da ita " Ajmal ya fad'i cikin bacin rai yana cizon lips yana had'e gira because kalmar da Nisha ta fad'i game dashi ta tsaya masa bisa ma koshi