1 Amira na zuwa falon bintu taga faiz ya fita,  tsayawa tayi ta saki Ajiyan zuciya tare da lumshe idanuwa ta daidaita kanta before ta fitowa waje, yau high heels ta saka so she's walking like a model, faiz dake zaune cikin Mota Adua kawai yake Kar Amira ta gano something is wrong with bintu, Bai son su Fara samun matsala at all, yaga kishin bintu ya motsa, yasan she's jealous Amira is working and she's not,  he see the jealousy in her,  Yana ganin Amira ta fito ya Kura Mata Ido Yana kallon face dinta don yaga reaction dinta, he wants to see if bintu treated her bad or something, she have this normal look on her face Amma kasan something is wrong with her, he loves her so much to know she's disturbed,  ya Riga ya gano halinta sosai, cikin wata biyu da suka Yi tare daita yasa ya gano so many wonderful things about her, sannan he can swear babu macen da zata kaita gumminess, he just wants to sit the and stare at her walk, tafiyar ta is perfect, she's so different, kou sau Daya Bata taba mashi abinda ya sosa mashi Rai ba dukda at times sai ta hanashi harkan Dadi and he knows it's his fault because too much of everything is bad, inda tasan yanda yake jinta da kilan zata dinga daga mashi kafa kullum, Bai San yana da real jarumta ba sai da ya aureta, sai kanta yasan sex is something else, sai kanta ne Bai gano Ana gajiya, at times kou yayi releasing he will still be on her baison ya fita daga cikinta, sai ta turashi da kofa gefe, Bai San ta karaso ba sai dai yaji ta bude mota ta Shiga Mota, kamshin ta ne ya bugi hanshinshi, lumshe idanuwa yayi tare da sakin Ajiyan zuciya feeling so fulfilled, Dan Satan Kallon face dinta yayi yana tada motar "Ta Tashi?..." Ya tambayeta Yana Aduar tace eh, amira da kawai she knows bintu didn't want to talk to her ne ta amsa da "Eh..." Ta amsa mashi atakaice kanta kasa, yanda ta amsa yasa ya gano she's lying "Liar..." Ya fada Mata Yana fita daga gate, Amira kallon shi tayi zai kalleta Tayi Saurin dauke Kai don har yanzun Bata wani hada Ido dashi, not after he sleeps on her or ita on him with her breast in his mouth, Alla h kadsi yasan irin yanda take jin kunyar wannan bawan Allah, "Why zaka ce...am lying.. " ta tambayeshi kanta kasa "Because I know bakuyi Magana daita ba...I know you in and out..." Ya fada Mata Yana da licking bakinshi "Mun gaisa Mana...." Ta amsa mashi atakaice, she's not the type dake son complaining balle Kuma daga zuwa gidan mutane sai ka Fara tiny talks, "Naji...." Ya amsa Mata, "Dazun you wanted to tell me something dazun Dana shiga wajenki...mene ne..." Ya tambayeta Yana tuki, Amira Shuru tayi feeling is   it right ta kawo maganar kishiyar ta, har yau she feels faiz yafi son bintu kanta don yanda suke Hira da sakarwa juna jiki Bai Haka daita, in suna falo sai kaji dariyar su har waje, hakan yasa take ganin he loves her More, sannan jiya datayi maganar YouTube din Nan yanda yayi ya nuna he is jealous and he doesn't want her to work, Jin hannunshi Kan hannunta yasa ta dawo hayyancinta, murza Mata hannu yayi Yana tuki da hannun Daya "My baby..." Ya kirata calmly Yana tuki ahankali, ahankali Amira ta Dan daga Idanuwa ta kalleshi before ya kalleta kuma ta dauke kanta, "My queen...my kayan dadi...am happy to have you..." Ya fada Mata sounding so calm, ahankali ta daga hannunshi dake rike da nata ta Kai bakinta tayi mashi kiss, Dan zabura yayi Yana cewa "Kina motsa min gaba fa..." Ya fada Yana lumshe idanuwa, murmushi ta saki tana cewa. "Allah ya shirya Mana Kai..." Ta fada Tana dairya "Shirin hadiye ki ba..." Shima ya amsa Mata laughing Yana kissing hannunta shima, "Nidai ka kalli hanya..." Ta fada mashi "Nidai ki fadamin abinda kike son fadamin dazun..." Ya fada Yana Dora hannunta a chest dinshi, "Ba wani Abu bane...kawai I want to say sorry for abinda na fada jiya..." "Pls forget about it it's nothing..."ya katseta Kai tsaye Bai son a tado maganar bintu, yana son duk sanda suke tare ya dinga Making the most out of it, since Bai samun ya dinga kwana daita kullum he loves it that zasu koma office, zasu Samu more time together, "Wai hajiya Amira...tell me...ya kike ji da  Zaki koma office..."ya fada kaman yana interviewing dinta, dariya tayi tana cewa "Ban sani ba..."ta amsa mashi tana Turo Baki "Tell me Mana...how are you feeling da Zaki Shiga same company da mijinki....the husband da zai iya daga rigar ki at all times yaci..." "Oh ni..."ta fada tan rufe face dinta, Dariya ya saki  Yana cewa '"eh mana ...duk sanda naji Ina so Zan kiraki kou inzo ai... sannan bazaki iya cewa no ba..." "Duk Wanda kake a gida Bai isheka ba sai munzo office?..." "Ke din ce ta Daban...I can never get enough of you...ji nake kaman inyi sticking kaina cikinki for ever..." Ya fada Mata Yana Dan Mika as he is feeling so horny "Mace daya...Bata iya Zama...da Kai thank Allah mu biyu ne .." ta fada  daukan ranar da yake bangaren bintu as lokacin hutun ta, shima sai dai in Bai Shigo da safe ba, sai data zo gidanshi ta gane amfanin period, har Allah Allah take ta Fara period, tunda taci kaniyarta a first time ya daina amfani da kayan Mata, she's always slippery and he loves it, tasan har da kayan matan da ta dunbuza yasa ya kasa rabuwa daita, it's like makale Mata kawai, "Nidai kanki ai ban da hakuri...kin mance yanda na Sha wahala kafin in sameki...dole inyi using any opportunities Dana samu tare dake..." "Ai ba guduwa zanyi ba kou...muna tare fa.  " Ta fada cikin shagwaba "Still dai.. ke dai kawai barni da yanda nakeji....I even want us to travel...me and you..." "Me and you Kuma...mu uku dai..." Bata karasa ba yace "Nifa ban son irin Haka...I know mu uku ne nace mu biyu ai....inda daga ni sai ke ..no clothes... just funny...I want to eat your raw..."ya dada sounding so naughty, shuru Amira tayi for a moment sai tace "Nidai ban zuwa..." Ta fada mashi Kai tsaye "Lallai... let's see..." Ya fada Mata atakaice, Hira suka Sha kafin su Isa office, Daman tunda sukayi aure Basu da time din Hira su biyu, in har zai dawo zai tardata da bintu which he is happy with Kuma gashi bintu tana son kawo mashi matsala, kawai zai dinga lallaba ta, it's so fun driving from home to office with him don Amira har ta mance abinda ya faru dazun, she's so happy she didn't say anything about it to him don wata matar uncle dinta dake da kishiya told ta tabbatar Kar a dinga jin komai daga bakinta, kou me zai faru she should be silent tayi kaman Bata sani ba, hannunshi cikin nata har Suka isa parking yayi ya fita kafin ta Gama gyara bag dinta ta maida shoes dinta har ya zagayo ya bude Mata kofa, "Your highness..." Ya fada Mata yana bude kofar, Dariya Amira tayi, right now she's feeling kaman she's his only wife, he is so fun to be around,in ta tuna irin kukan data Sha a baya sai taga it happens so fast that tana ji kaman ba ita ba, she's so happy, so fulfilled, who will think after everything she will have such handsome man as her husband, as she's thinking legs dinta waje and ta kurawa faiz Ido while having so many thoughts,shima kallon ta kawai yake, yasan she's thinking, Yana tsaye gaban ta while she just stared at him, ahankali ya saka hannu yayi waving a face dinta tayi Saurin blinking Idanuwan ta, "Tunanin me kike.. " ya tambayeta, murmushi kawai ta saki ta fito daga Cikin Mota ya maida motar ta rufe, jerawa sukayi yayinda workers na cewa "Allah ya Sanya alkhairi..." Amsawa faiz ya dingayi ita Kuma kunya ya kasa barinta magana, tana zuwa office din secretary dinta itama Tayi Saurin mikewa har da hugging dinta "I miss you sosai boss..." Ta fada tana Dariya yayinda faiZ ke tsaye a bayanta, "Ai Baki zo inda nake ba..." Amira ta fada kaman tana fushi daita "Am sorry ma'am..." Ta amsa Mata, bag dinta tayi kokarin amsa tayi Saurin kaudashi gefe tana cewa "Don't mind..." Ta fada Mata, office dinta ta nufa ta bude, idanuwa ta zaro as taga red roses koina, har Kan desk dinta, it's all red, "Ohhhh!!..." Tayi exclaiming out of so much excitement, shiga office din tayi tana taka flakes of roses dake kasa, daga Idanuwa sama tayi taga am rubuta "I love you" with wani irin golden Abu, it's so beautiful, on the other side Kuma an rubuta "Welcome back..." Ahankali ta saki bag dinta ta juya ga faiz dake tsaye bayanta tayi hugging Dinshi so tight, shima zagaye hannunshi biyu yayi ga waist dinta hugging her tighter, kiss tayi mashi a kumatu tana cewa.. "It's so beautiful...I love you so much.. "ta fada voice dinta na rawa as she feels she couldn't have been this happy if not for the grace of Allah, Bata taba tunanin she will be happy ba Amma here she is, zuciyar ta babu digon bakin ciki kou guda, "I love you more..."ya fada hugging her like never before, "I doubted your love...but I was wrong.. " ta fada kaman zata Shiga jikinshi, "Oh you shouldn't have...I can't just express my love for you....ban San ta yanda Zan nuna maki Baki da part 2 ba...kawai dai I love you..." Ya fada Mata sounding so calm, da sauri ta sakeshi tana kallon office din, it's like cikin film, dawowa ta sakeyi tayi kissing dinshi, ."you're changing my mood oooo...." Ya fada Mata, Dariya tayi tana cewa "Am forever ready baby..." Ta fada tana kashe mashi Ido daya, hannu daya faiz ya Dora a zuciyar shi Yana cewa "Wayyo Dadi...oh my God...pls come here..." Ya fada mata, da Sauri ta ja baya Tana Dariya "Come naaa..." Ya fada Yana binta Amira na Dariya tana ja baya shi Kuma Yana binta, kamata yayi ya hadata da bango Yana Mata chakulkulo tana Dariya, sai ka rantse ba a office suke ba, Vail dinta ya Fadi kasa daga ita sai doguwar riga, "Pls baby ka daina..." Ta fada cikin matsanacin Dariya that Bata San her mouth will ever do ba, rungume yayi ta baya Yana rike waist dinta Wanda yasa she's tingling, sakinta yayi ta Fadi Kan kujera tana Dariya sosai har da dafe cikinta, "Pls water..." Ta fda mashi, Yana Dariya ya dauko Mata ruwa daga fridge ya bude Mata ta amsa ta kafs Kai ta Sha kadan, amsa yayi ya Sha, Saida Amira tayi relaxing Kan kujera ta lura da keys da aka daure da red satin, kallon keys din tayi ta kalli faiz dake Shan ruwa, he didn't have money but he have to take 3.5 from the company's money to buy her a car, Bai yuwa ace Bata da Mota, baiga abinda zai Bari tayi lacking ba muddin Yana raye, she have been through Alot and he wants her to forget about all of it, Yana son ya saka Mata sabuwar rayuwa, he wants her to forget about pain sai farin ciki, the only thing da zai hanashi nuna Mata over love is because ba ita kadai bace, Amma man is not hundred percent right, abun sai hakuri, "Your keys?..." Ta Tambayeshi tana kallon shi, "No... yours..." Ya amsa Mata calmly, Amira data rasa abinda zata ce cewa tayi "Mine?...ban Gane mine...ba..." Ta fada gwalagwalan idanuwan ta waje "Taso ki gani...." Ya fada maga Yana Mika Mata hannu, ahankali ta Mike ta Kama hannunshi,fita sukayi, da akwai motar da aka rufe, sawa yayi aka bude Amira ta zaro idanuwa zatayi magana yace "Easy....don't say anything...kawa scatter me in bed...' ya fada Yana naughty Dariya, Amira was so shocked as it was unexpected to her, it's like she's dreaming "I have always... wanted...a car...of my own..." Ta fada voice dinta na rawa, "Now you have it..." Ya fadamata sounding so happy "Wayyo Allah...Allah yasa Kar ace it's all a dream..." Ta fada mashi kaman zatayi kuka don dai suna waje da tuni ta Fara kuka Amma na excessive farin ciki "It's not baby.... it's so real..."ya fada suna komawa cikin office dinta, suna shjga ta sake hugging dinshi, "I would have given you the car tuntuni...tun ranar da Kika Shiga gidana...Amma kinsan you're not the only one...so am being careful..." Ya fada mata rungume Daita "Baby I understand... nagode sosai..." Ta fada sounding so happy, duk ta rasa inda zata saka ranta, it's like farin cikin yayi Mata yawa "Yanzun I have my own car?... unbelievable..." "Yes ki tuka yanda ranki keso.  Kawai make sure kince you bought it..." Ya fada Yana hugging dinta, "Ba matsala baby..." Ta fada mashj "Yanzun dai tell me what will you give me in return... nifa ban cika kaunar in bawa mutum Abu babu tukuici ba..."ya fada Yana kashe Mata Ido daya, Dariya kawai tayi gana cewa "Ni Amira...me nake dashi...da Zan baka..." "Komai..."ya fada Yana kallon chest dinta zuwa kasa Yana lashe Baki, Dariya ta saki tana cewa "Dan Allah ka Bari...kaga yau ba kwana bane..."  Ta fada feeling shy as already she knows nothing makes him happy life sex, he loves it sosai, ga Mata biyu Amma baa cewa komai, Bata San ita kawai yakewa wannan haukan ba, he loves her and she's too sweet, kallon bundle of pleasure kawai yake Mata, "Ai wannan ba matsala bane....zanzo bankwana...in nazo sai a bani wannan abun da nakeso..." Ya fada Yana kallon ta, she knows what he means, it's something she feels it's so painful, he loves trying all sorts of styles with her sai dai kawai taji Yana birkitata from side to side, tamkar feather Haka take komawa a hannunshi, kou kadan Bai jin nauyin ta, now he wants to kill her but putting her legs on his shoulder then sai ya dagota while he is stuck in her, Bata yarda at all don gani take zai kashe ta, "Nidai aa...zafi fa.  " "Tukuici fa..." Ya fada Mata Yana turo baki kaman wani Dan yaro, Dariya kawai tayi holding his mouth and kissing it, "Yanzun dai let's go and eat..." Ya fada Mata, abincin breakfast yayi masu order suka zauna Nan office dinta sukayi, har wajen 12 na Rana baije office Dinshi ba, duk Ana son magana dasu Amma their secretary won't dare go inside  saboda tsoro halin faiz, she begged him to go back to his office Sai yace he can't concentrate in dai she's here don Haka kawo aikinshi Nan yayi, she have to begged again, she even told him in har Haka zai dingayi then kawai zata bar aiki, Bata karasa ba ya bar Mata office dinta, he wants more time daita and the office is their free zone. Lokacin lunch Suka fita tare sukayi lunch din inda ya fada Mata in sun koma gida zai kaisu su gaida mamanshi,  she wants to ask him kou zai Bari taje gida Amma ta rasa yanda zatayi, Bata son yace she want to go home taga Nasir don tunda tabbae gidan batayi magana dashi ba, her mother have taken him completely and it seems her mother wants Nasir to forget her don in ta Kira mamanta tace a bashi waya sai tace Bata son Rashin kunya, sau biyu ta nemi magana dashi mum dinta ta ha nata, she's so much missing him, being away from him is like being away from a very important part of her life kawai don ma Allah ya taimaka Mata fajz is extra caring "Pls Nima Ina iya zuwa gida?...I miss home .." ta fada mashj calmly shuru yayi Yana tuki as he taking her back to the  office bayan sun Gama lunch "You miss him dai..." Ya fada Mata Kai tsaye "Hmmm...nidai I don't know.. pls Nidai ka barni pls. "Ta fada mashj calmly, banza yayi daita, shifa har ga Allah Bai son wannan Yaron a rayuwar ta, if he's there what of the babies they're going to make together, sai ya kasance tana da wani yaro Chan kenan?, Kawai Bai ce komai ba and she didn't say anything either tayi Shuru. Bintu Kam today is in deed a very bad day for her, tunda aka kawo Amira tayi kokarin kauda kishinta Amma today abun ya dameta, she wants to work too Amma kou da she's working zatayi aiki da shi a office Daya ne, su Kam suna tare a office kullum zasu samu fahimtar junansu, wannan tunanin is getting her is jealous, she have to call her Mother and complain Kan ita she wants to work that bazata iya Zama tana kallon suna fita su dawo su sameta ba, tsoki hajiya taja tana cewa "Ai ke Kika sani....na danayi maki maganar ki bar mashi guda gjda ai cewa kikayi kina iyawa...don Haka i don't want to hear single complain from you, " tana kaiwa Nan ta kashe wayarta, Haka na Bintu ta langabe a gado kou abinci sai da taji cikinta na rumbling ta samu tayi tea tasha ta koma daki, itace da girki yau Amma Bata jin zata iya Shiga kitchen ta dafa su dawo daga love dinsu suzo ci "Yanda nayi maki tuntuni kou da kuwa ranar aikinki ne Haka Zaki dawo kema yanzun kiyi..." Ta fada tana kwanciya, sai yanzun ta gane yanda kishi yake, she feels it's going to be yanda yake tun farko Amma her heart is so bitter and she can't control it, the thought of Yana son ita ta Zama matar gjda ita Kuma matar office is something she can't digest Alhamdullilahi 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 2 Zuwairat ummumaryam Bintu sai sake sake take, she feels if har Bata nuna ta San zaman ta a Gidan ba Haka zasu rainata su maidata wacce Bata San abinda takeyi ba, the thought of suggestions din amira make her sick, kawai tana tunanin raini ne yasa zata ce ta dinga girki bayan she have her masters "Wato ita ta dace da aikin office..." Bintu da takaici ya isheta ta fada tana juye juye abinta Kan gado, now she's thinking meye qualifications din Amira, she never knows tunda Basu taba hiran karatu ba, now she feels tasan Amira Bata fita da ilimi ba as she thinks kilan itama cert dinta ba zai wuce na masters din ba unknown to her that kou degree Amira Bata dashi, kawai tana tunanin suna Chan office suna soyewa, sai Jan tsoki take a Kai akai "Sai ya dawo ya dinga soyayyar karya..." Ta fada cike da bakin ciki, yau dai duk kishin da batayi ba a two months ago ya dawo Mata, it's all hurting her. Fajz da Amira na dawowa daga lunch yayi hugging dinta Yana cewa "Bari in je in Kira my queen..." Ya fada Mata, "Nima banyi magana Daita ba...let me call her first..." Ta Fada tana barin shi da sauri ba don komai ba sai don ta Riga Kiran Bintu, wayar ta ta dauka ta kalli faiz tana cewa "Duk kasa na mace da sister ta..." Ta fada Tana kallon faiz tana lumshe mashi idanuwa yayinda tayi searching number bintu tayi dailing, Dan Dariya ya saki Yana cewa. "An fada maki ni na wasa ne....Daman bata barina in samu good time dake... kishi nake daita.." ya fada Yana murguda Mata Baki Yana kallon ta praying bintu picks the call. bintu dake kwance kallon wayarta tayi tace "Hmmm lallai...wato an Gama soyewa..." Ta fada Tana kallon wayarta dake  faman Ringing, kaman bazata dauka ba tayi picking, cikin murya kasa kasa tayi Mata sallama "My sister...I miss you Sosai wallahi...kaman na shekara ban ganki ba..."Amira ta fada Tana marairacewa tana kallon faiz dake tsaye Yana kallonta, "Awwwnnnnn....I miss you too..."bintu ta amsa Mata calmly, "Yau na Shigo sai bacci kike....I called you Baki tashi ba..." Amira ta fada mata Cikin shagwaba, "Am sorry...bacci nake ne...." Bintu ta amsa Mata, Ajiyan zuciya faiz dake tsaye ya saki feeling happy, ya samu kwanciya hankali as they're talking,  Yana son duk tsiyar da zatayi tayi dashi Kar suyi da juna, yaga yanda 1 ta sukunkunce da safe because she didn't talk to her, "Yanzun tell me me Zan kawo maki...." Inji Amira that's happy they're having this discussion " Babu abinda nake so..." Ta amsa Mata atakaice "Tam shikenan...sai mun dawo..." Amira ta fada Mata, faiz dake tsaye was just looking at her ya manne a jikin bango kaman Dan Karamin yaro, sai da suka Gama waya yace "Nima na tafi in Kirata..." Ya fada Yana juyawa "Ai sai ka Bari sai anjuma pls .." Dariya kawai yayi ya fice. Sai bayan 30 minutes ya kirata Amma sai Bata dauka ba,she watched the phone rang and Bata dauka ba, "Ke Kika sani..."ya fada Yana Ajiye wayar, right now he is too happy to he sad, da akwai situation da in kana ciki babu abinda zaayi maka ranka ya baci. Karfe hudu da Rabi Suka bar office, yanzun ma hannunshi cikin nata,if there's one thing she knows is he loves her, son da yake Mata ba na karya bane, she have heard of people suna cewa in namiji ya samu abinda yake so ya Gama da Kai but with him it's not like that, son gaskiya yake Mata, inda irin mazan yanzun da Banda wulakanci babu abinda zai Hana ya dinga Mata wulakanci don yanda bintu ta iya girki Mai dadin dandano da kilan he won't eat her food, Amma Haka zai maida hankali yaci har yace ta Kara mashi, he never complains about her, bai taba cewa her food is half done or salty, "Alhamdullilahi..." Kawai take maimaitawa cikin ranta, Yana isowa gkda yayi parking Amira tayi Saurin bude motar tana zare hannunta daga nashi tana cewa " Let me go and see my sister...I know kilan ta dafa mana better..." ta fada tana fita sounding so happy she's back home, Sam Bata da single drop of kishi cikin zuciyar ta, Sam Bata da single bakin ciki,  ba Wai Bata don shi ba she loves him Amma Bata haukan kishin Nan dukda duk sanda yake bangaren bintu she do think Amma what Allah have done for her is unexpected, kou mamanta kullum sai ta kirata don taji yanda take, when she talks on Happiness sai hajiya ta samu kwanciya hankali, when she remembers she have a new car da mijin ta zai Fara koya Mata daga gobe sai taji wani irin dadi, tana fita Bata Shiga nata bangaren ba sai ta nufi na bintu, fajz da Bai gajiya da Kallon Amira Yana zaune cikin Mota Yana bin bayanta da kallo har ta shige bangaren bintu, duk yau bintu Bata fito falo ba iyakanta kitchen, tana bedroom dinta Tasha doguwar riga Mai Dan banzan kyau ta langabe, Amira na ganin Bata falo ta nufi bedroom dinta da sallama, Bintu na jin maganar Amira ta Dan tabe Baki before ta amsa sallamar Amira tana Mikewa zaune, da sauri Amira ta shjga ta ganta zaune Kan gado "Wayyo sister kaman na shekara ban ganki ba...I miss you Sosai..." Amira that is so free da bintu ta fada tana Zama bakin gadon bintu tare da Ajiye bag dinta "Me too..." Bintu ta Fada with a smile Kan face dinta but looking weak unlike yanda ta santa "Sister are you alright?..." Inji Amira "Me kika gani..." Bintu ta tambayeta "Kawai you look a bit different.. " Amira ta fada Mata "Oh ba komai... just tired ne....I didn't cook ma..." Bintu ta Fada Mata, Amira marairacewa Amira tayi tana cewa "Wayyo yau nayi missing.. it's alright...Bari in Dan watsa ruwa in dawo in hada Mana Dan wani Abu..." Amira ta fada Tana mikewa, "Nidai ban da appetite...sai dai kiyi me da mijinki..." Bintu ta Fada Mata, Amira da ta Mike tsaye Dan kallon ta tayi dataji tace mijinki, it sounds so awkward, Bata taba jin tace hakan ba, she always use yayana Amma yau say tace mijinta, she feels something si wrong don ita ba yarinya bace da Bata San change ba, "Mijinki dai... yanzun dai Bari in Gama hadawa...sai Inga if zakici or not..." Ta fada tana ficewa daga dakin bintu binta tayi da kallo, fajz Kam falo ya tsaya sai da yaga Amira ta fito yayi kaman he is going inside, tana wucewa ya buga Mata bombom ta saki Dariya kawai tana ficewa tare da tunanin abinda bintu tace Mata, wato mijinki, faiz na Shiga ciki Bai tsaya a bedroom din da take ba sai ya wuce another ya cire Kayan Jikinshi ya Watsa ruwa tare da saka jallabiya sannan ya Shigo inda bintu take, tana ganinshi ta hade Rai sosai before ta gaidashi ya amsa Mata Yana kallon yanda take kumbure kumbure, cikin ranshi Kam Yana tunanin you're too small to make me sad right now "Babe Ina abinci...am hungry..." Ya fada Yana kallon ta "Banyi ba..." Ta amsa mashi atakaice "Why?..." Ya tambayeta. "Ban da lafiya..." Ta amsa mashi Kai tsaye, shru yayi Yana kallon ta, "Sorry my baby..." Ya fada Mata dukda yasan she's alright, kallon shi tayi ta tabe Baki tare da kauda Kai gefe "Kin Gama tunanin abinda Kikeson Yi...." Ya tambayeta don shi Bai son problem at all "I want to work too..." Ta fada atakaice "Ok...sai ki dage da nema...nidai Allah na gani ba Zan hanaki aiki ba Balle kice Ina son Kai...Amma kiyi hakuri ki haihu sai ki nemi aiki..." Ya fada Mata kaman he means it, ba don Komai ba sai don kar ta dinga tada mashi hankali kou ta nemi rigima da Amira don yaga she's upto something "Yanzun Haka Zan zauna cikin gjda Kuna fita ku dawo ku sameni... " '" Ikon Allah..." Faiz ya fada Yana calming kanshi down dukda she's behaving so annoying all of a sudden, yasan duk abinda take yanzun cikin kishi ne and in Bai bita ahankali ba matsala zaa samu, "Yanzun dai ki Shirya zuwa anjuma zamu je family house,...' ya fada Mata, "Me ake Chan..." Ta tambayeshi, "Me ake a Ina?..." Ya tambayeta Yana hade Rai "Chan family house Mana..." Bintu dake kule ta fada mashi Kai tsaye "Sai ana wani Abu chan zakuje?..." "Eh mana don Haka Nan ni babu inda zani...ba sai an fita Dani Dan dole ba..." Ta fada mashi tana gyara Zamanta Kan gado "Bintu Hope you have got insane...ni kike kallon idanuwana kina fada min Magana Haka?...are you mad or something.. " ya fada sounding so mad at her "Why are you shouting... At me....dole ne sai na bika da matarka?...kou da safe da kuka fita tare na fita daku? ..." "You're mad... inshort I don't have your time... nonsense..." Ya fada Yana bar Mata Dakin, already yaga she's looking for trouble and if har ya ta Bata mashi Rai he is going to give it to her hot hot, kou kadan bazai biyewa abinda su dad dinshi da mum dinshi suke cewa Kan ya kokarta ya dinga faranta Mata ba, if after all he is doing she's still misbehave he will manhandled her, komawa yayi tare da relaxing Kan gadon dakin Daya koma, hannu ya harde Kan kirjinshj Yana girgiza legs ahankali, tunawa yayi da his Amira, Haka Nan sai ya saki murmushi, mikewa yayi ya nufi Bangaren Amira. Bangaren Amira Kan tunda ta dawo Bata zauna ba, kitchen ta wuce ta Fara dora ruwa before ta shiga bedroom ta cire kayanta ta shjga bathroom da sauri ta Watsa ruwa ta fito daure da towel,  simple Riga ta saka tare da Shiga kitchen din daure da towel din a waist dinta, tana zuwa taga ruwan na tafasa, it's not as if she knows what to cook, tsaye tayi tana kallon ruwan dake tafasa, Nan take ta samu idea din tayi masu White rice da chicken breast soup, rice ta zuba a boiling pot din, then ta fiddo chicken breast tare da carrot da duk abubuwan da zata bukata, tana cikin yanka albasa yaji wani irin hug bayanta, saursn kadan da yanka hannunta, "Wayyo..." Ta fada Kaman zatayi kuka, " What is my darling cooking?.." ya fada hugging her very tight yayinda yake daga towel dinta, "Food..." Ta fada Tana kokarin matsawa daga gareshi, sake makaleta yayj yace "Na hutar dake...kawai we should eat out...'" ya fada Yana daga towel dinta "Pls ka Bari...I will cook... sister is not feeling too good....Kuma na Riga na saka shinkafa..." Maganar makale Mata yayi saboda yanda yake lalubar ta, "Plz ka daina Mana... kitchen fa nake..." Ta fada kaman Bata son abinda yake Mata, kawai she won't tell him to his face Amma ya fiya jaraba, "Off the gas..." Ya fada Mata "What about the rice..." Amira ta tambayeshi, "Ki barshi...muje daki ki bani tukuici na...." Ya fada kissing her neck, "Pls ka daina..." Ta fada mashj not offing the gas, Bintu na Ganin ya fita taja tsoki she's so angry and only Allah knows why, zaune tayi tana tunanin is she doing the right thing or not, she knows she's not doing the right thing, Bai kamata ace ta dagawa kanta hankali Haka ba don Kar azo ayi Mata Dariya, bayan Yan mintuna ta Mike ta  fita daga bedroom dinta, bedrooms dinta ta shjga taga duk Bai ciki, now she knows inda batayi misbehaving ba da kilan Yana bangaren ta, shi yasa akace in har baka iya zama da kishiya ba da kanka zaka korashi wajen abokiyar zamanki, falo ta fita taga vaj Nan, she just decided to  go to bangaren Amira, she wants to show Babu komai cikin ranta, Bata fiya shiga bangaren Amira ba,  sshe walks gently to bangaren Amira da Sallama Amma Sam basuji, suna kitchen faiz ya Hana Amira aiki, sai kissing dinta yake rungume daita Yana cewa ta bar girki ya sayo masu abinci ita Kuma ta like tace she must cook, cikin shagwaba tana cewa "Leave me alone...ni ka kyaleni pls..." Take fada Mashi cikin shagwaba as she feels how serious he is to have her at the moment, bintu Kam bataji maganar da suke ba sai Kiran sister take, she Went to almost all her bedroom sai Kuma ta nufi kitchen, tun s bakin kofar ta Fara Jin faiz na moaning Yana cewa "Pls bend well ...I will make it fast..." Yake fada Mata sounding so hungry kaman Bai taba sanin ya mace ba, "No pls...wayyo ka Bari..." Taji Amira na fada mashi, jingina tayi da bango ta dafe cikinta, duk yanda take jin dama dama duk sai taji ranta yafi farkon baci, she's feeling wani iri, tunda suke da faiz Bai taba Neman wani Abu wajenta da Rana ba, it's only at night, and not with so much moaning, daji yanda yake magana kasan he have not started having her kawai he is moaning and pleading, he is begging her for sex, "Dan Allah pls..."taji Yana fada Mata cikin bukata, she still hear Amira saying "No...I can't...pls.. ka kyaleni..." Take fada Mashi, it's like anyi magneting dinta da wajen, Daman haka zaman kishi yake, he will say Zaiyi Mata good night Amma sai yayi hour Bai Dawo ba, ita Kam Bai wannan dadewa, he will spend few minutes wajenta with lots of kisses shikenan, Bai taba yunkurin wani abu daita if har Yana bangaren Amira ba, asalima karfe 8 ya tafi ya kwnata he will be waiting for her, several times in tana bangaren ta sai ta dinga ganin wayarta na haske wato he is calling her to come ta same shi, ajiyan zuciya ta saki tana tunanin Ina adalcin Daya ce zaiyi a tsakanin su, he promised to love them equally, Amma she's even stupid to think he will do justice tsakanin ita da Amira, she knows son Amira kawai yake, "Dan Allah baby ki bani...am so hungry for you...I feel kaman na shekara banyi ba..." Taji faiz Yana fada Mata cikin wani irin yanayii, Bata San sanda ta Fara hawaye ba, sshe just feel she doesn't belong here, "Kou yay kayi fa...ni ban iyawa...Kar ka lalata da yarinta ta..." Amira ta Fada Mata, ahankali bintu ta juya feeling so hurt inside, she can't hear any more words, Bata iya Jin anymore words from them, wato yau ma yayi, Kuma bangaren ta yake, "Hmmm zanyi adalci..." Ta fada remembering how serious he is when he was talking so much about adalci, wato jiya data hanashi tabata it's nothing to him because he knows he will get it here, Bata Ida juyawa ba aka kirata, wayarta ne ya Fara Ringing, daga cikin kitchen Amira da duk faiz ya hanata sukuni duk yana kokarin cire towel din ita Kuma ta Riga Gam not letting him tayi Saurin daga Kai as she heard of the Ringing "Baby...did you hear Ringing din wayar..." Ta tambayeshi, fajz da ya koma tamkar jariri Yana don nono ya makale Mata kafada with his two eyes closed, "Seriously fa.." ta fada sounding so serious "Ni banji komai baa..." Ya amsa Mata cikin shagwaba, "Wallahi Ringing doyn wayar sister ne..." Ta fda tana zamewa daga gareshi, "Kidai ce bazaki bani ba...ba matsala..." Ya fada Yana sakinta, da sauri Amira ta fito falo sai taga bayan Kan bintu da tunda wayarta ya Fara Kara tayi Saurin juyawa ta bar wajen, Amira zaro idanuwa tayi tare da bude Baki tare da komawa cikin kitchen da sauri ta kalli faiz da ya samu waje ya zauna with his hard erection tace "Sister ce... she's the one..." Ta fada duk hankalin ta tashe "Ok...why Bata Shigo ba..." Faiz ya fada idanuwanshi kaman Yana jin bacci '"maybe taji what we were discussing....wayyo Allah yasa Bata ji ba...Kar ta dinga tunanin kou kana Bangaren ta kana yanda ka gandama Dani . " Ta fada sounding so disturbed, "Banson Jin wannan maganar... yanzun zo ki zauna Nan.. " ya fada Yana nuna Mata abunshi kou kadan it doesn't disturb him,Amira da duk Tana jin babu Dadi rasa inda zata saka kanta tayi, she feels so ashamed she knows inda Bata ji abinda suke cewa ba da bazata koma da sauri ba, kawai she knows she heard what they were saying, "Allah ya sauwake irin halinka..."ta fada tana barin kitchen din, da Sauri ta koma ciki ta saka Jean tana sakawa tana juyawa don Kar ya risketa, it's like he is always horny. Tana sakawa ta koma kitchen don cigaba da aikinta, Yana ganin ta sako wando ya saki Dariya Yana cewa "Ode...in nayi niyya Yi ba Jean ba kou fence Zaki daura ai sai nayi..." Ya fada Mata Yana zaune Yana binta da kallo, Amira cigaba tayi da aikinta praying Bintu Bata ji abinda faiz ke fada dazun ba don if kou itace she won't like it. Bintu na Shiga bangaren ta ta zauna karamin falo tare da dafe goshinta feeling so down and empty, "Rabon wahala yasa na kamu da sonka..."ta fada Tana hawaye, "Allah ka kawo karshen zamana da wannan mutumin...my heart feels heavy..." Ta fada wayarta na sake Ringing, dazun Hindu ne... yanzun ma she's the one, she couldn't pick don Kar ta gano something is wrong with her, sai wajsn Kira na hudu data daidaita kanta tayi picking, "Kawas...inata Kira zan Baki better gist..." Hindu ta fada kaman she just won a jackpot, "Hmmm sorry ban kusa Ina bathroom ne..."bintu ta amsa Mata calmly, "Kina tare da kowa?..." Hindu ta sake asking dinta "Aa...am alone...menene . " Inji Bintu "Hmmm ai yau na jiyo Batu...did... you know kishiyar ki tana da yaro a gida?!!!..." Ta fada kaman ance just say it and win a billionaire Dollar saboda yanda jikinta ke rawa. "Alhamdullilahi 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 3 Zuwairat ummumaryam .3️⃣ Kaman yanda kuka sani Novel din nan ba na kyauta bane, dari biyu ne kacal ga wayanda suka sayi na daya, wayanda kuma Basu sayi na daya ba it's just 700, Zaki saks kudinki a 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu, if baki saya 1 ba pls Kar ki sayi two ki cigaba da karanta na Allah yaisa din ban da damuwa da hakan, masu zuwa su fadamin ana sharing pls I don't have that time,wasu ma na kyauta suke baa karanta ba balle ayi sharing so ni am blessed. Did you know we have whole lots of kayan mata, I mean kaya kala kala wanda zaki gyara aurenki da kanki, kayan mata ba asiri bane balle kice a baki wanda zai dinga baki kudi Amma kowa na son abu mai Dadi, if kin gyara jikinki wallahi na miji bazai kaurace maki ba, ki sani muddin kina da Dadi mijinki bazai taba fushin sex dake ba, don kou kunyi fada zai dawo yace ki bashi hakkinshi, muna da garurrukan magani kala kala, tsumi kala kala, gumba kala kala muna delivery both home and abroad through DHL. Ina gingima gingiman mata muna da maganin slimming, lipton ne Amma yana saks yawan bathroom, muna bada 7 kan 1k kacal, don masu bukatar gwadawa, don haka we all have you ever wanted. Nagode Yan uwa da abokan arziki ga adua da nakeson ku dingayi, kaman yanda nima wata ta sakani in dingayi kuma nayi naji dadinshi, inason duk sanda kukayi sallah kou kuka samu Daman tashin dare kou kuka samu Daman adua ku yawaita Allah ya cire fake people daga rayuwar ku, ku yawaita aduar Allah Kar ya kaskantar daku a gaban kowa Allah Kar yasa ku dogara da kowa kuki gaskiya, Allah Kar yasa kuji kunyar duniya da lahira, sannan above all I will still repeat it Allah Kar yasa fake people da munafukai su zo kusa da Inda kuke, sannan yasa shekarunmu yayi mana amfani, wallahi if you keep praying wannan aduar kou you will be surprised yanda Allah zai bayyana maka su, they might be pretending suna sonka amma ainahin color dinsu zai bayyana, it doesn't matter shekaru nawa zakiyi kina aduar nan but wallahi Allah will surely show them to you. Allah ya raba mu da makiya kou ta wane tsiga zasu zo Mana amin. Sannan kusan I always talk products din mutane, like inawa mutane advert saboda sun biyani Amma wannan it's not because she paid me, it's because I switched to her products and with in a week naga remarkable results, ina da stubborn jiki da bai daukan mai da wuri at all, I always think babu abinda zai amshi jikina in samu irin results din da nake so but I was wrong, I all recommend you to buy zeeyahs organic skin care, kayanta are so good believe me, when you starts using her face scrub to her face mask zuwa her face toner to her serum sai her face cream believe me you skin will never be the same, above all kuma ga sauki, abubuwan ta are very affordable, kunsan I always want the best for you all, contact her 08104543858 to have your beautiful skin products Bintu Dan karkada kunnuwanta tayi tana cewa "What are you talking about pls...ban son iskanci..." Bintu ta Fada jikinta na Dan rawa as what she feels this is something huge "Hmmm ai yau naje gidan wata neighbor dinmu data haihu, Nan gjda naji Ana labarin Amira...suna cewa yanzun sai mutum ya gama iskanci Kuma ya samu yanda yakr so...shuru nayi Ina jinsu..they were saying all sorts of things that after everything ta auri elegant husband like faiz...Kuma Wallahi masu Maganar cousins dinta ne da suka zo suna.. I couldn't help but as which faiz aka ce faiz haruna...kinji yanda shock ya kamani .." Hindu that feels Bata taba jin such abubuwan ba ta fadawa Bintu data kame Kan kujera tana kalle kalle don ta tabbatar no body is coming "Dan Allah wane irin Wasa ne Wannan..." Bintu ta Fada jikinta na rawa "Wallahi tallahi ha wasa nake ba ..Amma in baki yarda ba ki bincika da kanki ki gani...ance tana da yaro ..Wai wani cousin dinsu yayi Mata ciki...and did you know kou degree Bata dashi?...I think har da asiri tayiwa mijinki don kou kadan she's not upto his standard.. "Hindu tayi adding, bintu Shuru tayi sai lumshe idanuwa take looking so confused, kawai she's feeling is this true or lies, kawai tunanin is true Makes her  smile, wato knowing something dirty about kishiya Makes you happy Amma tunawa da yanda ta koma lokacin da sukayi first night da fajz yasa tace "Gaskiya kilan ba ita suke nufi ba...don Wallahi a first night dinsu she suffered...wacce ta taba haihuwa won't get so pale kaman yanda ta koma  ba..." "Kindai San  yan uwanta bazasuyi Mata karya ba kou..." Hindu ta sake nacewa trying to make her understand "Ikon... Allah...nidai am confuse...Amma bari I know yanda Zan gano gaskiya..." Bintu ta Fada Tana murmushi, "Amma in har gaskiya ce wannan maganar ban San irin Goron da Zan Baki ba..." Ta fada as she's feeling happy right now, in Kam da gaske Amira is a single mother then Bata Ganin da akwai dalilin da zai sa ta damu kanta sabida ita, she's not even worth it, "Ai kawai am waiting...Amma nasan wallahi maganar gaskiya ce....wayanda  suka Fadi maganar cousins dinta ne...if you see yanda suke maganar ta Zaki iya amai,...ai ni bakin cikina da kike sharing mijinki da irin wannan Yarinyar..."inji Hindu "Now just let me find out...Zan kiraki..."bintu ta Fada sounding so happy, all she's praying for is Allah yasa is the real truth then Bata ga wacce zata damu kanta don ita ba, ahankali taji duk kishi da bakin cikin da take ji ya gushe, kafa ta Dora Daya Kan daya ta zauna tunanin yanda zata bullowa wannan lamarin, she's so anxious to know what will happen. A bangaren Amira faiz na cikin kitchen din yayinda Amira take kiciniyar hada masu abinci, faiz was just staring at her Kuma Yana tunani, he remembers how he promised Amira happiness, yasan he is trying to make her happy Amma is he really doing the right thing right now?, Yana tunanin yanA kyautatawa?, Now he knows adalci is not as easy as it sounds don Allah na ganin he wants to he with Amira from morning to night, he can never get tired of her, duk dare in Yana kwance kusa da Bintu all he he thinks is Amira, he imagine a jikinshi, babu abinda yake kauna kaman fucking her, her cry, her moan her touch, he loves to be with her always, it's like she have the sweetest pot da in zaa bashi daita Yana iya kasheta da too much sex, he feels the love he have for Amira bazai taba Bari yayi adalci a tsakanin su kaman yanda ya kamata ba, he is happy bai samu kanta a Malaysia ba don da kilan dadinta ya Kara sakashi haukacewa kanta, you know when love meet with sweet vjay abun baa cewa Komai, he wants to be with her alone, he want to travel with her, shi har yanzun Bai samun yanda yake so daita, he wants to stick to her From morning to night amma how can that happen tunda ga bintu, he is thinking it's totally unfair ka hada macen da kake hauka kanta da Kuma wacve you're not even sure how you feel about her, yasan he loves bintu too but it's totally different, ya kafe Amira da Ido that duk sanda zata Dan kalleshi sai taga his eyes on her Wanda data gaji da Kallon tace "Nifa wannan idanuwa sun isheni..." Ta fada calmly, Dan blinking Idanuwa faiz yayi ya saki Ajiyan zuciya tare da mikewa ahankali, wajenta ya dawo Yana cewa "Baby..." Ya kirata calmly Yana rike hannun ta, he remembers yanda yake yiwa bintu alkawarin abubuwa da dama, how he promised to treat her even after marrying Amira, gashi tun baaje koina ba ya Fara misbehaving "Naam.."Amira ta amsa mashi tana aikinta, "Juyo ki kalleni..." Ya fada Mata calmly, babu musu Amira ta dauki kitchen towel Tana goge hannunta ta juyo gareshi "I love you..." Ya fada Mata which har ta Saba Jin kalaman don a Rana sai ya fada Mata ya Kai sau hamsin, wani lokacin in suna tare da bintu data kalleshi sai yayi Mata alaman I love you, s "I love you too.. " ta amsa mashi walking to him, "Don't touch me...." Ya fada Yana turo Baki, Dariya Amira tayi ta tsaya inda take Bata karasa wajenshi ba "Bari in dawo.. " ya fada Mata, "Ok... Ta amsa mashi, juyawa yayi ya fita ya nufi Bangaren bintu Yana tunanin zai dage ya cika Mata alkawarin dayayi Mata, he have to give her love kou da kuwa it's not real, after all it's not as if he hates her he loves her too,  falo ya tardata ta Dora kafa daya Kan daya,  she's so Lost in thoughts that har ya karaso wajenta ya zauna, da sauri ta daga Idanuwa ta kalleshi sai ta daure tana kallon bakinshi dake begging Amira for sex, tunawa tayi da abinda Hindu ta fada Mata sai Kuma ta saki ranta, "My queen...Wai me nayi maki kike maltreating Dina... daga jiya zuwa yau duk na kasa  Gane kanki..." Ya fada Yana Dora hannu Kan cikinta da ya Dan fito kadan Yana shafawa ahankali, ajiyan zuciya kawai ta saki without saying a word "Now tell me how much will you need ki Fara business...ban da enough Amma kou loan ne Zan amsa just to make you happy..." Ya fada Mata calmly, Baki ta tabe Bata ce komai ba, she knows yaudaranta kawai yake, he is complete definition of munafukin namiji, wato ita zai Raina wa Hankali, kallon shi tayi ta kauda kanta gefe, "Pls let's continue the way we started,yanda kike bani kwanciyar hankali is all I need....pls Kar ki yarda wata ta Baki shawarar banza Wanda zai kaimu ga danasani...kinji my queen.. " ya fada Mata Yana shafa tummy dinta "Hmmm..." Kawai was abinda ta fada without adding another word, "Yanzun dai muje ciki muyi wata magana.. " ya fada Mata calmly, idanuwa ta daga ta kalleshi ya kashe Mata Ido daya, tasan inda amira ne da tun Nan zai Fara Romancing dinta Amma dayake ba ita bace ba shine zai wani ce ta taso "Ta hanaka kenan..." Was abinda ta fada mashi don yasan he knows and heard what happened dazun "Bintu rigima...eh ta hanani...muje ke ki bani..." Ya fada Mata "Aa ai kasan bamu taba sex din Rana ba... we're not starting now..." "It's not Rana ai... it's evening..." Ya fada Yana shafa cikinta Yana kissing shoulder dinta, Dan janyewa tayi daga gareshi ta fuskaceshi tana cewa "Kasan me?..." Ta fada mashi looking at him "Aa... menene..." Ya Tambayeta "Babu abinda yafi ciwo kaman auren Wanda kai keso shi Vai son ka...bazaka gane baka da wayau ba sai ranar da akace ya samu wacce yake so..." Ta fada looking into his eyes, ahankali faiz ya lumshe idanuwa tare da dafe goshinshi "Me ya kawo wannan maganar pls ...me akayi kike wannan Magana.." ya tambayeta sounding so calm, "Kawai just telling my story...babu abinda Akayi..." Ta fada tana Mikewa, shima mikewa yayi ya bi bayanta Yana cewa "But you know am trying kou?...am trying my best to be good to both of you..." "To be good to me dai...ita you don't have to try to make it up to her...ni Kam sai..." Da sauri ya riketa ya juyo daita Yana cewa "Pls ki bar irin wanna maganar...pls let the peace you started rein...ki bar kananun talks...pls... you're educated...ke daban ce... forget I love Amira you have lots of things she doesn't have..." Ya fada Mata calmly Yana rike da hannunta as suna tsaye tsakanin falo da bedroom "She have the most important thing... which is your love...I never have that..."Bata karasa ba yace "Ohhh bintu pls stop it...I love you too...kou da ban sonki you know am not maltreating you...Ina iya kokarina inyi adalci a tsakanin ku..." Ya fada Yana massaging hannunta "Kuma kou nayi ba daidai ba kiyi hakuri Dani pls..." Ta sake fada Mata "Hmmm yanzun dai da akwai abinda nake son tabbatarwa... until then am ok..." Ta fda mashi tana zame hannunta, barinshi Nan Tayi ta shige ciki, jingina yayi da bango yayi tsaye, shi dai yasan he is trying, baiga Wanda zai ce mashi he is not trying ba, he knows it's not easy at all but he is doing what he can to make it right. Bai Kara shjga bangaren Amira ba ya wuce another bedroom ta zauna, right now he is thinking what is wrong with her, daga jiya zuwa yau ta sauya sannan he is thinking meye ne zata tabbatar, sai sakin Ajiyan zuciya kawai yake, ba fada suke da Amira ba Amma her behavior is Killing him, what if suna fada Bai San inda zai saka Kanshi ba, yasan with the way bintu is going zai yuwu a Fara tashin hankali Gidan shi,now he knows why men with polygamous home does last at all because tashin hankali is one killer of a man, shi yasan he is stubborn Amma kou kadan Bai son tashin hankali, Bai ganin anayi Kuma Bai son ganin anayi. Amira Gama girki tayi ta kawo bangaren bintu ta jera tunda it's kanta ya Riga ta Saba da yanda suke cin abinci wajen, she's never disturbed that she will have to cook sannan ta Kai bangaren bintu, tana cikin jerawa faiZ da zashi masjid, cikin zolaya ya dinga Cewa "Kamshin abincin ki ya amshi koina... can't wait to get back from mosque..." Ya fada Mata Yana Dariya, he knows she's not a good cook and he doesn't care, who cares about food when you're heart is happy, he still feels he is dreaming with her a gidan shi, it's like ba da gaske bane, son da yakewa Amira yayi yawa da ha don Yana da zuciyar real men ba da bazai hadata da kowacce mace ba, inda irin maza masu kananun zuciya ne yasan da kilan sun rabu da duk matansu sabida Amira Amma he is strong, in as much as he loves staring at her sai ya danne in suna tare da bintu, it's a good thing da ta koma aiki, kou ba Komai he will have a good time with her, harara Amira ta Watsa mashi because she knows he is just mocking her, bawai she doesn't know how to cook ba kawai compared to bintu she's a learner, ficewa yayi Yana Dariya Yana gyara hannun jallabiya dake jikinshi. Da sauri Amira ta leka dakin bintu ta tarda she's praying, itama komawa bangaren ta tayi ta shjga bathroom ta fito da alwallah ta Fara sallah, before ta dawo har faiz ya dawo Yana Kan dining Yana jiransu, tana zuwa ta wuce dakin bintu dake kwance tace "Sister the food is ready..." Ta fada tana Dan Jin kunyar ta saboda dazun, she knows she heard them, Dan marairacewa bintu tayi tana cewa. "Nafa ce maki ban iya cin abinci...Amma tunda har kinsha wahala kin dafa dole inyi tasting.. " tafada tana sauka daga Kan gado not because she really wants to eat but because she wants to do something don tayi confirming abinda Hindu ta fada Mata, "Yauwa sister na...ai bazan Bari ki bar min baby babu abinci ba..." Amira ta fada cikin Dariya, sauka bintu ta tayi Suka fito falo tare faiZ Kallon su yayi ya saki murmushi tare da ajiyan zuciya, Zama Bintu tayi Amira tayi serving dinsu, one thing about her is duk sands suke cin abinci sai ta dinga kallon faces dinsu just to see their reaction, cikin silence Suka Fara cin abinci ta kalli Amira tace "Sister..kin San abinda naji dazun.. " ta Tambayi Amira, Amira maida hankalin ta tayi Kan bintu ta girgiza Mata Kai before take water tana Kara Kai abinci bakinta shima faiz kallonta ta yayi dukda she's not talking to him him "Kirana akayi...Wai wata kawata tayi cikin shege...har ta Haifi baby boy gidansu..." Bata Kara ba abincin Dake cikin Bakin Amira ta hau mata Kai ta Fara coughing da karfi Sosai, faiz kurawa bintu Ido yayi trying to understand what's happening, he stares at her while she's busy telling Amira sorry har da zuba Mata ruwa a cup ta Mika Mata, mikewa tayi ta bawa Amira da ta kasa daina tari idanuwata sharkaf da hawaye as a result of abinda ke faruwa, bintu now knows it's real, wato taji abinda ya tada Mata hankali, Bata San sanda ta saki murmushi ba tana mikewa Amira da ta dafe chest dinta Sosai tana tari,hannunta na rawa ta dauki tissue ta juye abincin dakr bakinta, faiz ya kafe bintu da idanuwan Yana Mata wani irin kallon tuhuma, "Wayyo sorry pls drink this..." Ta fadawa Amira tana Mikewa Amira ruwan, hannu na rawa Amira ta amsa tayi Sha kadan tana goge face dinta, "Kuma fa abinci babu pepper sosai.. "inji bintu data koma ta zauna bayan ta bawa Amira ruwan, duk babu Mai cewa komai, Amira know she have learnt about her past so shi yasa take son tozarta ta, now she knows Bintu is unto her, Amira couldn't talk or say anything, sai sipping ruwa take a Kai akai, "Yauwa as I was saying..."bintu ta fada gyara Zamanta yayinda Taki kallon fajz as she knows he is just looking at her, duk hankalin ta na Kan Amira "Duk fa Bamu San abinda ya faru ba...sai dazun ake bani labarin...Wai cousin dinta yayi Mata ciki... sister can you believe that?..." Ta fda tana kallon Amira dake rike da spoon dinta like lifeline, sai Dan juya abinci take kaman zataci Amma she won't dare, "Oh..." Amira ta Fara fada sai taji fajz na Cewa "Ai it's nothing....wasu ma in sunyi cikin abortion suke ai ... sannan Kuma babu Wanda yafi karfin kaddara...it can be you..." Ya fada face dinshi daddaure, bintu Kallon shi tayi tace "Allah ya rabamu da mummunar kaddara...Amma fa har da sakaci...da Kuma rashin tarbiya...if not ya zaayi ka budewa Wanda ba mijinka ba kafs... it's just unbelievable to me..." Bintu ta Fada tana kallon Amira da kanta ke kasa "Well it's nothing to me..."inji faiz "It's something to me....karuwanci fa.." inji bintu, Amira dannewa tayi Bata mike dafa wajen ba dukda she feels like running from inda suke saboda rashin hankali, now she knows this is the beginning of the phase two of her pain, she's so stupid that she felt so much happiness bayab tasan tana da past din da will haunt her for ever, now ga kishiya ta Fara zaginta because she knows she's indirectly talking to her, she couldn't look up because of kunya, "Ke dai ki godewa Allah kin tsallake....and you know why ..if am a bad boy da kilan mun ajiye biyu waje..."fajz ya amsa mata, maganar babu ihu babu hayaniya Amma they're talking to each other "Hmmm Allah dai ya sauwake nidai na tsallake kou...kaga itinmu da sister dake virgin ba darajan mu Daya da irin wayanda suka Gama watsuwa a waje ba...in short I believe na Miji in his right senses won't marry second hand mace wacce ba ta sanadiyar aure ta rasa budurcin ta ba sai ta sanadiyar Zina...kou ba Haka ba sister..."ta fada looking Amira, Amira da data dunkule hannu ta daga Mata Kai tare dacewa "Eh...ha...ka.. ne..." Ta fada voice dinta na rawa, faiz Bai taba ganin ta bashi tausayi kaman yau ba, yanda ta sadda Kai kasa da jikinta duk yayi weak makes him feel so bad and Angry Amma he can't do anything, their not fighting, what will be his reason if he Sparks bintu, what will be his reason right now if he shows her he is angry, "You see...kou sister knows it's very bad... we're northerners fa...bamu daukan nonsense... wallahi namiji Mai hankali bazai auri such woman ba... after all addini yace ka nemawa yaranka uwa na gari..."bintu tayi adding looking straight into his eyes, Shima kallonta ya dingayi, they're just having verbal war, "Well ni in kina da number ta pls ki bani... maybe in Karo daita....I can never judge people for their past or mistakes...after all nobody is perfect.. " Bai karasa ba tace "Yaya Wai Kai baka San wacce ake magana ba Amma you're just backing her..." "Don't Yaya me!..." Ya daka Mata tsawa sounding so furious, ahankali Amira ta Mike, plate dinta ta dauka faiz yace "Ki hada na nawa...am ok..." Ya fada Mata sounding so calm, zagayawa tayi wajenshi zata dauka yaji hawaye ya sauka Kan bayan hannunshi, before ya daga Idanuwa ya kalleta har ta bar wajen, kitchen din bintu ta Kai plates din, faiz wasu just breathing heavily ya kalli bintu da tayi relaxing a kujera sai murmushi take, the next thing he heard was her saying "Wallahi something doesn't deserve to be close to us at all..." Ta fada cikin whisper and cikin farin ciki, already yasan bintu ta fi Amira wayewa, how can you compare a PhD holder da kuma wacce tayi dropping out of school wacce aka kulle a daki for 3 good years, bintu mikewa tayi da plate dinta hannunta tana "Sister..." Alhamdullilahi 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 4 Zuwairat ummumaryam 4️⃣ Kaman yanda kuka sani Novel din nan ba na kyauta bane, dari biyu ne kacal ga wayanda suka sayi na daya, wayanda kuma Basu sayi na daya ba it's just 700, Zaki saks kudinki a 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu, if baki saya 1 ba pls Kar ki sayi two ki cigaba da karanta na Allah yaisa din ban da damuwa da hakan, masu zuwa su fadamin ana sharing pls I don't have that time,wasu ma na kyauta suke baa karanta ba balle ayi sharing so ni am blessed. Did you know we have whole lots of kayan mata, I mean kaya kala kala wanda zaki gyara aurenki da kanki, kayan mata ba asiri bane balle kice a baki wanda zai dinga baki kudi Amma kowa na son abu mai Dadi, if kin gyara jikinki wallahi na miji bazai kaurace maki ba, ki sani muddin kina da Dadi mijinki bazai taba fushin sex dake ba, don kou kunyi fada zai dawo yace ki bashi hakkinshi, muna da garurrukan magani kala kala, tsumi kala kala, gumba kala kala muna delivery both home and abroad through DHL. Ina gingima gingiman mata muna da maganin slimming, lipton ne Amma yana saks yawan bathroom, muna bada 7 kan 1k kacal, don masu bukatar gwadawa, don haka we all have you ever wanted. Nagode Ta fada tana mikewa tana bin Bayan Amira da ta shjga kitchen ta zuba plates cikin sink tana dafe sink din sai hawaye, her heart is boiling, wato this dirt will be on her for the rest of her life, hawayen are so rushing, inda zata San yanda zata iya guduwa ta koma bangaren ta don ta samu tayi kukan sosai da zata ji dadi, hear Bintu calling her in a very nice way ya Kara tabbatar Mata da cewa she's one of a hell corny woman, wato she's insulting kuma gata tana Mata Magana cikin so da kauna, "My sister..." Bintu ta sake kiranta tana shjga kitchen din da plate dinta, inda Amira is a very good pretender da kilan bintu won't know easily Amma behavior dinta ya Riga ya tona Mata asiri,ai duk inda zata zauna muddin zata ji such story kou ba daita ake ba dole sai ta tsargu balle Kuma she knows daita ake, Jin bintu cikin kitchen din yasa tayi Saurin kunna tap din tana kafa bakinta gami da wanke face dinta, she pretend to be taking water, "Naam..." Ta amsa Mata trying to sound ok "Nima na ganawa plate din..." Bintu ta Fada tana karasawa wajenta tare da peeping face dinta "Wai sister are you ok..."inji bintu, "Ba komai..." Amira ta amsa  Mata Kai tsaye tare da daure face don already ta ga rainin hankali zalla, "Naga kaman wani Abu na damunki.... anyway ki bar wanke wanken pls you know aikin masu aiki ne .." inji bintu that is sounding so friendly than ever, "No...Bari in daurayesu.. "inji Amira that is trying so much to control her tears "Ok Bari in koma falo...nasan an fara program dinmu..." ta fada tana juyawa face dinta dauke da murmushi na annashuwa, she won't even think of this right now sai in ta samu lone time ita kadai zata zauna tayi rawa tayi tsalle, already she knows Sam Amira is not even her class, Bata da what it takes to be close to inda take, the most annoying part is why he will defend her, now she feels hada Baki sukayi da faiz suka Raina Mata hankali lokacin first night dinsu, faiz da har saliva din bakinshi ya bushe sabida damuwa, shima he thought this won't come up again but he is wrong, na bintu is nothing compared to na siblings Dinshi especially Maryam that can slay his throat in an Bata wuka, she's the reason he is stuck with bintu in the first place duk hankalin shi ya tashj not because he cares about what bintu is saying sai don what Amira is feeling right now, yaga yanda ta shjga damuwa, ya mugun tausaya Mata, Bintu ce ta zo wucewa sai rangwada kawai take, hankalin ta kwance, it's like she won something, hannunshi Kan dining ya dinga binta da kallo, juyawa tayi ta kalleshi ta galla mashj harara tana cewa "Anjita wallahi..."ta Fada cikin raini, he wants to handle her Amma this is not the right time, falo ta wuce Yana zaune Nan ya kasa mikewa, the thing is baKa Gama gane halin mutum sai ja Dade zaune dashi, he will never think bintu is like this, he wonders this sudden change, yasan it Amira data koma aiki yayi triggering kishinta, he will do anything for peace to reign a gidan ba don komai ba sai don yasan Amira will be at the suffering end, Sam Bai son hakan ya faru, bintu tafi minti goma da komawa falo sannan Amira dake wanke wanke ta samu ta Gama ta kikayi grooming kanta looking ok, this is what she's use it, she will cry one minute and the other minutes she will look kaman batayi kuka ba, shi dai fajz yasan she cried, Saida ta wuce falo ta zauna shima ya koma falon, bintu Kam tamkar anyi Mata albishir da aljanna, yau he didn't pretend at all wajen kallon Amira, he was just looking at yanda ta kurawa tv Ido Amma kasan ba kallon take ba, she's so absent minded, she wears this smile dake Kama tana kuka, she just wants to leave Amma what will be her excuse, tana Zama Nan Bangaren jar wajen karfe goma kullum and today she's not going to leave very early, bintu Sai janta kawai take da Hira inda Amira only answer with the shortest answer after like minti talatin da zaman ta ta Mike tana Cewa "Sister...zanje..inyi sallah in dawo..." Amira ta fada tana mikewa, "Aa kiyi Nan mna...pls Kar ki gudu ki barni..." Bintu ta Fada Tana marairacewa, Amira didn't have so much experience Kan rayuwa, the only thing she knows is pain, Amma halin bintu is something else, bata da word guda da zata iya describing halin bintu, inda ta San Haka halinta yake da tun farkon zuwanta ta janye daga gareta, the most annoying part is tana tunanin bintu knows about her past and decided to keep it Sai yanzun, she feels shawarar aikin data Bata jiya ya jawo Mata all this, "Ba guduwa...zanyi ba...Zan dawo..." Amira ta fada tana tsaye yayinda fajz sai kallon ta yake Yana imagining what's going on cikin ranta, "Ok...I will be waiting for you..." Bintu ta Fada Mata "Kinsan ban Gama Baki labarin dazun ba.." bintu tayi adding "Ok...let me come back..." Amira ta fada tana barin dakin, tun Bata karasa bangaren ta ba ta Fara kuka, da gudu ta shjga ciki ta wuce bathroom ta maida ta kulle ta zauna tana kuka Sosai, she feels this is going to be the worst, wato in fada kuke da mutum ka sani kilan kaima ka maidawa mutum Maganar da kilan ranta ya baci, dukda she knows she's never going to heat binta to smartness, tafita wayau sosai, Amma thinks this is going to be worst, this is going to hurt more than all of the pain she have been through, it's really good ace you have someone you can share something with, Bata da kowa, Bata da kawar da zata iya fadawa abinda ke damunta, she can't call her mother to tell her what she's feeling right now don tasan babu abinda Zata ce sai what do you expect, Zama tayi Kan toilet din ta dinga kuka, she cried and cried and cried imagining how it's going to be in the future, she knows her husband loves her Amma is only his love enough, is it enough da abinda zai dinga biyo baya, tasan already bintu is very smart, she's wiser than her and it's so clear now, it's so clear wayau gareta sosai, she can't beat that. Bayan fitan ta fajz ya ya maida Idanuwan shi Kan bintu dake cikin wani irin farin ciki, he remembers he statement dazun wato maza Mara hankali ne zasu iya auren such mace, she have forgotten he have flaws too, she knows he drinks but Bata rabu dashi ba, that's love, in kana son mutum ba ka ganin laifin su kou da kuwa the whole world will see it Kai bazaka gani ba, yanda sad and dull face dinta ya Zama bright ya nuna she's so happy, wato sanin dark secret din kishiya abune dake saka matsanacin farin ciki, bintu da cikin ranta kwal wants faiz ya tado Maganar don a samu ayita, Amma sai yayi Shuru, duk rashin jinshi yanzun bintu wants to show she's way smarter than him, tasa ya koma kaman zakin da faratu, few minutes Bayan fitan Amira shima ya Mike ya shjga kitchen ya kuskura bakinshi ya fice, bayanshi bintu tabi da harara, tana ganin ya fita ta Mike da Sauri ta koma ciki, wayarta ta dauka ta Fara Kiran Hindu, Hindu tana picking ta fada Mata exactly what happened and how she goes about it "I told you it's the truth....na sani don wayanda sukayi maganar Yan uwanta ne...they know her sosai..." Inji Hindu "Ai Baki San wani Abu ba.... gobe kizo ki amshi wani Abu...I have to give you something for this happiness da kika sakani...did you know he loves her like hauka..." Bintu ta fadawa Hindu gaskiya lamarin, she never told Hindu faiz is crazy for his secretary, then his assistant and now his wife, kawai she made it look as if she's happy, she have been pretending Even when faiz zaiyi months Bai kusanceta, "Wai da gaske kike...ashe love suke Sosai..."inji Hindu "Ai abun baa cewa komai...ba karamin sosayya suke ba... could you believe in har Yana bangare na sai yaje nata sunyi Yan abun su kafin ta dawo...ai Ni Naga abinda yafi xare tsayi..."Amira ta fada sounding so happy "Kilan Bai San she have a son ba kou...if not why will someone like faiz settle for less pls..." Hindu ta fada mashj "Ai ya sani...don wallahi dazun that I made it look like a joke Baki gan yanda ya dinga tare Mata ba...har da fada min Nima inda ya biyemin da kilan yayi min ciki..." Inji Bintu "Then kilan tayi mashi asiri... maybe family ma Basu sani ba...kilan Basu San she's a single mother ba don I doubt if har zaa yarda ya aureta... gaskiya da akwai wani Abu.  "Inji Hindu "Ai yanzun dai ba wata matsala...did you know she have the nerves to Tell me Wai inyi abincin saidawa...with my PhD take cewa injr inyi abinci.. don ta samu ta dinga ci...can you believe that..." Dariya Hindu ta fara yi tana cewa "Shegiya drop out...ance kou degree dinta Bata Gama ba...and she's his assistant..kou su Yan uwan nata cewa suke Wai har da asiri yasa ya Bata wanna matsayin tunda kou first degree Bata dashi..." "Ai Baki San wani Abu ba...sai da ya Kai minzalin da in har ran Amira na bace tou ban da zamab lafiya... happiness dinta is my happiness.. don in har tana cikin Bakin ciki Haka zai zo Yana kumbure kumbure Yana Bata min Rai Nima..."bintu ta sake revealing another secret.. " "Chabdin...Amma Kinga Abu... gaskiya it's not natural...babu yanda zaayi faiz ya dinga maki wulakanci dukda kinfita komai da komai Kuma ace ya makale Mata... " "Ai yanzun I have a very big weapon against her.. yanzun dai ki tabbatar da kinzo gobe.. " "Wai me Zaki bani ne..." "That ring you're have been craving for..." Bintu Bata karasa ba Hindu ta fara ihu cikin farin ciki, she loves one of her ring so much, it's pure gold, "Wai da gaske kike.. " ta fada Mata, "Wallahi da gaske nake.... you don't know what you have done for me.... yanzun dai sai anjuma....'" ta fada tana kashe wayarta, she's so happy, jikinta na rawa ta Kira mom dinta ta fads Mata abinda ke faruwa, Daman her mother is not happy da akayiwa Yar ta kishiya (I know wasu will think why is this happening..saka kanki a position din bintu well you may do more...Daman it's kishiya ba abun so bace don most people suna neman kishiyoyin su da sharri, balle wannan ba sharri bane it's real, it's abinda babu kishiyar da zata boye maka wannan sirrin especially yanda faiz ya Riga ya nuna Bai da kamanta kou nice nasan kishiya ta Tana da Irin wanna secret din ai ta boni wallahi lol) wani irin farin ciki bintu ta shiga, mom dinta made it clear to her that Kar ta yarda fajz ya sake kusantar ta sai anyj HIV test,  "Mummy in ma cutar ce na Riga na samu fa.. " "Allah ya sauwake...kawai sai yayi HIV test tunda baa San irin runs din da yarinyar tayi ba..." Inji mom dinta, ita dai bintu  shuru tayi tana imagining sandar girman faiz dake Kai Mata duk inda take so, she can't just imagine tace aa, jiya ta hanashi she wasn't expecting to say no today, sallama sukayi da mom dinta she wanted calling her sisters sai ta ajiye wayar gudun Kar ya dawo ya sameta tana waya dukda tasan it's not possible, "Alhamdullilahi am happy.  " Ta fada cikin matsanacin farin ciki, Allah knows she have been pretending to be happy, to be ok, kaman yanda he is pretending to love her too, she knows he doesn't care about her, tana kallon yanda yake kada abu Yasha in Yana bangaren ta, she have taken the picture of what he is drinking and ta gano maganin saka shaawa ne, she knows kilan Bai samun erection sai yasha, Kallon shi kawai take pretending not to know anything, all because of her, because of a second lady da kou cert Bata dashi, wani irin wulakantacen tunani bintu take Kan Amira. Faiz Kam Daya fita sai da ya leka dakin Amira don ganin if she's alright sai yaga she's in the bathroom, kiranta yayi Bata amsa ba he knows she's crying,  he tried opening the door amma it's locked, "You have to be strong ..Ina son ki sani this will still keep coming Amma I beg you be strong... you shouldn't cry because of this don ba kanki farau ba and it won't end with you...be strong because you know kinsan zamana kike Kuma I love you...am all that matters to you ba wasu ba...kou me zata ce maki kou wasu zasu fada maki don't cry pls.... you eyes have shed enough tear and it needs to rest now..." Faiz ya fada sounding so calm, Bai son yaji tana kuka, ranshi bace yake Amma yasab it's going to happen, yasan this is the beginning, tunda da akwai siblings Dinshi wayanda ba son shi suke ba and will be happy he is involved, "Bari inje sallah in dawo . " Ya fda Mata cikin sanyimurya Yana barin wajen, har yaje ya dawo Amira Bata bude kofar bathroom din ba,  Amira Tasha kuka har ta godewa Allah ta zauna Nan tana tunanin rayuwar ta, wato da akwai single mistake da har abadan will haunt you, da akwai irin past din da Bai taba goguwa Bai taba barinka kayi total farin ciki, dukda halin da take ciki yanzun she can never say she hates nasir, asalima she feels kilan ba lallai ta sake haihuwa Dan da zata so kaman shi ba, she loves him sosai and she knows it's not his fault, she just pray Kar ya fuskanci discrimination a rayuwa like she's facing now, tana jin voice din faiz da ke fargaban Kar tayi anything stupid, tunda she have that heart of slaying he wrist he's afraid she may do something stupid, ahankali ta Mike daga inda take zaune ta wanke face dinta da soap ta sake alwallah ta bude kofsr, Yana tsaye ba kuka yake ba Amma idanuwan shi sun sauya kala sosai tana budewa yayi hugging dinta Yana cewa "I beg you be strong...when ever she say something like that again kiyi Dariya dashi...she wants to hurt you and she won, Kar ki yarda ranki ya Kara baci.  Tell me what haven't you seen..." Ya fada rungume daita, "Thank you.. " ta fada cikin voice da Bai fita sosai. "Pls stop saying thank you... you're making me feel some how..."ya fada rungume daita, kiss yayi Mata a wuya tace "Sallah Zanyi..." Ta fada Mashi  don tasan halin shi "Ok..." Ya fada Yana sakinta Yana Dariya, Dan juyawa yayi Yana cewa "Bari in je in dawo..." "No pls... good night...mun hadu gobe.  " Ta fada mashi tunda she feels har da ganinshi da bintu tayi a Nan Bangaren yaja ta dinga Mata wannan Rashin mutunci,  marairacewa yayi Yana cewa "Haka Zaki ce..." Ya fada Yana kallon face dinta, ita Kam Taki Kallon shi, takawa tayi tazo kusa dashi ta tsaya Tana Dora hannu Kan shoulder dinshi shi Kuma ya zagaya waist dinta da hannunshi "Pls daga yanzun if...kana Bangaren ta...ka bar abinda kake.... maybe she knew all this while but kept quiet...sai yanzun da ka Bata Mata Rai..." Ta fada calmly looking at his shoulder "Aa...this is my house...kuma, bazaku maidani Dan iska ace I won't he were I want to be ba...Sam that is not happening...this is my house and am in charge here..." Ya fada Mata Yana hade Rai, rike shi tayi tana shesheska tace "I know...Amma.... pls am vulnerable...I don't want you hurting her....in return she will hurt me..." "Pls stop this... nobody is hurting anyone..." Kai Amira ta girgiza mashi tana cewa "I know what am talking about...Dan Allah ka dinga rarrashinta...'" ta fada gwanin ban tausayi, hugging dinta yayi yace "Pls relax Bata fa Kira sunanki ba...wayewa take son nuna maki... Sai ki Vita da hakan...if she tells you something like that kema form a story and tell her... you're very smart and don't be itimidated by what ever she will say..." Faiz ya fada Mata kaman ba matan shi biyu yake magana a Kai ba, Kai ta girgiza mashi tana cewa "Kou ba Dani take ba I can't talk balle Kuma I know she's referring to me...nidai ban iyawa ..." Ta fada tana kokarin danne kukan ta "Alright... Bari dai in dawo..." "Baby pls Kar ka dawo...pls..." Ta fada mashi alaman she's so scared of bintu, Daman ba tun yau ba take tsoron bintu, tun haduwar su ta farko da Bintu a office din fajz take tsoron ta, take ganin both of them deserve each other sai Kuma gashi kaddara ya hadata daita sun Zama matan mutum daya, tsayawa yayi Yana kallon ta "Ok...if that will make you happy... good night..." Ya fada Mata atakaice Yana barin dakin, bangaren bintu ya koma Bai shiga inda take ba sai da yayi wanka ya saka kayan bacci sannan ya shiga dakinta rike da mug, she have been waiting for him she wants him to say something, tana kallon shi ya Gama Shan abinda ke hannunta ya ajiye mug din yasha ruwa ya hau gado, she wants him to say something about what happened earlier, Amma Yana hau gadon ya jawota jikinshi, "My baby...my queen...my angel...am here for you...take me to paradise..." Ya fada sounding so dirty kaman nothing is wrong Yan uwa da abokan arziki ga adua da nakeson ku dingayi, kaman yanda nima wata ta sakani in dingayi kuma nayi naji dadinshi, inason duk sanda kukayi sallah kou kuka samu Daman tashin dare kou kuka samu Daman adua ku yawaita Allah ya cire fake people daga rayuwar ku, ku yawaita aduar Allah Kar ya kaskantar daku a gaban kowa Allah Kar yasa ku dogara da kowa kuki gaskiya, Allah Kar yasa kuji kunyar duniya da lahira, sannan above all I will still repeat it Allah Kar yasa fake people da munafukai su zo kusa da Inda kuke, sannan yasa shekarunmu yayi mana amfani, wallahi if you keep praying wannan aduar kou you will be surprised yanda Allah zai bayyana maka su, they might be pretending suna sonka amma ainahin color dinsu zai bayyana, it doesn't matter shekaru nawa zakiyi kina aduar nan but wallahi Allah will surely show them to you. Allah ya raba mu da makiya kou ta wane tsiga zasu zo Mana amin. Sannan kusan I always talk products din mutane, like inawa mutane advert saboda sun biyani Amma wannan it's not because she paid me, it's because I switched to her products and with in a week naga remarkable results, ina da stubborn jiki da bai daukan mai da wuri at all, I always think babu abinda zai amshi jikina in samu irin results din da nake so but I was wrong, I all recommend you to buy zeeyahs organic skin care, kayanta are so good believe me, when you starts using her face scrub to her face mask zuwa her face toner to her serum sai her face cream believe me you skin will never be the same, above all kuma ga sauki, abubuwan ta are very affordable, kunsan I always want the best for you all, contact her 08104543858 to have you beautiful skin products Alhamdullilahi 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 5 Zuwairat ummumaryam Bintu was a bit confused, she wasn't expecting this, she was thinking zai zo Yana Mata ihu Kan abinda ya faru dazun, ta lura faiz mugun Dan rainin hankali ne na gidan gaba, "Which paradise . " Tafada tana hararanshi tare da keeping herself away from him, "Your paradise...let me give you a head..." Ya Fada Yana sake shige Mata jiki, she doesn't know how he is feeling right now, he is very angry Amma kou kadan Vai son abinda zai kasance be is at fault, right now he is so ready to deal with her for what she did dazun, she called him names wato babu Mai hankalin da zai auri macen da ta rasa budurcin ta a waje "Dalla malam ka bar tabani.. inshort daga yanzun babu abinda zai sake Shiga tsakanina da Kai har sai anyi hiv test.. dama na wasu STDs..." Ta fada moving away from him, ahankali faiz ya mike zaune ya lumshe idanuwa Alaman he is trying to control what he is feeling inside, sai da ya saki Ajiyan zuciya ya hadiye saliva yace "STDs...meye STDs..." Ya Tambayeta Kai tsaye "Ka sani ai....Haka Nan in virgin Dita na ajiye kaina har aure Kuma a jawo min musiba..." Ta fada mashi Kai tsaye "Bintu nifa ban gane inda Kika dosa ba...if you have anything in mind pls be bold to say it out loud..." Ya fada Mata sounding so calm "Ka San abinda nake nufi.... you know komai da komai... yanzun dai a bar tabani sai munje munyi HIV test..."ta fada mashj Tana sake matsawa, shuru faiz yayi Yana kallonta,he is boiling inside and couldn't hold up anymore "Why where you nice in the first place...Dan ubanki why Kikeso ruining farin cikin gidana..." Ya fada Mata cikin matsanacin bacin Rai, yanda ya Fara magana ya mugun bawa Bintu tsoro da duk tayi tsuru tsuru "Kindai San kou ni waye.. the fact that Ina binki kaman van San abinda nake ba doesn't make me less of who I am... Wallahi har Kika Bari Raina ya baci u swear to Allah sai naki yafi nawa baci...I have endured enough of  your stupidity..." Ya fada Yana sauka daga Kan gadon, harara bintu ta Watsa mashi tana cewa "Why are you shouting. .nidai cewa nayi don't come to me har sai na San HIV status dinka..." "To hell with you...fuck you.. did you think I care?...well let me just stop pretending...badai Baki San mutunci ba... just wait for it..." Ya fada Yana juyawa tare da gyara robe dake jikinshi "Wallahi nikam nasan mutunci tunda banyi cikin shege waje ba.. "  Bata karasa ba ta ganshi tsaye gabanta kaman walkiya, idanuwan shi Kaman ba nata ba, nunata ya dingayi da yatsa looking for what to tell her, inda ba ciki gareta ba da ya koya Mata hankalin da har ta mutu bazata manta ba, Amma he won't dare, at this moment he doesn't mind duk abinda zai faru, kou da kuwa zumuncin dake tsakanin both families zai watse, in har bintu zata nemi ta bashi matsala a gidan shi it's better ta tafi kawai,ganin yanda yake nunata da yatsa alaman he want to hit her yasa ta Mike Tana cewa "Do you want to beat me because I said the truth...ka tabani ka gani.. just try it..." Ta fada pushing herself towards him, kalllon ta kawai yake as she's pushing him with her tummy Kuma tana mashi magana cikin wani irin murya kaman zata cinye shi, in har na fada mashi this is bintu or in aka fada mashi bintu will ever behave like this da sai ya rantse yace ba ita bace, she's a different person with different attitude, she's so fierce compared to the Bintu he knows "Ka dakeni sabida ita Mana....kawai bazan Fadi gaskiya ba..." Ta fada sounding so bitter, kishi all over her, anger da kishi suna son consuming dinta, shoulder dinta ya rike ya turata Kan gado, da sauri ta sake kokarin mikewa ya wanketa da wani irin Marin da Bai San how it happened ba, idanuwa bintu ta zaro kaman zasu fito waje tana dafe da inda ya mareta, "Ka...mareni?..." "Yes...and Zan Kara maki...in har Baki shjga hankalin ki ba...in kina ganin kina hauka wallahi nafiki hauka...I will show you the other side of me..."ya fada idanuwanshi duk waje, "Wallahi sai ka San ka mareni..." Ta fada lokaci guda ta rike mashi gaban Riga tana cewa "Sai ka kasheni.... sabida karuwa zaka mareni..  wallahi bazan yarda ba.. you must kill me.  Kuma wallahi sai dai ka zauna da ita kadai Amma I will never be with fornicators.. "ta fada tana generalizing har dashi "It's not about her.... it's about you..halinki ya mugun sauya... I know shawarar uwarki zaiyi tasiri a rayuwar ki.. if kina son tafiya ki tafi...don't ruin her happiness and hers..." Ya fada mata  Yana rike da hannunta dake rike da wuyan Rigar shi, "Wallahi sai ka kasheni yau...tunda har ka mareni saboda ita.. " bintu dake kuka ta fada cike da bakin ciki, if you see her sai ka rantse she's not the one, duk ta hargitsawa kanta tunani, "Don ka auri karuwa.  " Bata karasa ba yace. "Watch your words.  " "Anki din...karuwa karuwa karuwa na fada...ya zaayi Yar Tasha tafini daraja.. wallahi yau sai dai ka kasheni..." Ta fada cikin kuka tana rike dashi, she's totally troublesome,  she's so different, "Ina gentle and nice bintu....why Zaki Bari shaidan yayi nasara kanki...." "Ai Kaine shaidan din..." Ta amsa mashi tana kuka , all he wanted this night was ya samu hot saduwa daita sai ya kwanta peaceful Amma here he is cikin matsalar bintu, duk ta Kama mashi wuyan Riga ta rike Gam, she's only enjoying Because of her condition if not Allah kadai yasan abinda zaiyi mata, ranshi ya Kai matuka wajen baci, hannunta ya rike da force ya balle daga rikon datayi mashi, yace "Now ba dai kince in daina tabaki ba fine...duk ranar da Kika gan na tabaki kiyimin duk abinda Kikeso... sannan ga hanya...if you want to go ki tafi period..." Yafada Yana turata Kan gado Yana barin dakin da Sauri, har ya fita ya tuna ya dawo, wayarta na Kan bedside table ya dauka, bintu sai kuka kawai take, she's angry, ficewa yayi ya barta, the annoying part is she knows bangaren Amira zashi, now who loose If ba ita ba, haushi kawai take ji, ga Marin da Tasha, she knows ba Haka Nan Amira ta bar faiZ ba, she feels kilan ta shayar dashi asiri, this is how wasu matan ke tunanin su, komai sai su dinga ganin asiri ne. Fajz na fita ya wuce daya daga cikin bedroom din Gidan, Zama yayi ya harde hannuwanshi Kan chest dinshi, wato peace ma wani Abu ne Mai Dan banzan Dadi, this two months da suke zaman lafiya tamkar Dan sarki Haka yake Jin Kanshi, gashi bintu wants to ruin it all for him,  inda ta Sani da tun lokacin da take cewa ya barta ta tafi ya barta, da yasan she will turn out to be like this da tuni ya Sallama Mata, Bata San duk sabida ita ne Bai iya nunawa Amira irin son da yake son nuna Mata ba, Bata San inda bai da strong heart irin na mazan kwarai da ta gudu ta bar masu gjdan don irin abinda zai dingayi a gabanta won't be so nice, yasan she have tried Amma wannan new behavior won't pay at all, wayarta ya bude ya Shiga call record dinta, now he knows who is responsible for all this, her mother and Hindu, from the call record yasan Hindu ce ta Fara Kira then sunyi Magana again,, Kiran Hindu yayi da layinta, wayar Bata Dade da Fara Ringing ba Hindu tayi picking, Yana ji tana "Kawas.. aminiyas.." shuru yayi  face dinshi kaman Bai taba Dariya ba, "Kinyi shuru kou farin cikin good news din ya rike maki Baki..." Bata karasa ba faiz yace. "Sai kinci ubanki...ba dai gulma ba?...Zan Fara Kai kararki wajen ubanki kafin in sa a daukomin ke in koya maki hankali.  " Bai karasa ba Hindu ya kashe wayar, "If you want to go fine just go Kar ki Bata Mata Rai...if duk adalcin da nake kokarin yi baiyi Maki ba then fine...." Ya fadawa kanshi shi kadsi kaman mahaukaci, kawai dad dinshi ya tuna, he wondered if Haka shima akayi da matanshi biyu, don shi right now Yan ganin he can't take this, Sam Bai son hayaniya, he feels like calling his mother, he wants to tell her  duk abinda ya faru yau, he thinks he is strong Amma not for this, Yana kiranta Hajiya tayi picking, tun Yana gaidata ta gane something is wrong with him, she asked and he told her komai especially sunan da bintu ke Kiran Amira dashi  duk yafi mashi ciwo, hajiya was so silent, sai da ya gama tace "How did she know now pls.." ta fada itama sounding disturbed, "It's that stupid girl Hindu... itace ta fada Mata...now she's causing trouble because of that...har da cewa I won't touch her sai nayi HIV test...can you believe that... wallahi mummy ni sakinta zanyi.. " "Come on shut up...banson Jin wannan nonsense din daga bakinka...Kar in Kara jin sakinta zakayi..." "Iyami she wants to bring confusion in my family...Amira have been crying all night...ni banson tana kuka...I have ignore lot of things because of her and I can't watch her cry...". "Ita wacece da bazatayi kuka ba..."wanna maganar yasa faiz murguda Baki kaman Yana gabanta "Ai dole sai tayi hakuri... inshort it's the beginning...kawai ka fada Mata tayi hakuri...kasan dai siblings dinka won't take it easy on her if har Suka San gaskiya.." "Amma Kuma iyami sai in zuba Ido bintu Tana son hargitsa min gida...nidai I can't take the tension at all...ban Saba da tashin hankali ba...she even Jack my clothes fa.. " ya fada Mata cikin tension "Ai ya zama dole ka Saba...an fada maka Ana ajiye Mata biyu Haka Nan Babu tension...ai bazai taba yuwa ba...dole sai an taba ..daga baya Kuma sai komai ya daidaita a tsakanin su..."iyami ta fada mashi "Yanzun iyami yaushe komai zai daidai ta...ai Banga kunayi ba...zaman lafiya na gani a tsakanin ku da mummy..." Ya fada sounding so scared, dariya hajiya tayi knowing what she have been through too, "Kai dai a bar kaza cikin gashin ta...kawai ka dinga kwantar masu da hankali... sannan Kar in sake inji ja sake maganar saki am j clear..." "Then iyami talk to bintu...Kar tayi pushing Dina...da akwai limitations to what man can take..." Dariya hajiya tayi as he is talking kamna bintu have always been a pain in the ass. "Ka mance how nice bintu is?..then be patient alright..." "Ok... nagode...sai da safe..." Ya fada Mata, sallama sukayi ya kashe wayar ya ajiye, ahankali ya sauka daga Kan gadon ya boye wayar bintu before ya fito, bakin kofar ta ya tsaya Yana jin sai kuka kawai take, it's not as if he really cares, inda bintu zata bude zuciyar shi yaga how he is feeling right now da tasan he is really trying, kilan da ta bashi award ba don Komai ba sai don he knows he is trying ba kadan ba, ba kowanne namiji zai iya Abinda yake ba, shi har ya aureta he can't say he loves her Amma haka ya hakura ya aureta just to make her happy, why won't she let him be happy too, inda tasan yanda darajan ta ya karu a Idon shi saboda behavior dinta these days da kou kadan Bazata tada rigima ba, irin Halin hakuri da understanding da take nunawa kwanan Nan ya mugun Kara Mata daraja a cikin ranshi and now she wants to ruin it, inda tasan yanda yake ji da Amira har cikin hantar shi da kou kadan Bazata soketa ba, if she's doing it to downgrade her then she's just wasting her time don son Amira a jininshi yake, it's not as if Yana mugun sonta ne ya aureta yazo ya yaudareta ya Fara son Amira it would have been a different Case, he knows Amira is his first love, he appreciates the fact that she's intact for him Amma that doesn't affect the fact that he loves Amira kou da kuwa she have more than one child, kou da kuwa a hotel take zaune he doesn't care, balle yasan she regrets what happened every single day of her life,, ahankali ya rike handle din kofar, he wants to go to Amira don yasan she won't sleep well today Amma still Yana son yayi adalci like his mother and father made it clear is what makes a man different from bastards and useless men, he wants to be the controller of his heart and not the other way around, inda zai biyewa zuciyar shi yanzun da tuni ya koma wajen Amira, he wants to make sure she's alright, bude dakin tayi bintu dake zaune Tana kuka ta Fara wulla mashi pillow dake Kan gado tana cewa "Fotar min a daki mijin karuwa... Mijin Yar iska...get out of my room.. " take fada Mashi tana wulla mashi all the pillows dake Kan gadon, Bai damu ba dukda it's as if the devil is living in her brain right now, her words are so annoying Amma he Haka ya danne ya Karasa bakin gadon ya zauna sai dukan bayanshi take tana cewa ya bar Mata Dakin Amma shuru yayi Bai ce komai ba, she calls him all sorts of name, juyawa yayi Yana kallon bakinta da take zaginshi dashi, inda zaa fada mashi wata Rana bintu will insult him da sai yace karya ne "Bintu rainin ya Kai Haka da Zaki dinga zagina?.." ya fada face dinshi kaman Bai taba Dariya ba, yanda ya hade Rai kasan he is trying to calm himself ne kawai Amma ba don he doesn't want to react ba "Ai baka Kai in girmama ka ba...I respected you when I thought you have brain upstairs...Amma tunda na gano Kai karamin mutum ne mutunci ka ya zube...I hate you with passion tunda har ka yarda na goga jiki da Yar iska...wacce iskancin ta tayi Mai tabo...wacce kou jnda nake Bata isa tazo ba...ka Gama kaskantar da kanka tunda har ka auri wacce ta Gama biye biye,...Allah kadai yasan maza nawa tabi Chan waje..." Fajz mikewa yayi don he feels in har ya zauna ba Karamin duka zaiyi Mata ba, har ya bar dakin bintu Bata daina fada mashi maganar da zasu Kona mashi Rai ba, fita yayi ya koma inda ya fito, bathroom ya shjga ya wanke face dinshi to ease the anger in his heart, fitowa yayi rike da towel Yana goge face dinshi, fridge ya bude ya sha ruwa yace "To hell with adalci..." Ya fada Yana Ajiye towel din Yana fita daga dakin, bangaren Amira ya nufa walking fast to her, he just pray Kar ta koreshi daga wajenta, all he needs right now is her. Amira da tunda ta idar da sallah ta sauya Kayan bacci ta kwanta Tana tunanin rayuwar ta tana hawaye because of kalaman bintu dake yawo a kunnenta, she keeps wondering how can someone be like this, how can someone smile at you and throw hurtful words at you, yanzun Kam ta Kara tsorata da kishiya, wato ba kowacce kishiya zata fito tana zaginka Kiri kiri ba, she feels it's better if zaginta ta dingayi than to mock her in a story, kou kadan Bata samu bacci ba, ta kashe wuta dakin ta bar bedside lamp Mara haske, tana sake sake tana hawaye aka bude kofar dakin, ahankali ta daga kanta tana kallon kofar tana goge face dinta da Bayan hannunta, kunna wutar dakin faiz yayi ita Kuma tayi Saurin sadda kanta kasa tana goge face dinta, tsayawa yayi Yana kallonta, she couldn't say a word, "Ohhh my love..." Ya fada cikin whisper Yana Hawa Kan gadon, matsawa yayi jikinta ya Fara kissing wuyanta, she didn't stop him, asalima zagaya hannunta tayi Kan next dinshi as she feels him take her pain away, "Let me take you to paradise..." Ya fada Yana kissing dinta all over her neck and face, bakinta ya Kama ya fara kissing dinta like never before, he holds her two breast a hannunshi Yana murza saman in a way that makes Amira moan, babu bakin da zatayi kukan ya fito because already he have captured her mouth, jikinta Bai barin yayi long Wasa daita, da ya fara sai yaji in Bai fara the main event ba mutuwa zaiyi Amma yau he didn't do that, all he wants was to make her forget everything, Bai son tana Shiga damuwa under his watch, yanda yakewa kirjinta yasa ta janye bakinta daga nashi tana kwanciya baya Tana ihu sosai let loose of herself completely, rigarta ya daga ya shiga in-between her legs ya kafa Baki Kan nippy dinta Yana Sha yayinda yake saka Mata finger Daya daga cikin free hand dinshi, Amira rasa inda zata saka kanta tayi, Dan mikewa zaune tayi tana kissing kanshi dakan chest dinta, Dan daga Kai yayi tare da kissing bakinta Sannan ya maids still Kan breast dinta, she never wanted sex kaman yau, tunda suke tare dashi she's always scared of him to ask ba don komai ba sai don duk sanda zaiyi sai tayi gashi, har yau Bata Saba ba, she always think why is it this way bayab she's not a virgin, duk ranar da ya yi sau biyu kou sau uku sai tayj fever, shiyasa take Allah Allah ya tafi bangaren bintu kou ba Komai she will sleep well at night before ya dawo da asuba, Bata San sanda ta Fara "Now pls...now pls...live in me..." Ta dinga fada mashi loudly, faiz murmushi ya saki Yana cewa "Beg me..." Ya fada Yana fingering dinta tare da Shan kirjinta to his satisfaction Alhamdullilahi 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 6 Zuwairat ummumaryam 6️⃣ Amira da  duk hayyancinta sai Nishi kawai take tana moaning out loud Tana "Pls..." "Ki Kara rokona sosai like you mean it..." Ya fada licking duk part na gabanta sai ihu kawai take, tunda suke tare dashi Bata taba ganin irin na yau ba, it's as if he intentionally wants to make her go crazy, she's really going Insane don ihu take in zaa kashe ta Bata San tanayi ba, fajz bai sassauta Mata ba at all Wasar har na hauka, sai da ya tabbatar da ta samu natsuwa ta rike bedsheets Gam kaman zata haukace, Dariya ya dingayi Mata Yana kissing bakinta da duk inda bakinshi zai taba, it was so much fun today, she can swear it's her first time of so much pleasure, Bata iya fadin irin yanda take ji yanzun, it's as if an cire duk wani bakin ciki da damuwa daga cikin ranta, zaunar daita yayi ta jingina da Kan gadon ya Shiga tsakiyar leg dinta, sabon kissing ya Fara, both of them sun wani mance da wata Wai bintu, this is how it is da masu Mata biyu, if you kince Zaki dinga tada hankali in aka koma wajen Daya bama tunawa zaayi dake ba so it's better ki kwantar da hankalin ki ki Mori mijinki duk sanda yake bangaren ki, it's of no use kizo kina rigimar, he is suppose to be having fun with bintu Amma tunda taki kanta tayiwa ba shi ba, right now he have decided to keep adalci a side ya Mori rayuwar aurenshi da Amira sai ya tabbatar da ya kuntatawa bintu the way she will leave this house herself tunda Bata da mutunci Kuma, Daman kirkinta yasa yake rangwanta Mata Amma tunda ta ajiyeshi a side bari shima ya ajiye nashi gefe, Amira rike face Dinshi tayi tana kissing bakinshi kaman an Bata lollipop, "Wify..." Ya kirata cikin voice din da Bai fita sosai, bintu da bakinta ke Kan nashi  Dan janye bakin tayi with her legs so up Kanan Tana labor room "Naam..." Ta amsa mashi in a very low voice too "I love you..." Ya fada lips dinshi kanta "I love you more..." Ta amsa mashi, this man here is what she needs right now, she have no one to talk to sai shi,  "No...I love you...more..." Ya amsa Mata with a smile, kissing dinta ya dingayi romancing her from her to toe, Amira was just rubbing his head having more fun of her life, in before ne zata dinga tunanin ai ba bangaren ta yake ba so he shouldn't be here Amma tunda bintu ta nuna Mata she's Corny itama she's not going to care about how she feels, she can be smart but she won't let her miss her husband anymore,  he spent so much time doing what he loves with her body before ya Shiga Ina a slow and steady way, moaning Dinshi Kam is very loud, it's like kullum Kara dunke wajen ake don Bai taba jijta a bude ba, he just wondered if Haka duk Mata suke don kullum in zai sadu da both bintu da Amira kullum abun sabo, na Amira ya fi bashi mamaki don at least tunda har da ya fito ta wajen ya kamata ace it's open enough for him to slide in freely Amma kullum Yana Jin yanda yake keta walls din Jikinta, he is always loud and it's ok by her "Baby...ban da na mahaukata pls.. " ta fada mashi yayinda yake going forward, faiz Bai San sanda ya fashe da Dariya ba, goshinshi ya Dora Kan kirjinshi Yana Dariya Amira datayi tsuru tsuru tana kallon kanshi, sai Dariya yake in a low voice, muryar shi na rawa yace "Baby na mahaukata Kuma..." Ya fada jikinshi na rawa, Amira dake jin little pain cewa tayi "Eh mana...pls ahankali..." Ta fada "Duk... hankalin da nake bi...nifa sai kin bani tukuici na..." Ya fada Mata Yana Shiga ciki, Dan Kara ta saki kadan tana cewa "Ni kadan kadan pls.. ba da karfi ba pls..." Ta fada mashi cikin muryar shagwaba, tamkar tace yayi da karfi don Sai da yayi ya daga legs dinta sama zuwa wajen shoulder dinshi,, it's pure pain for her, badai ace Tana Jin dadin abinda yake Mata ba, she have never Jin dadin Harkan in Yana ciki sai dai Romance, Romance dinshi is one of a kind,Amman kuma Harkan ba karamin abu bane, "Baby come on Mana.. just once pls..." Faiz da yake Jin Kanshi tamkar a aljanna ya fada, ahankali Amira ta bude idanuwa tana Kallon shi, she knows what he means, he deserves everything right now, the car deserve tukuici, ahankali ta Mike zaune da legs dinta Kan kafadarshi, if kaga yanda take cije lebe kasan she's feeling so much pain don har kashin bayanta take jin abunshi, "Pls ...come on..." Ya sake fada Mata Yana kallon yanda take mikewa zaune da kyar, like he wants  her to ta  dage ta Dora hannunta biyu Kan legs dinta, wani irin riketa yayi ya hada bayanta da saman gado wato head din gado, ihu ta saki as she feels kaman zai Huda Mata Yan hanji, duk ya lankwasa ta sai ciki da waje yake, ihu Kam baa cewa komai, ita tana kuka shi Yana na Dadi, "Wallahi ban Kara irin wannan abun...." Ta fada out of pain, kou jinta baiyi, ya Dade yanayi sosai ba don komai ba sai don abinda Yasha, she cried sosai don bayanta ciwo yake mata ba kadan ba, tanajin ya Gama ta saki wani irin ajiyan zuciya,, hannu yasa Yana goge Mata face, jawota yayi jikinshi Yana cewa '"kinsan me...we should travel..." Ya fada Mata rungume daita, banza tayi dashi "Am serious..gobe muyi tafiya.. kou Abuja ne muje... anyway Bari in hada mana ruwan wanka tukun..." Ya fada Yana Mikewa tumbur, binshi tayi da kallo ya shjga Bayan few minutes ya fito, daukanta yayi kaman baby suka shiga bathroom din, tare sukayi wanka Suka fito ya hado masu tea, duk suna daure da towel, Amira na zaune bakin gado shi Kuma ta jawo stool, lokacin karfe 11 ya wuce, "Yauwa about dazun...ki shriya kayanki....muje Abuja kou sati muyi...I will help you pack..." Binshi take kawia da kallo as she knows if he is not going with both of them then babu inda zata, "Baby...ba Nan part din kake ba fa.. " ta fada mashi "Don't tell me that... gida na ne.  And I will be anywhere Dana so at the time Dana so.. " ya amsa Mata atakaice, Shuru Amira Tayi cikin ranta tana tunanin Allah yasa ba misunderstanding Suka samu because of her ba don Sam bazata so hakan ba, ita dai duk yanda zaayi da bintu bazata sake fada Mata irin maganganu data fada dazun ba she will be glad, mug din hannunshi ya ajiye ya bude closet dinta, small bag dinta ya dauka Yana cewa "Let me find sexy things.. " "Wai tare zamu kou.. " ta tambayeshi, "Nope..." Ya amsa Mata atakaice Yana bude bag din da ya dauko,. Mikewa Amira tayi taje wajenshi ta rungume shi ta baya, ahankali ya bar abinda yake ya juyo gareta "Pls...Kar ka jawo min matsala.. in ba tare zamu daita ba ban zuwa koina pls.  "Bata karasa ba yace "If Baki son Ranki ya baci ki daina min gardama..I own both of you and I do what I feel like doing anytime I want... daga yau ban son in kara Jin kince anything about her... it's non of your business..." Ya fada like the real faiz data sani in the first place, juyawa yayi kokarin yi ta rikeshi Gam "Wato zagi kikeson jawo min...did you want your people to start hating me?... She's your wife and your sister and duk abinda zai faru tsakanin ku ni zaa dorawa...I beg you in the name of Allah.. I beg you pls pls pls don't do anything that would cause me more pain.. " ta fada mashj kaman zatayi kuka, Kura Mata Ido faiz yayi deep down he have sworn to make bintu cry tunda har ta nuna true colors dinta and babu abinda zata ce yanzun that would change his mind...har cikin ranshi yayi deciding never to hide her feeling anymore kaman yanda yake all this while, face dinta ya tallabo yace "Who brought you into this family?..." Ya tambayeta Kai tsaye. "You. ." Ta amsa mashi calmly. "Good.. then duk abinda zaace indai bani nace ba forget about it....am the only one that matters...duk wata banza can go to hell...I am faiz...and I don't take shits.  " Ya fada Mata Yana juyawa "Aa... only your love baiyi ba..." "Sai ki je ki Nemo na Wanda yafi nawa . " Ya fada Mata atakaice Yana zamewa daga gareta, wardrobe dinta ya bude ya Fara fidda kananun Kaya Yana zubawa cikin bag din da ya fiddo, Amira sai kallon shi take "Anything you want to add.. " ya tambayeta, banza tayi dashi ta taka ahankali ta koma ta zauna, the thing with true love is Baku fushi da juna sosai, Bayan ya Gama shirya kayan ya dawo Kan gado ya jawota jikinshi sai Kuma Suka Fara Hira. Bintu Kam tasha kukan Bakin ciki, she's so much angry that duk kishin da ta danne ya fito a lokaci guda, she feels she's not staying in this house at all, she wants to leave him and his ashawo wife, she can't believe saboda ita ya mareta, she's even thinking alhaji da hajiya kadijatu Basu San the real Amira ba Suka Bari ya aureta, she can't wait to tell everyone about Amira, ta tsanaeta kaman hauka, ya zaayi kishiyar da Bata kaika komai ba tazo ta fika, it's never going to happen, she's the right one for faiz, tafi daidai dashi, sai da Tasha kukanta ta koshi ta Mike don neman wayarta, tana shjga taga Bai koina a bangaren ta, she knows ya koma bangaren Amira, bakin ciki Kam baa cewa komai, she regrets falling inlove with faiz he is a worst nightmare, Haka ta koma bangaren ta tana kuka. Inda dare baiyi ba da ta bar mashj gidan, Amma first thing in the morning zata bar masu gidan Amma sai ta tabbatar kowa yasan who Amira is, wani irin Kallon kazant take Mata, she's so disgusted by her, wato da akwai irin wannan mutanen da suna maka kallon Mai arziki da sun gano baka dashi sai su raina ka, Haka bintu take ji game da Amira, tana jin Amira kaman wata classic girl wacce she's so unique and elegant Amma getting to know she's a single mother and a drop out yasa duk mutunci ta ya fita ranta sannan har fajz din taji ta tsaneshi sosai. Yayinda take Nan take cikin damuwa su Kam suna Chan suna having so much fun of a lifetime,. In suna Hira sai ya dinga fada Mata zanyi maki Haka zanyi maki Haka, it's like she's the only one a rayuwar shi, before morning she's so sour sabida jarabanshi, datace ya daina sai yace da akwai wani Abu a jikinta dake magneting dinshi sai yaji he can't get enough of her, bayan ya dawo daga sallah asuba itama Amira tayi ya Kira alhaji, alhaji was surprised to see his call at Early haka, picking yayi ya amsa sallamar fajz, gaidashi yayi Yana Cewa "Daddy I want to travel to Abuja..." Bai karasa ba alhaji yace "Travel to Abuja Kuma what for..." "Daddy I want to meet a client... it's business and more investment..." Ya fada mashi alhaji da ya kudi Bai wuceshi yace "Ok ok... shikenan..." Ya fada mashi "Tou what about kudin Mai da kudin hotel.. " ya fada Yana Dariya kasan mokashinshi "Kwana nawa zakayi da har sai ka amshi kudin hotel..." "Maybe sati guda . " "Don't test me.. " alhaji ya fada mashi "Daddy I have about 5 client...duk fa Harkan cigaba ne..."ya Fada Mata with a smile Yana kallon Amira dake Kan praying mat tana kallon shi "Whatever..." Alhaji ya fada Yana kashe wayarshi, Dariya faiz ya saki yace "Tunda kilan a samo mashi jikoki ba Harkan karuwa bane . " Ta fada Yana kashewa Amira Ido, Dariya kawai tayi tana girgiza Kai, ita dai Bata son wannan tafiyar Amma she doesn't want to argue with him, komawa bacci sukayi har sai karfe goma, Bayan sun Gama wanka sun shiryawa ya dauki bag dinta, Amira dake tsaye sanye da doguwar riga looking dull tace "Nidai I don't like this.. " "Oho... let's go abeg..." Ya fada Yana daukan bag din dayayi masu packing, "Then let me go and greet her..." Ta fada cikin fargaba "Babu inda Zaki... let's go..." Ya fada Yana Kama hannunta, he knows in har ta tafi rashin mutunci bintu zatayi Mata tunda yaga hauka ya hau kanta, fita sukayi faiz Bai lura da babu motar bintu cikin gidan ba Amma Amira ta lura, maigadi ya Kira ya Fada yace " ban yarda wani ya shigo min gida ba Haka ban yarda a fita ba... " Ya fada Mata "Tou alhaji...Amma hajiya ta fita.." ya fada Mata, sai lokacin ya kalli parking lot yaga Babu motar ta, Shuru yayi for a moment Yana tunanin bintu is up to something and he's not going to allow her ruin his happiness, "Ok...Kar Wanda ya shigo min gida...kou ta dawo Kar ta shigo..." Ya fada Yana fidda wayarshi, kashewa yayi ya mikawa maigadi Yana cewa "Ka ajiye min..." Ya fada before looking at Amira yace "Give me your phone..."Amira da duk is feeling somehow ta bude bag dinta ta bashi wayarta, kashewa yayi ya hadawa maigadi, he warned him not to open their phone, Mota ya shjga Amira tayi tsaye tana kallon shi Amma she's not saying anything, wani irin kallo yayi Mata Bata San sanda ta bude motar ta Shiga ciki ba, tana shiga ta kalleshi ta ce "This is because of me kou..." Ta fada idanuwanta cike da kwalla "What?." Ya tambayeta Bai kalleta ba Yana tada motar yayinda Mai gadi ta bude mashi gate. "What's happening... between you and your wife.." "Pls ban so...I don't want you talking about her..."ya fada atakaice Yana barin gjdan "Wallahi aa I have to talk about it.. kasan abinda zai biyo baya kuwa?...ni zan Shiga matsala... wallahi in Bata Sona yanzun Kuma I can easily leave...Daman she welcomed me in the first place..." Ta fada tana kuka "Mtwsss... rubbish..." Was his reply Yana tuki, Amira dake zaune gefenshi sai kuka take tana fargaban abinda zai biyo baya, she's so uncomfortable right now, she's so scared, "Nifa kin isheni da wannan kukan...." Ya fada hankalin shi kwance "I begged you yesterday ka taimaka ka faranta mata...am scared a fara zagina da past Dina again...am scared of trouble.. " "Ni Kuma fa....don't I deserve happiness?...ni shikenan Haka Zan Kare...well let me tell you something.. being with you make me happy and duk abinda zai faranta min Rai shi zanyi....if she likes ta tafi...am done with this nonsense.. " ya amsa Mata atakaice. Daman Amira gari na wayewa ta dauki car keys dinta ta bar masu gjdan, yanda idanuwanta Suka kumbura ya nunawa mahaifiyar ta da akwai matsala, she told her mother dukan ta yayi ta fada tana kuka kaman ranta zai fita "Ai wallahi bazan yarda ba...in Haifi da ban dukeshi ba wani Kato ya bugar min ya... wallahi it's not accepted. " Ya fada tana daukan wayarta, babansu bintu da baj gari ta Fara Kira tana kuka Sosai itama Bintu da tar gaji da kuka was crying out loud, baban bintu is like alhaji haruna, Bai daukan nonsense at all Amma shine karami don Haka sai yace ta fadawa alhaji haruna abinda ya faru, cikin matsanacin kuka hajiya tace "In fadawa alhaji kaman ba Kai ka Haifi Fatima ba ..Ina fada maka dukan tsiya faiz yayi Mata duk ya sauya Mata kammanni kuma ga ciki kawai don ta gano gaskiya game da matar da ya aura karuwa ce da dan gaba da fatiha a gidansu shine yayi Mata wannan abun sai kace in fada mashi..." Ta fada sai ka rantse bintu na kwance Rai hannun Allah, "Kou meye kiyiwa Yaya magana...he will do the right thing...Bai yuwa in kamayi mashi maganar kaman kaina farau haihuwa... just talk to him..." Ya fada Mata atakaice Yana kashe wayarshi, hajiya Bata Kira alhaji haruna ba instead sai ta Kira babban gidansu alhaji haruna wato alhamdullilah shamsu, cikin kuka ta fada mashi faiz Yana son kashe Mata ya don ta gano matar da ya aura karuwa ce, maganar wani irin tsaye yayiwa alhaji don he is kind of confused, asking dinta yayi ta maimaita abinda tace ta fada mashi again, kashe wayar yayi ya Kira alhaji haruna da har ya isa office dinshi, yana picking ya Fara cewa "Meke faruwa ne da bazaka fadamin ba..." Ya fada Kai tsaye "Meke faruwa Kuma Yaya..." "Don't ask me such question Mana...why will you answer a question with a question?... nace meke faruwa a gidan yaron Nan..." Ya sake asking sounding angry not because of abinda hajiya ta fada mashi sai because of maganar Amira da take da yaro, "Wallahi Yaya ban gane abinda kake cewa...pls make me understand.. " alhaji haruna ya fada cikin more confusion "Well tambaya ta farko shine matar da wannan Yaron ya aura yanzun tana da yaro a gida kou babu..." Ya tambayeshi Kai tsaye, alhaji haruna cire glasses dake Kan face dinshi yayi tare da yin Shuru for a moment, answering yes now is a big problem, yasan halin wannan mutanen, shi yasa ya tabbatar da anyi abun as fast as possible, this same man ya tambayeshi if anyi bincike kuma ya amsa mashi da eh kawai don kar a hana auren, he knows this girl is his son's happiness, yasan his much change she have brought to his son, "Ai Yaya...I know..." Ya fada sounding so free "I know Kuma...I don't understand that statement.. kasani before marriage kou sai Bayan anyi auren ka sani..." Alhaji shamsu ya sake asking Dinshi "I know before the Marriage..." "Chabdin... Inna lillahi waina ilaihi rajiun...Amma kana da hankali kuwa... anyway see me immediately... there's no way zamu hada zuria da such people...not now not ever!!!" Ya fada Yana kashe wayarshi. Alhamdullilah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 7 Zuwairat ummumaryam 7️⃣ Alhaji haruna ji wani irin zufa yayi Yana keto mashi, ahankali ya ajiye wayar Yana goge goshinshi, he wonders why they knew within two months, Bai taba ketare umarnin wannan elder brother din nashi ba, kou sau Daya Bai taba kin bin umarnin shi ba, ahankali ya dauki wayar ya sake dailing number alhaji shamsu, picking alhaji yayi Yana cewa "Ina jinka..."ya fada mashi atakaice "Yaya...kasan I don't take such nonsense too...kawai nayi bincike na tabbatar da yarinyar Yar gidan mutunci ce...kawai kaddara ya Fado Mata..." Bai karasa maganar ba alhaji shamsu yace "Ni ban ce ba Yar Gidan mutunci bace Amma we don't do that in this family...kou shikenan don bamu da iyaye mu bazamuyi abinda ya kamata ba...ka.mance what happened 35 years ago...ka mance how our parents are?...ba zai yuwu don Basu raye mu bar yaran mu su dinga abinda Suka gan dama ba ...Kuma Wallahi in nace naji dadin abinda kayi then nayi karya....ace kasan she's a single mother and you hide it from all of us is very insulting..." Ya fada mashi out of serious anger "Yaya...am sorry....kayi hakuri nasan banyi daidai ba....the thing is wannan Yaron loves that girl sosai that she changed him alot..."still alhaji Bai karasa ba Dan uwanshi ya sake cewa "Amma gaskiya ka bani mamaki...wato kilan kana sane yake cin mutuncin yaruwarshi kenan..." "Bangane ba..."alhaji ya fada out of total confusion "Ka Gane Mana...well we need to see....Kuma ka fadawa yaron Nan tun baa jimu ba ya sallameta ta koma inda ta fito bazamu hada jini da people da suke da such past ba....we have huge family reputation and yanzun bazamu bar son kanku ya Bata Mana suna ba..."Yana kaiwa Nan ta sake offing wayarshi, "Inna lillahi waina ilaihi rajiun!!" Alhaji ya fada Yana Dora two hands Dinshi Kan face dinshi, statement din alhaji na cewa Yana sane faiz ke cin mutunci Yar uwarshi sounds so confusing, hannu yasa ya Kara daukan wayar ya Kira number faiz sai yajishi kashe, sake ajiya wayar yayi ya zauna Yana tunanin yanda zai bulowa wannan lamarin, it's going to be a big problem if har zaace faiz ya saki wannan Yarinyar, he sees yanda yayi adding so much weight daga auren, he sees peace of mind and total happiness with him, sannan he sees something he have never seen in his son wato maturity, duk behavior dinshi ya sauya and he knows it's because of her, he knows ba wani son bintu yake ba kawai ya aureta ne, abun ya dameshi sosai that shi da Bai fiye such magana da matanshi ba Amma wannan Karin sai da ya Kira hajiya kadijatu, tana picking ya Fara da "Did you know something is happening between faiz da bintu?..." Was tambayar da yayi Mata Kai tsaye, this question hit her so hard that she have to say "Inna lillahi waina ilaihi rajiun..." Before adding "Aa...pls what's the problem..." Ta tambayeshi voice dinta na rawa don tasan Daman da wuya faiz yayi adalci a tsakanin Wannan yaran biyu, tasan he won't do it at all don it's easy Said than done "Well...Nima I don't know...kawai dai the family knows about Amira...and yanzun Yaya yace in fada mashi ya rabu daita.. " Bai karasa ba hajiya ta Fara cewa "No no no pls...pls aa... they shouldn't do that...he deserves to be happy...don kawai tana da yaro sai ace ya ravu daita...haba Allah Yana yafe Mana laifi ya bamu second chance sai su suce ya saketa... daddy pls do something....don't let them separate them....pls..." Ta fada cikin matsanacin tashin hankali duk Wanda ke tare da faiz yasan Amira is his happiness and his better half, "Yanzun gani Nan...na rasa Wanda ya gano wannan abun yaje ya fada masu...I want to know abinda ya faru tsakanin su day bintu...I hope he is not misbehaving..." Ya fada cikin sanyimurya "Jiya he told me bintu ta gano who Amira is...so am sure bintu ce ta fada masu..."inji Hajiya "Amma Kuma kince Baki san abinda ke faruwa ba..." Ya fada sounding angry at her "Ai ban San is such case ba..." Ta amsa mashi, "Yanzun dai layinshi Bai zuwa...if you get to him tell him to call me...dukda dazun yace he is meeting some clients a Abuja..." Ya fada Mata "Ok...sai anjuma..." Ta fada mashi sounding so disturbed, kashe wayar yayi zai koma ya cigaba da harkokin gabanshi Amma Sam ya kasa ba don komai ba sai don rigimar dake gaba and he is still thinking why will bintu tell the head of the whole family abinda ya faru. Hajiyar su bintu na Gama magana da alhaji shamsu, ta kalli bintu tana cewa "Yanzun Zaki shirya Zan kaiki hospital a duba lafiyar ki...I just pray he have not infected you...ai duk na mijin Da ya auri second mace dole a guje shi..." Mum dinta ta fada wa bintu dake zaune a gajiye ga cikinta Daya fito sai ta swollen eyes tace "Mummy...I really regret marrying faiz...na tsaneshi...mummy kin San har giya Yana Sha..." Ta fada irin baka son mutum din Nan kana son ka tona mashi asiri ka tozarta shi, "Giya as in alcohol?..." Mum dinta da duk take jin wani irin takaici da Bakin ciki ta fadawa Bintu "Eh mummy..." Ta amsa mata "Hehehe...hajiya Fatima Bata San wannan zancen ba...." Ta fada tana sake daukan wayarta, jikinta na rawa ta Kira hajiya Fatima wato kishiyar hajiya kadijatu, tana picking ta fada Mata komai game da faiz da Amira, she really painted them black, suna Gama waya ta Kira yaranta ta fada masu the latest, you know when your enemies are looking for away to pull down by all means and they hear something like this ai shikenan, sai da ta Gama waya da yaranta ta Kira alhaji, alhaji da already Yana cikin damuwa kallon wayar yayi kaman bazai dauka ba sai Kuma ta dauka, "Ashe danka mashayi ne bamu sani ba .. gaskiya an dauko mugun iri alhaji..." Ta fda mashi Kai tsaye "Ban son maganar banza....wane danne mashayi.." ya fada Mata sounding pissed off "Ka sani ai...bazaka ce baka San Dan bayerabiyar matarka mashayi bane.. ai ga ribar dauko..." Bata karasa ba alhaji ya kashe wayarshi, right now he is feeling kaman Ana son hura Mashi wuta sosai, sake Kira tayi sai ya kashe wayar gaba Daya. Dayan wayarshi ne ya Fara Ringing Yana dauka yaga it's Maryam wato first daughter dinshi, dauka yayi yaji tana cewa "Wai Daddy da gaske ne matar da faiz ya aura karuwa ce Kuma shima Yana Shan giya..." Ta fada cikin matsanacin tashin hankali, "Pls can you people just let me rest for now?...kinyi a kalla kwana uku gaki kirani ba and now you're calling me just to say nonsense....don't call me saboda such issues...in ba Haka ba ranki zaiyi mugun baci..." Ya fada Mata Yana kashe wayar, maganar shan gjya da ake Fadi seem like pure lies to alhaji, yana tunanin kaman Ana son Bata mashi suna ne kawai, wannan Dan small rigimar yasa yaji kanshi na jujjuyawa, har wani irin ciwon Kai kawai yakeji. Relaxing yayi kawai with his eyes closed. Faiz Kam it's as if he knows something bad will happen, it's a real good thing da har Allah yasa ya bar kano ya Kuma kashe wayarshi ya barshi gida, ba komai yasa ya bar wayar gida ba sai don yasan in har ya tafi dashi Yana iya kunnawa Kuma tunda yasan bintu ta tafi gida zaadinga kiranshi, he didn't know it would be huge but yasan dole zaayi mashi fada, tuki yake hankalin shi kwance da wakar Maher Zain antassalam on replay, Amira dake zaune gefenshi kuka tayi sosai da ya Kama Mata hannu sai ta janye alaman she's mad at him,da suka zo kaduna ya tsaya don suyi breakfast Amma Taki Wai vataci, she's so scared of abinda zai faru tunda it will look as if itace tayi causing fada tsakanin su, ba kowa ke farin cikin ace sunanshi ya shiga middle of rigima ba, she's feeling so scared that she's going to be in middle of all this, abun tsoron is that bintu is family ita Kuma she's not, tasan in har bintu tafadawa family story dinta zaa tsaneta, she's not thinking zaa rabata da faiz but she feels she's going to face so much torment daga garesu, maybe at last she will feel she can't do it anymore, data Gama kuka sai ta San kalli faiz dake bin wakar hankalin shi kwance, Daya kalleta sai ta juya ta dauke kanta, kawai tana tunanin Bai hango abinda take hangowa shi yasa yake cikin natsuwa, tasan if he is thinking of future he won't be this so happy, tana ta sake sake har Suka isa Abuja, da akwai 5 star hotel da yake sauka duk sanda ya sauka Abuja, it's like a place away from Nigeria don in ka Shiga wajen sai ka rantse baa kasar Nan kake ba, tun daga zuwa Amira ta gan yanda maaikatansu ke kula da mutane, sun fita wani ya amshi keys din motar yayi parking wani ya dauko bags Dinsu, hannunta ya Kama Suka Shiga ciki looking so elegant, veil din rigar dake jikinta ya Dan rufe Mata face don Bata son a gan yanda idanuwanta Suka kumbura, the money he paid for seven days is so much that leave her mouth open, a Bata tunanin sai take ganin yayi yawa Amma batayi magana ba, suite Dinsu Suka je Wanda ke dauke da bag Dinsu ya bisu har Bakin kofar sannan ya koma, suna shjga ciki ya bi ta bayanta yayi hugging dinta Yana kissing wuyanta "Baby kinsha stress yau kou.. " ya fada Yana fada hannunshi Daya Kan cikinta Daya Kuma Kan chest dinta, Shuru tayi Bata amsa mashi ba, "Bari in hada maki ruwan wanka...sai kiyi sallah..." Ya fada Yana barinta, ahankali Amira ta zauna cikin Daya daga luxurious cushions dake cikin wajen, Bai Dade da Shiga ba ya fito Yana fada Mata taje tayi wanka, ahankali ta Mike looking so weak ta Shiga shi Kuma yayi masu order something to eat, Saida yayi alwallah ya fito and it's not his first time here so he knows where to face, sai da yayi sallah ya zauna aka kawo dish dinsu Amira ta fito daure da towel, it's as if she cried again, Bai ce Mata Komai ba har saida Tayi sallah ya Bata Kaya babu musu ta sauya daga abaya zuwa bump short da very light riga, yayinda shi Kuma Yana zanye da only boxers da single, hannu ya Mika Mata babu musu ta Kama mashi hannu, ware legs Dinshi yayi ta zauna tsakiyar kafarshi legs dinsu biyu ya zagaya hannuwanshi waist dinta yace "Tell me what's the problem.." ya fada Yana shafa hanshinshi ga wuyanta dake kamshi despite Bata shafa wani abu ba, shuru tayi Bata amsa mashi ba, "Pls mana...Bakison wannan zuwan da mukayi?... should we go back?..." Ya fada Mata kaman it's the only thing on ground, still she didn't reply him "You're making me feel bad right now.... don't you want to be with me alone..." Ya sake fada Mata sounding so disturbed "Ba Haka bane....kawai am so scared ne . " Ta fada mashi voice dinta na rawa "Scared of what again.. " ya tambayeta "Of what's going to happen when sister tells all the family about me..." "And so what..." "Wayyo Allah understand Mana..." Bata karasa ba yace "Wai understand what.. nifa the only thing I understand shine kawai kizo muci abincin then make the most out of this place..." "Nidai am scared Kar su..." Bata karasa ba yace "Don't be scared of anything...the only thing you should be scared of is me...don am going to do rough things to you.." ya fada Yana Dan biting shoulder dinta Yana Dariya, janye shoulder dinta tayi tana cewa "Pls let's be serious.."ta fada kaman zatayi kuka "Ai kinsan am serious...I don't joke.. " "You have misunderstanding because of me...and she left...hakan ba abun damuwa bane gareka . "Ta sake fada sounding so tensed "Aa...she doesn't live because of you.. it's because of herself...kilan ta daina Sona...shi yasa ta tafi..." Ya fada holding her tighter "No... it's because of what I said...shi yasa ta Fara Jin haushina..." Ta fada mashi "Yanzun dai let's make a deal..har mu bar Nan in Kika Kara Maganar wata...then your punishment will be 5 rounds..." Kafa ta Fara bugawa kasa tana mashi kukan shagwaba, Dariya ya farayi "Well I take that as a yes..." Now tashi muje muci abincin sannan in kwnace wannan gashin da kike fama dashi..." Ya fada Yana mikewa daga bayanta, she knows if she says anything again zai cika Mata alkawarin Daya dauka, itama mikewa tayi zata zauna yace ta dawo Kan kafarshi, at times she feels son da yake nuna Mata yayi yawa, he treats her like a complete queen, ita Kam tana ganin in Haka auren Mai Mata yake then she will marry a married man over and over again, kou sarauniya Bata nuna mata gata, one thing she can't say is Haka yake nunawa bintu itama don har yau Bata San she's the only queen in his heart ba, Bata San she's his first love ba, she will love to spend the rest of her life with him, she loves everything about him, she have never heard him complain of anything, with him everything is laughter, who will say that her harsh and annoying boss could be this romantic, Bata San that first day she saw him she just met her future husband and happiness ba, the only thing she hates is how he always tear her without sympathy kafarshi ta zauna ya bude abincin yangayu da aka cika masu table dashi Yana Bata Yana ci, sai da ya tabbatar ta koshi ya zagaya hannunshi waist dinta yaci ya koshi sosai Suka Mike, cewa yayi sai sunyi 50 pace sannan zai bar ta kwanta baby musu hakan sukayi, while she admires him for his character he also admires her for her obedience, she hardly argue much with him and he loves that so much, kou da tana da tsiwa he will still love her, he never expected this obedience from her as yasan she's stubborn at times, he remembers how she shouts at him, but now she's different, right now he is feeling inama he didn't met bintu in the first place da komai would have been better, sai da suka Gama tafiyar a suite Dinsu dake da girman gaske ya Bata baya Wai ta hau zai goyata tayi bacci, makale mashi kafada tayi tana Dariya,. "Pls hau...I want to exercise Daman an Fara cewa am adding too much weight..." Ya fada mata, "Kar ka kadani...nafi buhun shinkafa fa.. " ta amsa mashi tana Dariya "Ki hau Mana ki gani...Allah yasa kinfi na masara..." Ya fada Mata, ganin ya amsa Mata da gaske yasa ta hau bayanshi ta makale hannunshi wuyanshi shi Kuma ya riketa, it's unbelievable he cried her for not less than 15 minutes, she got so comfortable that har bacci ya Fara daukanta kawai sai tajita Kan soft gado, dan bude idanuwa tayi "Rest..." Ya fada Mata Yana shafa kumatunta, ahankali ta maida Idanuwa ta lumshe tare da sakin ajiyan zuciya, today is the first day tunda ya aureta Daya samu very lone time with her, jiya was at the office Amma not as much as today, kallon hot legs dinta kawai yake, shi dai Bai gan ta shafa cream Bayan ta fito ba but she's so glowing, shi dai he doesn't know if it's the over love that is blinding him from seeing her flaws but she's totally flawless to him, sai Daya tabbatar datayi bacci ya samu ya pen ya Fara loosing gashin kanta, wanann kitson yafi sati uku, har gida akazo akayi masu tare da bintu, yaga bintu ta kunce nata Amma ita Amira batayi ba, ba Wai the hair is rough ba but kawai Haka Nan he loves her loose her, he loves stroking her hair when baa kitse yake ba, Yana cikin aikin loosing gashin har Amira tayi bacci sosai ta farka, yanda yake juya kanta ya tadata daga bacci, she couldn't help but laugh at the way ya cire Mata gashi da pen, bakin biron cike da gashinta, "Pls don't plait your hair daga yau..." Ya fada Mata looking so serious, murmushi kawai take with her eyes that looks so sexy especially when she wakes up from sleep, "Nidai da gaske nake...ki bar gashin Haka yafi kyau.. it's easier for me to feel your skull..." Ya sake fada Mata Yana maida hankali ga loosing gashin, ahankali ta Dora kanta Kan kafarshi ya cigaba da Mata loosing gashin, it's really a very good thing that they're far way from home done before karfe uku duk Wanda ke family din faiz yasan who Amira is, and they also know about faiZ drinking habits, sisters dinshi took it upon themselves to tell duk Wanda Suka San Yana kusa dasu, not because they care much about bintu but because it's about faiZ, Daman sun tsaneshi, they hate him because he is the first male child, it's as if he asked to be made the first male, very few feels it's nothing tunda it's kaddara Amma most of the family was like " ai dangin yarbawa ne..." Some Kuma was "Duk irin wannan yasa aka so Hanashi auran wata kabilan Amma ya like..." Some Kuma was "Ai wallahi sai ya rabu daita..." All sorts of things were circulating, hajiya Fatima da yaran ta Mata biyu have their own meeting inda Suka yanke dole alhaji ya fidda faiz daga family business tunda he is a addicted to alcohol, duk Hajiya kadijatu na zaune Bata San abinda ke faruwa ba, shi kanshi alhaji karfe biyu ya bar office ya tafi gidan alhamdullilah shamsu. Alhamdullilah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 8 Zuwairat ummumaryam 8️⃣ Sanda yaje gidan alhaji shamsu was Still on his case na cewa Dole sai yasa faiz ya rabu da wannan Yarinyar, alhaji haruna dake zaune kanshi kasa yace "I know what I did was wrong da ban fada maku ba...Amma nayi duk wani bincike da ya kamata inyi...abinda ya samu yarinyar Nan can happen to any of our children..." Bai karasa ba alhaji shamsu yace "Don't even wish our children such evil..." Ya hantareshi sounding angry "Ba Haka bane am not wishing anyone any evil...kasan mutum Bai wuce kaddararshi... sannan in Yar mu hakan ya...." Alhaji haruna Bai Karasa ba alhaji shamsu yace "Will you stop all this excuses pls....see my final decision shine ya rabu daita...bazaayi Mana kwatance da dangin wayanda suke auren mutanen banza ba,...da abune da zai yuwu da kaima an Bari ka auri Hilda..." "Yaya can you pls not talk about Hilda....pls..." Ya fada sounding so vulnerable daga Jin yanda yayi magana kasan an Kira sunan da is very important to him, many people won't understand why he let his son marry Amira despite her public scar, it's because he doesn't want his son to go through what he went through many years ago, yasan how it feels to loose someone you love because of customs and traditions, shi yasa ya tabbatar da anyi komai without delay, "Ai ba maganar Haka bane...kana ganin da Hilda da wannan Yarinyar who is worst...Amma Still baa yarda ka aureta ba.. even when she's ready to do anything because of you...so yanzun ma bazai yuwu danka ya Bata Mana suna ba... just tell him ya rabu daita sannan yazo ya fada min why he is beating yaruwarshi...sai ya fada min inda yaga Ana dukan mace da har zai doketa with her condition..." Alhaji that is weak yace "Duka Kuma...I didn't hear about this...." "Ai shine na fada maka..." Alhaji ya fada mashi atakaice "Nidai bansan wannan zancen ba...if ba damuwa. Ka barni Zan dauki mataki kanshi...." "Ok...ka fada mashi Kar ya Bari yarinyar Nan ta Kai kwana uku gidan shi...if not Zan dauki mataki da kaina..." Ya fada mashi sounding very serious "Yaya yanzun Bai gida yaje Abuja ganin clients...he will spend about 5 to days zuwa a week....Amma gaskiya maganar innfafa mashi ya rabu daita is something I can't tell him...Ina gudun rabo ya kashe ni..." Ya fada mashi cikin respect "Gaskiya na dai lura Kaine ke saka yake duk abinda yake...ni na yarda ka turomin shi..." "Pls Kar a raba su....pls a bar shi daita. " Alhaji ya Fada in a pleading tune, shi dai wanshi Bai da alaman he will let Amira and fajz be, kawai he have decided there's no way zaa bar ta a family dinsu and he also made it clear zaayi meeting that non of the family should do such things again, that duk Wanda yayi aure duk sanda aka gano abinda Bai da kyau game da wacce aka aura sai an sallameta daga family din that bazasu yarda a kawo masu mugun iri ba, alhaji ya kasa shawo kanshi Wanda Hakan yasa ya tafi, ya nemi number faiz yau ya Kai sau goma, Amma Bai Shiga, he wondered why no number shi Bai Shiga. Hajiya da yaranta was having so much fun today dukda alhaji Bai Basu irin giyan Bayan da suke so ba, da akwai farin cikin gaske tattare dasu, hajiya Fatima ce ta Mike tana Cewa "Bari in Shiga Bangaren mutiniyar..." Ta fada tana barin bangaren ta, (this is life, da akwai mutanan that derive joy and happiness from your pain, kawai su ganka a cikin Bakin ciki da damuwa ya wadatar dasu suyi farin ciki kou da suna cikin matsala zasu ajiye su haye Kan naka) hajiya kadijatu Bata San irin Gilman da ake a family ba saboda she doesn't have too many friends, ba don komai ba sai don taga son Kai cikin lamarin su day yawa Wanda hakan yasa taja kanta gefe, itama she's a troublesome person that doesn't take shits, she feels it's better ta ajiye kanta gefe da ta zauna dasu a Bata Mata Rai tayi retaliating a gan laifin ta, tunda sukayi waya da alhaji take aduar Allah yasa Kar a raba faiz da Amira, ita kanta she called him several times Amma Bai Shiga, she even called Amira too bai Shiga na bintu da ta Kira Kuma Yana shjga Amma baa dauka Jin sallama hajiya Fatima ya maidota hayyancinta, she was surprised that yau ta shigo bangaren ta tunda she can't remember when last she entered her apartment, before itama tana zuwa nata data gan she's the only one going there yasa ta daina zuwa saidsi su hadu a bangaren alhaji, amsa sallamar tayi tana kallon Hajiya dake shigowa ranta kwal, she just see something fishy in her eyes but can't describe what it is, "Hope am safe wannan da Kika shigo yau da kanki..." Hajiya ta fada with a smile, "Lau..." Hajiya fatima ta fada tana Zama tare da Dora kfa Daya Kan daya, she just looked around apartment din hajiya kadijatu don ta kusan shekara Bata Shigo Nan ba, the last time she came here was ranar da hajiya kadijatu Bata da lafiya ta shigo ta dubata, hajiya kadijatu ce ta Fara Kiran Mai aikinta don kawowa Hajiya ruwa sai hajiya ta Dan fashe da Dariya tana cewa "Sai kace wata bakuwa...haba ..." "Eh mana ai duk sanda kika shigo Nan ke bakuwa ce tunda you don't come here regularly.. " hajiya kadijatu ta amsa Mata "Yanzun ma wani Abu ya kawo ni.. it's something very important..." Hajiya kadijatu gyara Zama tayi Tana cewa "Toufa...mene ?..." Ta tambayeta sounding surprised "Well kinsan kece mahaifiyar faiz...so duk abinda zaa fada kanshi kece Zaki fi kowa iya bada sheda kanshi...' Hajiya hade Rai Tayi tana Kallon ta,hakan Bai Hana Hajiya Fatima cigaba da abinda zata ce ba "Da gaske ne faiz Yana shaye shaye?...am very concerned..." Ta fada, if you see irin wulakantacen kallon da hajiya kadijatu ta Watsa Mata kasan she's not kanwar latsa, zaman ta gyara tare da Dan gyara gaban rigarta before tace "Oh...shaye shaye.. ni ban taba ji ba sai a Bakinki...Amma kina iya asking Wanda ya fada maki ya tabbatar maki.. ai ba sai kin zo kin tambayeni ba kina farin ciki.. " "Oh Ashe dai da gaske ne...ai wnanan maganar da Kika fada ya nuna da gaske ne danki Yana shaye shaye Wanda har yasa yaje ya auro karuwa..." Dariya hajiya kadijatu ta saki dukda she's burning inside. "Bari in fada maki wani Abu....duk lalacewar faiz yau he is equivalent to mata biyu...so duk yanda yake he is still the first male child of the family..." Hajiya ta fada Mata tana daga inda take zaune, saliva hajiya Fatima ta tsartar before tace "Ai wallahi da in Haifi Dan da zai kawo Bata suna ga danginshi wallahi gwanda Kar in haihu ta all .."Bata karasa ba hajiya kadijatu tace "Abeg madam go and sit down.... nothing can change his position in this family...duk yanda zakiyi you can't change that...nasan shine matsalar ki.... just go..." Ta fada tana hadawa da yarbanci looking so carefree, Bata nuna Alaman tashin hankali ba at all, hajiya Fatima was just saying all sorts of things hajiya kadijatu dake yare tana fadin "Duk nufinki Kan yarana Kan naki zai koma...duk sharrin da Kika kulllawa yarana zai bisu in har na kulllawa naki yaran in ba Haka ba zero plus zero will always be zero.." take fada Amma da yarenta, hajiya Fatima itama hawa tayi sosai tana zagin dangin banza dangi Mara asali magana dai Babu Dadi, sanda alhaji ya dawo he went straight to bangaren hajiya kadijatu ba don komai ba sai don right now he needs to know if faiz na da another number da zai iya samunshi dashi sanna ya fadawa hajiya what's going on yanzun Amma Yana zuwa ya Fara Jin hayaniyarsu, hajiya Fatima was so ashamed of herself ba don komai ba sai don itace a bangaren na kasa daita suna hayaniya, yanda alhaji ya Sha mur alone yasa duk sukayi shuru hajiya Fatima tayi Saurin barin wajen, Zama alhaji yayi ya dafa goshinshi, the first thing he asked for was wata number da zai iya samun faiz hajiya da sai da ta tabbatar hajiya Fatima ta fita ta Fara hawaye tace bata da another number, alhaji asked her if maganar Shan giyan fajz is real shima tace she doesn't know, kawai she's angry at bintu, it's like an hada baki daita Ana tonawa danta asiri. Bangaren bintu Kuma she's not sure if she have done the right thing, kawai she's feeling ta Bari Kishi da shaidan yayi tasiri kanta, the thing is so Bai Saurin lalacewa Haka Nan, she feels she hates him Amma it's not like that, da karfe six tayi tagumi, she's just feeling maybe he will come for her don ta Kara Yi mashi wulakanci Amma he didn't, babu waya hannunta balls tayi expecting call dinshi, she feels she have given him the space he wants now he is going to have so much fun, wani irin haushi kawai take ji, data kalli cikin jikinta sai taji ya Gama daitaz when she remembers how he keeps promising to take good care of her sai sake Jin takaici da haushi, right now zuciya bazai harta ta nutsu ta gano she's at fault and she brings this upon herself ba, duk gidan yayi Mata babu Dadi dukda it's place she have lived all her life, her room is always as yanda ta barshi, right now sai ta Fara tunanin what if after ta gama tona mashi asiri yazo ya saketa ya barta da wanna cikin then ya kenan, then what if after everything an barshi da Amira ita Kuma ya saketa, she's feeling so much heat right now, Haka Nan sai taji da Bata taho gjda ba don she's feeling ta bashi abinda yake so. Mikewa tayi ta Shiga dakin mamanta tace "Mummy banzo da kayana ba...Ina ganin zanje...in kwaso kayan da Zan dinga sakawa.. " ta fada kanta kasa, Baki mum dinta ta bude tana kallon ikoj Allah, she was just staring at her "Kinji..." Bintu ta sake fada Mata, "Naji me?...Amma gaskiya bintu kina bani kunya....am so ashamed of you...." Ta fada Mata, ahankali bintu ta juya ta koma dakinta, ita dai so da Kuma kishi Yana wahalal daita ba kadan ba. Faiz da Amira are so far away from all the wahala going on right now, bayab sunyi dinner Yana zaune tsakiyar gado tana kwance ta Dora Kai Kan kafarshi ta sauya another simple dress, "Kinsan me?.." ya tambayeta sounding so peaceful, Amira daga Idanuwa tayi ta kalleshi tana girgiza mashi Kai "Well sands nake saurayi kou..duk inda naje ya burgeni sai ince duk sanda Allah yasa nayi aure sai na kawo matata wajen...I will just sit alone and imagine how it's going to be with my love by my side..." Ya fada Yana kallon idanuwan ta, murmushi ta saki "And this hotel was one of the place I want to be with my love....sai Kuma wasu wuraren a abroad..." Ya fada Mata voice dinshi so calm "Wayyo am lucky..." Ta amsa mashi tana kallon wannan mutumin da ya maida duhun rayuwar ta haske. "Ai Baki gan wani komai ba...now that's it's just me and you we will travel alot ..zamuje places... zamuje countries kala kala .. sannan zamuje Hajj every 5 years sai umrah every year... insha Allah zamu samu so much fun..." Ya fada Mata Yana kissing dinta a goshinta, idanuwa Amira ta lumshe tace "Allah yasa Kar wata ta sace min Kai kaman yanda na sace ka daga gareta..." Ta fada calmly don she's thinking suna zaman su lafiya ya Fara sonta ta kwashe shi daga bintu "Baby let's assume kwace ni din kikayi da gaske am I worth it?..." "You're more than Worth it to me..." Ta amsa mashi with a smile "Am happy to hear that..." Ya fada Mata before yayi adding da cewa "Wallahi I have so many future plans in Allah ya bar ni da Raina..kinsan I once told you bason aiki a company...I changed because of you. " Ya fada holding her nose " Now I love business that inason Nima in bude nawa company with the combination of our names.. sai Kuma Ina son in bude branches a many places...then I want to have my own charity organization...shima with combination of our names...I have so many things in my mind...but above all inason ki Zama besides me until death tears us apart..." Ya fada mata, "Now tell me what are your plans.. " ya fada Mata, Ajiyan zuciya Amira that is feeling so cozy ta saki tare da Mikewa zaune ta kalleshi, "This place is so beautiful..." Was abinda ta fada looking so around her, Dariya ya saki Yana cewa. "We can live here for ever if you want.. " ya fada Yana Dariya, idanuwa ta zaro tana cewa "Joking..." Ta amsa mashi. "Nidai tell me what are your plans in life... you're a working class lady Kuma nasan kina da ambition...pls share it with me..." Ya fada Yana kallon ta, kallon shi tayi ta dauke Kai tana Dariya "Tell me Mana.. " ya fada yana marairacewa "Well nidai I don't have much plans...kawai dai before da nake ganin bazan auru ba..at times I felt maybe if Naga saa matsa min I will move away from home.. go somewhere and start a new life..." Faiz zuba Mata Ido yayi Yana kallon ta as Bai taba jin ta Fadi something like this ba "Really?..."ya tambayeta out of surprise "Yes... that was before you showed so much interest in me . " "Tell me more about it.. like Ina kike son kije... you know we don't do that here. " Fajz ya fada Mata "Well I already did what people don't...so kaga ni Zama daban...kawai wata Rana sai in zauna in dinga tunanin if har Banyi aure ba Naga like zamana Yana damun iyayena I will just move away from home go somewhere...seek a new beginning...Zan nemi another aiki...Zan sama independent woman.. " "Ohh... But Baki ganin like yanda kike da kyau men will be on your tails zasu dameki har su sakaki yin the wrong things.. " "Nope...I won't let that happen..." Waist dinta ya rike Yana cewa "Even if the person is as hot as I am..." Ya fada Yana shafawa kugunta zuwa cikinta, Dariya tayi tana cewa "Wannan it's in the past.. now you're here. My only plan is to grow old with you..."ta fada mashi tana Dariya, "Awwm.. that's wonderful. Amma never think of running away again.. " "I won't..." Ta amsa mashi, "Kinsan yanzun I want to have children with you.. don haka Zan daina wrong riding and do it gently yanda baby zai zauna without disturbance..." Ya fada Yana hayewa kanta "Thank God.. " Amira ta fada in relief sabida abinda yace, Dariya yayi. Bayan sati guda. Faiz and Amira made the most out of their staying in Abuja, yasan it's the most wonderful time they had together tunda sukayi aure, it was so much fun, yau da suka Kama hanyar kano Kam kowa da tunanin da yake, especially Amira dake fargaba abinda zai biyo baya shi Kuma Yana tunani he have his dad to face yanzun don maybe he will know Babu client da yaje meeting, Yana cikin kwanciya hankali ba kadan ba, still yanzun da suke dawowa wakar mahir zain ne Yana cewe "For the rest of my life i will be loving you, live by your side honest and true...I will be there for you..." Sai bin wakar kawai yake singing it for Amira, duk yanda suke cikin nishadi da ya shigo gidan yaga inda motar bintu ke tsayuwa is empty sai ya tuna da akwai wata a kasa, that means she have been away from him for a whole week, Amira Kam gaban ta sai dukan uku uku kawai yake, she's so afraid right now, tasan kilan zaa dinga cewa tayi mashi asiri, ne tunda har sukayi sati guda Bai nemeta ba, faiz yaga damuwa karara kwnace Kan face dinta, he didn't ask her don yasan what she will say, Mai gadi na gani yayi parking ya fito ya taho da Sauri rike da wayoyinsu, faiz na amsar wayar yace "Bata Dawo ba?.." ya tambayeshi "Aa... alhaji da hajiya kawai Suka zo..yauwa sai Kuma wasu hajiya Maryam da Kuma wata...sau biyu hajiya Maryam tazo..." Ya amsa mashi, "Ok..." Ya amsa mashi Yana daukan bag Dinsu face dinshi daddaure, he wonders abinda ya kawo su Maryam gidanshi don he knows tunda suke Basu taba zuwa gidan shi ha then why now, Amira Kam ciki ta shjga trying so hard not to cry, ta Shiga ciki ta wuce bathroom dinta, fajz na Shiga yace "Baby Bari inje in dawo....I will bring something don't cook..." Ya fada da karfi yanda zata jishi sannan ya ajiye bag din ya fita Yana ajiye wayarshi ba tare daya kunna ba, ficewa yayi, it's karfe hudu and he knows yanzun dad dinshi will be at home, Yana Shiga gidan ya hangi motar babanshi, parking yayi ya shjga Bangaren Mom dinshi, he looks so at peace don shi kadai yasan how happy Amira have made him cikin days din Nan, Yana shiga mum dinshi ta Mike Tana cewa '"Ayo where have you been.. " ta fada tana karasawa inda yake tahowa suka hadu a tsakiyar falo, if you see yanda ta susuce kasan da akwai matsala, "Iyami what's wrong...me ya faru?.." ya tambayeta don yaga damuwar tattare daita "Bintu told kowa kana drinking...then ta fadawa kowa about Amira....the family have had a meeting and the out come is Dole ka rabu da ita..." Fajz Bai San sanda yace "Kutumar uba..." Sai Kuma yayi Saurin cewa "Sorry pardon me...Amma iyami... wallahi I will rather die... it's better in rasa Raina da a rabani da Amira ... let me see the person da zaice in rabu daita..." Ya fada face dinshi na turning so red kaman bashi bane ya Shigo with so much brightness yanzun . alhamdullilah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 9 Zuwairat ummumaryam Kaman yanda kuka sani Novel din nan ba na kyauta bane, dari biyu ne kacal ga wayanda suka sayi na daya, wayanda kuma Basu sayi na daya ba it's just 700, Zaki saks kudinki a 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu, if baki saya 1 ba pls Kar ki sayi two ki cigaba da karanta na Allah yaisa din ban da damuwa da hakan, masu zuwa su fadamin ana sharing pls I don't have that time,wasu ma na kyauta suke baa karanta ba balle ayi sharing so ni am blessed. Did you know we have whole lots of kayan mata, I mean kaya kala kala wanda zaki gyara aurenki da kanki, kayan mata ba asiri bane balle kice a baki wanda zai dinga baki kudi Amma kowa na son abu mai Dadi, if kin gyara jikinki wallahi na miji bazai kaurace maki ba, ki sani muddin kina da Dadi mijinki bazai taba fushin sex dake ba, don kou kunyi fada zai dawo yace ki bashi hakkinshi, muna da garurrukan magani kala kala, tsumi kala kala, gumba kala kala muna delivery both home and abroad through DHL. Ina gingima gingiman mata muna da maganin slimming, lipton ne Amma yana saks yawan bathroom, muna bada 7 kan 1k kacal, don masu bukatar gwadawa, don haka we all have you ever wanted. Nagode Yan uwa da abokan arziki ga adua da nakeson ku dingayi, kaman yanda nima wata ta sakani in dingayi kuma nayi naji dadinshi, inason duk sanda kukayi sallah kou kuka samu Daman tashin dare kou kuka samu Daman adua ku yawaita Allah ya cire fake people daga rayuwar ku, ku yawaita aduar Allah Kar ya kaskantar daku a gaban kowa Allah Kar yasa ku dogara da kowa kuki gaskiya, Allah Kar yasa kuji kunyar duniya da lahira, sannan above all I will still repeat it Allah Kar yasa fake people da munafukai su zo kusa da Inda kuke, sannan yasa shekarunmu yayi mana amfani, wallahi if you keep praying wannan aduar kou you will be surprised yanda Allah zai bayyana maka su, they might be pretending suna sonka amma ainahin color dinsu zai bayyana, it doesn't matter shekaru nawa zakiyi kina aduar nan but wallahi Allah will surely show them to you. Allah ya raba mu da makiya kou ta wane tsiga zasu zo Mana amin. Sannan kusan I always talk products din mutane, like inawa mutane advert saboda sun biyani Amma wannan it's not because she paid me, it's because I switched to her products and with in a week naga remarkable results, ina da stubborn jiki da bai daukan mai da wuri at all, I always think babu abinda zai amshi jikina in samu irin results din da nake so but I was wrong, I all recommend you to buy zeeyahs organic skin care, kayanta are so good believe me, when you starts using her face scrub to her face mask zuwa her face toner to her serum sai her face cream believe me you skin will never be the same, above all kuma ga sauki, abubuwan ta are very affordable, kunsan I always want the best for you all, contact her 08104543858 to have you beautiful skin products. Kina shaawar sanaa kuma baki da hali, kina son kiyi online business baki da hali, well did you know hareem dream wannan makeken company dake da branches a Lagos, abuja, turkey?, Well suna iya baki kaya kan sari ki tallata ki samu rabonki, I love taking people forward I love helping people so if kinason sayar da kaya kiyiwa wannan number magana 08170916889 you will surely thank me later, right now da akwai thousands of bra da zasu iya baki ki tallata ki dora naki da kin samu mai saye ki cire ribarki ki basu uwar kudi, wannan mutanen manyan mutane ne so if you're not ready for business pls stay off, remember Basu sayar da abu pieces sai in dozens good luck. Juyawa yayi hajiya tayi Saurin rike hannunshi Tana "Now ba hauka zakayi ba..." Bata karasa ba yace "Iyami nidai kou hauka kou ba hauka bangan Wanda zai sa in rabu da Amira ba... nobody will dictate my life for me....in Kuma sunce Dole then it's equivalent to killing me... Ita Kuma bintu wallahi babu ni..." Bai Karasa ba hajiya ta Dora mashi hannu a Baki, taga duk he is trembling,  done ba Haka ya Shigo dazun ba "Bintu matarka ce...she said everything out of anger and jealousy..." "Haba iyami... tozarta ni tayi a cikin wannan weird family din....I know her mother is behind her...itace  zata saka ta...."faiz ya fada sounding so pissed off "Kou me dai I don't want you to say ka saketa... you're pushing her to do what ever she's doing...tare kuka tafi da Amira for a whole week...who told you Mai gida na daukan mace guda yayi  tafiya daita...." "Iyami bintu is something else...she pretend to be good and all of a sudden ta nuna halinta.. she keeps calling Amira karuwa...she said all sorts of things...iyami I tried sosai... wallahi sabida bintu ban iya spending time da Amira... gaskiya ban iya ajiye Mata biyu..." Ya fada sounding so confused "Ai yanzun from all indication da mace Daya zaka zauna... which is Bintu..the whole family have teamed up... anyway kaje kaga mahaifin ka..." Ta fada mashi, afusace ya juya ya fice, one thing he knows is babu Mai rabashi da Amira, Allah yasa Yara goma ta haifa wa different men Kuma out of wedlock it's all non of their business shi yaga Yana so Kuma  zai zauna Daita, saidsi in Basu sonshi a ckin family member, yanda yake Jin Amira he knows da wuya ya sake jin wata Yar mace a cikin zuciyar shi hakan Kuma yanda yake Jin haushin bintu it's hard if he can find a place in his heart to forgive her, kou kadan Bazaiyi wa iyayenshi rashin biyayya if sunce ta koma gidanshi fine Amma zancen ya zauna daita kadai Bai ma taso ba at all, the thought of bintu telling family he is mashayi yasa Yana jin wani irin haushinta, he just wondered where that love she have for him is, yasan duk Mai sonka ba gaskiya bazai taba tona maka  asiri ba, kaman zai tashi sama ya nufi Bangaren alhaji that ranshi ke mugun bace this past days, faiz na Shiga the first question he asked him was "Dan ubanka Ina ka ajiye wayarka.. " was Abu na farko da alhaji ya fada Daya gan fajz "Daddy am sorry...dauke wayar akayi..." Yayi mashi karya, alhaji Bai sake bin Kan zancen wayar ba yace "So Raina min hankali kayi kou... You told me you're going to see a client while you're lying..." "No daddy...kawai..." "Shut up..." Alhaji ya daka mashi tsawa, shuru yayi kanshi kasa, "Now tell me do you drink?.." alhaji ya Tambayeshi Kai tsaye, Shuru faiz yayi, he thought bazaa tona mashi asiri ba tunda Allah ya taimaka mashi ya daina yanzun, at times he do forget he ever drink and it's all because of her "Daddy...am sorry.... wallahi na daina..." Bai karasa ba alhaji ya Fara. "Inna lillahi waina ilaihi rajiun....so da gaske ne...kawai Ina ganin karya kawai ake maka Ashe da gaske ne.. " alhaji ya fada sounding so disappointed in faiz "Daddy am sorry Dan Allah... wallahi sharrin shaidan ne...na daina...I tried hard to fight it Amma it was unstoppable...Amma Kuma yanzun because am contended I forget about it...pls ka yafemin..." Faiz ya fada, shidai alhaji baiji dadin wannan abun ba, "What happened between you and Bintu..." Alhaji ya Tambayeshi maganar shi kasa kasa alaman Yana cikin damuwa, "Babu abinda ya faru tsakanin mu..kawai I seized her phone because Ana kawo Mata gulma akan Amira... that's all.. " "Is that all..." Alhaji Daya kafs mashi idanuwa ya tambayeshi "Kawai...zagina tayi and I slapped her. ." Ya fada kanshi kasa, he just prayed this discussion ends like this without talking about Amira, "Slapped... who told you real men beat women?... that's total stupidity... daga yau Kar in Kara jin hakan.. " alhaji ya fada mashi in a warning tune "Daddy.. she said in banyi HIV test ba Kar in Kara zuwa inda take... Nidai daddy kawai...I think.. in.   " Yana son karasa abinda ke ranshi Amma ya kasa, "Shut up...nace Kar in kara jin ka tabata..am I understood?..." Alhaji ya fada mashi, ahankali ya daga mashi Kai Amma Kuma deep down he knows kou itace autan matan Bai sake Kai kanshi gareta balle tayi mashi iskanci, "Kana jina?.." alhaji ya fada mashi, ahankali faiz ya daga mashi Kai alaman eh Yana jinshi "I want to tell you something... it's about me...kafin in auri mahaifiyar ka I met a lady inda naje business..she was a Christian sunanta Hilda..." Faiz Zama ya gyara zuciyar shi na dukan uku uku as he listens to his daddy, the thing is he knows how it's going to end tunda ai shi Bai gan wata Hilda gidan ba he is not a child and he knows wannan story din duk yaudararshi kawai zaayi. "I love her so much and she loves me too...we do lot's of things together that I felt kaman ban da aure a gida... lokacin Ina da aure da Kuma yayarka Maryam..." Ya fada Yana Dan relaxing Yana kallon faiz da ya zuba mashi Idanuwa, "She loves me sosai that ta yarda zata musulinta saboda ni...to make me believe her she turns to muslim mukazo Nan arewa to my family house inda iyayena Suka ce Basu Yarda ba...she turns into Muslim because of me Amma they sent her away...kuma they stop me from following her.. lokacin uwata cewa tayi in har na sake zuwa inda take sai dai in maida Mata ruwan nononta..." Ya fada sounding so bitter, kou as he talks about what happened many years ago he sounds so bitter, faiz zuba mashi Idanuwa yayi Yana son Jin reasons for this, he is not too interested in the story don shi ba maids nono ba nothing will stop him from being happy "So it hurts sosai cikin ikon Allah Kuma I met your mother... she's also not hausa but she have good background Wanda yasa suka yarda...now the reason am telling you this.. " faiZ gyara zama yayi don jin what he will say, "Ba duk abinda muke haukan so yake zame Mana alkhairi ba...nabi umarnin iyayena not because it doesn't hurt it hurt sosai.... knowing what I went through yasa ban Bata lokaci ba na Bari ka auri Amira... it's because I know if har dangina suka San who she is bazaa Bari ka aureta ba... yanzun kuma abinda na gujewa is here...don Haka without hesitation ka saketa..." Alhaji ya fada kanshi kasa, fajz zubawa alhaji idanuwa yayi shi Kuma alhaji ya kasa kallonshi,  da akwai situation din da zaka ji kunyar Dan da ka Haifa and now he is feeling so shy of his son ba don komai ba sai don he knows how much he loves this girl but still asking him to divorce her, "Daddy in saki wa...nifa ban gane ba..." Ya fada jikinshi na rawa sosai, alhaji daga Kai yayi ya kalleshi yace "Amira..." Alhaji ya amsa Mashi, faiz da bakinshi ke kyarma Kira mashi Ido yayi da ka ganshi ka San he is trying to say something be he can't, "In kayi.. hakuri wata Rana zai Zama labari..." Alhaji ya fada mashi Yana kallon yanda duk zufa ya keto mashi "No...i...can't..." Faiz ya fada finding it difficult to talk "You have to... bazai yuwu ace ka ki bin umarnin family ba... it's not my decision..."alhaji Bai karasa ba faiz yace "No!!!!" Ya daka tsawa da karfi Yana mikewa "Sit down..." Alhaji ya umarce shi, kin Zama yayi Yana cewa. "No..." Ya sake amsa mashi atakaice Yana goge goshinshi da zufa ke zuba "I said sit!!." Alhaji ya Fada Yana kallon version of himself and same thing happening again, "I don't want to sit...gjda Zan koma ..I will carry Zan bar maku kasar...."alhaji mikewa yayi ya karasa wajen faiz ya Kama shoulder dinshi Yana cewa "You won't dare do that...now listen to me...I know you love her but bakin mutane yayi yawa Kan wannan zancen... everyone is thinking I supported you to insult the family...my son Kar kayi abinda zai zubda min mutunci..." Alhaji ya fada Yana kallon faiz da ba kuka yake ba but idanuwanshi sun sauya kala sosai kaman ba nashi ba, his eyes are as red as hot coal, "Daddy what ... about..me..." Ya fada jikinshi na rawa "You will be ok... believe me you will . " Kai fajz ya girgiza Mashi ya saki Dariya sosai Yana cewa "I won't....I won't be ok..." Ya fada Yana Dora hannu Kan bakinshi, daga gani ka San he is trying to control his anger and tears "I was..." Alhaji ya Fara fada mashi "Daddy the reason you're here today is because baka sonta kaman yanda nake son Amira....If kana sonta kaman yanda nake son Amira da kilab you will be dead or mad kou Kuma run after her .." Sam ya mance da mahaifin shi yake magana, "Abinda zai sameni in ban tare da Amira is either death or madness.. or kawai Zan bar maku family din Nan....Amma I can't live without her.... she's my better half..." Ya fada sounding so serious, "Kawai dauki bindinga ku harbeni then tell her to go back home if not wallahi kou me zai faru I won't leave her ..." Ya sake fadawa dad dinshi,  Shuru alhaji yayi Yana kallon shi, he sees seriousness, babu alaman Wasa ga duk abinda yake cewa, duk yanda danka yake you won't want to loose him at all, shi dai he doesn't want to loose his son, "Kaje ka samu baba shamsu...I want you to be obedient...duk abinda zaice maka Kar kayi mashi rashin kunya...go..." Alhaji ya fada Yana komawa ya zauna ad this is so heart breaking to him as he knows what this boy is going through right now, "Daddy ban zuwa koina..." "Wallahi ka bar ganin Ina lallaba ka..if ja Bari Raina ya baci naka zai fi nawa baci..." Alhaji ya daka mashi tsawa "Daddy bacin Raina ya Kai karshe...inda baka Bari in aureta ba will be understandable...ka Bari na aureta na Zama Daya daita...and now zaku hada min Baki?..." Ya fada Yana kokarin fashewa da kuka, right now har laifin dad dinshi yake gani, Bai San this man have been trying through out the whole week don ganin an bar maganar ba, alhaji took it upon himself to see that an bar faiZ da matar shi Amma wani kawunshi da aka kaiwa  maganar cewa yayi tunda yayi kudi ba sai a bar shi yayi duk abinda yake so ba,.. "Allah Kar ka barni ciki wayanda Basu Sona.... people that cares about others won't take their happiness for granted..." Faiz ya fada yayinda ya Fara kuka, hada Kai da gwiwa yayi Yana kuka, the thought of him and Amira separated is something he can never handle, he can't take that, kawai a kashe shi zaifi mashi sauki, "Yanzun dai tashi ka tafi chan ..," alhaji ya fada mashi atakaice Yana barinshi Nan zaune as his heart can't take all this, mikewa fajz yayi ya koma wajen mum dinshi Yana begging dinta ta yiwa dad dinshi magana, she told him yayi kokari sosai don ganin an bar maganar Amma hakan Bai yuwu ba, fita yayi daga gidan heading to gidan big uncle dinshi. Bintu Kam ta gano in kana son mutum it's really hard kace ka daina sonshi completely, rashin faiz in her life for over 1 week yasa ta gano she can't do without him, a nata tunanin Yana gari Kuma Bai nemeta ba, duk irin dabaran data so tayi don fita taje gidan mum dinta made it clear she's not stepping out of the house, Allah kadai yasan how she's regretting her actions, ba Wai she's not happy that everyone knows about Amira ba but she's so ashamed of her self data tonawa faiz asiri, she feels so bad sosai that kou bacci Bata iyayi, kullum cikin kuka take, she just want the family to intervene in the matter kou ace ta koma gidanta, kawia Bata San irin kallon da fajz zai dingayi Mata ba, Sam Bata da case da Amira because she knows she's not even upto her standard, she's not her class she won't waste her time on her, Amma will faiz ever forgive her, she have never loved her pregnancy kaman now, she feels kou Bai maidata ba da akwai abinda yake tsakanin su, she's just praying a kora Amira daga family din, dad dinta days dawo yayi fada da mum dinta Sosai Kan abinda zaisa ta Kai maganar ga alhaji shamsu instead ta fadawa alhaji haruna, he was so mad at her  da zata kawo  matsalar tsakanin su. Amira Kuma was in the bathroom crying because she's not sure what the outcome of this will be, Bata son a rabsta da faiz because she have never loved anyone the way she loves him, gani take in har aka raba ta da faiz then it's better Kar tayi aure ta zauna Haka har  tsawon ranta, Bata Ganin da akwai inda zata samu irin wnanan farin cikin, Babu Wanda zai Bata what faiz is giving her, ta Dade a bathroom sannan ta fito tayi sallah ta kwanta tunawa tayi da wayarta have been off ta Mike ta dauki wayar ta kunna ta koma ta kwanta, Faiz na zuwa Chan gidan uncle dinshi ya shjga da sallama, it's evening so he is at home too, uncle dinshi Yana da manyan yaya jikoki da yawa, he is the first a family din dad dinshi, he is respected by all the members, duk abinda ya Fada ake bi,  tunda mahaifin su ya rasu ya koma tamkar ubansu, Bai da matsala at all Amma Kuma he is very hard to please, he is just like grandpa dinsu faiz, duk cikinsu babu Wanda ya kaishi kafiya Kan lamarin, da sallama faiz ya Shiga inda yake ya amsa mashi face dinshi daddaure, Zama faiz yayi gefe guda kanshi kasa ya gaidashi, he didn't answer instead ya Fara cewa "Wato Kaine zaka Bata Mana suna kou... you want to drag our precious name in to the mud...if mahaifin ka Bai fada maka ba let me break it down for you...we don't take nonsense in our family.. babu yanda Zaayi ka hada dangin mu da Kuma Wayanda Basu da kyauwun suna...we have come a long way to let son zuciyar ku yayi ruining good name dinmu..." Alhaji ya dinga fadawa fajz da Kanshi ke kasa Yana hawaye, it's even more serious than it looks, don dazun babanshi na maganar ahankali and calmed yanzun Kan this man is saying it in a very serious tune "And daga yau Kar in Kara jin ka taba bintu in ba Haka ba Zan sa ayi Maka matsiyacin duka...ku zauna lafiya daita..if you want another wife marry...Amma not people with bad background..." Ya fada mashi atakaice not even given him chance to talk or say anything, "Tashi ka bani waje.." alhaji ya Fadawa faiz Kai tsaye, faiz da kanshi ke kasa Yana hawaye kasa daga Kai yayi balle ya Mike, the thing is he can't do any of what he said, he can't leave amira for anything in the world, "Nace ka tashi.. " mutumin ya daka mashi tsawa "Daddy.. Ina ...sonta...I can't ...leave...her..." Ya fada Yana kuka "Ai leaving her ya Zama Dole ma...ba Wai am giving you choice to choose.. am commanding you....in Kuma har bakayi ba I won't hesitate to send her our of the family myself. " Ya fada mashi "No pls. Pls aa...Kar... kuyi min Haka. Dan Allah..." Faiz ya fada Yana Kuka sosai "Kai ban son Rashin kunya...tashi ja bani waje . " Alhaji shamsu ya fda mashi atakaice, fajz kin tashi yayi, right now he feels inama zaa dauke ranshi kawai don ya samu sukuni, he can't just bare this at all, ganin ba zai tashi ba yasa alhaji barin wajsn ya bar faiZ kadai zaune Yana hawaye without remorse, faiz yafi minti talatin Nan zaune Yana kukan Bakin ciki zaa raba shi da Amira, da kyar ya samu ya Mike ya bar wajen, it's about karfe 5:30 na maraice, Yana tuki Yana hawaye, yasan kou gida yaje Amira ta ganshi hakan zata Gane something is wrong, she will know her thoughts have become true, zancen ma yaje ya dauko mortal enemy dinshi Bai taso ba, ita taja mashi duk wannan abun and if har ya dauko ta sai da ya kasheta da bare hands dinshi, Yana tuki Yana tunanin how it's going to be,. All of a sudden he have a suggestion, parking yayi gefe guda ya dauki wayar shi ya Kira wani guy Wanda suke good time dashi a kasar waje inda yayi karatu, he is a Dr and he knows he can help him with sosai, bayab sun gaisa fauz ke fada mashi Yana cikin damuwa, he told him everything with exception of secret din Amira, Nan tafada mashi yazo suyi magana. Wajen karfe bakwai wayar alhaji da ke zaune da matanshi biyu Yana masu magana yaji Ringing din wayar shi, same number called him har sau uku Bai daga ba don hardly ya dauki unknown number, a na hudu hajiya Fatima tace ya dauka Mana it maybe emergency, kaman Bai so ya daga Yana sallama, daga Chan bangaren akace "Dan Allah da alhaji haruna nake magana mahaifin faiz??." Aka tambayeshi, Bai San sanda ya Dan Dora hannu a chest ba Yana cewa "Eh shine..." "Well it's about your son.. " baa Karasa ba yace "What about my son.. " ya fada Yana Mikewa, da sauri itama hajiya kadijatu ta Mike Jin yace son "Well he had a heart attack...Yana.. " Wanda ya Kira Bai karasa ba alhaji ya Fara cewa "Inna lillahi waina ilaihi rajiun..." Ya fada jikinshi na rawa, "Egbami!!." Hajiya kadijatu ta fada tana Dora hannu bisa Kai Alhamdullilah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 10 Zuwairat ummumaryam 1️⃣0️⃣ Kaman yanda kuka sani Novel din nan ba na kyauta bane, dari biyu ne kacal ga wayanda suka sayi na daya, wayanda kuma Basu sayi na daya ba it's just 700, Zaki saks kudinki a 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu, if baki saya 1 ba pls Kar ki sayi two ki cigaba da karanta na Allah yaisa din ban da damuwa da hakan, masu zuwa su fadamin ana sharing pls I don't have that time,wasu ma na kyauta suke baa karanta ba balle ayi sharing so ni am blessed. Did you know we have whole lots of kayan mata, I mean kaya kala kala wanda zaki gyara aurenki da kanki, kayan mata ba asiri bane balle kice a baki wanda zai dinga baki kudi Amma kowa na son abu mai Dadi, if kin gyara jikinki wallahi na miji bazai kaurace maki ba, ki sani muddin kina da Dadi mijinki bazai taba fushin sex dake ba, don kou kunyi fada zai dawo yace ki bashi hakkinshi, muna da garurrukan magani kala kala, tsumi kala kala, gumba kala kala muna delivery both home and abroad through DHL. Ina gingima gingiman mata muna da maganin slimming, lipton ne Amma yana saks yawan bathroom, muna bada 7 kan 1k kacal, don masu bukatar gwadawa, don haka we all have you ever wanted. Nagode Yan uwa da abokan arziki ga adua da nakeson ku dingayi, kaman yanda nima wata ta sakani in dingayi kuma nayi naji dadinshi, inason duk sanda kukayi sallah kou kuka samu Daman tashin dare kou kuka samu Daman adua ku yawaita Allah ya cire fake people daga rayuwar ku, ku yawaita aduar Allah Kar ya kaskantar daku a gaban kowa Allah Kar yasa ku dogara da kowa kuki gaskiya, Allah Kar yasa kuji kunyar duniya da lahira, sannan above all I will still repeat it Allah Kar yasa fake people da munafukai su zo kusa da Inda kuke, sannan yasa shekarunmu yayi mana amfani, wallahi if you keep praying wannan aduar kou you will be surprised yanda Allah zai bayyana maka su, they might be pretending suna sonka amma ainahin color dinsu zai bayyana, it doesn't matter shekaru nawa zakiyi kina aduar nan but wallahi Allah will surely show them to you. Allah ya raba mu da makiya kou ta wane tsiga zasu zo Mana amin. Sannan kusan I always talk products din mutane, like inawa mutane advert saboda sun biyani Amma wannan it's not because she paid me, it's because I switched to her products and with in a week naga remarkable results, ina da stubborn jiki da bai daukan mai da wuri at all, I always think babu abinda zai amshi jikina in samu irin results din da nake so but I was wrong, I all recommend you to buy zeeyahs organic skin care, kayanta are so good believe me, when you starts using her face scrub to her face mask zuwa her face toner to her serum sai her face cream believe me you skin will never be the same, above all kuma ga sauki, abubuwan ta are very affordable, kunsan I always want the best for you all, contact her 08104543858 to have you beautiful skin products Yanda iyami ta fara kuka tana Dora hannu bisa Kai ya nuna kaman ance faiz ya rasu, hajiya Fatima Dan tabe Baki tayi ta kauda kanta gefe tana gatsine, cikin ranta cewa take "Da matsiyaci ya mutu kowa ya Huta .." take fada cikin ranta hankalin ta kwance "Let me talk..." Alhaji ya daka Mata tsawa saboda yanda kukanta ta hanashi Jin abinda ake cewa, "Hello are you there?..."alhaji dake zufa ya fada cikin tashin hankali "Yes sir..." "How is he pls.. " alhaji ya fada kaman zaiyi kuka "He is taken care of...." Ya fada mashi Yana fada mashi sunan hospital din da fajz yake. Kashe wayar yayi Yana neman makullin Motar shi, hajiya kadijatu binshi tayi Tana kuka tana cewa "Wallahi if anything happens to my son bazan yarda ba...munafukan banza...Allah kadai yasan iskancin da suke Amma sai su haye na mutum suna claiming holiness..." Ta fada tana raining all sorts of insults tana kuka hajiya Kuma sai harararta kawai take, hajiya kadijatu ta cigaba da cewa "Wallahi kou yau Babu faiz Karya ne a haifo Dan da zai girmeshi..." Ta fada saboda hajiya Fatima, tsoki hajiya Fatima taja tana cewa "Mahaukaciya..." Ta fada under her breath, har waje hajiya ta bi alhaji tana kuka, juyowa alhaji yayi ya kalleta yace "Ina zaki..." Ya tambayeta Yana kallon yanda take Sharara hawaye "Binka zanyi..." Ta fada tana kuka "Kina wanann abun Zaki bini..." Ya fada Yana bude motar shi, Bai kou jira amsarta ba ya Shiga ya rufe motar, Bluetooth din wayar shi ya jona ga kunnenshi ya Fara Kiran family Yana cewa "Faiz ya samu heart attack Yana hospital..." Duk Wanda yaji wannan Maganar sai yace "Kilan don zaa rabashi da matar shi ne..." Daman alhaji haruna da baban bintu are very close dukda cikinsu guda, shine Wanda ya fara fadawa, Daman Yana gari, gidanshi ya shjga ya tarda Bintu zaune da Kuma mamanta "Hankalin ku ya kwanta kou.. wallahi sai ranki ta mugun baci...sai nayi maganin ku gidan Nan.  " Ya fada sounding so angry at bintu Yana nunata Yana magana, duk Basu son abinda ya faru ba, all they know is shima Yana cikin masu cewa kaddara na Kan kowa don Haka a barshi da Amira tunda yasan she's a single mother Kuma ya aureta, "Wallahi in har wani Abu ya samu faiz saboda halinki na banza sai na fidda ki cikin yarana....ba dai kin watsa shi ba kin fadawa duniya ya auri karuwa an tisashi gaba Kan sai ya saketa... Yana Chan ya samu heart attack Kuma if anything happens to him it's on you..." Alhaji ya fada mata Yana barin falon, hannuwa bintu ta Dora bisa Kai tana Kallon mamanta da itama ta zaro idanuwa kaman zasu fito tace "Mama...na shjga uku..." Ta fada Tana fashewa da kuka kaman tana jira, "Dalla rufamin Baki..." Mum dinta ta fada cikin tashin hankali "Gidana Zan goma... hospital zani ..." Bintu ta Fada Tana Mikewa kaman mahaukaciya, the thought of faiz having heart attack because of her is something that is Killing her sai Kuma tunanin if he dies his mother will never forgive her,  she knows yanda take haukan sonshi, she's just imagining how he is right now, sai kuka take tana "Na Shiga uku zanyi kaurin suna...na Shiga uku na Shiga uku..." Kawai take ta maimaitawa tana kuka Amira Kam kou kadan she's not hungry dukda har karfe bakwai Bai dawo ba, she just wondered why Bai dawo ba har yanzun, tasan Yana Chan suna magana bintu, she wants to call him Amma let him take his time, the house is very big for her, ta kasa zaune ta kasa tsaye, kawai ta rasa abinda ke Mata Dadi, she just wish wannan lokacin da duk suke cikin farin ciki will come back again, she will never be happy if har  akace faiz ya rabu da bintu for good don gani Take sunanta zaiyi yawo, zaa dinga ganin she's the cause of everything, she's so scared of wahala because tana ganin she have seen enough a rayuwa, tana zaune inds tayi sallah wayarta ya Fara Ringing, da sauri ta mike because tasan he is the one, his Ringing tune is different, fajz da tunda yazo hospital Suka Gama shirinsu da Dr ya hau Kan gado zaayi mashi Karin ruwa ya Fara bukatar magana da amira, he told the Dr dukda he doesn't have the heart attack shi dai he is feeling sick, his head hurt as his heart, koina ma ciwo yake mashi, the Dr told him Kar ya damu zaa bashi something that he will rest sosai sannan zaayi treating duk abubuwan da suke damunshi, he is just praying it works "Allah yasa su yarda..." Faiz ya fadawa Dr din Yana zaune Kan gadon hospital looking so dull "Just leave everything to me...ba dai musadiq ya hadani da Kai ba...Dole zasu yarda...Dole zasu amince da duk abinda zan fada masu...don Haka ka kwantar da hankalin ka.. " ya fada Yana allura cikin Karin ruwan dake hannunshi, faiz daga weak eyes dinshi yayi ya kalleshi before telling him Yana son ya Kira matar shi, "Hey.. "ya fada sounding kasa kasa "Hey baby..." Amira ta fada gabanta na faduwa "Baby...I miss you.. it's like nayi wata ban ganki ba dukda we just parted few hours ago.. " fajz dake zaune ya fada Yana Lumshe idanuwa "Baby what's wrong with you.. you sound unlike you.. " Amira ta fada cikin tashin hankali,dukda Yana Mata magana cikin natsuwa tasan da akwai matsala, this is not her faiz, she knows him and how he talks, wannan maganar ahankali ya nuna Mata Yana cikin damuwa babba, murmushi fajz yayi Yana cewa "'baby ta San mijinta...ba wani Abu bane..kawai am having headache.." Bai karasa ba Amira ta Fara kuka tana cewa "I know something is wrong..I know da akwai matsala...pls don't argue much with them..." "Pls baby it's about anyone... kawai na gaji.. " fajz ke fada Mata cikin very calm voice Yana jin Tana kuka yana Bakin ciki he is not close to pet her, he just hate to see her cry, kukanta Daya kawai yake mugun so shine na other room, "Haba I know something is wrong with you...nidai tell me menene.. " Amira ta fads cikin damuwa tana hawaye "Ba komai... kawai ciwon Kai ne.  Ina hospital...zaa kwantar Dani..." Idanuwa Amira da face dinta ke cike da hawaye ta zaro tare da rufe bakinta da hannunta, "Hospital..." Ta fada sounding so confused she's very smart and she's trying so hard to think what warrant that, . "Yes baby..." Ya amsa Mata "What happened pls...nasan something triggered this.  Menene...if it's about me pls tell me..." Ta fada cike da tsoron Kar yace ance ya rabu daita, Haka Nan she feels anything can happen tunda family Dinshi na iya cewa she's not worth it da zata zauna da bintu as Kishiya balle a dinga musgunawa bintu because of her "Baby you worry too much.. yanzun dai find something to eat..." Wane hospital kake..." Ta tambayeshi Kai tsaye, Nan ya fada Mata Sunan hospital din "Am coming.. " ta Fada tana kokarin kashe wayar "Aa...pls don't come out now..ki Bari sai gobe.  It's not serious fa.  Baki ganin sai Hira muke.  " Ya fada Mata Yana Dan daidaita voice dinshi don ta rage damuwa, "Nidai no pls...I want to see you.. " ta fada mashi "Aa...ki Bari sai gobe... just relax your heart ...ki ci abinci...ki kwanta..ki dauki pillow kiyi hugging and pretend it's me.. pls.  " Ya fada Mata cikin sanyimurya "How can pillow be compared to you....nidai ka Bari inzo hospital in kwana chan...kou Kuma in tafi gida.  I can't be in this house alone pls.  " Ta fada mashi "Hakuri zakiyi.. babu abinda zai cinye ki...don't go home pls...ni banso kina zuwa gida..." Yafada Mata, she knows why, he said Bai son tana haduwa da kou Habib or Ahmed, shi yasa Bai son tana zuwa gida, hakan yasa ma tunda tayi aure Bata je gida ba har yanzun, "Ok... shikena..." Ta amsa mashi calmly "Good girl...now sleep well...lock everywhere..." Ya fada Mata, Hira suka dingayi har Dr dake tsaye ya gaji, Saida fajz yaga alaman zai juya ya fita yayi sallama da Amira, kashe wayar yayi gabaki daya. Amira komawa tayi ta zauna tana tunanin abinda ke faruwa ta rasa sukuni, da sauri mikewa tayi ta kulle all doors to her part har na bedroom dinta,  she's use to sleeping alone ba don komai ba sai don kafin ta haihu ita kadai je dakinta ba Mai Shiga ba Mai fita, in har an shiga to mum dinta ne tazo dukanta. Yau taga Tashin hankali na kadan ba, ta rasa abinda ya saka fajz da looks so lively dazun rashin lafiya, she just wants to know but how. Bintu Kuma duk yanda mum dinta tace Kar ta koma she didn't listen to her, Daman Bata zo da wasu kayan ba Haka Kuma keys din motar ta ta dauka tana kuka ta bar gidan, tasna she's the cause of all this, she's not an evil person that will be happy about what's happening, tasan in wani Abu ya samu faiz Bata San abinda zata fadawa unborn child dinta ba, Bata San abunda zata ce ya samu uban babynta ba, tana tuki tana hawaye, Tana Isa gidanta tayi Horn Mai gadi ya bude Mata gate, wucewa tayi bangaren Amira taga door dinta kulle, she doesn't intented to go to her part Amma ta tuna ba abinda ya hadasu, she's going to pretend nothing happened, dukda itama she didn't call her tunda ta bar gidan, Bata da idea sunyi tafiya sun dawo, tana zuwa bakin kofar ta dinga buga kofar kou karar kirki Bai fitowa balle Amira tajita, sai da ta gaji da bugawa ta bar wajen tana tunanin kilan tana hospital din, part dinta ta Shiga taga koina yanda yake, dakin shi dake part dinta ta Shiga ta kusa turning koina down sannan taga wayarta battery din ya mutu, da sauri ta jona wayar tana jiran ya kawo haske ta Kira iyami. Iyami Kuma tana ganin alhaji bazai tafi daita ba ta Shiga bangaren ta da gudu ta dauko key dinta itama ta bishi, alhaji da ya Shiga  damuwa sosai Bai San taba biye dashi ba har saida suka isa hospital, tana parking ta fita da sauri tana neman wajen Dr, lokacin har a sakawa faiz Karin ruwa, Nan alhaji ya shjga inda Dr yake sukayi magana '"Allah ne ya rufa asiri Bai shiga Kan titi ba da ba karamin damuwa zaa Shiga ba,...Amma sir...Yana da wata damuwa ne da zuciyar shi ke neman samun matsala.. " Dr da in yayi gudun tsiya yayi 30 ya Tambayi alhaji, alhaji da duk hankalin shi ya tashj kasa magana yayi, he is just feeling this boys pain "I want to take him out...kana ganin he can travel..." da Sauri Dr din yace. "Ai ba traveling bane matsalar shi...the only problem is happiness...in kunsan abinda ke neman lalata mashi zuciya kuyi mashi Kar kuyi loosing dinshi....duk inda zaa Kai shi yanzun the only thing da zaa Yi mashi shine a faranta mashi Rai..." Ya ya sake fadawa alhaji, their plan is really working don alhaji fita yayi ya Kira alhaji shamsu, kaman zaiyi kuka ya fara cewa "Yaya...Dan Allah ka janye maganar Nan...ance in har Bai samu farin ciki ba Yana iya rasa ranshi...Dan Allah Yaya..." Alhaji haruna ya fadawa alhaji shamsu kaman zaiyi kuka "Nifa Kar ka ja min sharri...daga fadin gaskiya sai ka Nemi ja min sharri kace Zan kasheshi...nidai in Kan wannan zancen ne daga yau Babu abinda ya shafeni Allah na ganin nayi iya kokarin ingan na gyara family a matsayina na babba.. " alhaji shamsu ya fada Yana kame kame ba don Komai ba sai don shima tunda yaji maganar faiz Yana hospital ya shjga damuwa don Kar ace sanadiyar rabasu da yazo Yi yasa ya mutu, kashe wayarshi yayi shi Kuna alhaji ya Shiga dakin da faiz yake kwance looking really sick drip na Shiga jikinshi Yana bacci saboda maganin da aka saka a drip din, hajiya na zaune ta Kama hannunshi sai kuka kawai take, sai da taga ran alhaji zai bace tayi shuru, kusa da faiz alhaji ya tsaya Yana kallon shi, ahankali ya Fara cewa "If it's because of Amira kake neman swallowing zuciyar ka pls don't...daga yau Babu Kara shjga tsakanin ku..." Ya fada mashi kaman his eyes are open, hajiya Bata San alhaji really cares about faiZ sosai ba sai yau, sai shafa goshinshi yake yana magana in a very calm voice, Basu bar hospital ba har sai 12 na dare, wasu cousins Dinshi biyu suka zo zasu kwana dashi a hospital. Family dinsu faiz is a very big one, suna da yawa sosai that in kana hidima kou baka Kira na waje ba sai ayi hidima lafiya, wace gari if you see how the hospital was so full tun wajen karfe 8, faiz look sick sosai don Daya farka cikin dare sai da yayi hawaye ba don komai ba sai don he feels if his plans fail then zaa raba Shi da Amira, Yana da damuwa cikin rashin sosai. Amira Kam kou bacci batayi ba, sometimes in tana cikin damuwa takan samu tayi bacci at last Amma yau yanda taga Rana Haka taga dare, kou da kadan vaccu Bai dauketa ba, tana sallah ta kwanta thinking of what to cook for him, sai karfe bakwai ta tashi ta shjga kitchen tana hada ruwan tea sannan tayi Dan soye soyenta ta jera cikin basket, wanka ta shjga ta fito ta shirya, Bata bar Gidan ba sai karfe Tara saura, she's in a haste that kou kadan Bata lura motar bintu ba ta fice daga Gidan walking tana aduar ta samu abinda zai kaita hospital din, bata San wajen ba but she still holds the name of the hospital Daya fada mata sai da tayi tafiya sosai sannan ta samu Mai adaidaita ya dauketa bayab ta fada mashj inda zai kaita. Itama bintu Bata samu baccin kirki ba ta Kira iyami jiya sosai Bata daga ba sai yau da safe ta kirata suka gaisa, dukda iyami is angry at her Bata nuna Mata ba, she asked her ya fajz ta amsa Mata da Yana lafiya "Am sorry.. " bintu ta fda Tana kuka '"it's ok..." Iyami ta amsa Mata "Iyami pls wane hospital yake...' ta tambayeta, Nan iyami ta fada sunan hospital din, "Iyami Dan Allah ki bashi hakuri... sharrin shaidan ne.. " ta fada tana Kik e "Kina Ina ne?.." inji iyami "Ina gidana. Na dawo jiya da daddare. " Ta amsa mata "Well let peace reign...kece babba just let peace reign...har fada maki nayi in yayi maki ha daidai ba ki Fada min Amma dayake Baki daukeni uwa ba. Kou kilan ni ba yarenku bace..'" "No iyami ba Haka bane...am sorry pls...ban karawa. " Ta fada cikin kuka "Shikenan.. " "Nagode iyami Bari in dafa abinci in kai mashi..." "Ok..." Ta amsa Mata, sallama sukayi daita taji normal because she was thinking iyami will be so furious at her ba don komai sai don taga miscalls dinta da yawa, kitchen ta Shiga itama ta hada abinci Mai Rai da lafiya Sosai. Sanda Amira ta isa hospital tna rike da basket, motoci cike da compound din hospital, duk yawanci family dinsu faiz ne, duk bai San sun zo ba because he is asleep again, wasu yanmata su uku gefe guda suna ganin amira Suka Fara magana, Daya daga cikinsu was like "Wannan itace matar da Yaya faiz ya aura...wacce take da yaro din..." Ta Fada tana nuna Amira da Baki, duk kallon ta suka Fara Yi suna magana kasa kasa suna Dariya, some of the girls are not upto her age don in sunyi gudun tsiya suyi tsarar nazifa, duk jikinta babu Dadi ba don komai ba sai don she knows maganar ta kawai suke, tambayar wata nurse inda faiz take tayi aka nuna Mata Dakin, tana Shiga duk aka daga Kai Ana kallon ta, sallama tayi Amma duk babu wacce ta amsa sai wata kanwar faiz, ai the attitude alone make her want to run fast from the premises, "Itace kou..." Taji Daya daga cikin su ta fada, "Eh..." Wata amsa Mata, ji tayi kaman kasa ya tsage ta shige ciki saboda tsoro da Kuma kunya "Ashe itace Yar iskar.... chabdin.. anji haushi..." Taji wata ta fada, the thing is Bata San masu magana ba, she have never seen any them dukda ha kallon su take ba, wasu ma dake gefe guda a wajen magana Suka dingayi kasa kasa sai suka fashe da Dariya, Amira tasan there's no way that she will sit between those people, ahankali ta juya rike da basket din data Shigo dashi, tana fita ta samu waje ya zauna tare da Ajiye basket din, dafe goshinta tayi tana boye face dinta Kar aga hawayen da take, she have never faced public humiliation kaman na yau, abun is so insulting, wato now she knows she's scarred for life, tasan this is never going to end "Ke..." Taji an fada Mata kaman daga sama, da sauri ta daga kanta with wet face "Sunana Maryam..nice yayar faiz.. nazo gidan faiz sau biyu Baki Nan...now you're here... abinda nake son fada maki is in kinsan abinda yayi daidai...in kin San ciwon kanki...ki tattara second hand body dinki ki bar gidan Nan... wallahi kou mutuwa wancan tsinanne zaiyi sai kin bar family din Nan... Kar kice ban fada Maki ba... wallahi ba buguwar zuciya ba kou buguwar rai ne sai kin bar family din Nan...ba zamu hada jini da karuwa ba...mu Yan gidan mutunci ne.... you're not welcome here. " Ta Fada Mata voice dinta very loud that wayanda suke dakin da fajz yake da Kuma wasu dakunan suka fito suna Kallon abinda ke faruwa, Amira dake zaune sai kuka kawai take at this point she feels she's never getting married again.. never!!! Mikewa tayi da sauri ta bar wajen leaving her basket a wajen, sauran kadan su ci Karo da bintu, kou kallon inda bintu take batayi ba ta bar hospital din Tana kuka, Alhamdullilah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 11 Zuwairat ummumaryam 1️⃣1️⃣ Bintu bude Baki tayi ta tsaya Tana Kallon Amira that is walking as fast as her legs can carry her, she couldn't help but say "Sister..." Ta kira Amira da sai kuka take tana goge face dinta Kuma tana tafiya da sauri, Amira heard her loud and clear Amma kou juyawa batayi ba Balle ta kalleta, she knows she's the cause of this, she must have told them all sort of bad thingd about her then me zaisa ta sake sakar Mata jiki, kalllon wani irin evil and pretender take mata, she sees her as someone who draw you close to them just to hurt you, she can never trust her again, balle Kuma ta bar Mata mijin ta bar masu family din daga yau, maganar Maryam is still ringing in her ears wato it's because of her faiz ke hospital "Kou mutuwa wannan tsinanne zaiyi sai kin bar family din Nan..." Ta tuna abinda take cewa, bintu na karasawa wajen da Maryam take tsaye suna maganar taji Maryam tana cewa "Wallahi na je gidan na ganta sai na wulakanta Mata rayuwa. " Ta fada taking it upon herself to ruin their relationship especially data gano how important she is to fajz, already tasan she's faiz's happiness, tasan he loves her like crazy, tasan without her he will be vulnerable and hakan zai sa ta tabbatar da sai ta raba su, she doesn't care about anyone but her self, she's a selfish person, mugun halinta yafi na mahaifiyar ta tunda ita taba nunawa karara babu boye boye like her mother, bakin halinta is all over her, fajz is her mortal enemy, she hates him sosai ba don komai ba sai don yanda dad dinsu ya dauki komai ya Mika mashi,gata as a first daughter Amma kaman Bata Nan, she never knows alhaji Yana nagging faiz sosai, she feels it's all about love a tsakanin su, yanda alhaji yayi replying dinta lokacin data fada mashi fajz ya auro karuwa shows he knows about it and still let him marry her because he loves him More than kowa, she hates he is the one that gives them allowance dinsu na monthly Dana yearly, it's so annoying, bataki ace yanzun as he lays there Bai tashi ba, "Wallahi na sake ganinta kusa da inda yake wallahi bangan uban da zai hanani wulakanta Mata rayuwa..." Maryam ta fada sounding so loud "Haba anty..." Bintu ta Fara fada Bata karasa ba Maryam ta juyo gareta ta nunata fa yatsa tana cewa "If I hear anything from your mouth sai naci ubanki...Kar in sake ki sakamin Baki Ina magana..." Ta daka Mata tsawa, da sauri bintu taja bakinta tayi Shuru, dakin da faiz ke kwance ta Shiga, she misses him sosai that Bata San sanda ta saki Ajiyan zuciya ba, kallon shi kawai take tana kallon bakinshi, she just pray he make it easy on her Kar yace Zaiyi fushi daita ba don komai ba sai don tasan if har yasan what Maryam did to Amira it will be on her completely tunda she started it. Amira samun abun hawa tayi ta hau tana kuka ta fadawa Mai adaidaita ta kaita gidansu, sai Bayan kusan minti arbain akayi saboda hold up, Tana Shiga ta goge face dinta looking ok dukda her eyes ya nuna Tana cikin matsanacin damuwa, she misses this house sosai, sallama ta dingayi a falo as she walks to her mothers bedroom, mum dinta na baccin safiya yayinda asiya da Nasir suna school, kaman daga sama ta dinga jin sallama, tana bude idanuwa sai taga Amira, da sauri Idanuwan Suka washe tana mikewa zaune bakinta bude Tana kallon Amira da tayi Kyau sosai ta Kara kiba skin dinta na daukan Ido with a bit of swollen eyes, kallonta tayi daga sama ahankali tayi kasa da idanuwanta tana kallon hannunta dake dauke da makeken zoben diamond, "Mummy..." Amira ta fada tana Zama with a smile Kan face dinta "My darling...kece haka...kou ki fadamin Zaki zo..."hajiya ta fada sounding so excited don kullum tana samun natsuwa sabida Amira is now married, da akwai Yan matsaloli Amma she's still happy "Mummyna...Ina kwana..." Ta fada sounding very calm kanta kasa "Lafiya lau my dear. Ya gida ya mijinki da abokiyar zamanki. " Hajiya ta tambayeta "Lafiya Lau suke.. hmmm...Bai da lafiya...Yana hospital an kwantar dashi.. " Amira ta fada tana danne kukan ta, "Subhanallah... Inna lillahi waina ilaihi rajiun...what happened..." Hajiya ta fada cike da damuwa, ajiyan zuciya Amira ta saki tana goge face dinta as she feels tears na zubo Mata "Ki fadamin wani Abu ke faruwa ne..." Hajiya ta sake asking dinta cikin damuwa "Mummy. " Amira ta fada Tana fashewa da kukanta da take dannewa, hajiya ba karamin damuwa ta shjga ba as Amira is crying, cikin kuka Amira ta fadawa hajiya abinda ya faru da why faiz is hospitalized da Kuma abinda yayarshi ya fada Mata, ajiyan zuciya hajiya ta saki tana cewa "Ai Amira hakuri zakiyi...Kinga nazifa ma an samu wasu cikin dangin mijinta suna fadin maganar banza kanta balle ke da kika aikata?...ai hakuri ya Zama naki...tunda har Kika aikata irin wanna Kuma kija samu Miji Mai kaunar ki ai hakuri kawai zakiyi kou me zaa fada maki fushi ba naki bane...ni aduar da nake Allah yasa asiya ta samu Miji don nasan inda dangin nazifa sun San abinda ya faru da kilan Bata auru ba itama... yanzun abinda zakiyi shine hakuri,..." Hajiya ta fada Mata atakaice, Amira dake kuka daga Kai tayi ta kalleta tana cewa 'mummy...let me just come back home...nasan faiz na sona but Am scared of abinda zatayi min...am scared of her..." Amira ta fada cikin kuka "Ai zancen ki dawo gida Bai taso ba... wane gidan Zaki dawo. Sai kizo kiyi min zaune cikin gida..haba Amira ai that is not happening at all...duk wulakancin da zaayi maki ke Kika jawowa kanki...so face it...wayanda basuyi laifi ba are suffering for it balle ke?...ai you're scarred for life babu yanda zakiyi sai hakuri...duk abinda zaa fada maki sai ki taushe kunneki...Amma Kar ki kuskura kice Zaki dawo gida..." Hajiya ta fada Mata atakaice tana daddaure face dinta yanda zata San she's serious, babu Irin complain din da zata kawo Wanda hakan zai sa ta yarda ta dawo gida, there's no way she will let her come back home ta zzauna gabanta don she feels bazata sake Samun Mai kaunar ta kaman faiz, she knows faiz na sonta. Ahankali Amira ta Mike tana hawaye ta bar dakinta, old dakinta ta shjga ta zauna tana kuka tana tunawa da abinda sister din faiz ta fada Mata. Faiz Kam Bai tashi daga wannan baccin ba sai karfe 11:30, he is so dizzy saboda maganin baccin da ake bashi, yawanci mutanen da suka zo ganinshi sun tafi daga bintu sai kanwar shi da Kuma wata anty dinshi, ahankali ya bude idanuwa, bintu jin faduwar gaba tayi as she knows ba mutunci ya cika ba, he was expecting to see Amira a dakin sai yaga Babu ita, ahankali ya dinga bin faces din wayanda ke dakin, idanuwanshi na sauka Kan bintu ya hade fuska kaman Bai Dariya, the change on his face ya nuna Sam Bai son ganinta and she's not welcome here, "Ya jikin..." Anty dinshi ta tambayeshi, "Da...sauki..." Ya amsa Mata calmly, mikewa tayi tana cwa Allah ya Kara lafiya, ta fada tana tafiya, fajz gyara kwanciya yayi ya kalli bintu da kyau down to her stomach yace "What are you doing here..." Ya fada voice dinshi kaman na mara lafiyar gaske, sadda Kai kasa tayi tana Wasa da yatsunta Alaman she's shy, sister dinshi mikewa tayi itama ta bar dakin don taga da akwai magnar sirri da zasuyi, "Nace me kike Nan..." Ya fada Yana Mikewa zaune talking so Normal kaman bashi ba..." "Ganinka .. nazo..." "Banso...tashi ki bani waje... you're not welcome here...I don't want to see you here...." Ya fada Mata sounding so serious "Kayi hakuri Dan Allah..." "For what...ai nasan you're happy with what is happening... sorry won't do...." Ya fada Mata "Sharrin shaidan ne...I don't know what came over me... nidai kayi hakuri..." Ta fada mashi '"who knows what you're up to tunda har kin nunamin halinki...Dole in tsorata dake..." Ya fada Yana zaune ya Dora kafa daya Kan daya kaman he is not on hospital bed "Kayi hakuri ban karawa..." Ta fada mashi "What ever your plans are ki sani it won't work... in har kikayi sanadiyar rabani da farin ciki kema sai Allah ya rabaki da naki..." Ya fada mataz kuka bintu ta farayi Tana cewa "Nidai I know it's not my fault that I fall for the wrong person. " Ta fada tana hawaye, kallonta ya dingayi Yana kallon yanda cikinta ke motsi when ever she sobs, tsoki yaja ya ya koma ya kwanta Yana juya Mata baya tare da daukan wayarshi, he is just thinking da akwai dalilin daya sa Amira Bata zo ba, wayar shi ya kunna, sai da wayar ta gama booting ya kirata, lokacin Amira tana gidansu tasha kuka ta gaji, at this moment she was thinking of how to stop the pain completely, it hurts ace abu na damunka ka rasa Wanda zaka fadawa ya Dan goyi bayanka kowa gani yake it's your fault, yanda mum dinta ta fada Mata ya nuna kou kasheta zaayi a gidan faiz she doesn't have anywhere to go, wato Haka zata Kare kou yankan naman jikinta ake she have no place to go tunda her mom have made it clear she's not welcome here. It hurts ace kana cikin damuwa Amma ka rasa just one person to share it with, tana cikin wannan sake sake for hour plus faiz ya kirata, dsyakn wayar tayi tana Kallon how it rings har ya Gama Ringing, she just felt zai San something is wrong with her, going to his house now means Bata da any choice ne, she prefers duk yanda son junansu zai wahalal da both of them ta fita daga karkar su, tana tsoron Maryam ta sake ci Mata mutunci, she's so scared tayi Mata irin wannan cin kashin a gaban faiz, tasan zai Rama Mata Amma ribar me taci, Haka ta zubawa wayar ido yagama Ringing, fajz da ya bawa Bintu Bata tsoki yaja ta sake trying layinta Wondering why har yanzun Bata zo ba,he just have this feeling something is so wrong, Yana sake Kira Amira ta dauka, ajiyan zuciya ya saki yana cewa "Wato baby you don't love me kou?..." Ya fada Mata sounding serious at the same time sounding sick don dakaji yanda yake magana kasan shagwaba yake son Mata "Hmm... sorry..." Ta amsa mashi calmly trying so hard to be ok don Kar ta Kara tada mashi hankali Amma he knows her tamkar yanda ya San kanshi, he can just see her face while she's talking, Yana Gane irin expression dinta kou da kuwa he is not looking at her, "Baby... what's wrong.. " ya tambayeta cikin damuwa, bintu dake zaune goge face dinta tayi tare da mikewa ta bar mashi dakin don taji yanda yake Mata magana it's like trying to talk when you're screwing someone, "Nothing.." Bata karasa ba yace "Don't tell me nothing pls...me ya faru.. tell me this instant..." Ya fada his real voice was just coming out with anger "Ba komai...kawai...am having headache.."ta fada trying to sound normal dukda muryar ta na rawa Sosai "Baby ban yarda ba...ciwon Kan yasa bazaki zo ganina a hospital ba?.." ya fada Mata calmly "Nazo dazun..." Ta fada sounding calm too "Kin zo dazun?...ban Gane ba...kin zo dazun kaman ya?.." ya fada trying to make something out of this "I mean dazun na zo... hospital din...har abinci na...kawo maka..." Ta fada tana kokarin danne kukan dake neman kufce mata, "And you left.???tell me what happened.. " ya fda Yana Mikewa "Ba komai.." "Amira ban son karya...I hate lies.. ya zaayi ki dingayi min karya.. " ya fada don yasan haha Nan she won't just come and go Haka Nan without a reason. "Who and who kika tarda Nan.. " ya tambayeta trying to make a point out of what's happening "Mutane da yawa. Kawai I left because ban San su ba. I feel uncomfortable..." "Karya dai kike min...Bai yuwa Haka nan ki tafi just because you're uncomfortable..." Ya hantareta, ajiyan zuciya Amira ta saki tare da goge face dinta da Bayan hannunta tace "Baby...pls kayi duk abinda. Akeson kayi. Duk abinda suka ce kaina.. it's the fact.. " ta fada kukanta na fitowa "Inna lillahi waina ilaihi rajiun.. me Akayi maki pls. What did they tell you...waye yayi maki magana pls tell me..." Faiz ya fada boiling kaman zai tafasa yasan for her to say anything like that something must have happened, yasan she have a gentle nature and the most annoying part is he is not awake to protect her, abun ba karamin ciwo yayi mashi ba, sai Nishi kawai yske feeling so terrible "Yanzun ki dawo hospital. "Bai karasa ba tace "No..." Cikin tsatsan tsoro "No what.. dallah come back here malama..." Ya daka Mata tsawa "Pls aa... yanzun ma Ina gida ne..."Bata karasa ba yace "Wane gidan..." Ya tambayeta, "Gidan mu.. " "Amira...what are you doing at home.me kike a gida Amira. Who did you ask before going home.... lallai ma..." Ya fada yana kashe wayar shi, goshinshi ya dafa Yana tunanin da gaske so ake a raba shi da Amira, sauka yayi daga Kan gadon ya taka ahankali zuwa waje ya bude kofar, kanwarshi Mai suna aisha ya Kira, ciki ya ya koma ya zauna ya kalleta yace "Dazun kina Nan sanda Amira tazo?.." da sauri aisha ta daga mashi Kai "Su waye da waye Nan wajen lokacin.. " ya tambayeta "Su anty Maryam ne...Yaya.. wallahi anty Maryam Bata da kirki. Ta dinga zaginta cikin mutane. Ta kirata all sorts of name.. she even said kou bugawa zuciyar ka zatayi sai ka rabu daita. Tace zata wulakanta Mata rayuwa in Bata bar family din mu ba..it was bad. What she did was very bad Yaya.. "ta fada kaman Daman she have been waiting to tell him about what happened dazun, idanuwan shi kadawa sukayi kaman ba nashi ba, he was just trembling '"su waye Nan dakin.. " ya tambayeta kaman Zaiyi kuka "Yaya...ai ba daki tayi Mata rashin mutunci ba...sanda anty Amira tazo suna Nan ciki suna ganinta duk mutanen dakin Suka Fara maganarta to her face..suna cewa karuwa.. sai ta fita anty Maryam ta bita har waje cikin mutane tana zaginta. Duk babu Wanda ya Hana sai anty bintu datayi Mata magana itama anty Maryam ta dinga zaginta... wallahi Yaya anty Amira ta bani tausayi.. " ta fada, "Get out.. " ya fada Mata atakaice, fita yarinyar tayi faiz ya zauna Yana girgiza kafa Yana tunanin abinda zaiyiwa Maryam yaji ranshi yayi sanyi, he couldn't think of anything, Amira ya sake Kira yace '"baby so ake a rabani dake ba don Komai ba sai don an San you're my joy... you see that idiot that talk to you is my stepsister. She hates to see me happy, ta tsaneni...so she doesn't matter at all...duk abinda zata fada maki means nothing... she's like a zero behind a decimal point.. " '"baby stop it pls..." Ta fada mashj saboda taga yanda yake Magana har voice dinshi rawa kawai yake Sosai like he is boiling "No let me tell you she doesn't deserve a little tears from your eyes...if you're a whore you're with one costumer which is me... it's non of their business. Kar ki kuskura su sauya maki tunani Kan how you feel about me.. Basu isa ba.. " ya fada Mata sounding so serious than ever, "Baby your love alone isn't enough..." Bata karasa ba yace "To me it is...don Haka I beg you.. I beg you in the name of God ki rabu da su...now Bari in Kira driver din company yazo ya dauko ki.. " da sauri tace '"no...I will go back home.. za mu hadu a gida..." Ta fada mashj cikin tsoro, already tsoron maryam ya riga ya dasu a zuciyar ta and there's nothing he will say that will change that "Baby I said come to me...' Bai karasa ba tace "Nidai tsoro nake ji...I will wait here.. or zan koma gida har Allah yasa ka dawo...' ta amsa mashi sabida fargaban Kar su hadu da Maryam a hospital again, she have never seen anyone nag so much like Maryam hakan yasa take mugun jin tsoron ta. Yana cikin wayar Dr ya shigo dakin, ganin yanda ya ganshi yasa ya fara cewa "You looked disturbed..." Ya fada Mashi, faiz was feeling so hot inside that ya hade Rai sosai "Kaga we're faking your situation Amma in har baka daina tunani ba or saka kanka cikin damuwa abinda kake faking Yana iya Zama real.. " ya fada mashi Yana duba shi, shuru faiz yayi har sai da ya fita, the unease is unbearable that ya dauki wayarshi, number Maryam ya kira, Bata da number dinshi so she doesn't know who is calling, tana dagawa faiz sake cike da bakin ciki yace "Maryam... wallahi sai naci uwar data haifeki in Baki fita daga harkar matata... wallahi Zan ajiye years dinki gefe guda inyi maki abinda har ki mutu Baki mantawa...dare me. " Ya fada Mata kafin Maryam that was so shocked tatu magana har ta kashe wayar shi, ajiyan zuciya ya saki ya Kira driver Yana fada mashj yaje gidansu Amira a daukota, text ya turawa Amira Yana fada Mata driver Yana Kan hanyar zuwa ta shriya ya kawota, ya kuma fada Mata ta sayo mashi something to eat, idanuwa ya lumshe feeling at ease as he knows itama Maryam zata shjga bakin ciki ba don komai ba sai don kou sau daya Bai taba kallon idanuwan ta balle ya maida Mata magana . alhamdullilah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 12 Zuwairat ummumaryam .Amira Kam Bata tunanin she will be able to come back to the hospital after all the humiliation she gets today, she's not going back, bazata iya Zama cikin family Dinshi kaman nothing happened ba, she's so hurt, she have been through a lot Amma Bata taba facing serious public humiliation kaman na yau ba, tana zaune bakin gadon dakinta tana jin muryar Maryam har cikin kanta, she have never been so scared of seeing someone kaman yanda take jin tsoron haduwa da Maryam, tasan zagi na ragewa mace daraja a Idon mijinta, he little happiness shine da ba gaban idonshi tayi Mata wannan cin mutunci ba, dukda tasan faiz is stubborn she knows he can't handle Maryam ba don komai ba sai don tasan she's his elder and da akwai tazara na at Least shekara biyar tsakanin su sannan Maryam tana da kiba that she can weigh not less than 80kg. Ajiyan zuciya ta saki ta Mike ta Shiga dakin mamanta, hajiya na zaune tayi tagumi, she's just so scared of Amira coming back home, Bata son ta dawo gida Because she feels in ta dawo da wuya ta sake Samun kaman faiz, kowa ya sheda he loves her, son da yake Mata a fili take, kallonta mum dinta tayi tace "Kina Nan gidan har yanzun kenan..." Hajiya ta fada Kai tsaye, ahankali Amira ta zauna kusa da kafsrta tana cewa "Yes mummy...ya kirani Wai zaisa a daukoni in dawo hospital.." Bata karasa ba hajiya tace "What's wrong with that.. sai ki jira azo daukan ki ai..." Hajiya ta fada Mata Kai tsaye "Hmmmm mummy my feeling doesn't matter dai kenan..."Amira ta fada kanta kasa "Which feeling Kuma . Wallahi you never seize to amaze me .. wato Baki San Allah ne ya soki kija samu mijin sure ba after your shameless act,...ai Dole sai kinyi hakuri...in bakiyi hakuri ba babu inda Zaki  da bazaki fuskanci Wannan discrimination din ba..." "Hmmm mummy there's limitations to what human can take..what if na Zama fedup...what if na kasa daukan abinda zaayi min... gaskiya bar masu gidan zanyi.. " Amira ta fada kanta kasa sounding very serious "Ai sai ki nemi inda Zaki zauna Amma this house won't take me and you...now tashi ki bani waje..." Hajiya ta fada mata atakaice sounding more serious too don tasan ba Wasa take ba, Amira daga Kai tayi ta dinga kallonta ba don komai ba sai don tunanin Hali irin na mamanta, Haka Nan she feels she doesn't deserve this at all, "Shikenan... " Ta amsa Mata amma deep down she have come to a conclusion that if har taji she can't handle the pressure zata bar gidan, she doesn't care about duk abinda zaa fada she will stay on her own, if she likes she will leave this town completely she's not going to be bullied like an idiot because of her past, she have come to love faiz like she loves herself, Amma she's grown up, bazata zama kaman Yan yaran da ke zaune gidan miji Ana kuntata masu ba, she's not going to be abused and bullied then remain silent, in ta tuna she almost killed herself saboda takaicin namiji sai ta cije yatsa because now she knows da akwai opportunity out there for people like her, mikewa tayi tace "Mummy gida Zan koma ..ban iya zuwa hospital Kar ta sake tozarta ni..." Amira ta Fada Mata bayab ta Gama sake sakenta, "Ke Kika sani..." Hajiya ta amsa Mata atakaice, mikewa tayi ta bar wajen ta koma dakinta, wayarta ta dauka ta Kira faiZ. Fajz Kam ya cika yayi fam, har yanzun baiji ya samu gamsuwa da abinda yayiwa Maryam ba, he just wants to hurt her badly yanda zata fita daga affairs dinshi, yasan she's coming here or she will report him to his dad, hakan yasa yayi Saurin Kiran dad dinshi, alhaji na ganin call daga number faiz yayi Saurin dauka, before faiz yayi magana sai  ya Fara cewa "Son how are you feeling today..." Ya tambayeshi sounding so disturbed, dakaji yanda yayi magana kasan he is so happy to recieve this call "Daddy am fine ..." Ya fada Yana saukar da voice kaman na mara lafiyar gaske, "Daddy kayiwa sister Maryam magana..."faiz ya fada. "What happened..." Ya fada cikin damuwa, Nan ya fadawa alhaji abinda ya faru har da karya because he told him Maryam beat Amira a cikin hospital a gaban mutane suna cikin waya Kiran maryam data Gama maganar da mum dinta ya dinga shigowa, "She hates me I know it dukda suna pretending to love me.  Amma she should stay away from my happiness.... Tana fadin a gaban jamaa Wai if rabuwa da Amira zai Zama ajalina sai ta rabamu sai Amira ta bar gidan...daddy warn her to stay away from my affairs I beg you..." Ya fada kaman zaiyi kuka Yana magana da kyar "Subhanallah...Maryam din ce tayi wannan haukan?...am coming to the hospital very soon..." Alhaji ya fada mashi.  Bintu shiga dakin tayi ta zauna sai dai ta kalleta ya kauda Kai,wayar Amira na shigowa ya dauka Yana cewa "Yazo ne?.." ya tambayeta Kai tsaye "Aa...pls tell him not to come...ba sai yazo ba zanje gida kawai..." Ta fada mashi atakaice "Will you stop that before I decend on you?..nace come to the hospital..."Bai karasa ba tace "Aa...gida Zan jiraka..." "Wai Amira what's wrong with you... barina zakiyi a hospital bazaki zo dubani ba...Daman you never care..." Ya fada ya kashe wayarshi, kallon bintu yayi yace "Hope you're happy.. now you're happy that Kikeso rusa min farin cikina....kin hada Baki da makiyana zaku raba ni da farin cikina..." Faiz ya fadawa Bintu sounding so angry, "Wannan shine alkawarin adalci daka ce zakayi a tsakanin mu..." Ta fada tana Kallon shi "Are you asking kou you're making a statement.. " ya fada sounding very angry "Kayi alkawarin zakayi adalci a tsakanin mu..." Bata karasa ba yace '"is that the reason why kika jawo tashin hankali?...banyi kokarin inyi adalci ba?...then the evil spirit in you started madness..." Ya fada Mata cikin bacin Rai "Nidai am sorry... kuma ban hada Baki da kowa don a cuceta ba... Amma to know that you loved macen dake second hand..." Bata karasa ba yace "Tashi...now get out of here.. tashi nace.. " ya daka Mata tsawa. Kallonshi kawai tayi ta kauda kanta, ita dai she feels ba Haka Nan yafi Sonta ba, "Bintu ki bar Nan kafin in Bata maki Rai..." Ya fada Yana sauka daga Kan gado "Do what ever you want....kou ba Komai ai cikinka gareni ba na wani ba.  I deserve some respect..." Ta fada mashi tana kauda kanta tare da  Dora kafa daya Kan daya. Zuba Mata idanuwa yayi Yana tsaye ya rasa yanda zaiyi daita, He wondered why she will change like this kaman she's not that lady that was making him all strong "Yanzun dai you're happy with what is happening....ki tuna kema ba Haka kikayi da farko ba... you made it look as if Baki damu ba ashe na ciki na ciki.... you're so devilish..." Hannu bintu ta daga mashi tana cewa "Stop calling me devilish abeg...nidai am human...baka da adalci... it's all about her....kou goodnight ka Shiga Yi Mata sai kayi good hour guda Amma ni in ka shigo kaman Ana jiranka..." Bata karasa ba yace "Bintu ki tashi ki bani waje... you're the last person I want to see... alhamdullilah true color dinki ya fito,..wato you have the guts ki fadawa mutane am a drunkard...kina ganin kou kece autar Mata Ina ya Zama dake...." Bintu sauke idanuwa kawai tayi sabida  itama tasan Bata kyauta ba "Am sorry... wallahi at that moment I felt something I never felt before... sharrin shaidan ne..."Bata karasa ba ya sake cewa "kece shaidaniya.. it's all you ba wani shaidan... nonsense.. " ya fada Yana komawa Kan gadon ya kwanta, ita dai bintu tasan son faiz a jininta yake kaman yanda na Amira na cikin jininshi,  Sam Bai Jin Dadi da Bata Nan tare dashi, dukda it's not something real, kawai he felt zai fadawa Dr zai koma gida just to be with her, he just keeps wondering what she's feeling right now. Maryam Kiran alhaji ta sakeyi bayan ya Gama waya Yana dagawa ya Fara cewa "Ke daga yau Kar in sake Jin kin shiga tsabgar gidan wannan yaron.... stay away from them...Kar in sake ji.. " ta daka Mata tsawa sounding so angry, Maryam dake cike fam kaman zuciyar ta zata fita  ta Fara kuka tana cewa. "Daddy...is it a crime to care for my brother da zai kirani ya zagine ya zagi uwata da ubana just because of his whore?.." ta fada Tana Kuka sosai "Ke!... listen to me ki fita harkansu...duk abinda ya fada maki ke Kika Fara zubda girmanki... it's all your fault...stay away from them..." Alhaji ya fada Mata sounding so serious,  sabon kuka Maryam ta fara tana cewa "Wato daddy ka goyi bayan shi ya zageni...am I his mate?...don't I have the right to select what's good for him?..." "Ai Baki Yi hakan tun wuri ba Kuma yanzun you won't have that position..." Alhaji ya fada Mata Yana kashe wayarshi, he wanted talking to faiz about what Maryam said sai Kuma yaga with his condition Kar ya fadi abinda zai tsosa mashi Rai, sai kawai ya basar. Ita Kuma Maryam she have made it a task upon herself to see sai ta wulakanta fajz da Kuma amira, she will handle both of them da in sun ganta sai sun dinga gudu, she's going to make life a living hell for Amira especially data San duk dangi Basu sonta, she just wondered why her dad will let faiz aurenta, sai Kuma taga son da yakewa faiz ne yasa ya amince don Kar ya Bata mashi Rai. Amira barin gidansu tayi dukda she's missing fajz kaman ta Dade Bata ganshi ba she have no choice but to go home ba don komai ba sai don tsoron Kar taje hospital a sake ci Mata mutunci, she saw the way duk suke ta kus kus da aka ganta, it's a big humiliation for her, she just pray Kar ya Dade a hospital din tunda duk kwanakin da zaiyi chan she won't go, kou yanzun da zata gida she's scared, tana ganin zata iya biyota gida, sallama tayiwa mum dinta ta fito, tana fita driver da fajz ya Aiko ya iso, tsayawa tayi ya karaso ta bude Mota ya Shiga ya fada mashi ya kaita gida instead of hospital, he didn't argue Amma he fears abinda faiz zaice tunda shi hospital ya fada Mata ba gjda ba. Faiz na kwance sai lumshe idanuwa kawai yake Yana tunanin why mutane bazasu Gane abinda ake nufi da so ba, why bazasu Gane in har kana son mutum you hardly see their flaws, right now if zaa ajiye mashi Amira da bintu dukda he knows Bintu is more than Amira in so many ways he will choose Amira ten times over, he is willing to defend her Kuma duk Wanda ya tabata shi ya taba, da Chan ba Kirki gareshi ba and now he won't pretend to be so nice yayi Shuru a ciwa Amira mutunci, kofar dakin aka bude  wasu Mata uku suka shigo, matan uncle dinshi ne, a bayansu Kuma  alhaji shamsu ne, duk matanshi ne yazo dasu, Bai Kai sauran siblings Dinshi kudi ba Amma ya fisu Mata da Kuma Yara, da sauri bintu ta Mike Tana gaidasu alhaji shamsu yace "Zauna Yar albarka..." Ya fadawa Bintu "Na you Sabi...." Fajz ya fada cikin ranshi, all of a sudden sai ya fara tunanin it's better da Amira Bata Nan don yasan zasu dinga guma Mata da yawa,  matan bakin gadon da faiz ke kwance sama Suka je suna mashi ya jikin, budan bakin alhaji shamsu sai cewa yayi "Wato Dan ubanka baa Isa da Kai ba kou...don taurin Kai irin na ubanka Kai kadai zaka kawo Mana abun bacin suna cikin dangi...anyi magana sai Kuma ciwon zuciya ya kamaka kou...well for your information kou mutuwa zakayi wannan Yarinyar is not accepted here.... she's not welcome...ka sani koy a baa rabaku she's not welcome amidst all of us...." Ya fada wa fajz, fajz dake kwance ji yayi zuciyarshi na konewa don Haka Bai San sanda ya fara hawaye ba, he weeps silently ba don komai ba sai don yanda ake datsa mashj magana he can't reply, he wanted asking him if Amira ba haihuwarta akayi kaman yanda aka Haifi kowacce ya ba, sannan he wanted to ask him if mutum na wuce kaddararshi, hawayen shi na sauka Yana shigewa cikin kunnenshi kasancewan ya kwanta a hannunshi na dama, "Kuma in har kana son zaman lafiya wannan Yarinyar then ka mutunta Yar uwarka... Don duk ranar da ka sake ka yarda ta kawomin karar ka kun wulakanta ta kaman yanda kayi yanzun then ka sani kou zaka mutu sai ka rabu daita, Zan je har wajen ubanta in fada mashi ya zo ya dauki yarshi daga dankin mu she's not welcome anymore,...'" alhaji shamsu ya fada sounding so angry kaman it's has anything to do with him, fajz daga Idanuwa yayi ya kalli bintu yaga kanta kasa sai Wass take da yatsunta, kana kallon ta kasan she's not happy this is happening to the love of her life, ita dai ba bakin cikin shi take so ba, kou kadan Bata son tana ganin shi cikin damuwa, alhaji na Gama maganar shi ya juya ya fice alaman it's what brought him, Daman ba ganinshi yazo yi ba yazo ya fada mashi abinda ke ranshi ne, su ma matan kallon faiz sukayi suka ce "Allah ya Kara lafiya " Suka bi bayanshi,  kafin su Shiga cikin Mota motar alhaji haruna yayi parking, tare suke da hajiya kadijatu, alhaji haruna na ganin face din alhaji shamsu yasan rashin mutunci yayi, kou tsayawa ya amsa gaisuwar alhaji haruna baiyi ba ya shige motarshi, alhaji haruna just prayed ba wani cin mutunci yayi mashi ba don he is so afraid ayi abinda zai sake tadawa faiz hankali,  da sauri hajiya kadijatu ta Shiga inda faiz yake kwance ba don komai ba sai don taga if he's alright because tasan alhaji shamsu ya sake mashi rashin mutunci, tana Shiga ta ganshi kwance ya runtsa idanuwa, he can't express what he is feeling all he knows is he is very sad kan abinda ake fadawa Amira, he just want them to understand she's his choice Kuma a har damunshi kanta, Yoruba Hajiya kadijatu ta farayi Tana cewa "Duk su fita harkar ka da matarka I'd not in wani Abu ya sameka wallahi ba yarda zanyi ba,.."bintu sai gaidata kawai take Amma sai fada take da Yoruba tana zama kusa da faiz, sai da ta gama fadarta sannan ta amsa gaisuwar bintu, alhaji ne ya shigo ya kalli faiz, he knows Something is wrong Amma bai tambayeshi what happened ba instead sai ya tambayeshi jikinshi. Bayan kwana uku. San amira batayi gigin komawa hospital ba saboda tsoro, she's so afraid of sister Maryam, wannan cin mutunci is something she can't take again, cikin kwana uku bata bude kofarta bata zuwa office, tana cikin gidan ta kulle kofarta, she'd afraid Kar Maryam tayi badging in tunda she told her tazo gidan nan countless times bata ganta ba, tana kallon shiga da fitar bintu kullum Amma she's not talking to her, she can't pretend to be good with her don ita cikin ranta she feels bintu is happy da abinda akayi mata kuma she knows itace silan komai, she's not going to make it look as if she's happy with her tunda already ta Riga ta san bintu is a big pretender, har yanzun bata manta last encounter dinsu da what she said ba, har yanzun tana mamakin yanda ta jata a jiki don ta ci mutuncinta, it still hurt dukda the vacation da ta samu da faiz ya mantar da ita komai. Yawan tunani yasa ta rame cikin kwana uku because she's so lonely and bored, faiz yaki daukan wayarta, she knows he is angry at her ba don komai ba sai don taki zuwa hospital, only if he knows why, only if zai iya bude zuciyarta yaga how she's feeling, he begged her to come several times, she's just too scared to face same humiliation, tunda ta dawo gidan bataci komai ba, dataji yunwa ya matsa mata sai tasha tea, she keeps thinking if a haka zata kare, babu kawaye, babu dangin miji masu sonta, babu kowa, the past few months was the best part of her life, she always pray a cigaba a haka but unfortunately hakan bai samu ba, tasan habib ya riga ta gama daita, her life will never be like all lives. Bintu kam she was thinking kilan abinda akayiwa amira yasa ta tafi gida as kou kadsn bata san tana gidan ba, she feels so bad don tana tunani ta batawa kanta good reputation da tayi kokarin building for her self, she sees pure Love that amira have for her, tasan she really tried Amma ta bari her heart ya samu most of her, she wanted calling amira Amma Bata san what she will say to her ba, she feels really bad. Kullum sai ta kaiwa faiz abinci a hospital Amma kou kallon abinda ta kawo bayayi balle yaci, kullum anger take gani a face dinshi, hospital din cike yake da mutane so she feels ok even though he looks so angry at her. Faiz kam ya cika yayi fam saboda fushin both amira da bintu, she dai he still feels amira bata son shi kawai ta aureshi ne because he is her last hope, bai gan any good reason da zai hanata zuwa wajenshi a hospital ba, bai gan one good dalili da zai saka ta ki zuwa wajenshi a hospital ba, bai gan one good reason that she won't see him ba despite he pretended tobe sick, tun shekaranjiya yaso komawa gida Amma Dr yace in ya koma it will look as if it's a lie don haka if he wants to achieve his aim and objectives dole yayi hakuri, dukda ba rashin lafiya yake ba duk yayi emaciating kaman real patient. Yau kam dr na shigowa ya kalleshi Yana cewa "I want to go home... right now I don't care if they're convince or otherwise....I can't stay here anymore..." Ya fada mashi atakaice, "Alright...if you say so... alhaji ya bada wasu kudi incase zaka bukaci wani abun...da akwai extra 200k sama...."bai karasa ba faiz yace "Ba damuwa...kawai tell someone to take me home..." Ya fada yana saka takalmi dake gaban gadon. Alhamdulliah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 13 Zuwairat Ummumaryam Baa bata lokaci ba faiz ya bar hospital inda dr yace zai sa driver ya kaishi gida tunda babu wanda ke wajenshi, cousin dinshi dake kwana left early in the morning, it's 10:30am and he feels like flying, baisan abinda zaiyiwa  amira yaji dadi ba, he is not even sure if she's in his house right now, kilan Maryam taja mashi ya bar gidan, har zai shiga motar dr sai ga motar bintu, "Ga motar gida nan...bari kawai  ba sai ka kaini ba..."faiz ya fada face dinshi daddaure, bintu na kokarin fitowa kawai sai ga faiz ya fito daga cikin motar,  he walks directly to her car then kawai yashiga ba tare daya yi mata magana ba, da sauri bintu ta koma cikin motar ta kalli yanda ya hade rai "Baby an sallameka ne?...."ta tambayeshi with a smile, sai ka rantse babu kowa wajen saboda yanda kou kallon inda take baiyi ba, "Baby ina magana fa.. " ta fada cikin shagwaba, "Abeg am not in for your dramas this morning....zaki kaini gida kou in fita..." Bai karasa ba ta tada motar tana cewa "Ai ban isa ba babban yaya..."ta fada tana dariya, kallonta yayi ya watsa mata harara yana cewa "It won't work tunda na san halinki yanzun....da sanda ban san halinki bane sai in fadawa trap dinki.....munafuka kawai..." Ya fada Yana sake hade rai, bintu dan kallonshi tayi tace "I don't deserve this words ooo..." "Ai madam this is the beginning... yanda Kika tozartani..kika fadawa duniya darkest secret dina sai nayi maki abinda har ki mutu bazaki manta  dani ba.. wallahi kou babu aure a tsakanin mu sai na yi maki more than what you did to me..." Ya fada sounding so bitter, babu abinds zatayi mashi da zai sa ya yafe mata tozartan da tayi mashi, She have humiliated him, she made the family laugh at him, dukda yana kwance a hospital ana maganarshi, kullum idanuwanshi a rufe saboda kunyar hada idanuwa da mutane, yasan babu wanda ke family dinshi da baisan what he did ba, yasan hatta jaririn family dinsu knows he is a drunkard, he can never forgive what she did to him, she pretended to be nice only for her to destroy his happiness and reputation. Bintu bata sake cewa komai ba don itama tasan what she did was totally out of place tsakanin gidansu da hospital din ba nisa it's just 25 to 30 minutes drive, tana isa gaban gate din tayi Horn da sauri maigadi ya bude ta shiga, kou gama parking batayi ba faiz ya bude motar ya fice yana kallon bangaren amira, ya rasa yanda zai rama rashin mutuncin datayi mashi, shi baiga reasons da zaisa ta kaurace mashi ba, he feels she doesn't love him much at all, yasan tana son shi Amma ba yanda yake sonta ba, yasan inda tana haukan sonshi da baayi hakan ba, da babu yanda zaayi taki zuwa ganinshi just because of his family, Da tunani kala kala ya shiga gidan ya tsaya yana kallon bangaren amira, yaga wajen kulle kuma curtains dinta zuge, ji yake kaman she's not around, bintu data gama parking ta fito ta kalleshi without saying anything ta kama hanyar bangaren ta yayinda shima ya bita, he wanted to make sure if she's around before ya fara jera mata rashin mutuncin dake cikin ranshi. True love ba abun wasa bane don saida yayi da kyar ya samu yayi wanka tare da shaving sannan ya fito daure da towel, all he wants was to see her, kaya ya sake sannan ya fito, ita kam bintu jera abinci tayi kan dinning tunda wanda ta kai mashi baa kou sauka dasu daga cikin mota ba, tana jerawa tana aduar Allah yasa yaci, she's just praying Allah yass komai ya dawo daidsi sannan tana aduar Allah yasa tafi karfin zuciyarta don she knows all the wahala started because of her, she just wish zasu san zuciya bata da kashi, she endure alot that she Burst uncontrollable, falo ta koma ta zauna tana jiran ya fito, she was rubbing her tummy taji motsin mutum, faiz ne tsaye yana kallonta, he have this look of adoration on his face Amma suna hada idanuwa kawai taga ya sauya yanayjn face dinta, one thing he is so happy about is her pregnancy,  he knows there's a baby in there that's going to give him the tittle of daddy, he keeps wondering if she's a girl or boy, sai kuma he keeps wondering if the baby would look like him or her, he just can't wait to see the little one in her tummy, "Kina ganin amira..." Ya katse silence dake falon da tambayar, "Aa..." Bintu ta amsa mashi "Hmmmm ai you have succeeded kou.... pour water kasa kisha tou..." Ya fada yana ficewa daga falon, bangaren amira ya nufa praying she's just inside, handle din kofarta ya taba yaji kofar kulle. Amira was so lucky ta samu bacci ya dauketa, tsoro bai barinta samun full night rest, she's so lonely, she's so lucky she have lots of status to view tunda tana da number din mutane da yawa from that giveaway, bata hira da kowa online sai if it's business, she do reply some funny status her phone is practically her friend.  Faiz was feeling so afraid thinking kilan bata nan, he just feel so much anger right now, he feels in har ta tafi gidansu kan laifin da bashi ya aikata ba then he is not going to find her, zai danne zuciyarshi kanta ya kyalleta, da sauri ya zagaya bangaren bedroom dayasa tana yawan kwanciya yayi  kikiniyar bude window, window bai bude sosai ba yasa hannu ta bude curtains din ya ganta baje kan gado da wayarta gefenta, baisan sands ya saki ajiyan zuciya ba gami dacewa "Shegiya..." Ya fada kaman ana fixgar magana daga bakinshi, "Ke!!!..."ya daka mata tsawa, har cikin mafarki amira taji muryarshi, it's as if she's dreaming that she squeeze her face a little "Ke!!!...,dalla go and open my door..." Ya sake daka mata tsawa, a gigice amira ta bude idanuwa tare da mikewa zaune a firgice, direction dinshi ta kalle tare da murza idanuwa, she's feeling kaman she's dreaming don it sounds unlike him to her "Don't let me get to the door before you..."ya fada mata atakaice yana sakin curtains din, da sauri amira ta sauka daga kan gado har tana tuntube tana murza idanuwa ta fita falo ta kaiga kofa ta bude mashi, tura kofar yayi kallo guda zakayi mashj kasan yayi turning on rashin mutuncin shi, you know the boss mode is activated, shigewa yayi amira tayi saurin maida kofar ta rufe sannan tabi faiz da tuni ya shiga daya daga cikin dakunan kaman babu kowa gidan, bakin kofar dakin amira ta iso ta tsaya unable to reach where he is standing, ba don komai ba sai ta yanda ya hade mata rai, she begins to think kilan ya dauki zuga ne that he is so mad at her Like this, now she knows why he is not picking her calls, at the moment su biyu are thinking of something different,  ita tana tunanin kilan ya gaji daita yayinda shi kuma yana tunanin she never loves him at all, he is so angry at her, she stands by the door and watch him pick something from the closet, shima ya rasa abinda zai dauka he feels her presence, sai da ya gama birkita cikin closet din ya juyo ya kalleta face dinshi kaman bai san me ake Kira da dariya ba, amira kallonshi kawai take, "Ya...jikin...ka.."ta fada cikin karfin hali, "If you dare talk to me sai na mugun saba maki...." Ya daka mata tsawa, amira dake tsaye ji tayi jikinta na rawa saboda yanda yayi mata magana, ahankali tayi nodding alaman ok ta juya, hakan sake batawa faiz rai yayi ya fara cewa " Go....daman I knew it...nasan baki kaunata.... you never loved me....I said this before and I will say it again... you are with me because am I last hope..." Ya fada sounding on top of his voice, amira da ta juya dan kama kofar tayi ta dan rike tana kokarin hadiye hawayen dake neman kufce mata Amma she could, har lokacin bata sake juyowa ba, hannu daya tasa tana dan goge hancinta, "I love you but you hate me...." Faiz ya sake fada Amma this time ya saukar da voice dinshi don yasan he have hurt her again, he promised not to ever say such again Amma he is someone that if Yana cikin fushi he says everything, amira dake kuka silently didn't try to make him understand because wannan avun da yake fada mata hurts like hell, yana fada mata tana tare dashi ne don yaga babu mai aurenta, wato he is her last hope, "Oh my God..." Ta fada tana dafe goshinta tare da sakin handle din kofsr data rike tana barin wajen yayinda take tafiya kaman yar maye,. "So you won't say anything kou..." Faiz yafada yana binta da sauri "Wato sakare is talking kou.. you won't talk...koy dayeke I said the truth so shi yasa bazakiyi magana ba..."ya fada mats yana biye daita yana mai jin haushi kaman ya fashe, amira dake kuka cikin low voice bata tanka mashj ba instead she's walking hurriedly to her bedroom, shoulder dinta ya kama ta buge mashj hannu tare da juyowa da face dinta dake jike da hawaye tace "Naji duk abinda kace...na gode.. thank you for reminding me who I am..." Bata karasa ba faiz that's broken with amount of tears a face dinta yace "Don't even start it...sanin kanki ne bai taba yuwa mace ta zauna while the man she claims she loves is hospitalized for days Amma bataje ta ganshi ba..."bai karasa ba tace "Inje danginka su wulakanta ni kaman yanda kayi yanzun?...inje su tozarta ni...?" Ta fada tana kuka sosai tana goge face dinta da bayan hannunta, faiz feels so hurt seeing Cry Amma yanda taki zuwa wajenshi a hospital really hurt him and he have to make his point nor matter how hard it may be "Amira love is always stronger than pain...I thought if you care about someone you won't care about anything anyone will ever say..." Ya fada sounding so calm da regret all over his face, amira bata amsa mashi ba ta sake juyawa "Come back here am not done talking..." Ya fada yana biye daita, banza tayi dashi har ya bita bedroom din, zama tayi bakin gado ta hade kanta da gwiwoyinta ta cigaba da kuka, faiz shafa kanshi yayi feeling so disturbed Amma sam bai tabata ba, "Wato inds shekara zanyi chan you would not have come to see me just because what my family says... Is that fair?...kina iya ganin da akwai abinda family dinki zasu ce that will ever stop me from seeing you a whole day or two?..Amma sai Kika dake kika zauna nan kika burus dani...I love you but dole hakan ya sakani tunanin kilan baki sona. " Ya fada sounding so calm kaman bashi bane kumbure dazun, ahankali amira ta daga kanta ta kalleshi tace "I can never go through what I went through ranar danazo wajenka a hospital...your sister made me a laughing stock... mutane kala kala was looking at me...duk wayanda ke hospital din knew I made i mistake a rayuwa.... people were begging her to take it easy on my but she refused...she made it clear duk inda zata ganni sai ta tozarta ni..." Ta fada tana kuka sosai, jawota faiz yayi jiki tayi saurin fizgewa tare da Jan jikinta daga nashi, "Am sorry about that...she will never insult you again....I promise..."ya fada kaman he have everything under his control, amira tsaye tayi tana kuka, ahankali ya Mike yana cewa "See the fact is that you have a child out of wedlock...dole ne people must talk.... people will surely talk....balle Maryam that hates me with passion... She will surely tries to destroy anything she knows my happiness is tied to....kar ki bari ranki ya dinga baci pls. " Ya fada yana kokarin rungumeta daga baya, Still amira bata daina kuka ba, zagaye hannunshi yayi da cikin ta yana cewa "If next time anyone tells you shit fire back...tell them yes you have a son and still God gave you a husband that loves you more than anything...so suyi fucking kansu...." ya fada sounding so serious yana hugging dinta ta bays sosai, he is not making sense to her at all, he won't understand she's marked for life, har tsoron sake haduwa da wasu family members dinshi take don tasan bintu have exposed her, right now she have decided that she will never be close to bintu again, she already knows the type of bintu, tasan bintu bata kaunar ta, kawai ta shige jikinta ne don ta cutar daita, she's never wise to know, "Have you eaten..." Ya tambayeta yana kissing wuyanta "Am not hungry...." Ta amsa mashi atakaice tana harde hannuwanta a chest dinta, "Wayyo nazo ina fushi dake yanzun kuma ke kike fushi dani. Kawai ki fadamin have you eaten...if no muje your sister have kept something for me let's eat..." Da sauri amira ta juyo gareshi tana cewa "Which sister..."ta tambayeshi face dinta daddaure "Sister nawa gareki nan gidan... sister ki Mana..." "Ai for as long as am concerned ban da sister nan gidan....ni kadai aka kawo gidan nan...baa kawoni da wata yaruwa ba.." amira ta amsa mashi atakaice "Toufa....well am talking about bintu..." Bai karasa ba ta nunashi da yatsa da sauri ya buge hannunta yana cewa "Don't ever point your fingers at me..." Ya fada mata, amira da wani irin haushi takeji tace "Kasan wallahi bani babu ita....the only thing that will take me out of this house is if har kace dole sai nayi tarayya daita..." Ta fada sounding so real and angry, faiz zuba mata ido yayi har saida ta kai karshen maganarta yace "Amma kinsan you're joking kou... kinsan bintu is a good person... kowacce mace will do more than what she did...kishi fa halal ne... it's in every woman...pls let's forget about what happened..." "Lallai...don tasa a kara ci mun mutunci kou...aa... wallahi babu ni babu ita .." bata karasa ba faiz yace "Aikam zakiyi kaffara....babu mai raba min kan gida...yauwa.. it's better you let go of what happened and still be friends with each other kaman yanda kuke tun farko before shaidan ya kitta tsakanin ku...."ya fada mata cikin rarrashi yana sake matsawa kusa daita. Atakaice dai amira is so feeling sad that duk yanda faiz yaso shawo kanta taki ta sake sakin jikinta da bintu, he feels his prayers have not been answered don ya roki Allah yasa su zauna kalau da junansu ta yanda shi kanshi zai samu kwanciya hankali Amma right now it seems it's not going to happen, asalima ita amira she's thinking of how to make bintu sad the way she made her feel, kowacce ya mace tana da bad habits da zatayi hiding until reasons warrant her to show off herself, right now she's so bitter that she wants her to feel bitter too, she still hears her voice sanda take maganarta, how she was mocking her, face dinta kaman ba nata ba, right now she's not going to be that easy and broken amira, ta riga tasan bintu tana da two face, ita bazatayi mata two face ba Amma she will surely make her angry too, komawa tayi ta zauna bayan faiz ya fita ya koma bangaren bintu, she's just thinking of so many dubious ways to handle bintu. Faiz na zuwa bangaren bintu ya zauna yaci abinci "Is sister alright?..." Bintu that is feeling bad about what happened ta tambayi faiz "Why are you asking me..why would ask me kaman you're not on talking terms with her... Go and ask her ...." Ya amsa mats atakaice yana cin abinci, ahankali bintu ta Mike ta fita zuwa bangaren amira, sallama ta dinga kwalawa a falonta amira na zauna tana jinta tayi banza daita, she remembers the last day she entered her bedroom to tell her goodbye before ta tafi aiki, haka ta dinga kiranta tayi banza daita, bintu nata "Sister kina ina ne..."ta fada heading to bedroom din da take, amira dora kafa tayi daya kan daya ta dauki wayarta tana latsawa, why thing she would have preferred is that da bintu bata fara nuna mata so da kaunar tun farko ba da bazata damu ba Amma drawing her close just to humiliate her is something she's not going to let go, she's not going to be stupid ta barshi ya sake faruwa, she's tougher than bintu in every way don she have been through things bintu will never go through a rayuwa, bintu kokari tayi ta isa bakin kofsr da amira take still tana sallama Amma a banza, handle din ta murza ta bude kofsr kawai sai sukayi ido hudu da amira dake zaune, saida bintu taji faduwar gaba saboda yanda amira ta kalleta, it's this kind of looks of horror, so scary, amira ta kafeta da ido bata kou kiftawa "Sister..." Bintu ta fara fada cikin sanyi murya bata karasa abinda tayi niyyar cewa ba sai amira tace "Pls am not your sister... sister bata tozarta sister dinta.. so what's the problem..." Ta fada tana mats wani irin kallon iron lady, faiz was feeling restless bayan fitar bintu da few seconds ya Mike ya bi bayanta, he is so scared Kar wani abun ya faru a tsakanin su, he sees yanda amira ta dage dazun, now kuma he hears what she's saying, tsaye yayi yana aduar Allah yasa su fahimci junansu, "Am sorry...." Bintu ta fara fada sounding so serious "Sorry for your self mayaudariya....daman kin jani jiki ne don ki kuntatamin kou..ai ba komai...kawai ki tafi I don't want to hear anything fake pls .." ta fadawa bintu tana nuna mata kofsr daki "Haba sister me yayi zafi haka....nidai nace in da akwai abinda nayi maki kiyi hakuri...banso abun kai hakan ba..." Bintu ta fara sounding Frank, dariyar takaici amira tayi tana clapping hannuwanta tana cewa "Wow...what a nerve.. nidai malama pls ki bar min nan....kawai dai ki dani abinda ya sameni Yana iya samun kowa...ba yawon karuwanci nayi ba...thank you so much for betraying my trust...hope it gladdens your heart da aka tozarta ni...daman ance baa kaunar kishiya da zuciya daya...I was thinking masu cewa hakan sunyi karya because I loved you like a sister amma sunyi gaskiya after all..." Amira ta fada mats tana komawa ta zauna "Nidai na baki hakuri...allah na ganin abinds ke zuciya ta..." "Abeg malama leave....don't ever step foot into my apartment...muyi zaman kishin face to face ba kilibibi ba..." Inji amira, yanda amira ke magana yasa bintu cewa "Toufa...irin wannan hot temper haka kaman anyi maki sharri?..." Bata karasa ba amira tace "Yes ba sharri akayi min ba Amma still ina da daraja a wajen mijina..." Hakan ya mugun konawa bintu rai, shi kuma faiz dake tsaye bakin kofar yana jinsu dafe goshinshi yayi... Alhamdulliah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 14 Zuwairat Ummumaryam Faiz bai taba jin tashin hankalin irin wannan ba, wato for your wives suyi exchanging words tashin ne na gidan gaba, goshinshi ya dinga murzawa ahankali yana lumshe idanuwa, dariyar takaici bintu ta saki itama tana girgiza kai, she have learn alot o about amira, data koma gida saids hindu ta tayata sake digging more about her, tasan kou degree certificate bata dashi, she sees her as a low class whore da faiz ya kwaso mats as kishiya who she have to stay with because she loves faiz if not ba abinda zai kawo amira inds take, kou kadan class dinsu ba daya bane "Kema kinsan ba karya nayi ba....am very important to him.... atakaice ma more important than you...am not forcing myself on him..." Da sauri faiz ya bude kofsr dskin ya shigo face dinshi daddaure ya shiga tsakiyar su yana cewa "Wane irin hauka ne ke faruwa a nan....I don't want any madness or stupidity...in ba hauka ba ya zaayi da iliminku da wayewarku ku tsaya kuna maganar banza kaman wasu mahaukata..." ya fada not looking at their faces, Bintu dake cike fam cewa tayi "Pls ki bar ikirarin you're his love don kowa ma na son abun shaidanci..."ta fada kaman faiz baice komai ba, afasuce faiz yace "Oh dayake kin rainani shine ina magana ban isa in hanaki ba kou..." Hannu bintu ta daga mashi tana cewa "Ai kana jinta ta gama fadamin magana Amma baka ce komai ba....so dole in maids mata... anyways she's not my class...bata kai matsayin da zanyi sa insa daita ba...me akayi akayi a secondarian....wacce kou kwalin degree bata dashi...." Bata karasa ba amira tace "Let's see who is earning 250k in a month..." Ta fada tana daga hannunta."that would be me.... fuck all your certs am better than you..." Cikin matsanacin bacin rai faiz yace "Wallahi if you let me descend on you bazaki so abinds zai faru ba..." Ya fada yana pointing amira da finger.. "Malam take your PhD holder away from site..." Amira tayi firing back ta him kaman ba ita ba, he didn't say anything because right now is among the worst moment of his life, ji yayi kaman ya kasa as a man, wato haka mata suke Basu jin kunyar idon mutum "In ba kwashe kwashen maza va meye hadina dake?..." Bintu tayi adding "Wayyo Allah ku daina!!!" Ya fada cikin ihu sosai kaman zai tsage dakin da loud voice, hannun Bintu ya kama ya jata sukayi hanyar waje yayinda bintu ta cigaba da fadin "Karuwa mara tarbiya... Allah kadai yasan cikin nawa kika zubda kafin Allah ya kamaki Kika haifi daya...tantiriya yar tasha....ballagaza kawai..." Ta dinga fada yayinda faiz ke janta da karfi tana tirjewa tana zagi na tashin hankali , amira binta tayi har falo tana mata gwalo dukda she's about to break down saboda irin zagin da bintu ke mata, she started it Amma she have no single dirt on bintu so dole ta zagu, faiz ji yayi jikinshi na rawa sosai, sai da suka fita daga falon amira ta zauna kasa inda take ta hade kanta da gwiwoyinta ta fara kuka zuciyarta na dukan uku uku saboda bakin ciki, tasan kilan inda faiz baizo ba har hada jiki sai sunyi da bintu, ita kuma bintu that's fuming suna fita ta fixge hannunta tana cewa "Dallah sakarmin hannun munafukin namiji..." Ta fada tana kaman zatayi hauka, baki faiz daya susuce ya bude a compound yana cewa "Ni kike cewa munafuki?..." Ya fada sounding so surprised at these words "Yes kai... wallahi iliminka bai da amfani in har zaka fadawa matarka daya tafi daya daraja...tufia..." Ta fada tana tsartar da saliva a  gaban shi ta barshi nan tsaye, ji yayi kaman ya bita yaci uwarta Amma already he knows the devil is at large a gidanshi and anything can happen saboda condition dinta, bayan nan kuma he knows duk abinda zaiyi mata yanzun bazaayi blaming dinshi kaman yanda zaayi blaming amira ba, kura mats ido yayi as she walks back into her apartment tana masifa sosai like daman she's waiting for this Golden opportunity, hakuri taje badawa har cikin ranta Amma bintu is someone da baa cinta kasa ba tabarma, son faiz ne kawai ke sakata rauni Amma kou kadan mace yar uwarta tayi kadan ta takata ta kyaleta. Tana shiga bangaren ta ta fara kuka sosai ta neman wayarta, wato she's more important than her, she wondered why faiz zai fada mats such thing, why would he downgrade her a wajen matarshi, it's so little of him, she sees him as a lover and most importantly the person she respected alot, tana kaunarshi sosai Amma him telling amira yafi sonta kuma ita bata da mahimmaci yasa duk taji ta tsaneshi, she hates and still hates him like hell, wato haka nan yake Raina mata hankali da wayaushi, she feels so disappointed in him,  tana kuka ta dauki wayarta ta fara neman number hajiya kadijatu, tana ganin tayi dialing crying sosai don she can't call her mother right now, her mother told her ga fita harkar faiz that in ta haifi abinda ke cikinta insha Allah somebody better will come for her Amma taki, she clearly told her that if har ta koma Kar ta sake kawo mata kararshi since she have chosen to stay with mashayi duk ranar da ya nuna mata halin ya tasha Kar ta dawo mata, hajiya kadijatu na daga waya taji kukan bintu so loud "Subhanallah...what happened...why are you crying..." Hajiya ta fada cikin tashin hankali thinking something is wrong with faiz, "Iyami... it's faiz ..." "Inna lillahi waina ilahi rajiuna..." Iyami ta fada tana mikewa tsaye tana dafa kirjinta, "Iyami....he told his wife she's the only person he loves...now she's insulting me telling me ban da amfani wajenshi..." Ta fada tana kuka sosai, hajiya kadijatu sakin ajiyan zuciya tayi tare da samun waje ta zauna before tace "Are you sure faiz said that... because if he did wayau shi ya tashi a banza..." Iyami ta fada itama sounding disappointed because bata gan dalilin da zai sa ya fadawa matarshi daya ta fi daya ba "Yes iyami.... she's bragging telling me she's the only important person...wai ita she's not forcing herself on him..." Ta fada cikin kuka sosai, "Oh my goodness....pls my dear stop crying...Kinga condition dinki...bai kamata kina kuka ba or kina shiga damuwa ba don anything can happen...ki barmin shi . " Ta fadawa bintu cikin rarrashi "Iyami dole inyi Kuka....ya zaayi faiz ya zubdamin mutunci haka....ya zaayi ya maidani laughing stock haka...I thought I have little daraja idonshi...Amma I was wrong..." Ta fada cikin matsanacin Kuka tana tuna yanda ta dinga rokonshi Kar yayi downgrading dinta, banda dana sani babu abinds take, she knows she contributed to aurensu, "Ai dear baki da matsala at all because kina da matsayin da babu mai iya wuceki sai wani iko daga Allah... you're his first woman...then you're the mother of his first child insha Allah... what else can be More than that... nobody can beat you to that... don haka Kar ki damu kinji kou.. " hajiya ta fada mata tana petting dinta, Faiz dake tsaye looking so lost felt the pain of insult da bintu tayi mashi, abun ba karamin ciwo yake mashi ba, dukda ta shige ciki he still watchs inda tabi, kawai ji yayi if har ya barta without warning very hard kilan next time wanda zatayi mashi yafi wannan, a fusace ya bita, tun daga falon yake jin kukanta, she was crying very loud, he didn't know she was on call yana shiga ya fara cewa "Let this be the very last time da Zaki sake bude bakinki ki zageni... wallahi Fatima kinci saar ciki dake jikinki....da ha karamin illah zanyi maki ba.." ya fada mats sounding so angry, hajiya kadijatu heard him loud and clear and she was like wannan ne mara lafiyar da aka sallama daga hospital yau, ahankali bintu ta kashe wayar tana cewa "You're more than what I called you.... you're such a low class man.... wallahi I never expected you will bring me down after how I stood by you..." Bata karasa ba faiz yace "Bintu you're an idiot if you think zab bude bakina Fadi such nonsense...what did you take me for?...did you think am a two face idiot like you... wallahi ranar da Zaki sake bude baki ki zageni sai na ci uwarki...sai ingan uban da ya tsaya maki ..." Ya fada mata sounding so pissed off, "You're such a bad liar...wato ai ni na fada mats...." Bintu ta fada cikin Kuka "You're entitled to your opinion...kawai don't ever insult me again.. period..." Ya fada mata yana juyawa a fusace, bangaren amira ya koma ya tarda itama sai faman Kuka kawai take, yana zuwa kusa daita yace "Why do you have to start this...why for crying out loud...ya zaayi ki nemi ki kawo min tashin hankali cikin gidana... for what reason..." Ya fada sounding so bitter, daga wet face dinta tayi ta kalleshi before saying "Don't talk to me me....Kar ka sake min magana.... just go to your wife...your virgin and PhD holder wife.  " Ta fada sounding bitter too., Faiz tsaye yayi yana kallon ikon allah ya rike waist dinshi, shi dai bai taba ganin irin wannan ikon Allah ba "Don't you dare blame anyone... you started this ...and for the record ki daina taka tubalin yashi... you have no single dirt on bintu.   Why start a fight with her.. you know she can give you more than you bargain for...I beg you in the name of Allah...don't ever start any fight again..." Bai karasa ba amira ta Mike da karfinta tace "So I should be bullied because I have dirt all over me.... shikenan sai in Zama jaka ta dinga Raina min hankali ta nuna tana sona alhalin she's planning for my downfall?... never....tunda har akayi walkiya na ganta wallahi babu ni babu ita...." "'a gidan wa zaayi zaman manja da doya?" Faiz ya tambayeta "Oh..." Ta amsa mashi atakaice, ahankali ya zauna kusa daita yana cewa "Kindai san bintu is not a bad person... shaidan ne ya gitta....and you know bintu have swallow alot.... she's the most patient person I have ever seen....tana kallon rashin adalci da nake mata..she sees how I will come to you and quench my desire... tana sane da in na zo wajenki sai in dauki very long time..." "Oga quencher..." Amira ta hantareshi, dariya faiz ya saki before ya cigaba dacewa "She have endured what I know you can't endure...don haka pls ki bani peace of mind...ke kadai nake bukatar ki bani kwanciya hankali...in har Zaki iya jure duk abinda bintu zatayi maki I will be glad..." Wani irin harara ta watsa mashi tace "Ni ba bola bace da zan dauki duk kazanta..." Ta fada cikin tsiwa, sai yanzun faiz ya gane baka taba gane halin mace, inda zaa bashi alquran ya rantse he can swear that amira is a very gentle type dukda he knows she gets angry easily Amma wannan  character da take displaying is on like her, "Wai tell me don't you miss me?..." Ya fada sounding so naughty, "Malam go to your wife...ai dazun you hold her hand and take her away from here...kaje wajenta kawai..." Ta fada tana mikewa ta barshi nan zaune, binta yayi da kallo har ta shige, "Tirkashi!!!!" Ya fada yana kallon kasa kaman mai tunani, now he knows ya gama jin dadin mata biyu sai kuma the wahala part, ahankali ya Mike yana tunanin he have to be strong in ba haka ba haye mashi kai zasuyi  especially amira, yaga wani irin rashin kunya takeji,  mikewa yayi ya fita ya koma bangaren bintu, abinci dayaci bai da yawa and he have loose his appetite completely,  dakin da yayi wanka dazun ya shiga ya tarda wayarshi sai ringing kawai take, yana dauka yaga it's his mom, hajiya kadijatu thought suna chan suna rigima da bintu saboda yanda taji voice dinshi dazun, hakan yasa ta dage da kirashi, wannan kiran is the tenth time she's calling and she's so scared faiz is there misbehaving, faiz na daga wayarta sai da ta saki ajiyan zuciya tace "Faiz...." Ta kirashi sounding normal because she doesn't want to be hard of him tunda bai da lafiya, "Naam iyami..." Ya amsa sounding so calm and kind of tired "Why are you not picking my calls..."tayi asking dinshi "Iyami am not close ne..." Ya fada kaman yana son yi Kuka saboda yanda yake jin bacin rai "Ya jikinka..." Ta sake asking dinshi "Da sauki iyami..." Ya fada yana sakin ajiyan, "Ifemi why will you tell amira you love her More than bintu pls...wane irin na miji na kai...a haka zaka zauna da mata biyu...I know dole namiji ya fison daya kan daya Amma as a man you have to hide it...don't let anyone of them know she's more special than the other..." Ta fada tana mashi nagging sounding so serious, shuru yayi bai ce komai ba ya dinga sauraronta har sai da ta gama ya sake sakin ajiyan zuciya yana lumshe idanuwa yace "Iyami wallahi I didn't...ya zaayi in Fadi such abu...ai ba hauka nake ba...kawai sharrin bintu ne...iyami matan nan a scaring the hell out of me...yau sunyi displaying attitude dinsu....and it's all amira's fault...I thought I am tough but am wrong..." Ya fadawa iyami sounding so calm, voice dinshi sai rawa yake, dan rigimar da akayi rana guda ya mugun tada mashi hankali, indeed he is very stubborn, he loves being in charge Amma kou kadan bai son rigima, bai son abinds zai hana shi zaman lafiya at all, this really gets to him "My dear ai haka mata biyu suke....dole sai anyi haka zaa koma ayi zaman lafiya..." "Iyami I can't handle this.. if this happens again I might go insane. " Ya fada sounding so dull, dariya iyami tayi before tace "It will happen again and again and again... just be strong..." "Am not this strong..." Ya amsa mata "You have to .." "Iyami they're not listening to me....bintu har munafuki tacemin to my face..." Shuru iyami tayi tana sauraron yanda yake magana sounding so tired "Sorry about that....have you eaten?..." "No...I don't have appetite..." "Zansa a kawo maka something to eat..." Ta fada mashi "Zanzo...zan kawo su kiyi masu magana.. pls don't take it easy on them...tell them not to kill me before my time pls..." Yanda yayi magana yasa hajiya kadijatu ta fara dariya sosai tana cewa "Pls don't kill me" cikin yarenta, ajiyan zuciya faiz ya saki yana cewa "Iyami am serious... wallahi da gaske nake...da yanma zan zo gidan tare dasu..." Ya fada mata babu alaman wasa "Alright...what do you want to eat..." "Iyami anything..." Ya amsa mata feeling bit of relief as speaking to her really ease some of his pain. Sallama sukayi daita ya dan kwanta, bai tashi ba sai da sallah zuhr yayi yaje yayi sallah ya dawo ya koma ya kwanta without checking on anything of them, da asr ma haka, wajen karfe biyar da rabi ya shiga wanka ya fito, sai da ya shirya tsaf ya fara shiga bangaren bintu, she was lying bayan tayi sallolinta tasha kukanta bacci ya dauketa, bude kofsr da akayi yasa ta bude idanuwa dan daga kanta tayi taga shine ta maida kanta kan pillow tare da Jan guntun tsoki, "Ki tashi ki sameni cikin mota....I give you 10 minutes..." Ya fada mata atakaice, "Ban zuwa. Am not feeling fine...." Ta amsa mashi atakaice "Na baki minti goma....if baki sameni a cikin mota ba you won't like my actions... you can dare me pls. ." Ya fada mata atakaice tare da ficewa, tsoki ta sake ja tana cewa "Do your worst..." Ta fada tana komawa ta kwanta abinta. Faiz na fita ya shiga bangaren amira itama bedroom dinta ya tardata tana kwance tana latsa wayarta idanuwanta sun kumbura ba kadan ba, kou da taji motsin shi bata daga kai ba don shi one thing is that perfume dinshi ke Riganshi shiga waje, tana kwance ta baza legs dinta yayinda take dagasu ahankali, it's as if she's not wearing any undies, abunka da wanda ya dan kwana biyu with mace kawai yana shiga sai yaji inama he can dig in right now, he can if he wants to Amma now is not time for fantasy, "Ki tashi ki shriya zamu fita..." Ya fada mata yana kallon ass dinta da duk yanda tayi moving kafarta sai ya danyi shaking "Ina jiranki a mota..." Ya fada mata atakaice, "Ban iya zuwa koina...." Ta amsa mashi hankalinta kwance cikin voice dinta da bai fita "Am not asking you....I give you 10 minutes...ki sameni a mota...don't let me Wait for you..." Ya fada cikin ainahin voice dinshi na rashin mutunci, "Nidai I can't go anywhere...am having headache..." Ta sake amsa mashi ba cikin fada ba Amma she's damn serious "Na baki minti goma...dare me..."ya fada yana fita yana banging kofsr da karfi har amira tana firgita, mota ya koma ya zauna yana jiransu, amira feels she should go and have fun because she was thinking su biyu kadai zasu fita like they did last time, kayan jikinta ta sake ta shafa perfume jikinta babu make up face dinta ta, small veil din rigar dake jikinta ta saka, tana zuwa ta bude mota ta shiga, faiz sai kallon agogonshi kawai yake, minti 12 da zamanshi amira ta fito, he was giving bintu the grace of 5 minutes sai gashi ta fito bayan minti biyu da zaman amira, both of them were thinking ba all of them zasu fita ba don haka bintu na karasowa taga amira gaba kawai sai ta kalli faiz tace "She should come to the back...." Ta fada atakaice tana harde hannuwanta a chest dinta, dariya amira tayi tare da jan doguwar rigarta sama ta daga santala santala cinyoyinta sama ta dora gama mota tace "Come and force me out..." Ta fada atakaice. Kai faiz ya dora kan staring yana jin wani irin ciwon kai Alhamdulliah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 15 Zuwairat Ummumaryam Faiz ji yayi kanshi na wani juyawa, he feels kaman ya dors hannu bisa kai ya dinga ihu, he sees nothing if wata tana gaba wata tana baya, their behavior tankar yan yara haka suke behaving, inshort behavior dinsu ya fi na yara sai da ace na wawaye da kuma mara ilimi, abun mamaki shine yanda kou irin tsoron nan da yasan suna mashi da bai gan sun nuna ba, bintu na tsaye bakin kofar da amira take zaune, faiz gani yayi in har yayi sanya zasu maidashi dan iska, daga kai yayi idanuwanshi suka sauya color kaman ba nashi ba, idanuwanshi sauka sukayi kan santala santala cinyoyin amira dake gaban mota, ita bintu juyawa tayi tana cewa "Ai sai ku sauka lafiya...am not going anywhere.. " bata karasa ba faiz yace "Get back here... right now!!!!...." Ya dakawa bintu data juya zata bar wajen tsawa, ahankali ta juyo face dinta daddaure, tamkar bai taba dariya ba ya kalli amira yace "Now ki koma baya..." Ya fada mats sounding so pissed off like never before "Ba na rigata fitowa ba..." Amira ta fara fada bata karasa ba faiz ya daga mata hannu yana cewa "I don't want to hear anything from you....now go back..." Bai karasa ba amira ta bude kofsr a fusace ta fito yayinda bintu tayiwa amira gwalo tana murmuring "Karuwa..." Under her breath, amira heard her Amma sai tayi kaman bataji ba don already she knows she have to get immune to this name, sai da ta shiga baya bintu tazo zata bude gidan gaba, wani irin kallo fajz yayi mata yace "Dallah malama koma baya..." Ya daka mata tsawa itama with his eyes as red as coal, baki ta turo kaman bazata koma ba ta buda baya itama ta shiga, sai da ya tabbatar da sun shiga ya juya ba ya kallesu tare da nuna both of them da yatsa, he doesn't feel that mugun so da yakewa amira because of yanda take son komawa yar rigima, "Wallahi kunyi kadan ku maidani dan iska...ku kunsan in ba darajan aure ba babu wacce ta isheni kallo cikinku balle har ku nemi ku Raina ni....an let me make this clear from now henceforth duk yarinyar data sake tayimin kan kara sai nayi mats na rodi....I won't take this act of illiteracy and irresponsible a gidana....mota tawa ce...duk wacce ta Riga fitowa ta zauna gaba...kai infact daga yanzun baya zaku dinga Zama both of you...Kar wacce ta sake zaunar min gaban mota...sai in da ita kadai zan fita...." If you see yanda yake magana bakinshi na kumfa kasan ranshi ya mugun baci.. he sounds so bitter and angry "If da akwai wacce take ganin she's to big to stay da wata cikin gidan nan then she should get ready to leave...I don't care.. wallahi Kuka karamin hauka wata zan karo ku Zama ku uku... Period..." Jin maganar zai karo wata yasa zuciysr bintu faduwa, no doubts she loves him more than amira, sauke idanuwa tayi yayinda ita kuma amira tana goge hawayen kukan karuwa da vintu take Kiranta, she can't explain irin zafin da zuciyarta ke mata, juyawa yayi ya nunasu da yatsa dayan bayan daya yana cewa "Wallahi in har kuna son darajan ku ya dawo yanda yake da you have to learn to stay with each other like yanda kuke da. .if not....bazan fadi abinda zanyi maku ba...." Ya fada sannan ya juya a fusace ya tada mota yana kallon amira dake cleaning hancinta ta madubi, yaga yanda jikin bintu yayi sanyi, har suka isa family house dinshi babu mai cewa juna komai, saidsi ya kallesu ta madubi yana tuki, he feels so sad at this moment, shidai he is not strong for matsala at all, bai son hayaniya kou kadan and he prays this comes to and end, yana zuwa bakin gate din gidansu yayi horn aka bude mashi kofa, nesa yaga yaran maryam sun's wasa a sakar gida, he just pray she's not around because he have had enough drama for today, yasan muddin zasu hadu sai anyi tashin hankali don he knows zagin dayayi mata yana nan cikin ranta har yanzun, he wondered why tayi shuru bata ce komai ba, he just prayed she have stayed away from him and his family for good like he warned her to, packing yayi gefe guda yaran suka tsaya suna kallon motar, yana bude motar ya fito suka bar wajen da gudu suka koma bangaren grandma dinsu, baki ya tabe yana cewa "I don't have time for you..." Ya fada yana tsaye tare da mika, bintu ce ta fara bude kofar ta fito, amira sai faman gyara face dinta da veil dinta gudun Kar a gane she have cried, bintu na fitowa ta wuce bangaren hajiya Fatima don duk sanda zatazo she always goes there first ta fara gaidata before ta shiga bangaren hajiya kadijatu, fajz na tsaye bakin motarshi har amira ta fito, ta dan ja veil dinta kasa yanda bazaa gan face dinta da kyau ba, she knows maman faiz su biyu ne so she knows bintu is going to greet the first wife of the house, ahankali itama tabi bayan bintu don shiga bangaren hajiya Fatima, kaman daga sama taji faiz ya kama hannunta tare da changing direction dinta zuwa na bangaren mum dinshi, "Ki wuce wajen iyami..." Ya fada mata atakaice, babu musu ta saki hannunshi ta nufi bangaren hajiya kadijatu, already hajiya kadijatu tasa an hadawa faiz swallow mai taushin gaske like he wants it, sai miyan white okro da kuma stew wanda yaji nama da kifi, amira na sallama hajiya ta amsa mata with a smile, gaidata amira tayi hajiya ta amsa sannan ta samu waje ta zauna kanta kasa, faiz kam shiga bangaren dad dinshi yayi tunda yasan he is at home, alhaji was so happy to see him, for the very first time fajz sees his love a idanuwan dad dinshi, he was asking if he is ok, if da akwai India ke mashi ciwo kou abinda ke damunshi, fajz made it clear he is now ok Kuma zai koma office as soon as possible. Bintu kam tana shiga bangaren hajiya Fatima ta tardata itama a falo sai Maryam dake zaune tana latse latse wayarta, sallamarta yasa ta daga kai batare data amsa ba, gaidasu tayi hajiya ta amsa with a smile yayinda ita kuma Maryam tace "Wato ke da wannan dan iskan ne kukazo shi yasa yaran nan suka dawo ciki?...I should have known better..." Ta fada tana gyara zamanta "Anty inawuni..." Ta gaida Maryam "Lafiya lau...." Ta amsa mashi atakaice before tace "Yana ina..." Ta fada tana mikewa " Yana Waje...anty dan Allah komai ya wuce...pls..." Ta fada dataga Maryam ta mike a fusace "In baki son ranki ya bace don't talk to me..." Ta fada heading outside like a mad woman "Wai ina Zaki....hope dai kin san an asirce alhaji ba zai taba ganin laifin wannan yaron ba..." Hajiya Fatima ta fada mata "Ai mama kou meye sai na kalli idanuwan wannan tantiri na tambayeshi ya maimaita abinda ya fadamin....kawai don nace Kar ya zauna da karuwa sai ya zageni har uwata...ai I won't leave him at all..." Ta fada Tana barin dakin a fusace, bintu fara yarfa hannuwa tayi ba don komai ba sai don she's afraid zaayi tashin hankali wanda asalinshi is because of her, she knows itace silan duk abinda ya faru for now is all because of her, tana ganin Maryam ta fita ta kalli hajiya Fatima tace "Mama...pls kiyi mata magana... komai ya wuce dan Allah...duk laifi nane..." Ta fada kaman zatayi kuka cikin matsanacin tashin hankali, harara hajiya ta watsa mata without even saying a word, Maryam na fita tayi bangaren hajiya kadijatu da sauri kaman zata tashi sama, da sauri bintu tabi bayanta tana kiran "Anty pls I beg you.... ni kiyimin duk abinda kikeso...pls pls pls .." ta fada while running behind her, ai kou kallonta Maryam batayi ba don she have decided that tunda har fajz ya bude baki ya zageta sai tayi mashi abinds har ya mutu bazai manta ba, she will deal with both shi da amira in a different way. Hajiya kadijatu da amira na falo suna dan hira, tunda amira ta shigo bata daga kai ba kanta kasa, she's so down today, kawai kaman daga sama sai taji ana "Ina wannan shegen yake!!!..." Taji kaman daga sama, her heart skip saboda tsoro, she knows who's voice it is, it's the voice da take ji a nightmares dinta these days, she's so scared of this voice, tamkar fitsari zai kufce mata haka ta fara ji, she was trembling kaman baby dayaga monster for the first time, kawai she wants to run far away from to avoid disgrace, hajiya kadijatu couldn't believe her ears don tunda suke Maryam bata taba mata rashin kunya ba dukda she knows side din mom dinsu suke duk sanda wani dan misunderstanding ya shiga tsakanin su, tana ganin hakan ta wajen yanda suke mata wani irin kallo Amma not for once ta bude baki tayi maganar banza inda take so she's so shocked jin abinda tace "Maryam is something wrong with you...." Hajjiya kadijatu ta fada tana mikewa tsaye, "Nothing is wrong with me....ina faiz yake. Yau kou ni kou shi gidan nan... tunda har fajz ya bude baki ya zageni kawai don ba fada mashi gaskiya banga abinda zai hanani cin uwarshi ba yau....kawai daga na fadawa yaro Kar ya zauna da karuwa...karuwar ma wacce take da shege gida...shine zai zageni ...am I his mate da zai zageni...." Ta fada ontop of her voice cikin matsanacin ihu, kou kadan bata gan amira that is trembling a gabanta ba, idanuwanta sun rufe da kou kadan vata gan wacce ke zaune ta fara hawaye ba, bintu was so speechless jin yanda Maryam ke magana hannu ta fada dorawa a kai tana "Haba anty. Haba dan Allah....haba pls . " Take ta maimaitawa, amira Kuka kawai take kanta kasa, ,salati hajiya kadijatu ta farayi tana clapping hannuwanta, it's as if she's dreaming "Maryam...so you came here to insult me....wato an turoki don ki cimun mutunci..." Ta fada sounding so pissed off "Ba wajenki nazo ba.. ai kina sane ta zageni ya zagi uwata. What did you tell him...ai uwa bata fi uwa ba...kuma karuwa bazata .." bata karasa ba gaze dinta ya sauka kan amira da kanta ke boye cikin veil tana Kuka "Oh...here she is....ga karuwar nan...ashe you're here... Ashe ga mara asalin nan wacce ta Saida kanta kan titi..." Each statement she make tana dungurin amira dake Kuka, hajiya kadijatu nufota tayi tana "Leave here right now...kafin in bata maki rai.." ita kuma bintu fita waje tayi tana kiran "Yaya...yaya!! " da karfinta ta dafa cikinta, fajz da ya danyi relaxing a bangaren dad dinshi yayinda alhaji na latse latse wayarshi, he heard the shout from afar saboda yanayjn ginin, kallon dad dinshi yayi yace "Daddy did you hear anything?..." Ya fada idanuwanshi waje "Nope..." Alhaji ya amsa mashi, bintu was calling him and moving towards the apartment so the next call came louder than na farkon, da sauri fajz ya mike shima alhaji ya mike, kou shoes bai saka ba ya fito sai ga Bintu da face dinta cike da hawaye sai hakki take saboda condition dinta, tana ganinsu ta dan duka tare da dafe bayanta tana cewa "It's anty Maryam...tana bangaren iya...mi..." Ai bata karasa ba faiz yayi bangaren mum dinshi da gudu alhaji ya kama bintu yana cewa "Seat here..." Ya fada yana bin bayan faiz shima da gudu. A bangaren hajiya kadijatu abun baiyi Dadi ba sam don da hajiya kadijatu ta gajj da irin zagin da Maryam takewa amira sai ta wankawa Maryam, ai nan Maryam tace da wa aka hadata in ba amira ba, she descended on her hot hot ta fara jibgarta yayinda amira didn't do anything to help herself instead she keeps hiding her head dukda Maryam aim for nothing but her head, now she knows she means business, she really means to kill her don bugun is not coming in light at all, hajiya kadijatu sai ihu take tana cewa "Kashe yar mutane zakiyi..." Ta fada cikin tashin hankalin da ta dade bata shiga ciki ba, she was beating Maryam too from the back, fajz ji yayi his legs are not taking him faster than he wants, shima alhaji da duk sauran karfin shi ya bi bayan faiz, itama bintu kou kadan bata zauna ba dukda alhaji yace ta samu waje ta zauna saboda how she's breathing binsu tayi da gudu tana kuka, kusan lokaci guda fajz da alhaji suka shiga bangaren hajiya, ai kaman mahaukaci faiz yayi flinging Maryam daga kan amira, she fell on center table dake tsakiyar falon hajiya, she fell so hard that sai da ta saki kara lokaci guda, kanta fajz yayi looking so fierce like never before, da sauri alhaji yabi bayan faiz yana cewa "Barni daita.. barni da mara kunya..." Ya fada yana maida fajz gefe yayi kan Maryam data mike tsaye da kyar kaman she's dreaming, idanuwanta sun fito waje. "Shege ni ka tura..." Ta fada alaman ita sam bata yarda ba, wani irin mari alhaji ya dauketa dashi yana cewa "Irin tarbiyar da nayi maki kenan..." Alhaji ya fada sounding so furious at her, faiz was so fuming his dad is around da yau bai gan abinda zai hanashi nuna mats he is the man ba, zai nuna mata age dinta is just a number "Ashe baki da kunya baki san darajata ba..." Alhaji ya fadawa maryam dake dafe da cheeks dinta "Ga mara kunyar nan yaje ya auri karuwa..."Maryam ta fada kaman zatayi kuka bata samu goyon baya ba "Kece karuwa...uwarki ce..." Faiz ya fara fada out of control wani irin kallo hajiya dake rungume da kan amira tayi mashi, "Daddy kana jinshi.... you hear him...tou wallahi wannan karuwar bazata zauna a danginmu ba..." "You can do nothing.... you're nothing but a zero behind a decimal point...babu abinda Zaki iyayi.... stay away from my affairs..." Faiz ya fada yana nunata dukda dad dinsu yana tsakiyar su, "Shut up and get out of here.. " alhaji ya fadawa fajz Amma instead sai ya gyara zamanshi praying his dad will just leave right now ya samu aikata abinda ke ranshi, "Ai I have made your affairs my business tunda you have decided to drag the name of this family into mud kuma an zuba maka ido...kai kasan karamin mashayi da kai kayi kadan kaja dani. . this whore must leave our family...daddy ai you taught us to do right...so now am doing right by fighting the nonsense that is happening..." Ta fada idanuwanta waje, alhaji yasan Maryam tana da rigima sosai Amma not to this extent da zata dinga kallon idanuwanshi tana magana any how, "Mi kike wulakantawa haka...ni kike tozartawa ki nunamin ban isa dake ba Maryam ..."alhaji ya fada sounding so angry than ever, shuru tayi tana huci tana kallon faiz, shima kallon ta kawai yake, he just feel like smarshing her kawai, he just can't stop thinking of her beating his wife, his love, his happiness, wato dai da gaske take sai ta rabashi da amira, "Daddy so laifi nayi don ina son kanina yayi abinda ya kamata" "Who are you...ke kije kiji da damuwar ki Mana....stay away from me and my family..." Fajz ya fada mata "Banza mashayi...who even knows if kai kayi mats cikin wajen....daman a jininku abun yake.. " Maryam ta fada da linage dinsu, alhaji sake dauketa yayi da mari yana cewa "Before I open my eyes ki jirani a bangarena..." Ya daka mata tsawa, da gudu ta fita tana cewa "Kawai don mashayi nan ya auro karuwa sai ku dinga dukana.... wallahi sai kowa ya san she's a whore. "Ta fada tana fita daga bangaren hajiya kadijatu tare da bangaje bintu dake tsaye kusa da bakin kofar, her elbow goes straight into bintus tummy wanda hakan yasa ta saki wani irin kara sosai, alhaji bin Maryam yayi da gudu don he saw yanda ta bangaje ta, da sauri hajiya ta bar wajen amira saboda yanda bintu ta fada ihu, she slowly move to the ground and hold her waist tana mikawa iyawa hannu daya, fajz da ya rasa inda zai saks kanshi saboda bakin ciki da tashin hankali yace "Wane irin gulma ne wannan... You caused everything that's happening here right now..." Ya fada in I don't care attitude, sabuwar kara bintu ta saki don kadan abinds takr ji bai bari taji abindsa fajz ya fada ba, iyami yasan something is wrong don yanda ta rike mata hannu ya nuna she's in so much pain, ahankali hajiya ta taimaka nata ta kai kasa kawai sai ta baje legs dinta ta waresu sosai ta dafe cikinta gami da dafe bayanta ta fara hura iska da karfi tana "Iyami cikina...iyami....bayana... iyami cikina!!!!mutuwa zanyi...na shiga uku..." Ta fada wani irin zufaena geto mats, da gudu fajz ya karasa inda take jikinshi na rawa don now he knows this is so serious, "Wayyo bintu what's wrong...me ya faru...na shiga uku....iyami Kinga what Maryam have done to me kou...kin dai gani kou iyami..." Fajz ya fada jikinshi na rawa, alhaji dayabi Maryam a guje ne ya sake dawowa da gudu yaga Bintu kwance kasa tana ihu, "Go get the Dr. Or ...take her to the hospital..." Alhaji ya fada cikin matsanacin tashin hankali, da gudu fajz ya dauki bintu dake Kuka sosai sukayi waje hajiya da alhaji suka bishi, yana gudu yana cewa "God pls... God pls...rabbi pls...." Kawai yake maimaitawa, hajiya ce ta bude mashi gidan baya ya saka bintu ta shiga motar da sauri tana warware dankwalin dake kanta tana yafawa jikinta tare da jinginar da bintu jikinta, fajz dake furta kowacce irin adua ya shiga bakinshi ya tada mota suka bar gidan. Amira dake zaune tana Kuka jin bata jin motsin kowa yass ta mike still crying tayi hanyar waje, she's so scared Maryam may come back for her, she feels this marriage thing will never work out for her wanda haka yass tayi deciding to step out of it, she knows bata da inds zata but she's going to die because she have wrong past which she can't change, da akwai lot's of single ladies da dama wayanda zaman kansu suke, that doesn't mean she's going to be a whore, tasan duk zata this same thing is going to happen, she's not going to die because if her past, tana ganin double ta nufi gate, alhaji kan yana bangaren hajiya Fatima yana sauke mata wani irin masifa da bai san amira ta fita ba, he was telling her that if anything happens to bintu then Maryam ta fita daga cikin yaran da ya haifa, amira kam tana fita ta tayi tafiya kadan ta samu abun hawa ta hau ta fada mashi inda zai kaita, she's definitely not going home don tasan bazaa vata single goyan baya ba . Alhamdulliah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 16 Zuwairat Ummumaryam Her life is not going on like this, she's not going to take this for ever, she's never going to be married, she's not going to face emotional blackmail balle kuma physical assault, this is too much for her, if she going to be the first da zata zauna on her own a history of family dinsu then let it be, after all she's the first to ruin her family reputation so she's going to do it for her happiness, tasan faiz have tried for her, yayi mata abinda bata taba Tunanin she will have ba, he's indeed her second chance, he is more than she expected a rayuwa, she will rather be with him without marriage than to be with him in an abusive relationship, abuse that comes from yayar miji da wasu daga cikin danginshi, she's never going to go back, she will rather die than marry again, she's never going to face such humiliation again, wani sabon Kuka ta saki har wanda ya dauketa ya dan juyo ya kalleta, her face is totally close da veil dinta, her forehead is really hurting, haka nan the cry of faiz while carrying bintu hit her ears, he loves her Amma he pretend to love herself more, it's so funny of him as he makes her feel babu kamanta but it's all wrong, her cry was loud as she's just pouring out her heart aloud, shi dai wanda ya dauketa bai ce uffan ba, he concentrate on his work while she keeps crying sosai tana murza idanuwanta, it feels so hurt da baka iya kai kara gidanku just because you made a huge mistake a rayuwar ka, that's why she's not going home at all, tasan nobody will support, kou da dad dinta wants to support her mum dinta bazata yarda da hakan ba, she sees her as a total disgrace, dukda she pretend to be happy with her but she's not, her heart feels so heavy just as her eyes pour out like crazy, Allah kadai yasan how she's feeling, goshinta nayi mata zafi sosai, she's going to stand her ground duk abinda zai faru she's not going back to his house again. A bangaren fajz kam tuki ya dingayi kaman zai tashi sama, this really shows how important this pregnancy is to him, he feels kaman it's his last hope, at times sai a dinga cewa yanayi kaman he is not young, he knows Yana iya mutuwa bai kara wata haihuwa ba so dole yayi cherishing what he have now, yana tuki yana waiwayawa bawa yana kallon bintu da take faman ihu tana rike da cikinta tana kiran bayanta da kugunta, sannan sai ya kalli mum dinshi, at this moment he really thank God his mom is not hausa don she wouldn't have been here helping like this, sai sannu kawai take fadawa bintu, his dad have really tried don ta daina behaving haka Amma to no avail, dole ya hakura ya barta ta cigaba da real self dinta, he is really glad she's herself, he went to the closest hospital, it's just few minutes drive, right now all he is thinking about is his baby, bai san how he will feel if anything happens to his unborn child ba, bai san yanda zaiyi da rayuwar shi if anything happens to his baby ba, bintu na ihu yayinda shi kuma yana jin wani irin azaban cikin zuciyarshi, duk ihun da zatayi sai ya saki ajiyan zuciya, he feels like flying zuwa hospital, yana zuwa ya fito kou rufe kofar motar shi baiyi ba ya bude inda take yana kiran dr da karfi sosai, he was running kaman ba dauke yake da mutum ba yayinda duk move dinshi sai bintu ta sake sakin sabon ihu, amsarta akayi aka shiga daita ciki, bayan kaman minti goma dr ya fito wata nurse na biyeshi, faiz da idanuwanshi duk waje, da sauri ya nufoshi yana "Dr how is she...how is my baby..." Ya fada kaman zai haukace, "She's fine...what happened..."dr ya fada yana tafiya heading to his office, jiki na rawa faiz ya fada mashi abinda ya faru, sai da dr ya fara shiga office dinshi ya zauna ya kalli faiz yace "Well abinda ya faru is she's in labor,...and the baby will be alright insha Allah... it's kicking...don haka nurse zata baku list ku kawo items needed..." Dr ya fada mashi, fajz ji yayi saliva din bakinshi ya bushe sosai, "Dr....the pregnancy...is not even upto 9 month fa... it's seven months...oh my God... Maryam..." Ya fada yana dafe kanshi da bango, he feels like crying saboda abinda yake ji "Don't worry...what will be will be nor matter what....so get the items...if kuma kana so you can buy from us....wi have everything here..."dr ya fada mashi, da sauri ya fara taba aljihushi yaga it's only his phone "Can I transfer?..." Ya tambayi dr "Yes ba matsala... talk to the nurse at the reception..." Ya fada mashi yana daukan wani abu yana fita again, da sauri ya fita yaje reception ya biya the amount he is asked to sannan ya koma wajen mum dinshi yana fada mata abinda ya faru, kaman zaiyi Kuka ya fara cewa "Iyami you see what Maryam did to me kou.... wallahi if anything happens to my baby sai na hallakata..." Ya fada sounding so bitter, "Oh ayo...ai seven months yana da...ba dai dr yace yana kicking ba... don't worry...babu abinda zai samu abinda ke cikinta,... " Ta fada mashi cikin calming voice, ajiyan zuciya ya saki, kou kadan bai wani tuna da amira ba, his heart is on his baby "Ka kira kaji if amira is ok..." Hajiya ta tambayeshi, da sauri ya fiddo wayarshi yana barin inda mum Dinshi take, yana tafiya yana rike da waist dinshi yana dailing number amira, he is glad his mom remind him of her, yana kiran number yaji tana ringing Amma baa dauka ba, he called her twice Bata dauka ba, yasan today is totally rough day for the whole family, yasan nata is different, right now he still feels so much pain for Maryam beating his wife, he can't just wait to get home so that ya bata hakuri, sannan sai ya tabbatar duk inda Maryam zata gan amira she never looks at her balle ta sake janta fada kou ta wulakanta mashi mata, he will surely dea with her, sai yayi mata rashin mutuncin da har ta mutu bazata manta dashi ba, komawa yayi wajen mum dinshi daidai lokacin da mai aikinta ta iso hospital din rike da hijab din hajiya and other things, "Did you talk to her..."hajiya ta tambayeshi, "Aa she's not picking her calls..."ya amsa mata sounding disturbed "Ok...I hope she's ok... yanzun dai kaje gida ka kawo kayan baby...yanda If ta haihu da akwai abinda zaa saka baby ciki..." Ta fada mashi tana amsar hijab da aka kawo mata, "Hmmmm let me Wait inji ta haihu tukunna..." Ya fada yana Zama kusa daita, "Alright then...call her family ka fada masu yarsu tana hospital...zan bi driver gida...." Ta fada mashi, kallonta yayi da idanuwanshi da suka sauya color, kou kadan bai son ta tafi Amma it's ok "Ok...but I won't call them..." Ya fada yana harde hannuwanshi kan chest dinshi, she didn't prolonged the statement ta mike, tare da mai aiki suka fita yayinda fajz ya zauna yana murza goshinshi, duk nurse data fito daga dakin da bintu take sai ya tambayeta if his wife is ok, right now yasan worth din bintu, she's the most important person in the world because she's on the journey of bringing his child to this world, babu abinda yake sai adua cikin ranshi, he just want everything to be alright, wayarshi ne yayi kars yaga it's his dad, da sauri yayi picking, tambayar shi how far alhaji yayi ya fada mashi abinda dr ya fada mashi, cikin fushi alhaji ya kashe wayar shi ya sake komawa bangaren hajiya Fatima ya dinga fada telling her if anything happens to bintu sun shiga uku daita da yaranta. Abun hawan daya dauki amira na zuwa kofsr gate din inda zata ta tsaidashi, she told him to wait ta shiga ya amso kudi because she doesn't have a dime a jikinta, sauka tayi ta fita her veil rufe da face dinta ta fara knocking gate din. It's evening so ahmed ya dawo daga office har yaci abinci ya huta, suna zaune falo da matarshi ta kwanta kanta kan kafarshi sai zuba mashi shagwaba kawai take shi kuma yana dariya telling her all sort of naughty stuff, he is indeed happy with this marriage as she's all he asked for a mace kawai dai shi zuciya yakan sticking to something sometime, you can have everything and still want more, the fact that he is happy bai sa ya daina son amira ba sai dai ya bawa kanshi hakuri ya zauna lafiya especially knowing she's in better hands, forgetting amira totally is something that can never happened to him, bazai taba mantawa daita ba as she's his first love, kanta ya gane so dukda bai samu good damar soyayya daita ba, Amma kullum ya kalli wacce aka aura mashi sai ya godewa Allah for she's a perfect replacement for him, yanda take hakuri dashi da jarabarshi yasan ba kowacce mace zata iya ba, she have really seen hell a hannunshi and still seeing sai dai yanzun she's kind of use to it, the only thing slowing him down a bit shine she's pregnant, "Nidai awara..." Ta sake fada mashi cikin tsantsan shagwaba, hancinta yaja yace "Saidsi kici wannan..."ya fada yana dora hannunta kan joystick dinshi, kukan karya ta fara yi mashi yayinda knocking din amira ya riske su, kallonshi tayi shima ya kalleta, "Are you expecting anyone?..." Ya tambayeta "Aa...kaifa..." Ta amsa mashi, "Nope..." Ya amsa mata, ahankali ta mike zaune tana saka simple shoes dake gabanta, ahmed dake sanye da singlet da boxers mikewa yayi yana cewa "Ki dubo Kar ya Zama kawayenki. " Ya fada mata yana shigewa ciki, dariya tayi tare dacewa "Ai it's better ka boye kam..." Ya fada giving him naughty look, itama ba kayan kirki gareta a jiki ba haka yasa tabishi ta dauki long hijab ta saka yayinda amira keep knocking praying suna nan tunda ba kiranshi tayi ba, waje matar ahmed ta fito ta nufo gate tunda basu da maigadi gidan, dan lekawa tayi taga mace saidai bataga face dinta ba, "Wacece..." Ta tambayeta without opening the door, "Nice.. "amira ta amsa mata with a cracking voice, bata Gane kou wacece ba but she opened the gate, ahankali amira ta dan bude face dinta sai ta ganta with her face so swollen especially her forehead, da sauri ta wangale gate din tana cewa "Sister..." Ta fada cikin tashin hankali as kallo guda zakayiwa amira ka gane da akwai matsala sosai, "Yaya...yana...nan..." Amira ta fada sounding so terrible..." "Eh...ki shigo pls..." Ta amsa mata she knows what happened to her, sannan when she was asking ahmed about his previous girlfriends she's the only one he mentioned, he didn't tell her why bai aureta ba but it's no more a secret, da sauri ta maida gate ta rufe, "Ban bashi kudi ba..." Amira ta fadawa matar ahmed, "Ok ba damuwa...." Ta fada tana shigewa gaba yayinda amira tana biye daita, tana shiga falo ta wuce bedroom bayan ta fadawa amira bari ta kirawo ahmed, Zama amira tayi hannunta dafe da goshinta, she can feel the swollen of her forehead, she tries hard to control her tears, ahmed daya koma ciki ya kwanta waiting for her visitor to leave ya daga kai bayan ta bude kofar, "Har ta tafi..." Ya tambayeta "Kanwarka ce....amira. " ta fada mashi heading to one of her bags don daukan kudin da zata bawa mai abun hawan, "Amira?..." Ya fada Yana mikewa zaune "Yes..." Ta amsa mashi atakaice "Tare suke da mijinta hala..." ya fada yana mikewa tsaye "Aa she's alone...da gani something is troubling her...kaman fuskarta kumbure..." Ai ahmed bai ida sauraron abinda take cewa ba ya fice, yana zuwa falo ya fara cewa "My only sister..." Ya fada amira da kanta ke kasa tana jin voice dinta sai ta fara sabuwar Kuka saboda takaici da kuma tausayiin kanta, kou fita voice dinta baiyi at all, "Inna lillahi waina ilahi rajiuna!!!..." Ahmed ya fada yana Zama kusa daita, "Baby what happened...meke faruwa.. " ya fada yana kallon yanda take Kuka tare da boye face dinta, matarshi biyan mai adaidsita tayi ta dawo ta zauna kusa da amira dake Kuka sosai tare da dora hannu a shoulder dinta tana bata hakuri, amira couldn't talk at all, her own life is different that anytime she thinks of it sai tayi kuka, kanta ahmed ya daga yana cewa "Pls baby talk to me..." Ya fada not even minding matar shi dake wajen, the first thing he came across is her swollen forehead, idanuwa ya zaro don ya Gane abun ba verbal abu bane it's physical "Who did this to you....waya bugeki...." Ya fada yana mikewa jikinshi sai kyarma kawai yake tamkar an taba wani organs cikin jikinshi, amira sai kuka take bata iya magana "So wannan shine alkwarin da faiz ya dauka na zai kula dake....Amma gaskiya ya cika dan iska..he will get what's coming to him right away.. " ya fada yana kokarin barin wajen, da sauri amira tace "Bashi bane....yayarshi ce .." ta fada cikin Kuka "Yayarshi...meye hadinki da yayarshi da har zata tabaki for crying out loud..." Ya fada kaman zaiyi Kuka, cikin Kuka ta fada mashi abinda yake faruwa all this while da yanda taje gida mum dinta ta koreta da abinda ya faru all, matar ahmed ce ta fara cewa "Amma wasu Basu da tunani at all...Basu tunanin worst than what happened to you can happen to their children if su sun tsira?.... it's total unfair yanda ake bullying mutane a nan...shi yasa bamu da cigaba kou kadan..." Ta fada cikin tausayawa amira sosai kuma har cikin ranta she feels her pain, she's very wise to know what happened to someone might be your own portion one day, "This is so unfair.. this is injustice..." Ahmed ya fada voice dinshi na rawa, "Yanzun sai iyaye suki dansu because of mistake da kuma kaddara...bai kamata mummy tayi haka ba. .ta maidaki mara gata...inda the first time da aka ci maki mutunci an zauna kan maganar ina tabbatar maki da hakan bai sake faruwa ba...Amma gashi har dukanki tayi.... it's so unfair..." Ya fada yana dukan bango da karfi Sosai cikin bakin ciki, this situation yayiwa ahmed ciwo sosai, he didn't know what to say or do, "Get her something to eat..." Ahmed ya fadawa matarshi, da sauri ta mike yayinda amira ta girgiza kai tana cewa "Banji yunwa....I can't eat..." Ta amsa mashi yayinda tears still flow down her cheeks, matar bata saurareta ba ta shiga kitchen, nan amira ta kalli ahmed tace "Yaya...zanje gidanmu...in har Basu amshe ni ba zan bar masu gidan...I won't go back to gidan fajz either.. " ya fada mashi da sauri ahmed ya dora mata hannu kan baki yace '"don't say that...." Ya fada as he sees seriousness kan face dinta "Yaya da gaske nake...am not going to be an object of bully because of my past...." Ta fada cikin shessheka sosai "Pls kiyi hakuri..kou meye dai gidan miji is the best for every ya mace nor matter the situation...kinsan faiz yana sonki..." "Ai ba miji kadai ake aure ba ..if babu kowa dazun anything can happen... dukda mamansu faiz tana hanata she still fight me....yaya am not going back to gidan fajz...Kar a kasheni. Inshort am not destined to be married kilan..." Ta fada tana goge face dinta matar ahmed ce ta dawo da try dauke da abinci ta ajiye kan dining, kallonta Amira tayi tace "Sister banji yunwa...kawai in kina da maganin ciwon kai ki bani...' ta fada mata, ahmed bai yarda ba sai da ya tabbatar da taci spoon uku sannan tasha magani ya fada mata ta shiga daya daga cikin dakin tayi sallah shima zaije masjid tunda it's magrub. Hakan akayi ta shiga ciki tayi sallah sannan ta dan kwanta badon zata samu bacci ba sai don tayi nazari kan lamarin rayuwar ta. Fajz na dawo daga sallah magrub dr ya fada mashi bintu ta haihu, bai san sanda yayi sujud saboda farin ciki ba, he didn't even ask abinds ta haifa don bai taba fifita sex daya kan another ba, kowanne aka bashi is yayi mashi, "Pls I want to see them..." Ya fada cikin serious anxiousness, "Well zas sakata a kwalba ta kara kwari.... " Statement din dr yasa ya Gane she's a girl, "Dr will she be alright?..." "Yes sosai...kawai kasan yanda bakwaini suke...in kuma kuna ganin zaku iya kula daita sosai ba matsala..." Da sauri faiz yace "No....pls a barta a kwalban ...how is my wife pls..." " She's fine... A kawo mata wasu kayan... right now she's resting.. " dr ya fada mashi, "Alhamdulliah...am so happy..." Ya fada Amma deep down ranshi bace saboda what Maryam caused...yasan in da batayi mashi wanna haukan ba maybe the baby won't have arrived now,.. yanzun he have a baby he can't hold, fita yayi yana kiran dad dinshi, yana picking ya fada mashi ta haihu with the condition that comes with it, alhaji baiji Dadi ba Amma yasan it's destined tobe, lokacin alhaji na zaune da hajiya kadijatu da Fatima, he made it clear baisoj abinds ya faru yau ya sake faruwa a gidan shi kou da kuwa bayan ranshi ne, fajz Also called his mom tana picking tace "Congratulations my son.. " ta fada mashi still sitting a wajen alhaji "Iyami will she be alright...a kwalba fa zas sakata..."ya fada mata, "Yes she will...tunda har Allah yasa ta fito lafiya sai mu godewa Allah...." Ta amsa mashi, "Hmmmm iyami amira tana nan gidan ne?..." Ya tambayeta "Aa...she left before I came back...I called her line it's ringing Amma bata dauka.. " "Ok... maybe she left nan gidan... yanzun gida zani in daukowa bintu kaya..I just hope she's at home..." Ya fada mata, "She will... drive carefully.. " ta fada mashi before sukayi sallama, kashe wayar yayi ya nufi inda motar shi take . alhamdulliah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 17 Zuwairat Ummumaryam Haka nan faiz is feeling bad, at this moment he should be happy at least his baby is alright Amma something is totally wrong, bai jin Dadi sosai, yasan maybe amira will be glad if taji bintu ta haihu dukda yau is entirely bad for them, yasan new babies are blessing that brings happiness, he is so mad at Bintu before Amma right now he wants to hug her and kiss her, he wants to give her kiss da bai taba mata irinshi ba because he is so happy she brought his baby into this world, he prays itama amira ta bar komai ya wuce for the sake of the new baby, he will tell her let's bygone be bygone, the only person he is holding grudges against is Maryam, itace bazai kyaleta ba har sai ya koya mata hankali,he will teach her to stay in her limits, inda she loves and care for him da zai dauki duk abinda take as love, all he would have been doing is beg her to understand as elder sisters and brothers suna da right da zasu nemawa kannensu abinda ya dace dasu Amma in he own case it's different, she never loved him, so he knows she's into ruining his happiness, shi kadai yana ta sake sake yana tuki, kawai he decided to call yayar bintu ya fada mata ta haihu, yasan duk suna cikin masu zuga bintu so kawai he will call her ne don ya fita hakkinsu, dailing number ta yayi ya saka airpod kunnenshi waiting for her to pick, da sallama tayi picking ya amsa, without any hesitation yace "Fatima ta haihu...an samu baby girl..." Ya fada face dinshi daddaure tamkar tana zaune kusa dashi sai wani shan mur suke, tamkar bashi bane ke tunanin bygone be bygones, "Fatima ta haihu kuma?...pls who's speaking..." Ta fada alaman bata Gane mai magana ba kuma the confusing thing about this is that sun san cewa she's not due until next two months, kashe wayar shi yayi ya cire earpiece din ya ajiye, kou minti daya baayi ba ta sake kiranshi, kaman bazai daga ba ya dauka tace "Faiz wai kaine. " Ta tambayeshi "Eh..." Ya amsa mata atakaice "Wai wace Fatima ce ta haihu..." Ta tambayeshi out of serious confusion, "Taku..." Ya amsa mata atakaice kaman bai son magana "Subhanallah...what happened...oh my God....dan Allah tana ina..." Ta fada kaman zatayi kuka don tasan ba haka nan bane in har ta haihu yanzun, "Tana hospital..." Ya fada mata sunan inda take, kashe wayarta tayi, sai wajen 7:30 yazo gidan, yana zuwa gida yayi Horn maigadi ya buds mashi kofsr, they don't talk much da maigadi Amma yau yana fita yace "Matata ta haihu...an samu baby girl..." Ya fada cikin so much excitement, shima maigadi ba karamin murna yayi mashi ba kadan ba, "Allah ya raya kan tafarkin sunnah manzon rahama..." Kawai yake maimaitawa cikin jin Dadi yau ga uban gidan shi yayi mashi magana yana dariya, bangaren amira ya nufa ya bude kofar ya tsaya falonta looking around babu alaman, "Baby!!!" Ya Kira da dan karfi ya tsaya yana sauraron fitowarta still shuru, her favourite bedroom ya shiga yaga babu ita, atakaice dai cikin few seconds ya duba part dinta babu ita, wayarta ya kira yaji yana bedroom dinta, so she left her phone here, sake kiran mum dinshi yayi yana asking dinta have she really Checked if amira bata gidan, yanda ya tambayeta yasa ta Gane something is really wrong "I said ta tafi...what happened..bata gida ne..." Ta tambayesh "Yes iyami she's not at home....Maryam have succeeded in sending her away... wallahi in ta ruguzamin farin ciki sai na ruguza nata farin ciki..." Ya fada jikinshi na rawa sosai saboda tashin hankali, he just wondered why all this will be happening to him, it's so unfair, "Calm down... itama amira tana da matsala...bai kamata ta tafi ba tunda taga babu wanda yayi supporting Maryam....ba wai we watched her manhandle her ba...ya kamata ta dinga hakuri ai...' hajiya tayi adding, faiz rasa abinda ke mashi Dadi yayi, ajiye wayar yayi ya tuna abinda mum dinshi tace, bai kamata ace ta tafi ba, why would she leave if she really cares, now he's thinking bata sonshi kou kadan, yasan in har tana sonshi she won't leave him for mistake kou fault of others, ahankali ya Mike ya dauki wayarshi ya fita zuwa bangaren bintu, nan ya shiga cikin wardrobe dinta ya fiddo kayanta kaman kala uku ya saka cikin small bag dinta, tamkar mahaukaci haka yake, Amma the good thing is it doesn't really hurt sosai saboda he has a baby, wato right now he loves his new baby sosai that dukda amira bata gidan baiyi mashi ciwo sosai ba, wanka ya shiga ya sake another jallabiya, komawa yayi cikin mota looking so weak and frustrated, kiran mum dinshi yayi ya fada mata tasa a kawo mashi abinci a hospital din tunda yunwa yake ji "Ok...hope zaka tafi ka maidota...." Hajiya kadijatu ta tambayeshi yayinda yake tada motarshi "Iyami ni nayi mata laifi ne... Gaskiya ni ban iyawa da wannan abun...haka nan inje ina yar murya saboda ita... I have a baby in the bottle that needs my attention...in ta dawo fine in bata dawo ba fine...' " ya fada cikin fushi sosai "Aa don't say that...ai Maryam yaruwarka ce kuma dole laifin ta ya shefeka.... just try kaje ka maidota...kaga if ka rabu daita Maryam tayi winning...kou kana son haka?..." "No.." ya amsa mats kai tsaye "Very good...now zansa a kawo maka abinci...in kaci sai kaje gidansu ka kara bata hakuri...am sure Maryam won't do such again tunda alhaji yayi maganin ta sosai...."hajiya ta fada mashi, "Ok." Ya amsa mata calmly, kashe wayar yayi ya cigaba da tuki, kafin ya dawo hospital din some of their family dake kusa har sunji har sunzo hospital din, wajen nurse yaje ya bata kayan da ya kawo ya fada mata he wants to see his wife and the baby, babu musu nurse ta shige gaba yabi bayanta, dakin da bintu take aka kawo shi, tana kwance kayan jikinta bace da jini especially daga waist dinta zuwa kasa, idanuwanta rufe kaman she's sleeping, da akwai mata uku ciki har da sister dinta daya Kira, gaisawa sukayi yayinda nurse din ta mikawa yayar bintu kayan tana cewa "A dan wanketa ta sake kaya..." Ta fada mata, ahankali bintu ta bude idanuwa, faiz walk straight to the bed and kiss her, dukda yana cikin damuwa he can't stop showing how happy he is right now, excitement is all over him, hannunshi wajen kanta ya sakar mata murmushi itama ta mayar mashi da martani, itama farin ciki all over her eyes, tamkar va ita bace wannan da suke ta hayaniya yau da safe ba, he's so happy with her right now, "Thank you mama baby.. " ya fada cikin happiness, murmushi ta sake saki cikin farin ciki tace "Ka ganta?.." ta tambayeshi "Aa...have you..."ya amsa mata, yanda suke magana sai ka rantse ba kowa dakin sai su biyu kadai, sannan babu mai jin abinda suke cewa junansu, "Yes..." Ta fada face dinta dauke da farin ciki "Wow...how is she..." Ya tambayeta, shuru tayi tare da dan sakin ajiyan zuciya "Tell me Mana..." Ya fada calmly "She's very tiny..." Ta fada kaman zatayi kuka "Kar ki damu...she will be alright insha Allah....now wash off...did you want anything..." Ya fada yana Zama bakin dan gadon da take, "No... how's sister...is she alright.. " ta tambayeshi, kura mata ido yayi with a smile, what he is thinking right now is does she really means what she's asking har cikin ranta because ta bashi tsoro ba kadan ba, already yasan mata can wear different faces, "She's fine..." Ya amsa mata, kiss ya sake mata ya mike ya fita, dakin da baby shi take is dakin jarirai with lots of machine din zamani, baby dinshi kadai ce dakin dukda da akwai order space da zaa iya saka wasu yaran, kusa da inda take yazo, indeed she's so tiny but he smiled at the sight of her, indeed haihuwa is a blessing in disguise, bai san inds zai saka ranshi ba right now if she's not here, "I love you so much..." Ya fadawa baby dake cikin kwalban jarirai da naurori jikinta, da akwai wata nurse wajen, she's a cutie, "Allah yass Kar ki dade nan ciki...I just can't wait to have you at home..."ya fada, nurse din da budurwa ce murmushi ta saki tana kallon this adorable man saying adorable things, she can't just hide her smile at all, she just feel bintu and the baby are so lucky to have such person as a husband and father, "Pls ki kulamin da baby na..."ya fada yana kallon nurse din dake faman smiling "Insha Allah sir.. " ta amsa mashi, fita yayi ya koma cikin mota, already driver ya kawo mashi abinci yana jiranshi, amsa yayi ya shiga motar Shi ya zauna, zuba tuwo yayi kadan with lots of miya with dry fish, da akwai spoon cikin basket din ya dauka yaci ya koshi, ruwa yasha tare da hamdala sannan ya maidawa driver sauran abinci ya tafi dasu, relaxing yayi cikin mota with his two eyes closed, he can't just deny the fact that he is not happy that amira bata gidanshi, yasan Maryam said lot's of nasty stuff Amma she should have bear with him, ajiyan zuciya ya saki ya dauki wayarshi, rass wanda zai kira yayi, yanzun it's 8:40, can he go to their house?, Baison ya damesu kaman mara kunya, Amma did he really have any choice, tada motar shi yayi ya kama hanyar gidansu amira, it's about 25 minutes drive from the hospital, after 9 ya iso kofsr gidansu amira, sauka yayi daga mota ya nufi gate din, dan bugawa yayi mai gadi dake rike da radio yayi saurin tasowa, dan lekawa yayi ta inda ake lekawa ya dinga tambayar waye, nan faiz yayi introducing kanshi sannan ya bude mashi gate, gaisawa sukayi da faiz har zai wuce sai ya tsaya yace "Dan Allah...amira zaka kiramin...," Ya fada alaman he's shy ya shiga cikin gidan kai tsaye "Amira kuma alhaji..." Maigadi ya fada sounding so confused as he knows shine mijin amira kuma yasan shidai amira bata gidan "Eh amira...kiramin ita..." Ya fada mashi kai tsaye "Ai bata nan gidan...ba tana gidan ka ba..."wani irin kallo fajz ya watsawa maigadi yace "Kana nufin bansan abinda nake ba kenan..." Ya fada sounding angry "Ranka shi dade kayi hakuri.. " ya fada yana barin wajen ya shiga ciki, bakin kofar falo yaje ya tsaya yana sallama, sai bayan kusan minti biyu asiya ta fito sanye da long hijab, nan maigadi ya fada mata amira ake nema, itama she's surprised to hear that, nan maigadi ya fada mata mijinta ne ya zo neman ta, da sauri asiya ta koma ciki ta fadawa mamansu mijin amirane yazo neman ta, ai hajiya dake kwance mikewa tayi lokaci guda ta nemi hijab ta saka ta fito falo tasa asiya ta Kira faiz, ciki ya shigo ya durkuss ya gaidata, yana na daga nan inda yake ta fara bata hakuri yana cewa hakan bazai sake faruwa ba, kou kadan bai Gane she's not here ba, sai da ya gama magana tace "Ai amira bata gidan nan.. rabona daita tin 3 to 4 days back.. " ta fada mashi cikin tashin hankali, faiz dake dyrkushe kasa tashi yayi as saliva Dinshi ya bushe sosai, it's so unfortunate his sister will do this to him, ji yayi jikinshi na rawa, he remembered abinda ta fada mashi kan inda batayi aure ba zatayi moving away from home, hajiya sai salati kawai take ta kasa zama ta kasa tsayuwa, fita tayi zuwa bangaren alhaji ta fada mashi abinda ke faruwa, har taje ta dawo faiz na inda yake ya kasa tashi, he is just wondering ina amira take, alhaji ya shiga tashin hankali sosai don har ita hajiya ta fara Kuka, ahankali faiz ya mike ya san jingina da bango ya saki ajiyan zuciya, he asked if da akwai India suke ganin zai ganta yaje Amma no response, ahankali ya fita ya koma cikin mota, ahmed ne ya fado mashi, da sauri ya dauki wayarshi ya Kira ahmed. Amira slept well bayan tayi sallah ishai, she have had enough sleepless nights that nothing stops her from sleeping, she wanted leaving bayan sallah ishai Amma ahmed yace kar ta tafi, ya tsaya mata tamkar he's her father, he made his wife give her another thick tea before ta kwanta, shi da matarshi are busy having so much fun when call din faiz ya shigo, ahankali ya dauki wayarshi yana ganin faiz ya saki tsoki ya saks wayar a silent ya koma abinda yake, fajz called for good 5 minutes leaving him with about 15 miss calls Amma ahmed bai daga ba, nan ya gane amira tana gidan, daga imda yake zuwa gidan ahmed nada nisa sosai amma haka ya hau hanyaz kafin ya iso wajen is 10, wani bugawa rashin mutunci ya dingawa gate din da sai da ya tada ba yan gidan kadai ba har da yan unguwar, babu shiri ahmed ya saka jallabiya ya fito ya bude mashi kofa, "Lafiya haka zaka cire min gate?.." ahmed ya fada, "Ina matata.. " shine tambayar da fajz yayiwa ahmed kai tsaye, tun knocking dinshi na farko amira ta tashi zaune, she knows in ba fajz ba babu wanda zaiyi irin wannan rashin mutuncin, kaman ta fito da gudu ta fada mashi to stop knocking saboda abun yayi yawa, "Wace mata ka bani ajiyan da zakazo goman dare ka ciremin gate" ahmed ya hantareshi, dukda yana tsaye bakin gate ya tare hanyar bai hana fajz shigewa ciki ba "Amira...." Ya kwala mata Kira if kaga yanda yake behaving sai ka rantse bashi bane, he is totally insane, in har ya tabbatar amira is here hankalin shi zai kwanta, how will he have rest if har bai san inda amira take ba, he won't even blink of the thought of amira running away yana cikin kansh "Kai wane irin mahaukaci ne zaka shigarmin gida ba da izini na ba..." Ahmed ya fada yana rufe gate tare da bin bayan faiz dake tsaye bakin entrance din yana kallon shoes din dake wajen, nan take ya gane shoes da amira ta saka dazun da zasu fita, he loves her so much that yana lura da duk abinda ke jikinta har zuwa abinda take sakawa, he can draw her from her head to toe naked saboda yanda yake daukan all details about her, that's how much he loves her, yana ganin shoes dinta ya kalli ahmed yace "Did you know I can sue you for hiding my wife...ya zaayi ka kama yar mutane matar mutane ka rike...ka bar kowa cikin damuwa for crying out loud..." Fajz ya fada yana sauke murya "Abeg malam ka bar min gida..." Ahmed bai karasa ba fajz ya shige falo yana cewa "Amira come out here. " Ya fada cikin ihun dayasa amira ta fito da gudu saboda ta lura zai iya misbehaving nan da zai tara mutanen unguwar, bai da hankali when his angry, ahmed couldn't say anymore words da amira ta fito, all he did was walk to amira ta daga kanta yace "How could you let you sister mess up your wife haka..." Ahmed ya fada mashi sounding so angry, faiz kurawa amira ido yayi yace "Is it my fault?...did you hate me so much that you told him I watched her bathered you?..." Ya fada kaman zaiyi kuka, bakin ciki yayi mashi yawa, it's so obvious that it way more than he expects, baisan Maryam ta yiwa amira haka ba don har forehead is still swollen, "Anyways let's go..." Ya fada mata, atakaice, "Babu inda zata..." Ahmed ya fada mata, "Ok...haka dai kace kou... first let me tell her parents she's here don su kwantar da hankalin su then I can show you the other side of me...kaga nan area sai kowa yasan what you did.... you're her ex for crying out loud...ya zaayi ka rike yar mutane kaman kaine ubanta... just watch and see..." Ya fada yana fiddo wayarshi, da sauri amira tace "Am not going back to your house.." ta fada mashi cikin voice dinta da bai fita, dakataww yayi ya kalleta yace '"fine....ba damuwa...muje in ajiye ki inda na daukoki...ai ba gaban ahmed na auroki ba... let's go...let me drop you... at least iyayenki su daina Kuka...' ya fada mata atakaice,, "I will find my way..."ta fada mashi before ta kalli ahmed tace "Yaya... nagode let me go home...'" ta fada mashi "Let me drop you..." Inji ahmed, fajz bai san lokaci dayace "Daman I know you will be so happy if anything happens to our marriage...wato you should drop her off...bisimillah Mana...come and drop her off...." Ya fadawa ahmed before ya kalli amira yace "Did you think bazan kaiki gidanku ba?...well ki kwantar da hankalin ki...am taking you straight home...tunda har baki son gidana saboda laifin da bani na aikata ba ai ba damuwa...am done concentrating on you alone... maybe that's why kikeson bani wahala... for your information bintu ta haihu..so I have no reason to be sad right now...let me take you home...let me do it for your parents...ina jiranki a mota..." Ya fada atakaice yana ficewa daga wajen tare da komawa cikin mota ya zauna, ashe bude ya bar motar bai sai ba saboda tashin hankali, yana fita amira ta kalli ahmed tace "Yaya ka gaidamin sister...sai da safe..." Ta fada cikin sanyi murya, he didn't say anything, yana biye daita tana fita ya maida gate dinshi ya rufe, she really have no choice than to enter his car, tana shiga without saying a word ya tada motarshi. Alhamdulliah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 18 Zuwairat Ummumaryam Amira relaxing tayi cikin mota while he drives slowly kaman ba dare ba, he doesn't seem to be in a haste at all, he wants both of them to understand each other, yana son ya fahimtr daita ta bar barin laifinsu yana shafanshi, he wants her to know nothing will change the love he have for her Amma he is not going to beg because of laifin wani, ya rasa ta ina zai fara maganar kawai sai yaji tace "Congratulations...allah...ya raya baby..." Ta fada mashi sounding so calm dukda voice dinta bai fita sosai, bai amsa aduar ta ba sai ya kalleta yace "Am sorry....am sorry for the pain and harm caused by my family...Amma it's fair yanda kikeson laifin wani ya shafeni har kice bazaki koma gida na ba... you want them to succeed and laugh at me..." Ya fada sounding call driving so slowly kaman he doesn't want it to end, it's like trekking is better than his driving right now, "Nima am sorry...I just can't handle this ne...I don't know what will happen one day...suna iya kasheni...in kuma Basu kasheni ba zasu dinga abusing dina for the rest of my life....I don't want to end like that,...I just can't cope....I have been facing abuse and all sort of pain since my adolescent stage...sai kuma inda nake ganin zan samu hutu hakan ya gagara...nasan da akwai Inda people like me have peace..."ta fada voice dinta na cracking kaman zata fara sabon Kuka "Ina?...did you think ni zan baki takarda har in sakeki in samu wani peace din Inda Zaki... you must be insane amira.. " ya fada sounding so serious than ever "If really you love me you won't want be to be in an abusive relationship..." "Am I the abuser?...na fada maki Maryam bata kaunata....Maryam da yan dakinsu kaf Basu sona...ba don komai ba sai don am the first son of the family...duk Inda farin cikina yake nan suke son tarwasawa...why don't you understand that I love you da kou meye bazan iya barin ki ki tafi ba...kawai sai in zauna wani ya aureki?...that will be over my dead body... moreover I assure you Maryam will never look at you again balle tayi maki ba daidai ba Kar ki yarda suyi min dariya Mana..." Ya fada mata calmly begging her indirectly, "Am sorry... ni bazan iya ba...I know they will never stop insulting me...I know they feel your homs is better than a bitch like me..." Ta fada voice dinta na rawa bata karasa ba yace "You're not a bitch Kar in kara jin haka bakinki...."ya hantareta "Am sorry but it's what they see me as....ranar da naje wajenka is the most humiliated day of my life.... small children laughing at me....this will never stop...zan rungumi kaddara...and stay unmarried... Nasan duk Inda zani this will forever continue... shikenan bazan Zama mai farin ciki ba?...ni rayuwata bazai kasance a happy one ba?..." Ta fada trying hard not to cry "Don't I make you happy?... tarayya dani ba sakaki farin ciki ba?...at least kou me zaayi maki seeing me should make you happy pls.." ya fada sounding so calm don maganar amira is going straight into his heart saboda yanda take furtashi, kou da ba matar da ya aura bace or wacce yake mutuwar so he will feel sympathy for what she's saying balle she's his happiness, joy, love and wife he feels her pain and he knows there's more pain ahead tunda yasan ba kullum zai kasance daita ba balle ya dinga kareta Amma she leaving him will kill him for sure, he just pray he can make her understand, yana son ta gane it's her past kuma duk abinda zaace game dashi shouldn't even bother her, she just love him, amira goge sabon tears dake zubo mata tayi tare da dafa kanta tana shessheka, hannu faiz ya dora a shoulder dinta yana murzawa ahankali tare dacewa "Pls let's go to our home...I beg you... don't let me be stranded....ina sonki sosai kin sani...." Ya fada rubbing her shoulder, ahankali ta girgiza mashi kai deep down she's thinking zas barta ta zauna gidansu kuwa, she knows her Dad won't be a problem Amma her mother is something else, sannan mum dinta have a whole say when it comes to yaranta, dad dinta ya bar mata tayi duk yanda ya dace dasu because he knows no one knows children more than their mother, she's so scared a koreta daga gida, don bata san Inda zata ba, she will rather be on the street than ace ta zauna a wulakanta ta "Dan Allah wify...pls my princess, my joy, my happiness...in babu ke bazan iya rayuwa ba...if you feel your pain feel mine too...ki tuna how my life will be without you..." Ya fada still massaging her shoulder, shuru amira tayi tana goge face dinta, "Abeg you pls. I thought I won't beg but I have to...ego kou pride ba nawa bane.... it's not in me to be arrogant to you baby.... before ina ganin I won't beg for you to come home Amma I can't...ya gidan zai kasance in baki cikinta...how pls . " Ya fada kaman zaiyi mata kuka, "Am sorry...inasonka....I love you too for you are the only one that gives me value after I was devalued.... you have given me joy I never expected to have...Amma pls if you really love me kayi hakuri in samu natsuwa...let me think if am ready to be bullied for the rest of my life...let me decide to take the risk of my unborn children being bullied because their mother is whore..." Kukane ya ci karfinta, fajz bai san sunan area da suke ba but it's by the road side and cars a passing one by one because it's a residential area, parking yayi ya fita ya bude bangaren da amira ta hada kai da gwiwa tana Kuka ya dawo ya durkusa a gabanta tare da daga kanta, the street light yana haskasu, it's not dark there at all "Baby pls...pls I beg you...be strong for me...I love you so much....pls ki daina Kuka...tell me what I will do to ease your pain..."ya fada rike da hannunwanta biyu yayinda take Kuka sosai tana "Kaicona....habeeb ka cuceni.... Allah yaisa....na cuci kaina....I thought he will marry me...I never knew I will be stranded like this..." Ta fada cikin matsanacin kuka yayinda idanuwan fajz ya ciko da kwalla saboda yanda take maganar starting all over again "Wallahi he made it look so easy...he made it look as if it happens everyday...how I wish I can explain to everybody how it happened don su daina yi min zagin karuwa....I was blinded by his love...he sounds so real...I wasn't forced but I was adolescent...ban san ciwon kai ba...pls make them understand su daina Kira karuwa....the name hurts sosai....ni ba karuwa bace..." Ta fada tana Kuka sosai pouring out her heart sosai, faiz bai san sanda ya fara hawaye ba saboda amira ta dade bata bashi tausayi irin wannan ba, hugging dinta yayi itama ta rungumeshi tana cewa "Pls tell them su daina kirana karuwa...banson sunan..." Ta fada remembering yanda Maryam ta dinga ihu tana Kiranta karuwa, the name is the worst thing she's ever expected anyone to call her such name Amma sai gashi ana cewa karuwa ya auro, how will she ever stay in such place, she can never, "Pls ka kaini gidan mu . Kou Allah yasa su yarda in zauna dasu..." Ta fada cikin Kuka, faiz goge face dinshi yayi tare da goge nata, he didn't argue at all, instead he nodded for her the went back to his site and start his car, banda shessheka amira babu abinda ke tashi har suka isa kofar gidansu Amira dare yayi Sosai yanzun, goge face dinta tayi despite it's so swollen beyond words, ahankali ta bude motar ta fita, da sauri faiz da ya kasa dakewa yace "Pls mana...pls...I beg you...pls .." ya fada mata Amma she have to go, zame hannunta tayi, da sauri ta ya fito daga cikin mota ya biyota "Pls go back home..." Ta fada mashi calmly, da sauri yace "There's no home without you in it...dan Allah. " Ya fada yana binta tamkar almajiri dake neman a taimaka mashi da abinda zaici Kar yunwa ya kasheshi, he's begging her to stay with him Kar ya mutu, bata saurareshi ba ta kai bakin gate dinsu tayi knocking, kowa na gidan su suna sakar gida sun rasa inda zasu saka kansh saboda tashin hankali, the thing is sun kasa kiran mutane da yawa Kar abun ya fita ace amira ta gudu daga gidan aurenta, people will start saying all sorts of rubbish dake bakinsu, ana. Knocking kowa ya kalli gate kasancewan suna compound all banda dad dinta he is inside making some calls, amira kallon fajz dake tsaye bayanta yayi tace "Pls go..." Ta fada mashi "Let me escort you inside..." Ya fada cikin rawar murya praying her people will make her follow him back home, ana bude gate din amira ta shiga, shima fajz shiga yayi, kallon da mum dinta da alaman tasha kuka tayi mata ya mugun kada yan hanjinta, da kyar take tafiya, tana zuwa inda suke sai fajz ya juya Yana cewa "Na tafi tou. ." Ya fada gwanin ban tausayi, maman amira mikewa tayi wanda hakan yasan amira ta dan ja baya, "Ka jirata. " Wannan maganar yasa hanjin amira mugun tsinkewa wanda shi kuma fajz yaji wani irin Dadi sosai, hajiya na fadin hakan ta juya ta shige cikin falonta, amira yarfa hannuwa ta farayi don da akwai matsala, Ismail da bikinshi sauran few weeks ne ya fara asking dinta where she have been da mijinta yazo nemanta in the first place, "Tana gidan ahmed..." Faiz ya fada mata ba don komai ba sai don Kar ayi wani tunanin daban, hajiya tana tsaye tsakiyar falon tana jiran shigowa amira, amira da kafarta ke rawa sosai takawa tayi tabi bayan mum dinta, she knows she's going to deal with her for not listening to her, last time she warned her that kou me zaayi mata dole tayi hakuri that she should never come back home for any complain Amma sai gashi the pain in her heart yasa ta kasa hakuri, she followed her to falo, hajiya dake tsaye kallon amira tayi not caring about her swollen forehead or eyes nor her pale skin, she looks so sick da kallo guda zakayi mata kasan she's pale and tired, shi kam Ismail bangaren dad dinsu ya nufa don ya fada mashi amira is back ba don komai ba sai don yanda ya shiga tashin hankali sosai, asiya bin bayan amira tayi yayinda shi kuma faiz da yake cikin farin ciki ya kama hanyar waje, amira bata karasa inda mum dinta ke tsaye ba instead sai ta tsaya nesa daita saboda tsoro, hajiya takawa tayi zuwa gaban amira yayinda amira ta sadda kanta kasa tare da fara Kuka, "Amira daga ina kike..." Shine the only statement da hajiya tayi making, jiki na rawa amira tace "Gidan...yaya.. ahmed..."ai bata karasa ba taji kaman an watsa mata ruwan zafi a kumatu saboda irin zafin dataji a kumatunta har kunenta yasa muryarta ta bude ta saki wani irin kara tare da zubewa kasa, it goes straight into kunnen faiz that's heading to the gate, tsayawa yayi tare da juyawa idanuwanshi duk waje yayinda yayi saurin dora hannu kan bakinshi saboda tashin hankali. "Ni Zaki kunyata...." Abinda hajiya ta fada tana harbe amira da kafa looking so furious, faiz couldn't take a step daga Inda yake don he feels maybe baiji daidai ba Amma second shout dayaji yasa ya nufi kofar da gudu daidai da shima Ismail ya fito yaji ihun da amira tayi, ganin Ismail yayi dakin yasa fajz ya bawa kanshi hakuri ya tsaya Amma he is shaking don dan bending yayi ya kamo rigarshi ya rike gam saboda tashin hankali, Ismail kaman walkiya ya shiga yayinda mum dinta sai fada kawai take ta Inda take shiga bata nan take fita ba, da sauri ya tare amira yana kiran "Mummy meye haka...kasheta zakiyi?..." Ya fada cikin tashin hankali yayinda amira ke kwance kasa sai shessheka kawai take "Wato ke gaki yar iska kou...inyi maki magana don baki san darajan uwa ba shine Zaki bar gidan ki ki tafi gidan wani ahmed...ke gaki fitsararra kou..."ta fada kaman zata hau bori, "Mummy dukana....ake..." Amira ta fada yayinda take boye bayan Ismail tana Kuka sosai kaman ranta zai fita, bata karasa ba hajiya tace "I don't care....ai you deserve everything that comes to you amira tunda har kikayi deciding ki zubda mutuncin ki before aure ..daman in Basu ci uwarki ba me zasuyi....latsarki kikeso suyi?...listen and listen good... wallahi wallahi wallahi Kika sake barin gidan aurenki nor matter what sai na hallakaki..." Ta fada mata tana huci, Ismail daya tare amira from duka kallon mum dinsu yayi yace "Haba mummy why will you say this....why pls ...is she so bad that you won't harbor her.... lalacewar amira bai kai na wanda zas dinga wulakanta ta ta kasa zuwa gida ba..." Bai karasa ba tace "Yi mun shuru kafin in harbeka dan ubanka... " Ta fada sannan ta kalli amira ta nuna ta da yatsa tace "Wallahi kou bayan raina kika dawo gidan nan da zama ban yafe maki ba..." Cikin Kuka amira tace "Wayyo kaicona....mummy ki yafemin.. there's limitations to what Man can take.... wallahi bakin ciki zan kasheni....sun kirani karuwa....babu irin sunan da yayarshi bata kirana....she almost killed me today..." "Dallah rufemin baki....keep your mouth shut...ai daman na yafe maki Amma ban yafe maki ki kashe aurenki saboda ana fadan gaskiya ba...now listen and listen good...in har ba ziyara ba Kar in sake ganinki gidan nan...shima ziyarar you have just few minutes... wallahi in ba shi yace ya gaji dake ba don't ever...I mean ever...step away from your marital home...." Bata Karasa ba alhaji ya shiga wato mahaifin amira kallon amira dake kuka yayi ya kalli hajiya, wani irin kallo yayiwa hajiya before bending to level din amira ya daga jaw dinta Yana kallon face dinta, he kept quiet for awhile before yace "What happened..." Cikin natsuwa.., amira dake kuka kallon mum dinta tayi before kalli dad dinta, "Babu... komai.." ta fada cikin matsanacin kuka don tasan kou ta fadawa dad dinta what they're doing to her ba zai sauya komai ba, "Wane irin ba komai...tell him... Daddy yayar mijinta ta bugeta after calling her all sorts of names..." Ismail ya fadawa dad dinsu, ajiyan zuciya alhaji ya saki yace "My dear baayi dole...if Kinga bazaki iya Zama ba ki dawo gida.. " ai bai gama ba hajiya tace "Wallahi kina dawowa ina bar maki gidan ubanki...ni dake ba zamu zauna under same roof ba ..kindai ji na fada maki...if you think am joking come back here ki Gani..." Ta fada mata atakaice before ta juya ta barsu nan tsaye, ahankali amira dake Kuka sosai ta mike, "Don't mind your mother...fadi kawai take...if kinji you're fed up just come back home...I know your past won't let you live in peace Amma you're always welcome here..." Alhaji ya fada mata, nodding kawai tayi cikin Kuka, not because zata dawo ta kashewa mahaifiyarta aure, it's never happening, alhaji fita yayi ya barta daga ita sai Ismail da asiya, "Sorry anty..." Asiya data tausayawa amira ta fada mata, "My dear sister kiyi hakuri...duk wacce is destined for greatness haka yake fuskanta... Allah knows what happened is not your fault...it just pains me that mummy ta kasa ganewa...she made it look kaman aure is the only thing that ya mace can do..." Ismail ya fada sounding so angry, "Ba komai yaya... nagode..." Amira ta fada cikin Kuka Still seeing Stars daga marin da mahaifiyarta tayi mata, haka ta fito tana Kuka sosai, faiz dake zaune wajen flower feeling so angry at mum din amira na ganinta sai ya mike tsaye looking so sad, amira dake Kuka wuceshi tayi ta fita waje duk voice dinta ya dishe Amma sai kuka kawai take, da gudu faiz ya bita kafin ta kai wajen mota har ya bude mata mota ta shiga ahankali ya maida ya rufe shima ya shiga, without saying anything ya tada motar, bands kukan amira babu abinda ke tashi, he couldn't find any words to say to her right now, her cry burns his heart, Allah kadai yasan yanda yake ji, he drives as fast as he can har suka isa gida, yana horning maigadi ya bude mashi gate, yanzun wajen karfe 12 sauran kadan, amira tasha Kuka har ta gaji, yana parking ya ta fito alaman she's angry, banda shessheka babu abinda take, today is such a hectic day, kou makiyinta bata fatan ta shiga halin da ta shiga, her mother have so many things that makes her doubt if really itace mahaifiyarta, na yau is the worst, she's feeling maybe she's adopted dukda suna kama da junansu sosai, da sauri shima faiz ya fito ya rufe motar yana zuwa bayanta ya sungumeta kaman wata karamar yarinya, she didn't fight it at all don tasan kou tayi a banza, he carried her to her apartment, he didn't drop her a koina sai a bathroom dinta, waje ya samu ya zaunar daita cikin bathroom din yayinda yayi saurin kunna tap don hada mata ruwan wanka Alhamdulliah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 19 Zuwairat Ummumaryam Kaman yanda kuka sani Novel din nan ba na kyauta bane, dari biyu ne kacal ga wayanda suka sayi na daya, wayanda kuma Basu sayi na daya ba it's just 700, Zaki saks kudinki a 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu, if baki saya 1 ba pls Kar ki sayi two ki cigaba da karanta na Allah yaisa din ban da damuwa da hakan, masu zuwa su fadamin ana sharing pls I don't have that time,wasu ma na kyauta suke baa karanta ba balle ayi sharing so ni am blessed. Did you know we have whole lots of kayan mata, I mean kaya kala kala wanda zaki gyara aurenki da kanki, kayan mata ba asiri bane balle kice a baki wanda zai dinga baki kudi Amma kowa na son abu mai Dadi, if kin gyara jikinki wallahi na miji bazai kaurace maki ba, ki sani muddin kina da Dadi mijinki bazai taba fushin sex dake ba, don kou kunyi fada zai dawo yace ki bashi hakkinshi, muna da garurrukan magani kala kala, tsumi kala kala, gumba kala kala muna delivery both home and abroad through DHL. Ina gingima gingiman mata muna da maganin slimming, lipton ne Amma yana saks yawan bathroom, muna bada 7 kan 1k kacal, don masu bukatar gwadawa, don haka we all have you ever wanted. Nagode. Yan uwa da abokan arziki ga adua da nakeson ku dingayi, kaman yanda nima wata ta sakani in dingayi kuma nayi naji dadinshi, inason duk sanda kukayi sallah kou kuka samu Daman tashin dare kou kuka samu Daman adua ku yawaita Allah ya cire fake people daga rayuwar ku, ku yawaita aduar Allah Kar ya kaskantar daku a gaban kowa Allah Kar yasa ku dogara da kowa kuki gaskiya, Allah Kar yasa kuji kunyar duniya da lahira, sannan above all I will still repeat it Allah Kar yasa fake people da munafukai su zo kusa da Inda kuke, sannan yasa shekarunmu yayi mana amfani, wallahi if you keep praying wannan aduar kou you will be surprised yanda Allah zai bayyana maka su, they might be pretending suna sonka amma ainahin color dinsu zai bayyana, it doesn't matter shekaru nawa zakiyi kina aduar nan but wallahi Allah will surely show them to you. Allah ya raba mu da makiya kou ta wane tsiga zasu zo Mana amin. Sannan kusan I always talk products din mutane, like inawa mutane advert saboda sun biyani Amma wannan it's not because she paid me, it's because I switched to her products and with in a week naga remarkable results, ina da stubborn jiki da bai daukan mai da wuri at all, I always think babu abinda zai amshi jikina in samu irin results din da nake so but I was wrong, I all recommend you to buy zeeyahs organic skin care, kayanta are so good believe me, when you starts using her face scrub to her face mask zuwa her face toner to her serum sai her face cream believe me you skin will never be the same, above all kuma ga sauki, abubuwan ta are very affordable, kunsan I always want the best for you all, contact her 08104543858 to have you beautiful skin products She stares at him yayinda yake hada mata ruwan wanka, she just wished everyone will be as nice as this man here da duniya would have been a better place for her, it seem he is the only person who loves her so much, faiz kam he is feeling kaman shine aka buga ba amira ba because he looks so dull and angry, yanda yake hada ruwan kasan cikin fushi yake, another tears roll as she watched him do what he's doing, bayan hannunta ta sa ta goge face dinta, sai da faiz ya gama hada ruwa a tub ya dawo Inda take zaune yayi bending ya cire takalmin dake kafarta before ya mike tsaye ya mikar daita tsaye itama, vail dake kanta ya cire ya ajiye gefe guda on the floor ya daga jaw dinta yana kallon pale and suffered face dinta, she looks so tired sai shessheka kawai take, ahankali ta daga idanuwa ta kalleshi, his eyes are so red, sauke idanuwa tayi ya daga jaw dinta idanuwanshi cikin swollen eyes dinta yace "Pls don't ever go home again...I beg you don't ever let anyone hit you again..." Ya fada cikin matsanacin bakin ciki, ahankali tace "I won't...but there's limitations...to what I can... take..." Ta fada cikin shessheka, "I know... mahaukaci mawadaci...watarana sai labari.. " ya fada yana tallabe da jaw dinta, idanuwa kawai ta lumshe Amma she have her own plans, his love alone can't sustain her in this family, she needs the love of his family too,  duk yanda yake kaunar ta tana bukatar kaunar danginshi too, tana kaunar ta samu yancin da zata zauna cikinsu ta sha Hira dasu kaman yanda sauran mata ke Zama da dangin mazajensu, she want to be free dasu, family dinsu is a large family and she wants to be able to walk freely cikinsu,  she wants in ta haihu a family din ayi farin ciki sosai ba wai a dinga zuwa ana mata barka ana hada mata da zagi ba, she knows da akwai matsala sosai, she was so stupid not to know da Akwai dangin miji, she thought his love and the love of his mom is enough, jin faiz yana cire mata kaya ya maidota hayyacinta, sai da ya cire doguwar rigarta sannan tace "Zanyi wanka da kaina..." Ya fada cikin voice da bai fita at all, "No...let me take care of you.... you deserve it..." Ya rada mata cikin kunnenta yana gyara mata gashin kanta, kama wata baby ya sake daukata sai cikin tub, sai da ta zauna sannan ya cire pant da bra dinta ya ajiyesu kasa, dukda ita is naked shi da akwai jallabiya jikinshi, sai da tayi settling cikin ruwa ya  cire jallabiyarshi ya rage daga shi dai shorts, he Wash her like a baby, sai da ya tabbatar yayi mata wanka ya bata towel ta daura sannan yayi wanka shima, amira komawa tayi bedroom ta zauna bakin gado, dukda she's having the most lovely husband anyone could ever asked for she's not happy because of her past, she wish zata iya fadawa yan mata cewa kowacce ta kama mutuncin kanta har tayi aure, Kar ta yarda soyayya ya yaudaresu Kar su yarda namiji ya sansu a waje, ba a lallai sai sunyi ciki ba Amma mutuncin su ya gama zubewa, wasu basuyi komai ba Amma sam basuyi dacen gidan miji ba, Allah ya bata fajz as comforter, he loves her sosai fiye da komai she knows it Amma she's not at rest don yanzun in an bude kofarta unexpected she will be frightened saboda batasan who will be coming ba, tana zaune daure da towel yayinda da akwai karamin towel a kanta wands ya daure mata gashi dashi, bayan Kanan minti ashirin ya fito shima daure da towel, wajen mirror dake dauke da different kayan shafa yaje ya dauko mai daya sayo for massaging only yana dawowa Inda take ya tsaya gabanta ya warware towel dake kanta yayi running fingers Dinshi t Through gashin kanta sai ta saki ajiyan zuciya, he knows she loves it when he touches her head, he keeps running his fingers cikin kanta for a while before yayi kokarin tipke mata gashin, "Now baby ki kwanta let me take care of you.." ya fada mata cikin whisper, babu musu ta ja sama gado tare da kwantawa ruf da ciki, she really loves his massage, it comes to a point she have to ask him if ya taba aiiki as wanda yake massage Amma he laughed and say saboda ita kawai ya koya that he wants to have the best of her skin kafin mutuwa ya rabasu since he knows dole zas rabasu wata rana, Inda yana bangaren ta sai ya bata wannan mahaukaci massage din before any other thing, in Allah ya kaddara rabuwar su then she's going to really miss the massage, "Oh baby na mance let me get you something to eat..."ya fada mata yana kokarin juyawa da sauri tace "Aa...am ok...na sha tea...gidan yaya..." Ta fada mashi just waiting anxiously for his magical touch, ahankali ya ware legs dinshi ya hau kan gadon ya sakata in-between his legs ya dan zauna wajen ass dinta Amma kuma bai sakar mata nauyi ba at all, towel dinta ya san jawo kasa zuwa rabin bombom dinta sannan yayi applying massage cream din ya fara massaging jikinta tunda daga bayan wuyanta zuwa gadon bayanta zuwa bombom dinta sai side of boobs dinta dake bayyane, he won't mind having her right now because of how hard he is and how she's moaning out loud Amma he is not going to, he wants her to feel so relax and forget about all the pain she passed through today, he keeps massaging her from her head to toe after striping her totally naked, she keeps maoning kaman zata haukace, while he was rubbing side of her breast ta daga kanta,, he knows what she wants, ahankali ya maida kanta kan pillow, ya cigaba da shafa duk Inda hannunshi ya taba, "Pls ..." Ta fada cikin serious need of him, "No..." Ya amsa mata rubbing her so madly "Baby pls mana..." Ta fada cikin wani irin yanayi tana kokarin daga kanta ta fuskanceshi, batasan he is totally trying so hard yayi controlling kanshi ba, it's so much for him don tunda sukayi aure basu taba kwana uku basuyi ba sai in tana Period kuma he is so lucky period dinta bai daukan lokaci at all, just 3 days, tunda suka dawo daga abuja nothing happens, "Baby..." Ta sake kiranshi tana kokarin juyawa Amma sai ya sake manne kanta da pillow yana cewa "No baby..." "Yes ma'na..." Ta hantareshi, dan dariya yayi yace "Baby no..." Ya fada mata kissing her back, amira rike pillow tayi da strength dinta, she never knew she would want something from him Amma sai gata tana begging to have him, don mugunta hannuwanshi biyu ya tura kasa holding her nippy, ganin she begged him several times yasa yayi exactly as she wanted, it was so much fun dukda the day was so hectic the night became so wonderful, the fun was more than expectations, he goes 3 rounds and she was really mad at him tana cewa komai nashi babu sauki, the following day tun da safe ya shirya, amira na bacci, don tunda ta idar da sallah asuba ta koma bacci, bakin gadon yazo ya shafa face dinta ta nude idanuwa, murmushi yayi mata yana shafa  soft face dinta "Baby zanje hospital ganin baby na da bintu...kafin in dawo ki shirya ki dan hada wani abu in na dawo sai muje tare..." Ya fada mata, hannunshi ta rike tace "Baby....ni ina tsoron Kar in hadu da sisters dinka chan .." ta fada tsoro na kwance kan face dinta "Pls baby forget about kowa... anyway kiyi sauri...zanje office yau...if you're going ki shirya...da munje hospital sai mu wuce..." Ya fada mata, kiss yayi mata without waiting for her reply ya fice ya barta nan, amira mikewa zaune tayi tana murza idanuwanta. Haka nan her heart is beating so fast,  she pray today shouldn't be another hell, tasan relationship dinsu da bintu is not really strong anymore don duk yanda bintu zata nuna ta  damu da halin da take ciki she's not going to care at all, she's a very good pretender and she feels she never loves her in the first place kawai pretending take, amira tasan first time is always a mistake Amma to her second time is a stupidity, she's not going to let her bite her twice z already tasan miji ya riga ya hadasu babu yanda zatayi ta raba Amma she's going to stay far away from her, she's not going to be a pretender kaman bintu who will hate you but still smile at you, bintu have the intention of humiliating her and she successfully did, she knows she's will be happy right now, she will be so happy that she was jilted and disgraced a gidan iyayen mijinta which is the highest form of disgrace, "Wallahi babu abinda zan dafa...kou na dafa ba ci zatayi ba..I know she will pretend and say thank you ina juyawa ta zageni tasa a zubda...I don't have that strength..." Ta fadawa kanta tana komawa ta kwanta abunta, she's tired and so weak, yesterday was something else yayinda Daren ma was more something else, da ta hakura tayi pretending batason ya kwanta daita da ta samu sauki sosai kan letting him loose his energy on her, lumshe idanuwa tayi tana tunanin irin jarumtar faiz, what she wondered about is why ake Saida maganin maza, and all of a sudden she remembers habeeb, Ta tuna yanda yana shiga jikinta zai saki kara yayi ya gama, he never spend 10 good minutes doing same thing. Amira lullube kanta tayi Amma bacci bai dauketa ba, bayan minti kaman arbain da fitarshi ta tashi ta shiga wanka again don shiryawa kafin ya dawo because she wants to start going to work now, it's like sun fara wasa da aikinsu and it's all because of her, she wondered why suka bar company babu shugaba at all, she knows her in-law bai wasa da kudi kawai dai yayi kawaici ya yi shuru ne, she dressed in one of her best lace mai dinkin doguwar riga wanda yake kwance a jikinta sosai, she looks so beautiful dukda her eyes are little bit swollen, tea da scramble eggs tayi ta zauna nan kitchen taci, ruwan tea sake dafawa faiz tare da soya mashi dankali da kwari. She was busy making something for him while shi kuma yana chan hospital looking so happy than ever, he hugged bintu Yana asking dinta how was her night, the hospital was so full of people today compare to jiya, it's like duk anji ta haihu, his baby was doing great too, ance ita bintu is free to go back home Amma she doesn't want to go back tunda her baby is around, shima fajz yace if har ta bar nan then tare suke da babynshi, she told him things she needs daga gida, luckily da akwai heater a bathroom din hospital din and it is well sanitize tunda na manyan mutane ne, hakan yasa sam bata da wani damuwa, he spent over 1:20 minutes tare dasu sannan ya fada mata zaije ya dauko mata abubuwan da take bukata. Daga nan ya kama hanyar gida ya dawo, yana zuwa ya fara shiga bangaren bintu ya dauki duk abubuwan data fada mashi tana so ya dauko mata sai kuma ya dauki bundle din 500 guda daya ya saks cikin bag din, yana rike da bag din ya dawo bangaren amira, she was so ready su tafi sai basket dinshi da ta hada mashi breakfast, yana shigowa ta mike kallon ta yayi from head to toe looking at how ravishing she looks, "Har kin shirya kenan..." Ya fada mata yana Kika mata hannu, hannunshi ta kama tace "Yes..." "Ina abincin da Kika hada mata..." Ya tambayeta, idanuwa ta danyi rolling tace "Bangane ba..." Ta amsa mashi hannunta cikin nashi, ahankali ya zare hannunshi daga nata yace "Meye baki gane ba...I said ki dafa abinci ki kaiwa sister ki a hospital..."bai karasa ba tace "She's not my sister..." Ta hantareshi bai bari ta karasa ba yace. "She is!.."in a loud voice showing he is angry "For as long nine mijinku...for as long ku biyu kuna gidan nan living under my roof you're sisters.... bazaayi min zaman mahaukata a gida ba...na fada maki ki dafa abinci in nazo mu kai mata... you refused don ban isa dake ba kou?..." Ya fada sounding so angry and pissed off, amira daure face tayi taja baya dashi before tace "So I should a pretender kou?..." "Yes if you have to.." ya amsa mata kai tsaye "Tou ban iya munafurci ba...ni ba bare bace da zan dinga ciwon mutum ina hura mashi isa...I can't do it at all...she hates me .. she's happy am being bullied and you expect me inyi kaman ban san abinda ke faruwa ba...in kai mata abinci ta amsa tana murmushi sai na juya baya su zageni kou I won't do it..." Ta fada sounding so harsh and angry than ever, "Ke kawai so kike kifi karfina....kina son ki nunamin ban isa dake ba...am 💯 sure if bintu nasa tayi maki she will do it without even complaining..." Ya fada shima cikin anger, "Oho dai...take side all you want..." Ta amsa mashi tana barinshi nan tsaye, binta yayi yana cewa "Yanzun don baki da single conscience shine Zaki iya zuwa hospital din baki kai mata komai ba..." Ya fada yana binta "Ai If I have my way I won't even go there..." Ta fada mashi kai tsaye "Then you're such a bad person I must admit..." Ya amsa mata sounding so angry "You're entitled to your opinion... it's your business..." Ta amsa mashi, tana shiga bedroom dinta kawai ta zauna tare da yin tagumi, faiz takawa yayi zuwa wajenta yace "Now listen and listen good... you must prepare something...zan tafi office...kafin in dawo ki tabbatar da you prepare something for her...kou bazata ci ba babu matsala...but you must do your part..." Ya fada mata sounding unlike him, it's very difficult for him Amma kuma with the way things are going in har baiyi standing firm ba matsala zata cigaba da aukuwa, mikewa amira tayi tace "Have you forgotten am a working class lady?...nima aiki zani..." Ta fada mashi sounding so stubborn wuceshi tayi ta fita falo ta dauki bag dinta tare da veil data dauko don zuwa office dashi, ficewa yayi yayinda faiz na tsaye bedroom dinta ya rike waist dinshi yana tunanin what to do and how to make them love each other again, kou kadan bai san amira is very stubborn like this ba, sannan bai san ta fice ta bar mashi gidan ba, the most annoying part is that she's not seeing reason at all, ajiyan zuciya ya saki ya kallo gadon that have taken lot's of good memories, sai yaji maybe he didn't approach her the right way, kilan da ya kwantar da hankali yayi mata magana everything would have been alright, ajiyan zuciya ya saki tare da girgiza kai yana "Allah ka bani ikon mulkasu..." Ya fada under his breath yana fita falo sai yaga baiga amira ba, he went to her other bedroom bata nan he checked another again still bata nan, falo ya tsaya ya Kira baby da karfi but nothing, basket din abinci dake zaune ya dauka ya fita yana "You shouldn't dare me at all..." Ya fada cikin fushi, kiran mai gadi yayi da karfi ya taho da gudu, yana zuwa ya tambayeshi if wata ta fita ya amsa amshi da eh, hura hanci yayi ya nufi Inda motar shi take ya ajiye bag din bintu da kuma basket din abinci ya shiga motarshi ya fice, amira order Uber driver tayi and she was so lucky he was so closed don tana aduar Kar yazo ya taddata kan street din, tana ganin kan motar shi tayi saurin shiga motar, he saw her, he drive pass her out if anger, he looked at her yayinda yake wuce motar, wani irin kallo ya watsa mata ya wuce. Bai sake bata lokaci a hospital ba ya wuce office, yana zuwa office the first place he went was her office, she was busy with file at the same time tana duba laptop dake gaban ta, face dinta daddaure kaman tafishi gaskiya, ita a nata tunanin he's not going to make her pretend everything is alright when it's not, yanda ya bude office din kasan that old faiz is back, kou daga kai amira batayi ba don tasan he's the one, a fusace yazo gabanta ya maida laptop da take latsawa ya rufe da karfi kaman he wants to scatter the laptop, still bata daga kai ba cikin fushi ya kwashe file din hannunta ya watsar kasa, hannunta ta harde a kirjinta tare da relaxing kan kujera without still looking at him, "What's the meaning of what you did dazun?..." Ya daka mata tsawa har ta dan firgita, ta dade bata ji irin wannan voice din daga gareshi ba, ta mance rabon da yayi mata ihu haka, the most annoying thing with this man is if he's mad bai damuwa da wani zaiji kou ba zaiji ba, yana iya tara maka mutane hankalin shi kwance, bai da kunyar fada at all, "Amira am talking to you...what did you do dazun...." Ya sake daka mata tsawa, a fusace ta mike tace "Dallah malam stop shouting on me Kar ka kashemin dodon kunne..." Ta fada mashi sounding angry too because all she feels is yana siding matarshi ne, turata yayi ta zauna kan kujeran da ta taso yace "Don't you ever...ever ever in your miserable life stand when am talking to you... you don't even talk sai nace kiyi...how dare you...are you mad or something... what's wrong with you!!!" Ya sake fada on top of his voice that har secretary din amira tasha jinin jikinta, "Leave me alone with my miserable life...ka rabu dani...ba dole sai ka sakani naso abun sonka ba... it's not by force I pretend like her.... leave me alone don you won't be there to save me when they will abuse and jilt me .." ta fada cikin ihu at the same time her eyes sun's cikowa da hawaye sannan jikinta na rawa sosai, "It's by Force...bazaki nunawa duniya ban isa dake ba....wallahi if kina son zaman lafiya a sakaninmu dole ki dauki bintu Kanan yanda ta daukeki...kina nan da ego Amma duk sands na shiga hospital kece ta farko da zata tambaya..." Bai karasa ba tace "Yes because munafuka ce.. " nunata yayi da yatsa yace "Watch your tongue..." Ya fada sounding so angry Alhamdulliah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 20 Zuwairat Ummumaryam Kaman yanda kuka sani Novel din nan ba na kyauta bane, dari biyu ne kacal ga wayanda suka sayi na daya, wayanda kuma Basu sayi na daya ba it's just 700, Zaki saks kudinki a 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu, if baki saya 1 ba pls Kar ki sayi two ki cigaba da karanta na Allah yaisa din ban da damuwa da hakan, masu zuwa su fadamin ana sharing pls I don't have that time,wasu ma na kyauta suke baa karanta ba balle ayi sharing so ni am blessed. Did you know we have whole lots of kayan mata, I mean kaya kala kala wanda zaki gyara aurenki da kanki, kayan mata ba asiri bane balle kice a baki wanda zai dinga baki kudi Amma kowa na son abu mai Dadi, if kin gyara jikinki wallahi na miji bazai kaurace maki ba, ki sani muddin kina da Dadi mijinki bazai taba fushin sex dake ba, don kou kunyi fada zai dawo yace ki bashi hakkinshi, muna da garurrukan magani kala kala, tsumi kala kala, gumba kala kala muna delivery both home and abroad through DHL. Ina gingima gingiman mata muna da maganin slimming, lipton ne Amma yana saks yawan bathroom, muna bada 7 kan 1k kacal, don masu bukatar gwadawa, don haka we all have you ever wanted. Nagode. Yan uwa da abokan arziki ga adua da nakeson ku dingayi, kaman yanda nima wata ta sakani in dingayi kuma nayi naji dadinshi, inason duk sanda kukayi sallah kou kuka samu Daman tashin dare kou kuka samu Daman adua ku yawaita Allah ya cire fake people daga rayuwar ku, ku yawaita aduar Allah Kar ya kaskantar daku a gaban kowa Allah Kar yasa ku dogara da kowa kuki gaskiya, Allah Kar yasa kuji kunyar duniya da lahira, sannan above all I will still repeat it Allah Kar yasa fake people da munafukai su zo kusa da Inda kuke, sannan yasa shekarunmu yayi mana amfani, wallahi if you keep praying wannan aduar kou you will be surprised yanda Allah zai bayyana maka su, they might be pretending suna sonka amma ainahin color dinsu zai bayyana, it doesn't matter shekaru nawa zakiyi kina aduar nan but wallahi Allah will surely show them to you. Allah ya raba mu da makiya kou ta wane tsiga zasu zo Mana amin. Sannan kusan I always talk products din mutane, like inawa mutane advert saboda sun biyani Amma wannan it's not because she paid me, it's because I switched to her products and with in a week naga remarkable results, ina da stubborn jiki da bai daukan mai da wuri at all, I always think babu abinda zai amshi jikina in samu irin results din da nake so but I was wrong, I all recommend you to buy zeeyahs organic skin care, kayanta are so good believe me, when you starts using her face scrub to her face mask zuwa her face toner to her serum sai her face cream believe me you skin will never be the same, above all kuma ga sauki, abubuwan ta are very affordable, kunsan I always want the best for you all, contact her 08104543858 to have you beautiful skin products. Amira sadda kai kasa tayi sai ta fara hawaye, abinda ta lura dashi is she knows he is shouting on her haka because he knows bata da wajen zuwa at all, yasan duk yanda yayi treating dinta she still have to be with him, har yana cewa mata her miserable life, yasan she's indeed miserable tunda yaga yanda mahaifiyarta tayi downgrading dinta a gaban kowa, shi kam faiz baiji Dadi ba Amma he told his mother all that happened this morning before ya iso office and she made it clear he have to be a man no matter what in ba haka ba koi yaransu bazasu hada kai ba, she told him dole ya ajiye sonta a gefe ya nuna mata other side of him yanda kou da wasa Kar ta sake rainashi that what she did so not good at all, fajz bai da wani aboki da zan fadawa such issues dole sai mahaifiyarshj, and duk abinda zata fada mashi yana amfani dashi without hesitation, he was like "Iyami in ta fara Kuka fa...banson in bata mata rai she have been through a lot lately..."ya fada mata yayinda  take fada mashi how to handle his wives especially amira data fita daga gidan yana mata magana "Amma gaskiya in haka zaka cigaba bazaka iya hada mata biyu ba, kai inshort daya ma gagararka zatayi, in banda abinka ya zaayi kana mata magana ta fice daga gidan kuma kace Kar kayi mata fada tayi Kuka...let her cry blood if she wants Amma wallahi in baka tashi tsaye ba kunya zakaji dan ubanka... yanzun bazakaji kunyar ace matarka daya ta haihu daya bataje ta ganta ba because of what happened between them?...ai kafin a gan laifin su sai an fara ganin naka because you're the man of the house... you have to put love aside ka ajiye amira where she belongs..." Mum dinshi ta fada mashi sounding so serious than ever, he understood her perfectly, "If you like cry blood... you must behave well mannered...kou me zaayi maki leave them to me...Amma bazaki rabamin kan gida...last time ma you started the fight daya jawo aka kusa miscarrying babyna..." Ya fada mata sounding so angry and so pissed off, ta dade bataji yana fada haka ba, it's like he is just waiting to have the opportunity to talk to her to his satisfaction, amira daga wet face dinta tayi ta kalleshi sauke idanuwa yayi daga nata yace "Yes ma'na karya nayi maki?..." Ya amsa mata bayan ta kalleshi irin kallon dake asking dinshi if he means what he said, amira sauke idanuwa tayi ta cigaba da kukan wannan takaicin wai kan kishiya ake mata irin wannan tijarar, it really hurts her, "Now ki tabbatar you made it up to her...Zaki koma gida ..Zaki dafa abinci...when you're done ki fadamin zan zo in kaiki hospital...and another thing...Kar ki kuskkura ki kara walking out of me for any reason ...that should never happen again, duk wayewarki you're under my roof... you have to respect me... " Ya fada yana nuna mata yatsa sounding so furious kaman her tears is not burning him, Allah kadai yasan irin kokarin da yake watching her cry, he is so happy he seeks advise from his mother don yasan babu aboki da zai fada maka the honest truth haka, amira kanta kasa sai Kuka kawai take tana tunanin if he is the faiz da sukayi spending hot night jiya, he like an dauko wani an saka a skin din fajz, bata tabajin yana irin wannan ihun ba, it's so annoying, Allah kadai yasan irin yanda take jin haushin shi "Na fada maki tun farko....na fada maki she's my first wife kuma dole kiyi respecting dinta...ita batayi bakin ciki da Zama dake ba sai ke kiyi bakin cikin Zama daita?..." Ya sake fada mats sounding so bitter like never before "Tsakanin harshe da hakori ma ana fada...sai kice Zaki yanka alaka daita saboda abinda ya faru?...in my own house?... it's not going to happen..." Ya sake adding, this is like the longest statement she heard from this man here, all she's blaming right now is her mother that humiliated her a gaban faiz shi yasa ya samu courage yake mata irin wannan rashin mutuncin, "Now go home...driver zai daukeki..." Ya fada mata atakaice, yana kallon yanda take kuke tamkar yace mata he is sorry Amma kuma ya dake sosai yaki fada mata hakan, amira dake Kuka mikewa tayi ta wuceshi ta shiga bathroom, idanuwa fajz ya lumshe tare da sakin ajiyan zuciya yana dora hannunshi daya kan chest dinshi, wani irin iska ya busar yana cewa "This is a hard one,...am really sure no sex kwanan nan...zanci ubana..." Ya fada sounding so funny, he waited for kusan minti goma bata fito ba, ita kuwa amira tana cikin bathroom tana crying eyes dinta out saboda bakin ciki da takaicin kalaman fajz calling her a miserable person is the worst he ever said to her, batasan he wanted to show he is a man that's all not because he meant any of what he said, sai da tayi mai isarta ta wanke fave dinta ta fito, tana murda kofar faiz yayi saurin gyara tsayuwarshi tare da maido wannan bossy look din kan face dinshi, this time amira daukan bag dinta tayi ta wuce "I said driver zai kaiki..." Fada mata as she heads out of the office, kou kallon Inda yake batayi ba, aduar da take Allah yasa yan waje basu ji ihun daya dingayi mata dazun ba, he called driver yaje ya kaita gida before ya dawo office dinta ya gyara file daya watsar da kuma laptop din to make sure babu abinda ya lalace ciki. Amira kam she didn't enter motar company balle ya maidata gida, kawai she went out ta samu abun hawa ta hau ta koma gida, tana zuwa kitchen ta wuce direct tana hawaye tana girki, the most annoying thing is that tasan tanayiwa makiyarta girki, Tasan baci zatayi ba sannan she knows she will pretend to love it, it's so annoying to be with two face people, she prepared abinda tasan zata iya,  she didn't stress herself much, she's feeling so weak and kind of tired, stew ta tayi da sulalen taliyah, kou da ta gama falo ta dawo ta zauna tayi tagumi looking so bored, she didn't call him, bata damu kou ya dawo kou Kar ya dawo ba, he must pay for wannan ihun da ya dingayi mata, dukda bata da wajen zuwa she's going to revenge in her own way, mikewa tayi ta shiva ciki tayi wanka ta sake kaya ta dawo falo ta zauna, she didn't even taste salt din abincin data dafa balle ta sani if it's sweet or not. Faiz kam kasa komai yayi, zaman office is not fun at all knowing amira tana gida crying and stuff, kou minti goma da fita batayi ba shima ya fice, office din ahmed yaje don ya bashi hakuri kan behavior Dinshi na jiya sannan ya fada mashi abinda ya faru, nan ahmed ya fada mashi ya daina bari anayi mata haka he assured him hakan bazai sake faruwa ba, daga nan kuma ya tambayi ahmed if what he did today was wrong bayan ya fada mashi yanda amira tayi behaving "Aa kou kadan bakayi laifi ba... you did the right thing...kasan amira fa is very stubborn...very very stubborn... halin nata ne takeson nuna maka....kasan in ka biye mata sai kasha zagi don she will make your family see you as less of a man...don haka kou kadan bakayi laifi ba..." Ahmed ya fada mashi, ajiyan zuciya faiz ya saki yace "But I was harsh on her....I even said her miserable life...bansan how she will feel ba... maybe I will beg her..." Faiz da duk jikinshi yayi sanyi ya fada da sauri ahmed yace "Aa don't beg her..." Ya fada Yana dariya sai kuma ya kara dacewa "Lallai so mai saka mutum yayi taushi...ji yanda kake magana kaman ba fajz ba..." Ya fada Yana dariya, shima fajz dariya yayi Yana dan shafa goshinshi yana cewa "Bazaka gane bane...I love amira kaman yanda nake son rayuwata....duk abinds banson ya sameni bazan son ya sameta ba..." Ya fada yana dariya shima yana blushing "How's your sex life..." Ahmed ya tado maganar, dariya faiz yayi tare da sauki gaze dinshi "Perfect...so perfect...amira really bring out the real man in me...I don't know if it's the love Amma I don't get tired of her at all...ni har kasa naji I need it right now..." Faiz ya fada yana dariya, shima ahmed dariya yayi Sosai saboda yanda faiz ke maganar sex kaman yana jin sanyi, "Allah ya aurar da wayanda basuyi aure ba because a man without marriage abun tausayi ne .." inji ahmed "Amin abeg..." Fajz ya fada sannan ya dora kafarshi a kan desk din ahmed yana cewa "Let me relax here for a while before in tafi gidan tunda na kasa aikin komai a office kuma I can't just go home now .." ya fada mashi, "Ok you're well come to stay for as long as you want..." Ya amsa mashi, nan suka dinga hira yayinda ahmed yana aikinshi, sai da ya bata wajen 2 hours wajen yace zai tafi tunda Yana ta jiran kiran amira kuma bata Kira ba. Amira kam ta dade da gamawa Amma she's never calling him, she's never saying a word to him, tana zaune taji karar message cikin wayarta, wayar ta dauka taga an unknown number ne yayi mata message, ahankali ta bude, wani irin faduwar gaba taji ta ziyarceta saboda abinda ta fara gani, the message goes like this "Ashe ke karuwa ce?...Amma gaskiya you have some guts...ki rasa family da zaki shigo sai namu?...tou wallahi you're in deep shit don sai mun tabbatar da kin wulakanta beyond your expectations...the best thing is ki tattara inaki inaki ki tafi with out causing any problem a family dinmu bane don nan ba dongeon bane da ake ajiye karuwai bayan sun gama iskancinsu... we're out for you... you don't belong here... you don't belong here at all...if har baki tafi hankali kwance ba I will handle you personally..from one of his brothers."  Amira ta karanta jikinta na rawa tare da dora trembling hands dinta kan chest dinta, idanuwanta duk waje ta rasa abinda ke mata Dadi, she tries checking the sender on truecaller Amma babu suna, wannan write up ya mugun tsorata ta, she's feeling so scared, lokaci guda ta gigice ta fara hawaye, ta rasa sanin why her, why this family won't give her a second chance, kiran ahmed tayi, she didn't tell him what happened between her and faiz instead Ta fada mashi about the text, she was crying tana cewa "Yaya I think zan hakura da aure in bar gidan nan...Kar su kasheni..."ta karasa mashi maganar tana Kuka sosai "Pls send me the number..and the text.."ahmed ya fada mata sounding so broken and sad, "Yaya no need...and I beg you pls Kar ka fadawa faiz..." Ta fada mashi "Why bazan fada mashi ba ..ya dauki mataki kan masu abusing dinki haka...this may lead to depression...why zaa kyalesu..." Ahmed ya fada mata cikin bakin ciki "Yaya I don't want to cause more problem...banson inyi abinda zaiss a dinga ganin ina hada shi fada da family dinshi...nidai I don't belong here like the writer said..." Tayi adding cikin Kuka tana sakin shessheka akai akai, "Baby listen it's not your fault..duk wanda zaiyi maki wata manufa daban is an idiot and they're all entitled to their opinion... sannan karkiji tsoron komai it's just an empty threat...duk shege kou shegiyar data isa should come face to face.... alright?..." Ya fada mata, amira bata amsa ba ta cigaba da kukan ta itadai she thinks she can't do it anymore "Now send me the number...let me check kou uban waye..." Ya fada mata, amira screenshot tayi ta hau whatsapp ta tura mashi, bayan sun gama waya ta cigaba da kukan, haka nan she feels she have cried enough, she keeps thinking of how to get rid of this mark amma she couldn't find any way possible, she remembers the happy days, lokacin da sukayi aure sabo, everywhere is happiness, tana zaune tana sake sake har faiz ya shigo bata sani ba, kallon ta ya tsaya yi, her eyes are swollen again, she looks so depressed bakinta bushe sosai, baisan abinda ya faru ba so eh was thinking it's what he said to her earlier, sallama yayi daga Inda yake tsaye Amma kou motsi batayi ba balle kuma ta amsa mashi, she's so lost in thought, ta zauna tamkar portrait, he even doubt if she's breathing, he walks towards her ahankali rike da car keys dinshi, sai da ya zo kusa daita ya danyi gyaran murya sai gashi ta firgita ta daga kai ta kalleshi tare da saka hannu daya ta goge dan guntun hawaye dake makale ga face dinta, da sauri ta sauke idanuwa tare da hade rai ta mike kaman babu kowa, she went straight to the kitchen ta dauko abincin data dafa ta jera a wata basket, binta faiz ya dingayi da kallo yana kallon yanda action dinta ke nuna she's mad at him, tana fitowa yace "I didn't mean anything I said earlier.... especially Inda nace your miserable life..."ya fada sounding so calm don dukda ance Kar ya bata hakuri ji yayi he can't just do it, "Sorry..." Ya fadawa amira dake saka hijab dinta tayi kaman he's not even talking, Inda take tsaye ta taka don riketa ta fixge daga gareshi ta dauki basket din tayi waje, da sauri ya bita ya amshi basket din yana cewa "I said sorry...am sorry if I made you cry it's not intentional.." ya fada yana tafiya to keep up to her, she didn't say a single word, she heads straight to his car, budewa tayi ta shige without looking at him, baya ya bude ya saka basket din sannan ya dawo ya bude gaba ya zauna ya kalleta yaga her eyes are really swollen, sai shessheka kawai take, ya rasa Inda zai saka kanshi, he feels so much pain right now, he knows her behavior was bad Amma still yaji babu Dadi sam "If you don't want to go to the hospital you can go back inside...if kina jin na takura maki just go back inside..."ya fada Yana kallon yanda take sakin ajiyan zuciya, still she didn't reply ganin Bata ce komai ba,  sam amira bata damu da kallon da yake mata ba don abinds ke damunta da yawa cikin ranta, ta rasa abinda ke damunta she's so scared of abinda zai faru in taje hospital, batasan abinda zata tarar chan ba don duk dangi su zata tarar, tunda both bintu and faiz same family ne so tasan duk wanda zata tarar chan is their family, tana sake sake har suka isa hospital din, he didn't bother talking to her anymore as he knows kou yayi mata magana babu amsa, suna zuwa hospital ya fita ya dauki basket din itama ta fito, tun daga waje mutane su ne, da sun kalli amira sai su hade kansu waje guda su fara magana, ba wai tana jin abinda suke cewa ba Amma kasan who is quilty is always ears dropping, kunnenta na wajensu dukda she didn't look them faiz kam face dinshi babu alaman wasa, sai cewa suke "Yaya barka an samu karuwa..." Ale fada mashi sai dai yayi nodding, amira na biye dashi bumper to bumper har suka isa dakin da bintu take, da akwai at least 8 mata cikin dakin, sallama sukayi aka amsa, gaidasu tayi Amma no body answered tamkar sun hada bakinsu, faiz ne ya katse silence din da "Princess so Kinga latest mummy kou..."faiz ya fadawa amira dake tsaye gefe without talking to Bintu datazo gani, murmushi bintu ta saki ta kalli amira "Sister Kinga babynki?..." Bintu ta fadawa amira dukds ita amira ta nuna she's not here for pleasentries don sam bata iya boye boye ba, "Aa...ya jikinki..." Amira ta amsa mata kai tsaye "Alhamdulliah...da an sallameni but I don't want to go home without our baby shi yasa..." Bintu ta fada sounding friendly, yanzun kam babu yanda zatayi kokarin maganar arziki da zata burgeta, there's nothing she will do that will make her fall for her munafurci ever again "Ok..." Amira ta amsa mata atakaice, kallo daya zakayi mata ka gane she's not here because she wants to be here rather because she's forced to be here, fave dinta babu walwala at all, abinda ya sameta is no more a secret don duk sun sani, duk wani irin kallo suke mata fajz ya sake tabbatar da amira is indeed stubborn don yanda tayi tsaye bata zauna ba and she's not saying a word shows you can onlyw force a horse to river but you can never Force them to drink water, matan dake dakin sai kallon ta kawai suke as most of them Basu san ta ba sun dai ji labarin yanda kishiyar bintu yar bariki ce tana da yaro a gidan ubanta, nobody is even ready to listen to her side of the story, kawai all they hear is the other side of the story, kuma cikinsu babu wanda yake tunanin abinda ya sameta zai iya samunsu kou yaransu, they jump into the matter and made conclusion that's all, faiz kama hannun Bintu yayi ya zauna gefen gadon da take yana asking dinta if everything is ok with her , he told her da akwai kudi cikin bag daya kawo dazun, bintu mikewa zaune tayi ta kalli amira tare dacewa " Zo ki zauna Mana..." Bintu ta fada mata tana nuna mata free space dake kan gadon, amira da kou daga idanuwa batayi ba tunda ta shigo tace "Aa..nan ma yayi..." Amira ta amsa mata not looking at her "Wai fatima wacece wannan..datazo kaman anyi mata dole ..." Kanwar maman bintu ta tambayi bintu, "Mama... sister dita ce ..abokiyar zamanace..." Ta amsawa kanwar mamanta "Shine kike haka kaman wata bakuwa?...ai wannan halin ba daidai bane..." Inji matar , tsoki yayar Bintu taja tana mikewa ta bar dakin, Alhamdulliah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 21 Zuwairat Ummumaryam Fajz bin bayan yayar bintu yayi da wani irin harara yayinda ya kalli matar da tayi maganar yace "Ba haka take ba she's not feeling fine ne..." Ya amsa mata trying to defend amira dukda yanda take behaving right now is very annoying, kallo daya zakayi mata ka gane da akwai abinda ke damunta, he didn't even hear her greet bintu, sannan baiji tace ina baby ba, her attitude is something else, she looks totally pissed off, wato ta nuna mashi kana iya forcing dina in bika hospital Amma bazaka sakani inyi masu yanda kake so ba, matar da faiz ya bawa amsar baki ta tabe saboda t Rashin kunyar faiz, "Latest mummy me Kika ci..." Faiz ya tambayi bintu yana rike da hannunta, amira daga idanuwa tayi ta kallesu cikin ranta tana tunanin both of them deserve each other, she feels like she's intruding kansu kaman bata dace dasu ba, it's only an enemy ne zaice faiz bai dace da bintu ba, they're so perfect together, uniqueness dinsu is meant to be, tankar total stranger haka take ji right now, she watched him take her hand to his mouth and kiss her, abinds yake mata yasa matan suka fita daga dakin leaving su uku kadai, "Baki amsa min ba...me Kika ci. ." ya sake asking dinta kissing her hand so slowly to show her he loves her so much, right now bai da wata bakin ciki, bintu sai murmushi kawai take tana lumshe idanuwa ba don komai ba sai don she feels fajz is trying to prove to amira itama Yana sonta "Mummy ta kawo min pepper soup da tuwo shinkafa..sai very hot and spicy tea..." Ta amsa mashi smiling, "Kika cinye baki tuna da baby daddy dinki ba kou?...no wahala ai zan rama .." ya fada cikin shagwaba Making amira so invincible kaman bata wajen just to show her if she's angry at him itace zata sha wahala bashi ba Amma he is totally wrong "Sister pls ki zauna Mana..." Bintu ta fadawa amira dake tsaye waje guda not moving, banza amira tayi daita, "She prefers to stand so let her be..." Faiz ya amsawa bintu, yayinda yake rike da hannunta, bayan kaman minti goma faiz yace "Let me go and see my baby again...I just can't wait ta zo gida...I will channel all my love to her ta yanda babu macen da zata sake wahalal dani..."ya fada yayinda yake mikewa, har ya wuce Inda amira take tsaye sai ya dawo gabanta ya daga jaw dinta yaga idanuwanta Kamar garwashi, "Kina zuwa ganin baby..." Ya tambayeta sounding so calm, jaw dinta ta janye daga gareshi ta wuceshi, bintu baki ta tabe game da galla mara short harara at the same time kuma ta saki murmushi irin ranta kwal din nan, it makes you happy to know your husband and your cowife are not in good terms, faiz binta kawai yayi suka fice, ita kam bintu she's so happy don bata ga abinda amira zatayi mata right now taji haushin ta ba because ta riga ta gama daita don kowa na dangi yasan abinda tayi Sannan it hurts ace dangin mijinka suna siding kishiyar ka Amma in her own case kowa ita bintu yakeso, baa kaunar amira, so tasan she have win kuma she knows faiz is someone dake mugun kaunar yaro so she having the first child ya kara mata matsayi sosai, tunda suke dashi bai taba yi mata irin wannan kallon so kaman yanzun ba, he shows her so much love daga jiya zuwa yau data haihu, his affection is so overwhelming, ajiyan zuciya ta saki tana maida legs dinta kan gadon tare da kallon basket da suka zo dashi, baki ta tabe tana cewa "Kou wa zai ci abinda Kika dafa...ai da kin sani baki wahalal da kanki ba.." bintu ta fada yayinda yayarta data gan fitar su faiz ta shigo, kai tsaye wajen basket din ta nufa tana cewa "Hope you're not going to eat abincin yar titi..." Ta tambayi bintu "Allah ya sauwake....Kinga yanda ta kasa boye kishinta...ai ta bani..." Inji bintu "Ai in ba halin maza ba ina ke ina hada miji da wannan karuwa... Allah dai yasa lafiya lau take bata da cuta..." Yayarta tayi adding, sauran matan ma shigowa sukayi duk aka bude babin amira sai gulmanta kawai suke without thinking twice, duk suna fadin abinda ya shigo bakinsu, bintu ce ta sauke murya tace "Ku daina pls Basu tafi ba suna wajen ganin baby..." ta fada gudun Kar fajz ya shigo yaji abinda suke cewa don tasan hakan will ruin the moment, yayarta wanted to give out the food wajen still bintu ta hanata tace ta jira sai sun wuce ta zubda if she wants. A dakin da baby take kam amira na tsaye kusa daita tana kallon tiny baby din dake kwance da naura jikinta, the first resemblance she spotted a jikin yarinyar da mahaifinta was the lips, yana da wani dan lotsewa a tsakiyar lips dinshi na sama and itama ga nata so tiny, faiz da ya kasa dai murmushi kallon amira yayi yace "It's she beautiful?..." Ya fada sounding so breath takenly happy, banza amira tayi dashi don sam bashi bane damuwar ta, her problem is the fact that bazaa barta ta zauna dasu as wife ba, hugging dinta yayi ta baya ta dawo hayyacinta, she tries moving away from him Amma he hold her tight, ga nurse din dake kallon su wishing she's the one, sai yanzun ta gane matanshi biyu, she wishes she will be the third one don fadin haduwar shi a idanuwan ta is a waste of time, baki ya kai wajen kunne amira that's totally uncomfortable yace "Pls don't menstruate again...I want our baby soon..." Ya fada mata cikin whisper, "I can wait to see what we will make together..."ya sake fada mata cikin kunnen, amira kam haushin shi kawai take ji as she sees him as munafukin namiji, in yazo nan ya zuba maka dadin baki in yaje chan ma yayi hakan, kou kadan bai wani burgeta kaman before, with the thing going around her right now she despise him alot, she just wish zai gane how she's feeling ya fita harkanta for now, abun takaici in yana abu bai damuwa da duk wanda ke wajen, he is totally shameless, hannunshi biyu wajen chest dinta ya danne boobs dinta yayinda yake rungume da bayanta yana kallon babynshi, he is so happy don in zaa tambayeshi ya mance how he shouted at amira dazun, after few minutes suka bar wajen baby suka dawo wajen bintu, ita amira tamkar ana remote controlling dinta, she's not talking or saying anything, one thing data lura dashi shine Inda faiz ya ajiye basket din nan aka barshi baa taba ba kou a gyara mashi Zama, daman she knows ba ci zaayi ba haka nan ya matsa mata tayi, Basu sake dadewa ba suka fita. Still in silence suka koma gida, dukda yayi kokarin janta da hira Amma sam bata amsa mashi ba, haka suka isa gida, sai yanzun faiz ya gano cewa amira tana da riko sosai don kou da suka dawo gidan bata sake bin ta kanshi ba, duk Inda ta zauna daya zo wajen sai ta tashi ta bar mashi wajen, sai dai tayi tagumi with her thoughts so far far away, ya rasa Inda zai saks kanshi, he told her he's sorry Amma haka doesn't change anything, har dare Basu sake fita ba, she prepared dinner for him ta ajiye mashi kan dining ta shige daki, he watched her do her things, bayan ya dawo daga sallah magrub ya shiga dakin da take kwance ya fada mata ta taso su ci abinci, "Am ok..." Ta amsa mashi kai tsaye "Ikon Allah...wai meye haka...daga nayi maki fadan kan abinda kikeyi da ba daidai ba shine kike min irin wannan fushin...haba pls...I said am sorry..." Ya fada Yana tsaye bakin kofar, " Nace na koshi..." Ta amsa mashi kai tsaye "Ok fine...nima na koshi...go to hell with your food.. nonsense..." Ya fada mata a zuciye ya barta nan, baki ta tabe tare da lumshe idanuwa dake cike da kwalla yayinda hawaye suka gangaro mata, ahankali ta mike ta shige bathroom don tayi alwallah sai taga she's stain, wanka kawai tayi ta fito daure da towel, kou cream dinta bata tsaya shafawa ba ta kwanta tana hawaye bayan ta sake reading text da aka tura mata, the more tana karantawa the more tana jin wani irin radadi cikin zuciyarta, hawaye kawai ke gangarowa, it seems she will never be happy a rayuwa. Shima faiz da ranshi yayi mugun baci kayan jikinshi ya je bangaren bintu ya sauya kawai ya bar gidan ya tafi hospital don yasan with yanda amira ke son handling dinshi yasan in ba hankali yabi ba zai iya daga kwalba this night but alhamdulliah he have something that will make him happy, tunda ya bar gidan ya tafi hospital bai sake dawowa gidan ba sai wajen karfe 11 na dare, kou da ya dawo baibi ta kanta ba ya kwanta abunshi, he couldn't sleep but he won't go to her again, the next day tun da safe ya shirya ya bar mata gidan. Amira ma yau still wake up to another threatening message from another number claiming to be faiz family, na yanzun yafi na jiya cin mutunci da tozarta, she was called all sorts of name, wato dai bakin ciki ya Zama breakfast dinta, he eyes are beyond swollen, she's so devastated, wannan abun ya isheta, bata da kawa, bata da wanda zata iya sharing with, she knows for sure if dad dinta ya sani he will surely bring her back home Amma kuma meye ribarta in har ta samu an maidata gida Amma mahaifiyarta ta bar gidan, it makes no sense at all, right now abubuwa da yawa yana yawo cikin kanta, the fact that the writer said sai sun hada kai sun tozarta ta is enough for her, it's so scary, "Ya rabbi me zanyi..."ta fada cikin Kuka, "Ya Allah me zanyi...I have been scarred and nothing will ever change this...ya Allah accept my soul kou da kuwa I killed myself..." Ta fada out of ignorance and pain, hannunta sai rawa kawai yake, she's thinking of killing herself again, she's thinking of just killing herself kowa ya huta, ajiyan zuciya kawai ta saki, da kyar ta samu ta sauka daga kan gado saboda ciwon kai, ta rasa Inda zata taji sanyi a ranta, it's better sanda take gida, sanda tsanar it's not general only from her family, yanzun kam abun yayi yawa kowa ita kadai yakewa kallon lalatacciya, it hurts that nobody will listen to her or understand what happened to her, kitchen ta shiga don tasan dole he will still expect her to cook and still go to the hospital with him, bata cikin yanayin sallah hakan yasa tana fitowa daga wanka ta shige kitchen, tana daure da towel ta fara hada abinci, bata san faiz bai gidan ba sai da ta leka ta window taga babu motarshi, tasan yana hospital. Allah kadai yasan yanda kanta ke mata ciwo Amma haka ta dage tayi abinci ta dauko another basket ta jera ciki sannan ta shiga ciki ta saka kaya don she's really going to work today, tana dressing tayi ordering Uber da zai kaita office, she didn't waste much time ta fita rike da basket din ta shiga motar suka bar wajen. Faiz kam hospital ya tafi sai wajen 11 yasa mum dinshi ta bada breakfast aka kawo mashi sannan ya wuce office, face dinshi babu walwala at all, yanda ya hade face yasa all workers suka fita harkan shi, kallon office din amira yayi yaga she's around, nashi office ya wuce yayi breakfast, ya shiga dube duben files, around 1pm amira da yanayinta ya mugun sauya ta shiga office dinshi rike da basket, yana jin shigowa ya hade rai tare da daga kanshi, amira ya gani rike da basket yayi saurin sauke idanuwa cikin ranshi yana tunanin wato abinda ya fada mata yasa duk ta zube haka, "Ina wuni..." Amira ta fada mashi cikin calming voice, idanuwa ya sake dagawa ya galla mata harara without answering her, he have decided tunda ta zama zuma dole sai da wuta, "This is for your wife..." Ta fada tana ajiye basket din without caring kan yanda yake mata wani annoying look, she have had enough so it's no big deal, tana kaiwa nan ta juya, "Ke come back here....ki dauki abincin ki... she's not interested...in your food..." Ya fada mata voice dinshi na breaking, without saying anything ta dawo ta dauki abincin ta fice, "Ikon Allah..."was abinda faiz ya fada cikin damuwa, amira na fita ta ajiye abinci n kan table din secretary dinta tace "Dive in..." Ta fada mata atakaice. Bayan kwana uku amira have read the worst of all kind of threatening messages, no single message came from same number, different number different insult, jiya ma kiranta akayi tana dauka taji "Karuwa bazaki tafi ba..."da sauri ta kashe wayar tana Kuka, she doesn't know where this is coming from anymore tunda tasan ai ba Maryam kadai bace her enemy duk ba sonta suke ba, it's like sun hada meeting kanta don su tozarta ta, duk ta rame ta baki saboda tashin hankali, she's not telling anyone about it, tunda ta fadawa ahmed na farkon bata sake fada mashi komai ba, she doesn't want to bother him with her issues, today is weekend so tana gida, fajz have totally stay away from her don kafin ta tashi ya fita kuma in taje office 3 ta baro office don Kar ma ta hau motar shi, bai dawowa gidan sai cikin dare, most of the time tasan da dawowanshi, she just feel maybe it's all over, maybe shima an gama zugasshi kanta, maybe he have decided to just leave her kou ya barta in ta gaji zata tafi and he knows duk yanda zaiyi treating dinta bata da wajen zuwa tunda kou gidansu ba barinta zaayi ba, halin da take ciki is the worst don ta gaji, she's so tired right now, bata ci bata sha, wajen karfe biyar ta Kira wanta wato Ismail, she can't hide the pain anymore, yanda Ismail yaji voice dinta ya mugun tada mashi hankali, "Little sis... what's the problem..." Was abinda ya fada without even answering her salam, "Yaya...na gaji....yaya...am so tired..." Ta fada cikin kukan da bai da hawaye at all, "Amira what's the problem...kina tada min hankali...kina ina..." "Gida..." "Ok am close to your house...bari Gani nan zuwa..." Ya fada mata, kou good 20 minutes baayi ba sai gashi yazo, yanda yaga sister dinshi yasa hankalin shi ya mugun tashi, tayi yaushi tayi baki sosai kaman ba ita ba, nan ya fara asking dinta what happened, wayarta ta bashi ta nuna mashi all the messages da ake mata, abun ya mugun bakanta mashi rai don all sorts of evil and bad name an Kira sister shi, "What did your husband say about this..." Was abinda ya fada idanuwanshi cike da kwalla, "Yaya....ban fada mashi ba...don shima duk ya sauya....I think he is having a change of mind kaina...yaga uwata ta nuna I can't come back home, yaga ban da gata...am a piece of trash to him..."ta fada cikin Kuka sounding so tired, "Ya Allah amira.... you're not a piece of trash..." "Yaya I am...na gaji....I want to die right now...so nake in mutu...I just want to die now..." "Sister mutuwa is not always the answer... mutuwa bashi bane amsar matsalar ki..." Bata bari ya karasa ba tace "Then what...I can't go back home...I can't go home Kar mummy ta bar min gidan.... sannan here am in hell...me zanyi I samu sukuni...na gaji yaya.. "ta fada yayinda tayi relaxing kan kujera hawaye na gangaro mata, shuru Ismail yayi ya rasa Inda zai saka ranshi yaji sanyi, attitude din mum dinsu is very bad, mikewa yayi yace "Let me go talk to mum... wallahi in har wani abu ya sameki I will hold her responsible...." Ya fada cikin anger sosai "No yaya don't tell her anything...ban fada maka don ka fada mata ba...kawai I don't have anyone to share my problem with...Kar kuga na mutu kuce she was alright... that's why I told you..." Ta fada cikin sanyi murya, "Nothing will happen to you... yanzun dai bari in tafi....I will find solutions to this problem...bazan bari ki mutu a haka ba....in har na zuba maki ido a haka banci sunana na babban yayan ki ba..." Ya fada yana barin wajen, amira binshi kawai tayi da kallo tare da sakin ajiyan zuciya, one thing she knows for sure is Allah kadai ne zai fiddata daga wannan matsala da take ciki, mikewa tayi ta shiga ciki bedroom dinta ta kwanta, cikinta sai rumbling kawai yake tunda she's not eating anything, mikewa tayi ta hada tea tasha ta Koma daki. Duk yanda amira take cikin damuwa faiz yafita shiga dsmuwa, sam sam bai son yanda suke da amira yanzun, the only thing that's keeping him is this daughter, shi yasa most of the time yana hospital, he spent lots of time daita kaman wata babba, abun Yana damunshi, ace shi da matar da yake kaunar suna tare for good three days basu gan junansu ba, abun it's not something easy for him, it is making him think if she really loves him in the first place, bai kamata ta dauki abinda ya fada mata da zafi ba haka, yana zaune falon mom dinshi yayi tagumi kaman wani wanda ke cikin halin haulai, mum dinshi was staring at him for long Amma sam bai sani ba, he thinks at long last shine zai sauka yayi mata magana ya sake bata hakuri kou Allah yasa thus time around ta yarda dashi ta yafe mashi, he can't really remember what he said so wrong that ta kasa yafe mashi, kou kadan bai san abinda ke faruwa a rayuwar ta right now ba, he doesn't know what she's going through, "Ayo?.." mum dinshi ta kirashi, kou kadan baiji ba idanuwanshi waje guda ya zuba ido, he is so lost in his thoughts, "Ayo!!! " Ta sake kiranshi this time ya firgita ya kalleta "What's wrong?.." ta tambayeshi cikin damuwa, he didn't tell her what happened don Kar ya Zama kaman komai zai dinga damunta dashi, "Ba komai..." Ya amsa mata yana gyara zamanshi "Da komai Mana...ya zaayi kace ba komai... tell me...meke damunka..." Ta tambayeshi, ajiyan zuciya faiz ya saki tare da girgiza mata kia yace "ba komai" she knows he is lying, sannan tasan the only person da zai iya sakashi cikin such damuwa is amira, "Is there any problem tsakanin ka da amira?.." ta tambayeshi kai tsaye, idanuwa ya daga ya zuba cikin nata before ya saukesu yace '"iyami Kar ki damu ba komai...." "Ok shikenan...if you don't want to share I understand..." Ta fada mashi, Zama ya gyara sannan ya fada mata abinda ke faruwa, he told her tun ranar da yayi mata magana take fushi dashi "Ai it's your fault...if ka bugi yaro ka nuna mashi kuskurenshi sai kuma ja jawoshi jiki... since you're a little bit harsh with your words sai ka bata hakuri kuma ai..." "Iyami na bata hakuri...I bata hakuri not once not twice... it's like that girl don't really love me..."bai karasa ba mum dinshi tace "Don't say that... yanzun dai kaje gida ku daidsita tsakanin ku... alright?..." "Ok iyami...I pray tayi hakuri...ni ban son wannan zaman bai da Dadi...am glad I have baby to make me smile..." Ya fada cikin sanyi murya, Kanan anyi pinching dinshi ya mike Yana cewa "Bari in Kona hospital in Dubasu sai in tafj gida..." Ya fada yayinda yake mikewa yasan in har komai ya daidaita atsakaninsu bashi ba kara fitowa "Ok love take care..." Inji iyami, Yana fita Yana cewa " I love you mummy..." Ya fada Kanan ana jiranshi ya fice ... Alhamdulillah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 22 Zuwairat Ummumaryam Yana fita da yamman ya tarda yaran maryam, if you see the kind of looks daya watsa masu yana cewa "Ko wane shege ya zauna gidan ubabshi....yan iska kawai..."ya fada yayinda yaran suke barin wajen da gudu, shi fa kawai yayi shuru ne Amma Allah yasan he won't leave Maryam for beating his wife, babu yanda zaayi ya bar maganar ya wuce haka nan without him taking serious action on her. Motarshi ya shiga ya tafi hospital, he spent about 30 minutes wajen before ya fadawa bintu zai tafi, wani irin marairacewa tayi tace "Baby yau da sauri zaka koma gida?.." ta fada tana turo baki don she's a very happy person yanda kullum he comes as early as 8 sannan ya dawo by 4 ba zai sake tafiya ba sai wajen 11 na dare, hakan ba karamin Dadi yake mata ba, she knows ta gama samun faiz tunda har Allah yasa ta Zama mother of his first child, kullum in yazo hospital bai ma bawa mutane waje don su zauna Yana zaune gefen ta suna maganar yanda zaa tsara sunansu, he told her bai son ayi taron sunan a gidan shi instead ayi order duk abinda zaayi ayi renting hall kawai ita Kuma tace since it's their first child Kuma baby bata da kwari Kar suyi yawo daita kawai ayi shi a gidan su, he accepted ba don yana so ba, already yayiwa yarshi huduba da sunan Khadija sai ya bawa bintu zabin ta fadi sunan da zas dinga Kiranta don shi she's his baby kawai, she chooses amnah. "Eh..." Ya amsa mata kai tsaye yana dan hade rai saboda yanda take marairacewa " Yau bazaka tayamu hira ba...bazakayi missing babynka ba..."ta fada rike da hannunshi "It's not as if nace zan tafi I won't come back again... tsakanin ki da Allah kina ganin ina kyautawa kullum ina nan har 11 din dare alhalin ba ke kadai gareni ba..." Ya fada yana mikewa "Hmmmm shikenan sai da safe..." Ta fada mashi kanta gefe "Ok sai da safe...let me see my baby one more time...daga nan I won't be coming back here..." Ya fada mata, kiss yayi mata sannan ya fice, wani irin harara tabishi dashi tare da sakin tsoki. Faiz na fita ya shiga Inda baby take daga nan ya fice ya kama hanyar gida. Ismail kam wajen dad dinshi ya wuce direct ya fada mashi halin da amira ke ciki da screenshot of some of the message Da ake turawa amira, yasan in ya fadawa mum dinshi direct she May not yeild results, "Daddy look at this humiliation amira is going through....shima mijin bai wani damu ba..." Ya fada kaman zaiyi Kuka, shuru alhaji yayi for a moment before yace "Tell her ta dawo gida...auren ba dole bane...I know dole something like this will come up...Amma it's more than my expectations..."alhaji ya fada calmly jikinshi duk yayi sanyi "Daddy amira tace bazata dawo gida ba because of mummy...daddy kaga yanda amira ta rame tana maganar mutuwa....dad if nothing it's done and wani abu ya sameta I won't forgive myself..." Ya fada mashi cikin damuwa sosai "I said tell her to come home...ai gids nawa ne...ta dawo gida...." Alhaji ya fada atakaice, "Ok daddy...Amma ka farayiwa mummy maganar..." Bai karasa ba alhaji yace "Call her for me..." Ya fada mashi, da sauri Ismail ya mike ya tafi bangaren hajiayr su ya fada mata tazo inji dad dinsu, mikewa tayi ta nufi bangaren alhaji yayinda Ismail na biye daita face dinshi babu walwala at all, kallon shi tayi tace "Lafiya kake dauke da fuska haka?..." Ta tambayeshi yayinda suke tafiya, "Ba komai..." Ya amsa mata yana sake daure face, haka suka shiga bangaren alhaji, suna shiga Ismail yaso ya basu space Amma sai alhaji ya hanashi tafiya, "Show her what you showed me..." Was abinda alhaji ya fadawa Ismail, nan Ismail ya fiddo wayarshi ya budewa mum dinshi, amsa tayi tana kallon faces dinsu, tana dan fara karanta threat din da akewa amira tace "Nifa ban gane wannan abu ba..." "Mummy yan family din mijin amira ne suka mata wannan messages din suna kiranta da duk sunan dasu gan dama..." Bai karasa ba tace "Ai daman hakan zai faru sai hakuri...tunda har ta zubda mutuncin ta ai dole sai hakuri kuma... you can't eat your cake and have it back...duk abinda sukayi mata is as a result of her character...her dirty past...it is as a result of boyewa uwa sirrinta...so what do you want me to do .."ta fada kou single remorse babu a face dinta, "Well ta dawo gida..." Alhaji ya fada bai karasa ba hajiya tace "Which gida..." Ta fada tana kallon alhaji "Wannan gidan..." Ya amsa mata atakaice "Ai sai ka dawo ka zauna daita Amma kaga wannan yarinyar bazan zauna daita ba...wai let me ask you a question...did you think this is east west or south?...nan ba wajen da yarinya zatayi irin abinda amira tayi ta zauna lafiya bane...nan ba wajen da zaka haifi yaro out of wedlock a ce kowa na maka kallon kayi abun bajinta bane.... nan is a place da muka san Honor din kanmi....kayi aure you're not a virgin ya aka kare balle kuma kayi aure kana da bastard a gida... wallahi amira deserve duk abinda zaayi mata....tama godewa Allah ta samu wanda ya aureta... wallahi in har ta sake gidan nan sai dai in har mata gidan..."ta fada tana mikewa, da sauri Ismail yace "Haba mummy... laifin me amira ta aikata da ke bazaki bata second chance ba..." Kallon shi tayi looking so angry tace "Inda ban bata second chance ba da kou danta bazan rike ba...the only day amira zata dawo gidan nan sai wannan bawan Allah da ya yarda  ya aureta ya dawo yace ya daina sonta...if not wallahi tana chan..." Ta fada cikin matsanacin bacin rai, kou kadan she sees nothing cikin what she's doing ba don komai ba sai don she believes amira deserve any pain that comes to her, she knows in da tun farkon samun cikin ta sani suna iya zubdashi ba tare da kowa ya sani ba har mahaifinta, Inda ta Fadi habeeb is responsible for the pregnancy da kilan anyi forcing dinshi ya aureta kou yaki kou yaso, Amma sam she hide everything to her dukda she placed her in a high rank as her first daughter, kou kadan bata kawaici da amira, she showed her lots of love da ya kamata tayi confiding in her Amma sam baayi hakan ba, and they want her to let her come back to this house... never, "You can leave Amma amira is coming back home..." Alhaji ya fada mata, sam Ismail baiji dadin wannan abun ba, "That's good..." Hajiya ta amsawa alhaji tana ficewa daga falonshi, Ismail dafe kanshi yayi idanuwanshi suka kada suka zama ja sosai, wannan abun is so unbelievable, why will his mom not let bygone be bygone,  why zata yarda kou da mutuwa amira zatayi it's better ta mutu da ta barta ta dawo gidan, shuru yayi Yana tunanin what to do, shi dai bazai h Nade hannuwanshi and let his favorite sister suffer like this ba, abun haushin is the fact that faiz bai damu ba so he thought,  ahankali ya kalli dad dinshi yace "Daddy a bar maganar dawowa amira ...I will tell her to be patient... everything will be alright...they will learn to love her as time goes on..." Ismail ya fadawa alhaji da ranshi ke bace sosai "She will come back home..." Alhaji ya sake fadawa Ismail sounding so real don yaga rainin hankali zaiyi yawa tsakanin shi da hajiya, he have given her so much chance that tanason ta haye kanshi ta maidashi mijin tace, cikin fushi alhaji ya dauki wayarshi, direct amira ya Kira, amira dake kwance ta dora kai kan pillow ta kurawa bango ido kou blinking batayi, kou ringing waya taji sai ta firgita saboda tsoron Kar ya Zama masu zaginta tunda kullum abun gaba yakeyi, ahankali ya daga ta dauki wayar sai taga it's her dad, Zama ta gyara ta dauki wayar tare da sallama, amsawa yayi yace "Ki tattara kayanki ki dawo gida yau ba gobe ba..." Ya fada mata kai tsaye "Daddy... mummy ta yarda?..." Ta fada jikinta na rawa "You're very stupid for asking me such stupid question...gidan nata ne kou nawa...am telling you ki dawo gida you're asking if ta yarda..." Ya fada sounding so angry, Ismail na zaune yana kallon shi, statement dinshi yasa ta Gane mum dinta bata yarda ba "Daddy am alright fa... lafiya lau nake...babu komai..." Ta fada mashi gudun Kar tashin hankali ya barka tsakanin mum dinta da dad dinta "If baki dawo ba ranki zaiyi mugun baci... don't play with me..." Ya fada mata yana kashe wayar shi, Ismail dawo wajenshi yayi ya fara cewa "Daddy amira won't be happy if ta dawo gidan nan mummy ta tafi... mutane will say lot's of things...so pls kayi hakuri ka bar maganar dawowar amira...daman ita kanta tace Kar in fada maku kawai ta fadamin ne don Bata da wanda zatayi sharing pain dinta dashi, komai zaiyi daidsi insha Allah..." Ismail ya fadawa dad dinshi in soughting tune, alhaji sai girgiza kafa kawai yake looking so angry that duk yanda yake da kaunar yaranshi one of this daughter is being bullied somewhere and he can't even do anything about it. Faiz kam ana sallah magrub ya dawo dawo gidan, he parked and did his ablution ya wuce masjid bai dawo cikin gida ba sai da yayi sallah ishai, tunda ya daina cin abincin ta yaga ta daina abinci, yana lura daita sosai don he always check kitchen in ya dawo gida sai yaga batayi girki ba, he wondered what she have been eating, he really tried this few days daya fita harkanta, he prays Allah yasa kou me zatayi mashi ya danne Kar yayi fushi daita, he checked her bedroom yaga bata nan,  he checked another bedroom still bata nan, it's like ta sauya wajen kwana, the third bedroom ya bude ahankali ya ganta kwance tayi ruf da ciki, she was so lost in thought da kou kadan bata ji budewar kofsr ba dukda bai wani kara yake ba in aka bude ba, wani irin ajiyan zuciya ya saki as he sight her kan gado, she was wearing something simple, bata motsi at all so he was thinking kilan she's sleeping, dukda bai gan fuskarta ba yaji wani irin Dadi cikin ranshi, ahankali ya taka zuwa bakin gadon Amma still amira dake tunanin how it's all going to be bata san ya shiga ba, bakin gadon ya zauna ya dora hannun kan tafin kafarta a firgice ta mike because it really took her unaware, kawai she feels faiz ya daina sonta ya gama cinyeta ya barta haka nan ya koma wajen authentic matarshi, at times she feels kilan so yake ya barta shi yasa in yazo mata da bukatar shi baiyi mata da wasa, it's like he planned that let me have enough of her then dump her don yanda ya kaurace mata ya mugun bata mamaki ba kadan ba saboda yanda yake fadin kaunar ta bata yarda he can do this to her ba, dakin babu haske but she knows he is the one, dan dafa chest dinta tayi yayinda shi kuma ya zuba mata ido yana kallon ta with the help of bedside lamp dake kunne, she's so emaciated, ahankali ta gyara zamanta ta sauke kanta tare da cire hannunta daga chest dinta, kallon ta kawai yake kou kaftawa baiyi, kafarta data dauke ya sake rikewa yana cewa " Did you miss me?.." ya fada chan ciki ciki don she have this power of arousing him always balle kwana uku baa gamu ba, she didn't answer him ta zare legs dinta daga hannunshi, gadon ya hau ya zauna kusa daita ya jawota jikinshi, kou kadan she didn't want it Amma he hold her firm, "Baby ashe Daman haka kike ..abu kadan sai ki kama ki rike ki kaurace min ki daina bani abinci ki daina kula ni kou gaidani bakiyi?... it's so unfair princess..." Ya fada sounding so calm, shuru amira tayi bata amsa mashi ba, yanda vata amsa amshi ba ya sake daga mashi hankali wato bata yafe ba kenan "Pls say something...am sorry am sorry am sorry sorry..." Ya dinga maimaitawa har sai da amira tace "I hold no grudges against you pls..." Ta fada voice dinta bai fita sosai tamkar she's whispering, "Kin yafemin?... wallahi i won't  ever be harsh on you again...bazan sake muzanta ki ba...am sorry...I miss you so much my happiness..." Ya fada mata Yana kokarin shige mata jiki, baki ta tabe and he saw that, "Well if it's because of sex am menstruating..." Ta fada kai tsaye, faiz ya mugun jin haushin wannan maganar nata, wato Because of sex ya dawo mata ba wai don he is really sorry ba, Sannan yanda yaga ya tabe mashi baki really woke him up Amma sai ya zuba mata Ido, kallonta kawai ya dingayi yaga ta matsa daga gareshi sai shima ya zame jikinshi from nata, bakin gadon ya goma ya zauan legs dinshi kasa ya dan nade both hands Dinshi wajen jaw dinshi, he looks so breathtaken under the dimlight, he just want everything to be ok, Amma she menstruating is very annoying not because bazai iya sex daita ba sai don she's not pregnant, "Wai kina shan wani abu ne?..." Was abinda ya fita daga bakin shi, amira didn't understand his statement and she didn't bother to ask him to repeat what he said daya ji shuru sai ya juya ya kalleta yace "Hajiya ina magana fa..." Ya fada sounding calm, "What did you say.." ta fada sounding so calm, mikewa yayi ya dawo kusa daita ya kama hannunta don Kar taga kaman he wants to start another fight again yace "Don't you want to have a child for me.?." Ya tambayeta sounding so peaceful Amma amira daure face tayi tare da kallon shi eyeball to eyeball tace "So now nice nake bada haihuwa..." Ta fada tana zare hannunta daga nashi ta mike tsaye tace "Pls if ka gaji dani ka bar beating around the corner... just say what you want to say....duka kwana na nawa gidan nan da zaka fara yi min irin wannan maganar...last time it was because of your wife that you attacked me..now kuma wannan...wai don kaga ban da gata sai ka nemi ka haye kaina?..." Ta fada sounding so fustrated, kallon ta kawai ya dingayi hae sai da ta gama yace "Pls stop it....I didn't attack you because of anyone...kawai I was trying to show you the right way..." "By calling me miserable kou.... perfect..." Ta hantareshi "Am sorry don't say that again... you should know when am angry  I said things am not proud of...kiyi hakuri... about the pregnancy kuma I love you so much that I want to have a baby with you..." Baki ta sake tabewa alaman he's lying "Pls can you stop doing that?..." Ya fada trying to be calm as he stares at her, shuru tayi tana tsaye sounding so tired don right now aure ya fita ranta, not with this bullies, insult and threats koina, mikewa yayi ya kunna wutar dakin sannan ya kalleta sosai yace "Saboda rike abu a ranki ji yanda Kika rame pls...duk wanda zai ganki said ta gane baki cikin kwanciyar hankali." Ya fada walking towards her, Amira harde hannuwa tayi a chest looking so furious, gabanta yazo ya tsaya yace "Tell me did miss me..." Ya tambayeta sounding so romantic dukda she's still angry he wants her to know he's tired of the fight, "You did you miss me?.. because I know you don't..." "Wallahi I do...duk Inda Kike Kika cikin raina?..." "Shine in aka fita tun safe sai dare..lallai wannan so din na mussanman ne.." ta fada, dariya y Faiz yayi yace "Ashe an damu dani tunda an san ina kwana gidan... Yanzun give me a hug...I miss you die..." Ya fada yana ware mata hannuwanshi, kallon shi tayi ta sauke idanuwa "Pls mana..." Ya fada in whisper, kaman bata so ta taka zuwa gereshi, hugging dinta yayi gam tare da sakin ajiyan zuciya "Nidai plz don't be mad at me again... alright?..." Ya fada mata yana shafa bayanta, ahankali ta daga mashi kai, jaw dinta ya daga yayi kissing dinta yace "Kou maganar motarki bakiyi....abi baki so?..." Ya tambayeta with a smile feeling so happy once again " Ina so Mana..." Ta amsa mashi "Very good... gobe insha Allah sai ki fara koya...Kinga sai ki dinga hawa kou da ban daukeki ba...ban son kina zama bayan wani kato..." Ya fada mata, at this moment amira ta dan manta damuwar ta that she's thinking of she should show him abinda dangin shi ke mata sai kuma ta tuna statement dinshi nacewa itace mai rigima that she almost sawa ayi miscarriaging cikinshi. "Yanzun dai muje yawo... let's go out..." Ya fada Yana kama hannunta, veil ta dauka Suka bar gidan suna yawo cikin gari, fruits da kala lashe lashe suka dawo dashi masu uban yawa, sai wajen 12 na dare suka dawo gidan, the following day Sunday suna gama breakfast suka tafi company suka dauki motarta. Yau he spent almost all his time with amira making it up for the lost time, saidsi she's not really happy saboda messages dake cike da wayarta, sai around six yace zaije hospital, don ganin kanta tace she will go with him, yau kam bintu ta mugun ji haushin shi, she knows saboda amira ne yau yaki zuwa hospital, face dinta babu walwala, Zama yayi kusa daita ta dan matsa before saying "I think zan koma gida in dinga zuwa hospital tunda kou na zauna nan babu abinda nakewa baby..." Ta fada mashi, faiz kallon ta yayi yace "Repeat what you just said..." Ya fada yana hade rai "Gida zan koma...Zama na nan bai da wani amfani ai...I can't take of myself the way I should...kuma kou wajen baby ban zuwa..." Ta fada sounding so angry "Ok.." ya amsa mata atakaice don ya lura magana take nema and he is not giving her that " Kuma ai dr yace if zamu iya kula daita a gida we can take her back home...all they need is a special care..." Ta sake adding, "Fatima do what ever you want...If you like ki komo gida da baby if you want ki kadai ke dawo gidan...duk yanda kikayi daidai ne..." Ya amsa mata yana mikewa, "Let's go..." Ya fadawa amira yana yin gaba ita kuma ta bishi ranta kwal, dan juyawa tayi bintu ta watsa mata harara ita kuma ta sakar mata gwalo da kashe mata ido daya. Alhamdulliah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 23 Zuwairat Ummumaryam da sauri ta kama hannun faiz da bai san abinda ke faruwa ba bayan idanuwanshi, shima kama nata hannun yayi while he's walking ya kai hannunta bakinshi yayi mata kiss, bintu was just looking at them, she knows for as long as suna good terms da wannan yar iskar bazai taba yi mata yanda take so ba, these few days daya dinga nuna mata so yana zuwa morning and night it's not because he really cares sai it's because something went wrong between them. Hade rai kawai tayi feeling so angry, wato dai kishi gaskiya ce, duk yanda zakayi kokarin boyewa at times dole sai ya bayyana, suna fita da faiz suka leka wajen baby sannan suka koma gida, it's like he have decided to make up for lost time, bayan sunyi sallah ishai yace "Baby come let me massage you..." Ya fada mata yana jan leg dinta, harara ta watsa mashi tana cewa "Nope banso..." Ta fada tana turo baki "No fa Kika ce..." Ya fada yana kallon ta da idanuwanshi dake waje "Eh mana...ban gama menstruating ba..."ta amsa mashi kaman ba tare sukayi sallah ishai ba, dariya yayi yace "Oh daman haka Kika koma" ya fada yana shafa cikin leg dinta "Wayyo ka kyaleni...ni kawai am not in the mood for anything..." Ta fada tana turo baki, tsayawa yayi yana kallon ta Dariya ya dan saki yace "Duk bakin cikin tanda sai munci wainarta..."ya fada sounding so funny yana jawota jikinshi, dan dariya tayi tare da lumshe idanuwa, the thing is she's been haunted by the numerous messages on her phone, kou kadan hankalin ta yaki kwanciya saboda tunanin abinda zai biyo baya duk ranar da suka hadu da family din faiz if she's alone, tasan ba kullum zasu dinga Zama tare da faiz ba, da akwai days that he won't be there to defend her and anything can happen, she's so scared and so fustrated at the same time, kou kadan batajin kiss da faiz ke mata wajen wuyanta yayinda yake cika both hands dinshi da breast dinta, da akwai kaya jikinta so bai kaiga ciresu ba, yanda yajita shuru yasa ya gane da akwai matsala don if da akwai abinda yakeso game da amira is kukan da take anytime he touches her, da akwai irin nishi da moaning da take mashi wanda ke nuna he is communicating with her Amma yau sai yajita shuru kaman he is touching itace, ahankali ya daga kanshi sama yaga ta kafe waje guda da idanuwan kou blinking batayi alaman koy kadan she's not even close to Inda yake, abun ya mugun bashi mamaki ba don komai ba because he feels so belittle, bai san abinda zaisa ya dinga tabata Amma taki noticing touch dinshi ba, ahankali ya zare hannunshi daga kan breast dinta ya mike still amira bata ankara ba, abun ya mugun bashi haushi, he feels she's still holding grudges against him, sannan yana ganin yafi karfin tayi mashi irjn wannan wulakancin, baiga abinda zai sa ya kusanci mace yayinda zuciyarta na chan wani wajen ba, dakin ya barwa amira da tayi tankar gunki tana tunanin mafutar rayuwar ta, bata dawo hayyacinta ba sai da faiz ya fice yayi banging kofar da karfi sosai, a firgice ta dawo hayyacinta tana tunanin what just happened, idanuwanta duk waje tana kalle kalle, it is as if tana son Zama kaman mahaukaciya saboda yanda dagin mijinta ke threatening dinta, she can't believe faiz have left the room ba tare data sani ba, ahankali ta mike ta sauya kayan jikinta zuwa na bacci har ta haye gadonta sai take tunanin it's not proper at all kou ba komai getting close to him will make bintu angry sannan kuma she feels her days a gidan nan are numbered so why won't she make the most of it, slippers din daki ta saka ta fice sanye da sexy kayan bacci sannan tana aduar Allah yasa Kar yace zai koma hospital, tana shiga Inda yake ta ganshi tsaye ya bawa kofar baya yana buttoning din rigar bacci daya saka, she walks straight to him and hugged him from behind tare da dora kanta kan bayanshi looking so peaceful yayinda ta zagaya hannuwanta wajen cikinshi, hannunta biyu ya bude ya juya gareta ya kalleta from head to toe yace "What was what you did dazun?..." Ya fada feeling kaman ya hadiyeta kawai saboda yanda shaawarta ke motsa mashi "What did I do...banyi komai ba...I just zoomed off..." Ta fada mashi calmly tana dan karawa kanta tsawo tayi kissing bakinshi, zaiyi magana kiss dinta yayi landing kan bakinshi, idanuwa ya lumshe ya zagaya hannuwanshi waist dinta yayinda itama ta zagaya nata a waist dinshi sun's kallon juna yace "Zoomed off fa?...why pls...meye damuwar ki...tell me because I know it most be very important to you..."" Ya fada looking into her eyeballs, kiss ta sake mashi this time sai ya dan kauda bakinshi sai kiss din yayi landing on his cheek "Pls let's have a serious discussion...nasan da Akwai abinda ke damunki...kawai ki fadamin..."ya fada mata "Baby ba komai...I don't even know what happened...am sorry..."ta fada tana juya baya ta kama mashi hannu kaman karamin yaro Ta dora hannunshi kan waist dinta yayinda ta juya mashi baya pressing bombom dinta gabanshi, idanuwa faiz lumshe ya zare hannunshi yace "I need to know what's going on with you...ni mijinki ne kuma banga da akwai adalci if you hide things from me ba...or is it abinda ya faru kike holding on to har yanzun?..." Ya fada sounding so calm, da sauri ta juya ta dora two hands dinta kan shoulder dinshi tace "babu abinda ke damuna..."ta sake fada mashi sounding so calm, shi dai fajz bai yarda nothing is wrong with her ba kawai he kept quiet Amma he didn't go close to her, dukda ta shige mashi jiki he didn't touch her. Sai da ya dawo sallah asuba ya kwanta tazo ta kwanta a jikinshi rubbing him, he couldn't control the heat in his tummy, they made out like never before, at that moment amira ta mance da duk wata damuwa dake cikin ranta, yau is Monday and they went to office together, he told her zaije hospital bayan ya ajiyeta, kou office bai shiga ba ya wuce ita kuma ya shiga ciki, secretary dinta ta biyota da wani abu cikin envelope, "What's this?..." Amira ta tambayeta as she's dropping the envelope kan table, "Wani ne ya kawo wai in baki...." Ta amsa mata tana ajiyewa ta juya ta fita, envelope din ta dauka tana budewa abinda taci karo dashi is so disgusting, picture din mace ce zindiir a jikin picture din an rubuta " amira karuwa," hannunta na rawa ta juya bayan picture din ina akayi rubuce rubuce na wulakanci da tozarci, the insult is more than she can take, "Has it gotten to this?..." Ta fada hawaye na gangaro mata, Allah kadai yasan yanda takeji at the moment, the picture is more than 3 Amma she didn't check the rest don tasan it's going to be the same or even worst, tissue ta dauka ta rufe face dinta tana gogewa, bayan kaman minti goma message ya shigo wayarta, it's as if the person that sent the picture is monitoring her movement don the message was saying "Wato bazaki ji ba... you didn't leave our family har office kike zuwa...ok sai munyi maganin ki...ba dai kin iya taurin kai ba... don't worry next time nude pics dinki zan tura maki..." Aka tura mata, Hannunta na rawa ta ajiye wayar ta zauna tana Kuka, "Kaicona..." Was abinda ta fada cikin kuka, kiran Ismail ne ya shigo, she tries as hard as she can to hide her pain Amma it's not possible, jin voice dinta yasa ya shiga damuwa sosai "Amira ya zamuyi....I can't watch this anymore..." Ya fada sounding so bitter, "Yaya na gaji....threat kala kala... different number everyday...na gaji yaya..." Ta fada cikin Kuka, ajiyan zuciya Ismail ya saki breathing so lost and sad "Yaya zan bar gidan faiz...I know he loves me but his love is not enough...this threat can kill me...am tired..." Ta fada mashi cikin tsantsan Kuka, he knows she will surely die if anything is not done, he remembered story din malamin da yayi wani experiment Inda ya ajiye raguna biyu cikin keji daban daban yana Basu abinci iri daya da kulawa iri daya komai iri daya asalima raguna yan biyu ne girmansu daya, sai ya ajiye wolf a ganin daya daga cikin ragon, I don't know what they call 🐺 in hausa Amma dabbace dake cin su raguna, daya daga cikin raguna ke ganin shi alhalin shi dayan bai ganin wolf din, a kwana a tashi wannan ragon dake hangen wannan wolf din mutuwa yayi saboda tsoro da fargaba dukda wolf bai tabashi ba, haka anxiety da tashin hankali ke sanadiyar mutuwar dan adam, yasan muddin amira ta zauna ta cigaba da haka wata rana zaa tsinci gawarta, elder brother are meant to protect their younger siblings, su garkuwa ne Amma right now he is helpless because of his mother, instead yace kar ta bar gidan sai yace "Amira in Kika bar gidan ina Zaki.... kinsan you're not welcome back home..." Ya fada cikin matsanacin bakin ciki, "Yaya I will leave here...zan bar gida in har gidan faiz...zanje Inda no body knows my past balle suyi hurting dina...zanje Inda people don't judge people this much...." Ta fada cikin Kuka "Shuush..." Ya rada mata tun kafin ta karasa, "What do you want people to say...";bai karasa ba crying amira tace "I don't care anymore yaya.... wallahi in na cigaba a haka ciwon zuciya zai kamani.... kullum da wayata tayi kara sai gabana ya Fadi.... kullum cikin faduwar gaba nake saboda bansan irin sharrin da zasu hadamin ba... gaskiya yaya in yau kaji ance baa san Inda nake ba pls don't panic.... believe me I will never do anything stupid..."ta fada Kuka na cin karfin ta sosai "Inna lillahi waina ilahi rajiuna!!!" Ismail ya fada sounding so disturbed "Amira kinsan I won't stop you...Amma ki jira tukun... let's wait muga yanda Allah zaiyi... sannan gaskiya I will talk to faiz ..." Da sauri tace "Yaya no pls... don't tell him anything....Kar ace ina hada fada a dangi...duk past dina ne yajamin...habeeb ne yajamin..." Ta fada tana hawaye "Amira there's no way Zaki barshi ba tare da yasan why ba.... that will be unfair..." "Yaya kou na fada mashi it won't change anything... Shi kanshi he might not say it to my face Amma he knows inda banyi ba da bazaa fada ba...I don't really blame those insulting me.. I just pray kar Allah ya jarabcesu da abinda ya sameni..." Ta fada mashi tana rage hawayen da take "Nidai yanzun amira don't cut my out kinji.... you can cut mummy out but not me....ina bayanki dari bisa dari Amma give it more time pls... everything will be ok..." "Ok " ta amsa mashi kai tsaye Amma not because she will listen to his advice, aa she have to just leave, ta kwana biyu batayi posting kaya ba because of abubuwa da sukayi mata yawa but right now she thinks it's what she's going to do more, bayan ta gama shan kukanta ta shjga bathroom ta wanke face dinta wannan ta dawo ta zauna with a very swollen face ta Kira ahmed, bayan yayi picking sun gaisa ya tambayeta how are things ta fada mashi everything is ok sannan tace "Yaya pls ina bukatar number wancan daka biyata tayi min advert din number na din..." Ta fada mashi "Me zakiyi da number ta kuma" ya tambayeta "Yaya kasan kwana biyu am not serious with my business...inason in maida hankali kan business dina ne... " Dariya ahmed yayi yana cewa "Hajiya amira mai son kudi...bari in tambayi wanda ya hadani daita...tun ranar da na fada mata abinda zatayi min na biyata ban sake bin ta kanta ba...let me get back to you...'" ya fada mata kashe wayar yayi amira tayi tagumi looking so lost, tunani kawai take kan yanda zatayi, she's really leaving, abu na farko da take tunani shine ina zata, sannan in taje ina zata zauna, sannan me zatayi in taje chan, her first thought was Inda zata, tasan gari biyu ne zaka zauna Inda yarenka doesn't matter, shine Abuja da Lagos, she's definitely not going to abuja because faiz and her dad goes to abuja frequently, so let's say taje Lagos wurin wa zata a Lagos, she have heard alot about Lagos, she knows rayuwa is expensive a Lagos especially wajen Zama sannan she knows hustlers make it in Lagos in har Allah ya taimaka maka, she knows chan babu wanda zai damu da rayuwar ta, right now she's going to concentrate on her business don she's not going to throw away her sim saidai tayi blocking duk family dinta da na faiz, she's going to need lot's of money, kallon zoben diamond dake hannunta tayi tasan it's worth millions, she knows she have set din zinari uku, daya is nata data saya biyu kuma is wanda fajz ya saka mata a lefe, then she thought of kayan dakinta, she wants to sell them kafin ta tafi but how, har kayan lefenta ma she won't mind taking them away, she's going to be a prodigal wife and daughter, abubuwa da yawa nata yawo cikin kanta, she wants to sell her jewelries har zoben aurenta, she needs nothing less than 10 million a account dinta and she knows in har zata saida all jewelries dinta zata samu, all she needs is to be able to hire flat da bazata takura ba yanda she will be able to go out and husle Inda babu wanda sai zageta, account dinta ta kalla taga tana da kusan 800k ciki, kou kadan bata damu da abinda zai biyo baya ba all she's praying is for her to have peace of mind and be happy, number da ahmed ya turo mata ta dauka ta Kira ta fada mata she sells atampopi shadda da laces da veils da shoes and bags da sauransu sai kuma kayan gida irinsu furniture da sauransu, she told her tana son ta samo mata contact din mutane that will buy from her, matar told her she will pay her 20k sai kuma zata bada kaman 50k don ayi giveaway wanda zai ja hankalin wayanda take tare dasu, "Zan baki 50k for you and zan bada 200k for the giveaway..." Amira that's so desperate ta fadawa matar "Wow ai shikenan me sau biyu ma zaayi maki ... mutane kam sai sunyi maki yawa.." "Ok pls ki fada masu it's only whatsapp...no calls sannan no males pls..."inji amira "Baki da damuwa..." Nan suka ajiye maganar sannan sukayi sallama, she's not dropping the line tunda it's her business line, kou da ana Kiranta she won't pick, she will block duk wanda zai matsa mata, what's she's thinking about shine zuwa kasuwa ta sayar da golds dinta har da wanda ya saka nata a lefe, she still looks at her diamond ring sai tayi hugging hannunta tana cewa "I will keep this memories..." Ta fada tana kai Ring din bakinta ta danyi kissing dinshi tare da lumshe idanuwa, she never believe zaka bar abinda kake so saboda ka samu kwanciya hankali, ba kowa zai Gane what she's going through ba yanzun don she loves faiz kuma he have given her Love and peace she never expected, dukda tana tunanin tafiya tana tunanin how it's going to be without him and how he's going to feel don despite all her flaws and the obstacles she knows he loves her more than anything, she knows wannan step din da zata dauka is going to be the toughest one of all Amma she have no choice, her heart feels so heavy that she started crying again, she just wish wannan measure din da zata dauka will heal her completely, she's going to drop everything aside and face life the way it is, tunda ta zo office babu abinda tayi sai Kuka tunda her whole day has been ruined by her enemy, kofsr aka bude and she tries as much as she can to control herself tare da goge face dinta, faiz days dawo daga hospital ne ya shigo, he sees yanda take nonnoke kanta tana goge face dints "What's wrong..." Ya fada cikin damuwa sosai yana karasowa wajen da take zaune, ahankali amira ta daga kai tare da sakin murmushi karfin hali tace "Just missing... you..." Ta fada new tears na forming a idanuwanta yayinda face dinta ke dauke da murmushi, kura mata idanuwa yayi itama ta zuba mashi idanuwa tankar she's picturing him cikin brain dinta, she have never stared at him for this much, dan sauke idanuwa yayi Amma ita taki sauke nata asalima ta shjga wani duniyar tunani, it's the kind of looks dake nufin staring into someone's soul, ahankali ya shafa cheek dinta da right hand dinshi, idanuwa ta lumshe sai ga tears na zubowa, "Pls tell me mene ne..." Ya fada voice dinshi na rawa kaman he wants to breakdown, "I said am missing you....kawai dana zauna...sai naji kadaici....sai nace inama..mijina is here with me...." Ta fada tana mikewa ta tsaya tana kallon shi just picturing him in her brain, "Amira pls ki bar min karya Mana....ban son haka pls.. " ya fada yana rike two hands dinta "Am not lying baby... I just want you to show me the kind of love you have never showed me before.." ta fada sounding so naughty tare da zare hannunta daga nashi tana dorawa kan first button na rigar shi, faiz is have this mix feeling, ya rasa gane abinda ke mashi Dadi, one thing he knows for sure is ba gaskiya take Fadi ba something is really wrong with her Amma he can't point at it, bai ankara ba yaji ta bude button din rigarshi na sama, "Pls make love to me.... remember you promised me office love making..." Ta fada tana dora baki kan naked neck dinshi, faiz dunkule hannu yayi saboda yanda bakinta ya tura wani irin feeling into his spinal cord, "Baby pls stop Mana..." Ya fada yana dan turata, one thing he doesn't know is amira have decided to make the most out of their last moment together, she didn't listen to him at all, kiss ta dingayiwa wuyanshi zuwa sama har wajen jaw dinshi then to his lips kaman yana jira ya kama bakinta kissing her with the kind of passion he can't explain, hannuwanta biyu tasa ta vude kirjin rigarshi ta kama kan nipples dinshi biyu da hannunta ta fara murzawa ahankali "Oh my goodness.. pls ki bari..." Ya fada kaman he's the Lady. Alhamdulliah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 24 Tamkar zaiyi mata Kuka yanda tazo mashi unexpected taking him unaware tayi dominating dinshi leave him so breathless, amira was just enjoying this moment ba tare data kula da Inda suke ba, it's like when you know you're doing things for the last time and you want to give it all and do her best, "Pls...ki daina Mana..." Ya fada yana dan zare bakinshi daga nata kuma kaman ana forcing dinshi in ya sake maido bakinshi kan nata yana sake kissing dinta with force, amira knows how much he loves to be touched kan nipples dinshi, bata cika tabawa ba Amma today she wants to start giving him something he will remember, something that will give both of them satisfaction, she keeps playing da kirjinshi yayinda take balle other buttons din rigarshi, he is so surprised by what amira is doing right now, cikin karfin hali ya rike mata hannu biyu yace "Pls meye haka..." Ya fada voice dinshi na rawa, "I want you..." Amira ta fada tana kallon idanuwanshi da suka sauya kala, "Nan office ne....da akwai CCTV..." Ya fada mata cikin sanyi murya, kallon daya zakayi mashi kasan he doesn't want it to stop but he have to control himself "Baby I need you pls..." Amira ta da lashes dinta is still wet ta fada tana biting buttom lips dinta, "Pls kiyi hakuri mu koma gida...I promise I will do you more than ever..." Ya fada yana shafa bayan kanta "Nidai you promised me office sex...." Ta fada cikin tsantsan shagwaba, he can't just point a finger at what is happening right now Amma yasan something is really wrong, he remembered this morning bayan sallah asuba he wanted doing ta hana shi tana cewa she's sour, he knows she easily get swollen in sunyi over and over again, he wondered why she's behaving like this "Zansa a cire CCTV din Kinga sai muyi nan din..." Looking very weak yana kallon ta ba don komai ba sai don she's really hiding something and it's all over him, "Baby muje bathroom toi..." Kafin ya bude baki yace wani abu har ta dauki wayarta dake kan table ta kama mashi hannu, without saying any words shi kuma ya bita kaman wani toy, kofsr bathroom ta nufa dashi taking total control of him "Baby let me lock the door..." Faiz ya fada kaman wani karamin yaro, bata musa ba ta saki hannunshi yaje ya kulle kofsr shigowa office din yayinda ita kuma take jiranshi a hanyar shiga bathroom, dawowa yayi suka shjga ta maida kofar ta rufe ta cire jallabiya dake jikinta ya rage daga ita sai skirt da pant sai bra, kallon ta kawai yake, hugging dinshi tayi ya zagaya hannunshi kan waist dinta yace "Baby I beg you in the name of Allah what's wrong?...ki fadamin pls..." Ya fada not minding yanda take kokarin rabashi da kayan jikinshi, "Baby nothing fa....I just want you..." Ta fada kiss his neck all over again "Da akwai tears a face dinki when I came in..." Ya fada yana biting lips dinshi saboda what she's doing to him, "Because I miss you..." Ta fada mashi, she lured him to have her, daga tsaye kaman jaraba, it's so fun for both of them, kou kadan bai bita ahankali ba tun tana moaning for fun she groans in pain, tamkar zai huda mata ciki haka yayi mata, he made her bend over pressing her back down dukda she wants to stand a little, abun kaman har da zalunci, he bang her like crazy har ya samu sauki, bayan sun gama sukayi wanka tare nan cikin bathroom, "Mayya hankalin ki ya kwanta kou..." Ya fada yana rungume daita yayinda ruwa ke zuba kansu, murmushi kawai ta saki feeling pain a mararta, Daga kanta tayi tana kallon shi not minding the water to that's rushing into her eyes, kallon ta yayi ya tattare mata gashi baya yayi kissing goshinta, da sauri ta dauko wayarta tana cewa "Let me capture this moment..." Ta fada tana rushing out of the shower ta dauko wayarta, binta fajz yayi da kallo har sai da ta dauko yacr "Me zakiyi?..." Ya tambayeta Wondering what she's up to, "Daukan mu zanyi.. " ta fada mashi tana dawowa kusa dashi "A haka?..." Ya tambayeta looking at jikinsu that's naked "Eh mana...ai bazan dauki jikin mu ba...nifa I want to have you all over my phone...kaga kou da bamu kusa I will be watching you..."ta fada tana kunna video din wayarta,kaman he knows sai cewa yayi "Ina Zaki da bazamu zauna kusa da juna ba..."ya tambayeta yana gyara mata gashin kanta "Ai kasan bani kadai bace...mu biyu ne ..so kaga ranar da baka tare dani sai in kalla inji sanyi..." Tayi confusing dinshi, video ta fara yi masu Amma concentrating only on their faces, sai kiss take mashi yana responding, sai da tayi masu video na kusa minti biyar ta kashe, she told him zata koma gida yacr zaiyi dropping dinta ya sake kaya, kallo daya zakayi masu ka gane basu da gaskiya, ga wetness a jikin kayan faiz, bathing in the office was a whole wrong idea dukda the sex was so hot, Daman yana son Doggy sosai and he had it to his satisfaction, hannunshi cikin nata suka fice suka shjga mota, cikin ranshi yana tunanin if da alhaji zai san how they're running his company right now he will be so mad and angry, he knows ya sani tunda Yana da spys koina Amma he decided to keep quiet, mota suka shjga ya fara tuki, daya kalleta sai yaga she's so out of her mind, sam hankalin ta bai kusa dashi sai in yayi mata magana sai ta kalleshi ta saki murmushi, wayarta ta sake daukata tana masu video as he drives and speaks to her in a very soft tune, shi rike waya kawai yake Amma duk wata rayuwa ta social media is not his, kou irin posting din nan da ake baj dameshi ba, he is to big to wallow in social media, kou message zakayi mashi if it's important he will call you immediately, sai da ta gama ta ajiye wayar kafin su isa gida ya kalleta yace "Baby...why is it that am feeling some how..."ya fada yana rike da hannunta, shuru tayi for a moment before tace "How kake feeling..." Tambayeshi "I don't know...kawai dai am feeling something...duk jikina ma bai min Dadi...kou rashin lafiya zanyi I don't know...but am feeling so absurd..."ya fada mata maganar shi yasa cikin ranta Kuka, she feels for him as she feels for herself, what she's going through is affecting him spiritually and that's the sign that he loves her dearly, it's the sign that they're both soul mates, tasan in zata fada mashi zata tafi he will follow her, tasan he will leave everything behind and follow her bumper to bumper but what would be her gain is ta rabashi da gidansu da matar shi da babynshi, tasan she's going to suffer and he is going to suffer too but it's for the best, now she knows abinds yasa da duk sex da suke bata samu cikinshi ba, it's because she's not meant to be here with him, "Kou zaka je hospital..."ta yanke silence dinsu "In ce mashi me??..I can't even explain what am feeling...and it's so attached to you..." Ya fada yana kallon ta, ahankali ta maida kanta gefe tayi saurin hadiye tears dake neman taruwa a face dinta before ta kalleshi tace "Attached to me kuma... nifa ban gane ba..."ta fada mashi tana kallon shi, ajiyan zuciya kawai ta saki without saying anything, sunw zuwa gida both suka sauya kaya, he told her he is going to the hospital ita kuma tace zata shjga kasuwa, kallon mamaki yayi mata yace "Kasuwa kuma....me zakayi a kasuwa .."ya tambayeta sounding so surprised, bata boye mashi ba tace "Ina son in kai gold dinna ayi min weighing dinsu ne.. " ta amsa mashi, "Zaki fidda masu zakka kenan..." Ya fada helping her with her next statement "Yes....inason in fidda masu zakka...". "It's very good...naga iyami ma tana fiddawa nata dukda ance in ga investment zakayi dasu ba don kwalliya ka sayesu no need ka fidda masu Amma tace it's for both kwalliya and investment...."ya fada mata, hugging dinshi tayi yana cikin magana cikin ranta tana tunanin how she's going to leave this perfect man here "Kou dai muje...tare..." Da sauri tace "Aa...these days muna wasa da aikinmu da yawa...kaje ni zan samu Uber driver ya kaini..." Ta fada mashi " I can't wait ki gama iya mota ki bar shjga motar kowa...I don't like it when you enter public transport..." Murmushi ta saki tare da kissing dinshi tace "Ai it's temporary...balleni babu Inda nake zuwa..." "Kawai dai I think zanyi maki registering driving school...cikin sati guda kin koya shikenan.. " ya fada mata cikin ranta kam tana tunanin cikin wannan sati guda she's long gone "Ok..." Ta amsa mashi "Yanzun dai mu fita tare..." Ya fada mata, wayarta ta dauka tayi ordering Uber sanna ta shjga ciki ta kwaso jewelries dinta da zata kai kasuwa. Ta zuba a bag dinta ya kama hannunta suka fita waje, har bakin motar ta rakashi sai kallon ta kawai yake, itama sai kallon shi take ta zuba mashi idanuwa enjoying this last moment of their togetherness, it's not as if da akwai abinda zasu iya yi mata in taki tafiya like yanda Ismail yace they can't do more than a dead rat Amma the fact remains basu kaunarta, tada motar yayi ya sake kallon ta yaga she's still looking at him with a smile yayinda idanuwanta suka ciko da kwalla, "Hey... " Ya fada in a very soft tune, da sauri ta sauke idanuwa "Menene...kin kura min idanuwa..." Ya fada mata yana kallon yanda take murmushi "Just going to miss you like crazy.."ta fada mashi "Ni tsoro kike bani fa.... you talk as if distance zai shiga tsakanin mu...kin manta wai bintu ta haihu so muna tare for the next 30 days plus dagani sai ke...I want to impregnate you...in Allah ya yarda bazaki sake ganin period dinki ba .." ya fada yana kallon yanda take blushing, yasan loves conquers all if not yanda yake jin kishi duk sanda ya tuna she have been with another man da tuni ya rabu daita, "Kice amin..." Ya fada mata yana dariya yana biting lips dinshi Making him more hotter than ever, dan rufe face amira tayi irin she's kind of shy tace "Nifa ban wani son haihuwa... wahala gareshi fa..." Tana dan turo baki, "Lallai ma....ai this time around am going to knack you so hard that sai dai kiga cikin yan biyu...don kina sake ganin period dinki sai na kaiki hospital..." Ya fada mata,dariya tayi tace "Pls ka tafi the office is empty..." "Hmmmm ke dai kice kina korata..."bai karasa ba wayarta ya fara ringing sai tace "My drive is here.."ta fada tana kallon wayarta, "Be careful pls....I love you..." Ya fada mata ,"Love you more..." Ta amsa mashi tana juyawa, gate aka vude mashi ya fita yayinda itama ta fice. Tana zuwa kasuwa ta wuce wajen wanda suke zuwa da Mom dinta tub vata da wayau sosai, he knows her sosai yana ganinta alhaji dake sayar da gold din ya sakar mata murmushi yayinda yake amsa sallamarta, Da akwai a kalla mata bakwai a makeken shagon, kallon daya zakayiwa alhaji kaga mai naira kou da kuwa bai fada maka yana da ita ba, he is shining from head to toe, "Daughter ce tafe..." Ya fada while attending to other people, murmushi ta saki tana amsawa da "Eh..." "Ya su hajiya da fatan suna lafiya..." Ya tambayeta ta amsa amshi da lafiyar su lau, she seated at the corner har saids aka sallami wayanda ke gabanta, that's his policy he will never ever see you sai if it's your turn in kuma bazakayi hakuri ba sai dai ka tafi wani wajen, turn dinta na zuwa ta matso kusa dashi ta mike mashi gold dinta, rarrabasu yayi set by set ya kama set uku, auna wanda yafi girma yayi wanda faiz ne ya saks mata a lefe, it's very huge wanda ya kama 4.2 da wasu yan chanji sama, she was surprised by kudinshi don she didn't expect it haka nan, sai nata da aka auna it's 2m da dubu 80 sai na uku was 2.7, he asked her sayarwa zatayi ne ta amsa mashi da eh, calculator dinshi ya dauka ya tara all kudin suka kama sauran dubu arbain su kai 9m, she was so shocked at the same time weak, "Cash zas baki kou ta account..." Ya tambayeta "Pls a account zaa sakamin...Amma ina neman wata alfarma....in zan fidda zakka daga cikin kudin nawa ne zan fidda..." Ta tambayeshi, "Ai it's very simple zaa raba abinda muke dashi nan by 40 sai a bada kashi guda as zakka, ya fada Yana latsa calculator dinshi, abinda ya samu was 224k, nuna mata calculator yayi yace "Kinga abinda zaa fidda nan..."ya fada mata "Ok shi a bani a hannu sai a sakamin sauran a account dina..." Ta fada voice dinta na rawa as jikinta na rawa tana tunanin is she doing the right thing right now, she feels the urge to hold back Amma kuma wani heart din na fada mata she's doing the right thing, bai bata lokaci ba ya bata 224k cash ya amshi account number dinta ya saks mata kudin, she didn't even a see the alert before she went back home, Zama tayi falonta tana kallon gidanta looking so weak, she feels she doesn't want to go, she loves it here she loves him, Amma hannunta na rawa Ta dauki wayarta tana kallon messages da ake mata, tasan it will never stop, tasan kou sun daina the hate will linger for ever, she feels she's blessed to stay like this for ever, wasu da Dama sun bar gida basu da kou sisi Amma with Allah's mercy they make it in life, yayinda wasu kuma basu samu haka ba, she knows business, bata da degree Amma she have knowledge din kasuwanci, wannan aikin da tayi a company dinsu ya taimaka mata yayi redefining brain dinta she feels babu irin business din da bazata iya constructing ba, tunawa tayi da mamanta, she knows she's going to cry out her eyes the moment she's gone, tasan her dad will be broken and above all tasan faiz is going to go through hell just like her, tasan sai yafi kowa shjga damuwa don tasab he loves her, kaunar gaskiya yake mata, Amma she's not going to keep thinking about them ta manta da kanta, itama she deserves happiness, "Am I really going to be happy?..." Ta furta under her breath as she's feeling what happiness will she fine Inda babu uwa babu uba babu love of her life, what happiness will she find a Inda bata da kowa, ahankali ta saki murmushi tace "No more abuse....no one knows my past...I will a free life..." Ta fada with a smile a face dinta sai kuma ta fara Kuka, she doesn't know why she's cry right now Amma she really needs to cry, tana cikin Kuka ta shjga kitchen ta hada mashi abinci, she's not really good in making different kinds of food like bintu, ita she will make small stew sai tayi white rice ta soya plantain da kaza sai ta hada mashi fruit juice to flush it down shikenan he loves it duk sanda yake ci tasan son da yake mata will never let him complain about her if not kana da matar da ta iya koma sai ga wacce Bata iya ba Amma he never complained, kullum she watched him eat with so much joy, kou ita dake mace she loves bintus cooking, she remembers when everything was moving smooth kou tayi girki sai ta dauki abinci daga cikin fridge din Bintu tayi microwaving taci because of the love of her food, tana Kuka ta dafa mashi abinci ta kai kan dining ta ajiye taje tayi sallah, her tears won't stop rolling, it keeps coming down kou da kuwa she's not crying out loud, faiz bai dawo ba sai wajen karfe biyar da rabi, tana kwance falo har bacci ya fara daukanta taji motsinshi ta bude idanuwa, her eyes rested on him, he's kind of shivering da sauri ta mike zaune, murmushi ya sakar mata yana ware mata hannuwanshi yayinda yake kallon ta, tana karasowa wajenshi ya kalleta yace "Pls can you tell me what's making you cry when ever you're alone...." Was abinda ya fada mata kai tsaye don she can't deny the fact that she have been crying "Ni banyi Kuka ba....baby you look sick...." Ta fada yana taba goshinshi and it's really hot "Sanyi nake ji...pls off the ac..." Ya fada yana Zama Inda ta tashi, da sauri ta kashe duk ac dake falon har na bedroom dinsu saboda shi, sai kallon ta yake, tana gamawa ta dawo ta zauna kusa dashi, facing dinta yayi ya fara cewa "Amira...." Ya Kira bakinshi na dan rawa kadan kadan, she looks straight into his eyes tace "Naam..." Ta fada sounding so calm "Pls if da akwai abinda nake maki...kou wani nawa yake maki...kou am doing something I know even know am doing....pls tell me. ..the fact that Zaki zauna kina Kuka if ba kowa is hurting me because definitely something is eating you up....in baki fadamin ba yaya zanyi in magance damuwar ki.... remember I promise to make you happy....pls ki fadamin abinda ke sakaki Kuka...." Ya fada ahankali kaman he is finding it difficult to talk, "My prince what are you talking about...pls muje kayi wanka...muje hospital.... you're shivering..." Ta fada tana kokarin mikewa bayan ta kama mashi hannu, janta yayi ta zauna kan kafarshi yace "Ki fadamin abinda ke damunki.... don't worry about me . Zan sha magani anjuma.. but tell me abinds ake maki da always sai ki dinga kuka... it's hurting me seriously...I feel bad sosai..." Ya fada sounding so soft yana shafa bayanta ahankali "Baby bani da damuwar komai....if you see me with a swollen eyes it's because maybe I have been crying saboda farin ciki....I never expected to have someone like you... Someone that will give me new value...sonka ne ke sakani Kuka..." Ta fada tana shafa cheek dinshi ahankali hawaye na taruwa idanuwanta, "Bullshit amira....ki fadamin abinda ke damunki...ai ba yanzun mukayi aure ba balle kice haka....we have been together for months...this new behavior started this days...Kar ki daukeni sakare Mana....ki fadamin abinda ke damunki..." Ya fada yana ihu har da dukan kujera sosai don yaga rarrashi won't make her tell him what she's going through, da sauri amira ta tashi daga kan kafarshi tace "Ni babu abinda ke damuna...I cry if am happy.. " ta fada tana komawa gefe "Ok...tunda hakane you have to swear....kiyi rantsuwa da alqur'ani cewa you always cry because of happiness..." Ya fada mata looking into her eyeballs Alhamdulliah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 25 Zuwairat Ummumaryam Idanuwa amira ta zaro hawaye na gangarowa daga cikin idanuwanta tace "Yanzun sai ka yarda inyi rantsuwa da alqur'ani?..." Ta fada sounding so surprised at him for saying that "Do I have any choice?.... you're killing me with the new attitude da kike nunamin... it's better you're mad at me... it's better in san cewa da akwai matsala a tsakanin mu yanda zan baki hakuri komai ya wuce...Amma in shiga in ganki da swollen or wet face sai kuma kicemin komai is ok yana tada min hankali..." Ya fada mata, amira dake tsaye gefe shi hawaye kawai take not saying anything, all she knows is she can't tell him, tasan in ta fada mashi zata tada fitina a tsakanin shi da family dinshi, she knows Maryam and bintu are behind all this, tasan in ta fada zai hana zaman lafiya a tsakanin su, Allah ya tsinewa mai tada fita, babu wanda ke tada fitina sai tsinnane laananne... she's better than that, she's not going to be selfish ta bata tsakanin su, tasan halinshi baj daukan such abu da sauki, tasan zaayi rigima sosai, what will that give her, above all the sender claim to be a man, kou wanda yake mata magana namiji ne kuma different people, it's a huge battle, she doesn't want his family to all go against him because of her, kallon ta kawai yake tamkar ta samu madubi, yanda yake lumshe idanuwa ya nuna he is really feeling sick already but pretending to be strong, ahankali ya mika mata hannu kaman tana jira ta kama hannunshi ta zauna kusa dashi, ahankali ya dora kai kan cinyarta facing her tummy, rigar dake jikinta ya daga sama face Dinshi yazo in contact with her tummy ya lumshe idanuwa ya shafa face dinshi ya zagaya hannunshi waist dinta ta cikin rigar feeling her warmth, it's exactly what he needs, ahankali amira ta dora hannu kanshi yana shafawa ahankali, his breath rest on her skin, it's so hot, "Baby.  " Ta kirashi cikin whisper tana, bai amsa ba sai shafa hancinshi kan flat and smooth tummy dinta yake yana shakar kamshin jikinta, amira was so scared of his manz his behavior kaman maye, kaman he knows she's about to go, he is acting all worried and he's making it difficult for her,  "Baby...muje..." Bata karasa ba yace "Pls wait..." Ya fada mata under his breath hugging her tight, shes enjoying yanda ya riketa ya dunkule kanshi kan kujeran da suke kai, kanshi ba karamin zafi yake ba, sunfi minti talatin a haka taga yana dan snoring alaman bacci ya daukeshi, she keeps massaging his head in a gentle method, idanuwanta sai cikowa suke da hawaye tana kokarin maidasu, her tears may drop on him and it will wake him up,  he looks so fragile to her, he looks kaman karamin yaro on her laps, yayi cuddling kanshi da ita, kaman wasa yafi 40 minutes yana bacci and she didn't wake him until he wakes up himself, da sauri ya goge bakinshi because he feels the wetness of his saliva, dariya ta saki tace "Sleeping handsome ya tashi..." Ya fada tana taba jikinshi sai taji zafin ya ragu babu laifi Dan kallon ta yayi yace "Did I really sleep?..." Ya fada yana murza idanuwan "Yes you did... for about 40 minutes..." "Whoa..." Ya fada yana mikewa, "Nasan kafarki yayi sanyi sosai...my big head on your laps for good 40 minutes..." Ya fada mata yana dan dariya, dariya itama tayi tace "Wai big head... yanzun dai muje kayi wanka... magrub is already here..." Ta fada tana kama hannunshi "How are you feeling now..." Ta tambayeshi tana sakala hannunta cikin nashi "I feel better...I think cina da kikayi office dazun yayi draining dina..." Ya fada sounding naughty as they head to one of the bedrooms, dariya amira tayi tana dan rufe face dinta tana cewa "Pls a dinga sakayawa Mana..." Dariya shima yayi yace "Ok...fuck..." Da sauri tace "This is worst.." "Ok bari in jerosu sai ki zabi wanda yayi maki..." Ya fada sunan shiga bedroom din, "Aa nagode...ba sai ka jero min ba..." Ta fada rike da hannunshi kaman wani karamin yaro sai binta kawai yake, dariya kawai yayi, hamma yayi tace "Sorry... yanzun da kayi wanka sai kayi kokarin kaci abinci before kaje masjid, ..." Ta fada mashi opening door to the bathroom, suna shiga ta saki hannunshi, tub ta cika da warm water, faiz sai kallon ta kawai yake yana tunanin wai shin maza na jin son matansu kaman yanda yake jin son  amira kuwa, if yes then why ake saki, it's as if kullum ana hura mashi wuta, kullum ana kara mashi sonta, gani yake babu abinda zai sa ya iya good 24 hours babu ita, in yana tare daita sai ya mance da yana da wata mata, sai kuma ya tuna da bintu, at the moment he remembered he can leave her and feel no much pain, ba wai bai sonta ba Amma damn he so much loves amira, sai binta kawai yake yana kallon ta, he wish he can ask someone if they have seen a lady that duk sanda ka dinga kallon ta sai kaji you're hard, sai kaji you want to strip her zindiir kayi yanda kake so daita, with amira he is jarumi sosai in bed, it's not as if she's too over hot, he watched her removed her clothes ya rage daga ita sai pant da bra, she walks upto him and start removing his clothes "Ni zanyiwa baby wanka..." Ta fada yana kwance belt dinshi, he smiled before saying "Kedai kice kina son inyi tearing ass dinki.  " Da sauri ta boye face dinta kan kirjinshi tace "Easy Mana...daga taimako..." Ta fada tana dariya "Ke dai ki fadi gaskiya...."ya fada Yana kama hannunta ya dora kan gabanshi taji abu kaman Daman abinda yake jira kenan "Let's ignore it right now..." Ta fada tana cire mashi riga "Ni ban iya ignoring ai...ni kawai a bani in jona inji sukuni..." Ya fada sounding so naughty, he is really making her laugh sosai, he is talking so dirty "Pls a daina dirty talk..." Ta fada tana dariya "Wannan ne dirty talk?... chabdin... what about..." Da sauri ta dora mashi hannu kan baki tana dariya tana cewa "Afuwan...ayi hakuri.." ta fada dariya yayi yace "Nifa ina jin dadin batsa Amma tare dake...I want to be saying the dirtiest thing with you..." Ya fada yana cire boxers dinshi, dariya kawai tayi, ba komai jikinshi ya shige mata gaba ta bi bayanshi tana bin broad back dinshi da kallo, tub ya shiga ta bishi wai zata mashi wanka, the next thing was labari don tana taba mashi jiki ya jawota nan sai wani irin romance that end up in sex mai zafi. Yau bai je hospital ba, bayan sallah ishai ya shigo bedroom Inda amira ke zaune kan gado tana latsa wayarta, an fara wannan giveaway din don data bude data da akwai lots of messages har dari biyar plus, the money is huge so kowa wants to get it, she started by saving contact dinsu tana rubuta sunayen wayanda suke participating a takarda, tana sanye da pant sai Riga wanda bai wuce kugunta ba,  duk cinyoyinta waje, sunsha cream don sai da ta gama komai tayi wanka ta hau gado ta kunna data, gashinta daure baya sai dangling kawai yake to all her moves,  yana zuwa ya kalleta yaga ta maida hankalin ta kan waya, he's not even sure if she answered his Salam, jallabiyarshi ya cire ya ajiye ya haye gadon tare da shafa laps dinta yace "What's my princess doing..." Ya tambayeta yana kallon face din wayarta, one thing with faiz is yana da kishi sosai, sai satan kallon wayar yake saboda yanda ta maida hankalin ta kanshi, "Ina saving number mutane ne..."ta amsa mashi with a smile as he was still rubbing her laps "Ban gane ba..." Ya fada Yana Zama kan gadon kusa daita, "Wata na biya ta nemomin contact din mutane...yanda zan kara bunkasa business dina..." Ta amsa mashi tana saving wata number, dariya ne yayi yana dora hannu kan shoulder dinta "Baby me zakiyi da kudine haka....why kike nema kudi sosai... you have a good paying job...ga allowance da nake baku...bai isa bane...is it not enough?...banson kina stressing kanki saboda abun duniya fa..." Ya fada sounding so calm, ahankali ta daga kai ta kalleshi tayi niyyar pecking dinshi Amma sai ya juyo bakinsu ya dan hadu tayi mashi kiss before saying "Sam ba haka bane...I don't feel stressed sannan kuma ban raina abinda nake samu ba...kasan aiki won't continue kullum so it will be good if na kara maida hankali kan business dina... for example zan iya zuwa office da tsohon ciki ne?.." this statement made him smile, yanda yake kallon each words dake fita daga bakinta abun burgewa ne matuka "I can't really wait in ganki da ciki...ba karamin zolaya Zaki sha ba..." Ya fada yana dariya yayinda ya dora kanshi kan shoulder dinta yana kallon wayar hannunta kaman both of them ne ke operating dinshi, "Ba komai ai kou ka zolayeni..." Ta fada itama tana dariya, the environment looks so cozy, dakin ba bright light, "We're so perfect together..." Ya fada mata cikin kunnenta, murmushi ta saki ta sake juyawa tayi kissing dinshi cikin ranta tana tunanin he is really making it difficult for her right now, it's as if he knows everything kaman he is trying to make her change her mind, attitude dinshi is so different especially today data yanke hukuncin sake sabuwar rayuwa without anyone, breath dinshi a cheek dinta yake sauka and it's so warm, she keeps saving number for about 5 minutes babu mai cewa komai until wani yace sunan ibrahim and I want my sister aisha to win your giveaway..." Ta gani cikin rubutun da akayi mata na online "I strictly Said no male..." Ta fada tana blocking number dayayi mata magana "Hmmmm...nima bari in dauko wayata....tunda yau ranar latsa waya ce..." Ya fada Yana mikewa, murmushi ta saki concentrating on what she's doing, bai dade ba ya dawo ya zauna Inda ya tashi ya saka earpiece kunnenshi ya saka daya kunnenta, wakar ckay love nwatiti ya kunna in a very low tune, he loves the song dukda shi ba masoyin jin wakoki bane, he just love the lyrics, "My baby my valentine..girl na you dey make my temperature dey rise If you leave me I go die..." Ya dinga bin wakar, amira lumshe idanuwa tayi ta daina abinda takeyi, the statement if you leave me I go die struck her so hard,he continues by saying "I swear.. you're like the oxygen I need to survive I will be honest you loving dey totori mi I am so obsessed I want to chop your nkwobi ule..your body dey gabkamishi mi ule open am make i see ule nyem love nwantiti wey fit make a bad man sing oooo ahh ahh ahh ahh ahh ahh ahh ..." Kiss tayi mashi bakinta dauke da smile "I love you so much..."ta fada bakinta na rawa "Not as much as I love you.." yayi saurin amsa mata before he continues singing for her "Pounds and dollars I go spend for your head..they should talk all the want I don't care what they said cos your matter na him I come dey carry for my head every night na you I want dey carry go my bed oooo tell me no no..." He keeps singing and singing for her, it's like ha shi bane yace bai iya zuwa hospital because he is not feeling too fine right now, he sang for her And she laughs at it don har da dan hawaye tayi Amma bata bari ya gani ba, she wondered wane irin mutum ne faiz da if abu zai sameshi he will have the feeling, sai Kuma ta tuna he is also her soul mate as she is to him, sam bai bari tayi abinda take sonyi, he keeps smooching her, singing so many songs, the last one he sang that sounds so real was "Am on my knees am begging, cause I don't want to lose you...hey yeah ratatata... begging begging you...." Ya dingayi, "Yau baby is singer..." Ta fada tana dariya "I just feel like singing for you..." Ya fada mata rubbing her back da tip of his nose, "It's so beautiful... nagode for this wonderful memories..." Ta fada feeling so happy, "Thank you too..." Ya fada mata ahankali yana lumshe idanuwa, sun dade basuyi bacci ba don he slept around 11 ita kuma bata kwanta ba sai wajen karfe 3 don she tries to save contact din wayanda sukayi mata magana dukda she couldn't do it all, kafin ta kwanta faiz ne ya bude ido ya ganta zaune time ya kalla yace "What the hell?..." Ya fada yana kwace wayar hannunta tare da jawota jikinshi, haka ta kwanta kou 5 minutes batayi ba bacci yayi gaba daita Da kyar ta tashi tayi sallah asuba shima don faiz yayi tsaye kanta har da janta daga kan gado ya kaita bathroom ya somata cikin ruwa kaman wata kaza sannan ta bude idanuwa, "I will see you ki kwana kina latsar waya again for the sake of stupid business..." Ya fada Yana barinta nan bathroom. Tana idarwa ta kwanta nan kan carpet ta cigaba da bacci, kamam ya barta Nan ssi kuma ya dauketa ya maidata kan gado ya rufeta da blanket ya shirya yasha tea ya bar gidan ya tafi hospital, nan dr ya fada mashi zai iya sallamarsu and the baby that she will be alright, this is because bintu ta matsawa dr lamba kan ya sallamesu zata iya kula da baby, "Are you sure?.." fajz ya tambayi dr "Very sure...olden days da babu nauran fa ...kawai she shouldn't be exposed or touched frequently shikenan...." Ya fada mata "Ok..." Faiz ya amsa mashi, he payed the remaining bills yayinda ya koma ya fadawa bintu zas sallamesu, she pretended kaman bata sani ba, she looks so happy, zaman hospital is so boring sannan she knows amira is happy that tana hospital, she's so jealous she left the whole house for her, she's so happy she's going home right now kishi ya hanata ganin halin da yarta ke ciki all she wants is to be at home don tasan if tana gida wani abun ba zai faru ba,. He didn't go to work instead sai ya tsaya aka sallamesu ya kirs mum dinshi ya fada mata, she was surprised that an sallamesu yanzun but she didn't say anything, kayan a aka saka bayan motar shi, ya budewa bintu gaba ta zauna yayinda matar da aka kawo mata na rike da baby dake lullube cikin towel, sister dinta dake tayata kwana bayan motar ta shiga ta zauna sai kuma wata mata su uku baya sai faiz da Bintu baya, haka yaja motar ya bar wajen duk tafiyar dayayi sai ya juya ya kalli baby dake hannun matar, he is so disturbed, tukinshi ahankali kaman yana dauke da many crates of eggs da yake tsoron Kar su fashe, he added extra 10 minutes to time da ya kamata suzo gida, sun's zuwa gida yayi saurin shiga ciki, he went straight to Inda ya ajiye baby items daya sayo when he went to Malaysia, bed dinta ya dauko yana duba manual din yayi fixing gadon kusa da gadon bintu, he off the AC, matar na kwantar daita yayi zipping gadon yanda babu mai tabata, matar da aka kawo don kula da baby ta shiga kitchen tare da sister bintu suka kunna wuta don fara aiki da hadawa bintu abinda zata ci. Faiz fita yayi ya shjga bangaren amira,yanda ya barta haka ya taddata tana faman bacci, tadata yayi yayinda yake zaune bakin gadon, ahankali ta bude idanuwa taganshi zaune, idanuwa ta murza ta kalli Inda agogo yake taga har kusan karfe 11, "Baka tafi ba?...nifa ban iya zuwa yau..." Ta fada tana murza idanuwa tana bankaro chest dinta, murmushi ya saki yace "Naji...I want to tell you sister ki ta dawo..." Ya fada mats ahankali, shuru amira tayi for a moment sannan tace "Au.... she's welcome back home...." ta fada calmly tare da murmushi kam face dinta "Hope dai everything is ok between you both..." Ya tambayeta calmly "Eh mana...Daman wani abu ke da akwai tsakanin mu..."ta fada in I don't care manners don tasan everything will end soon zata bar mata gidan taji dadinta, "Ko ma meye ya faru a baya ya Zama bygone....pls ku bani peace of mind..." Ya fada cikin sanyi murya "Sai kayiwa matarka magana ai ...ni ban da matsala... sannan ta roki mutanen ta su barni in zauna in peace... that's all I asked for..." Faiz was thinking tana magana ne kan abinda tayi mata bai san she's referring to all the abusive messages ba "Am sorry for everything and it won't happen ever again....pls ku zauna lafiya..." Ya fada mata ,"Hmmmm ok..." Ta amsa mashi, "Hope Zaki shiga wajen yanzun..." Ya tambayeta "I will love to Amma I Kar su bugeni...gashi fita zakayi..." Dariya yayi saboda yanda ta myi maganar "Babu wanda ya isa ya tabaki..." "If you said so..." Ta amsa mashi "Yanzun bari in tafi office...I have to do my job and your...." Ya fada mata yana mikewa "Ok...pls zanje gida yau....zan kaiwa mummy sako ne..." Ta fada mashi, ba don yaso ba Amma ya amince be don komai ba said don ya faranta mata "Ksrfe naww zan aiko maki da driver..." Ya tambayeta "Karfe biyu will be ok..." "Amma pls Kar ki dade...one Hour I all I give you..."ya fada mata "'its more than enough my baby....." Ta fada tana mashi blowing kiss, hanyar waje yayi ta bishi, har bakin kofar ta bishi tana cewa "Zansake kaya yanzun ba in je in gano babyn babyna..." Ta fada with laughter, wani irin dadi yaji ya fits with a smile kan face dinshi amira tsayawa tayi ta tabbatar da ya fice daga gidsn taja tsoki ta koma bedroom dinta tana cewa "Ni ba kaman munafukar matarka bace da zanyi pretending ina sonta...mai halin rat...tana cizonka tana hura maka iska don asara da tabewa...." Ta fada tana hayewa kan gadon tare lullube kanta da blanket Alhamdulillah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 26 Zuwairat Ummumaryam Amira mikewa tayi kan gado ta sha baccinta without thinking of anything at all, she's done and she's not going back on her words, she feels new life awaits her, she doesn't want to be depressed anymore, she slept har wajen ,1 na rana before ta mike, she rush to the bathroom as her bladder is full, sai da tayi easing kanta ta saki wani irin ajiyan zuciya, idanuwa ta lumshe tare da sakin ajiyan zuciya, from her bathroom kana kallon bayan gidan Bintu, mikewa tayi ta leka taga an hura wuta bayan gidan, sannan da akwai mata guda biyu "Masu gida sun dawo..." Ta fada tana hadawa kanta ruwan wanka, tana gamawa ta samu tayi wanka tafiyo dauke da towel, tea ta fara hadawa as ta sha tare da biscuits sannan ta dawo gaban madubinta dake shake da kayan organic na zeeyahs organic, "Let me pamper my skin today..." Ta fada tana kunna face steamer dinta, she steam her face for about 10 minutes sannan ta dawo ta dauki scrub tayi scrubbing face dinta,tana gamawa ta wanke sannan ta hada face mask dinta ta shafa a a face dinta ta dauki wayarta taga miscall rututu har da fajz, shi ta Kira kou ringing baiyi ba ya dauka "Ina Kika ajiye wayarki hajiya..." "Sorry...I was..." Tayi kokarin fada mashi tana bacci sai kuma tace "Na shiga part din sister ne..." Ta amsa mashi tana dan tabe baki "Oh . Ya Kika gan my mummy..."ya tambayeta cikin excitement "She's the cutest baby with the perfect face...I think she looks just like you..."ta fada mashi tana gatsine gatsine, tasan itama bintu will do the same to her or even more, Allah yasan kou da wasa she the intend to behave like this Amma the way bintu ta nuna mata she's a green snake under green grass babu abinda zai sa ta hadiye what she did to her and pretend that all is alright, "Awwwn am blushing baby...nima I see my nose and lips in her..." Inji fajz da farin ciki yayi mashi yawa "Har idanuwanku iri daya ne...sexy eyes..." Da sauri yace "Oh my God...did she open her eyes?..ban taba ganinta with eyes open ba..."ya fada sounding so surprised "Nima ai ban gani ba but it looks it's all yours..." "I love you...I can't wait for you to have my baby...Kinga I pray he or she should look like you..I can't wait to have mini you a cikin gidan nan...kilan lokacin I won't be able to hide how I feel anymore..." Ya fada mata sounding so calm and relaxing, idanuwa amira ta lumshe, yanda yake magana makes her want to stay kou me zai faru ya faru Amma she will be very stupid if she stays, she's going to be in her for ever, mo place to run to when she's down, no friend to speak with and no shoulder to cry on, she was so Lost in thought thinking how it will be to carry his baby for nine months then carry him or her on her arms, it will be the greatest blessing above all, "Hey baby kinyi shuru...kou baki son haihuwa dani ne?.." taji voice din faiz dake zaune ya lumshe idanuwa, he some times feel maybe she's trying not to conceive, bai taba ganinta tana shan pills kou wani abu ba Amma yasan he's fertile and she is too,. Then why kusan months have gone by babu ciki har yanzun, kawai bai son asking if she's preventing the pregnancy Amma kuma he feels something is really wrong somewhere, "Why will you say that..." Ta fada voice dinta na rawa "Nothing... naji kinyi shuru ne...and in every silence there's something..." "My best wish is to carry your baby...kasan koami sai If Allah ya yarda kou ba haka ba..." "Haka ne my princess... yanzun kin shriya?... Sai driver ya zo ya daukeki....ni kuma if na tashi daga office around 4 zanzo in maidoki gida . " Ya amsa mata "Alright.. bari inyi sallah kafin yazo..." Ta amsa mashi, nan suka kashe wayar bayan yayi mata blowing kisses itama tayi mashi, she washed off her mask da ruwan sanyi don pores dinta dake bude su rufe, sai da tayi alwallah ta fito tayi toning face dinta ta shafa face cream dinta, Daman her face cream is for morning and her face serum for nights, all bayan tayi toning face dinta, she dressed and pray, kudin da ta ajiye don zakka ta fiddo ta saks a bag dinta ta saka long hijabs har zuwa kasa, tana gama shirinta driver da faiz ya turo na kiranta, fita tayi taga compound din cike da motoci a kalla kala bakwai har dana bintu takwas,duk family nata zuwa barka, bintu kam tayi mamakin amira da bata shigo ba, she's thinking kou meye dai she won't do such Amma sai ta bata mamaki, "Wato dai zaman ya koma na manja da doya..." Ta fada cikin ranta yayinda falonta cike da dangi da yanuwa, sai tambayar amira suke wasu suna son saninta wasu don habaici da cin mutunci wasu kuma don su gan yanda take, it's as if ta sani da bata shiga ba, wasu was like da gaske dai yar iskar ce if ba haka ba ya zaayi kishiyar da kuke zaune gida guda daita ta haihu ta dawo gida ki kasa shigowa a zauna dake, wasu kuma har da cewa kilan she's not even Happy bintu came back alive, duk sun hada baki sunyi gathering kansu sai kwasar zunubi suke, (anywhere evil people gang up against us insha Allah sai sun watse, duk Inda aka kafa kungiyar kiyayyar mu sai sun wulakanta..they will gather but they will scatter insha Allah) wasu mussanman don amira suka zo ba don ganin baby ba, wasu suna zuwa zasu ce wai bintu ina kishiyar taki take muna son mu ganta. Amira tana fita wasu na shigowa gidan, a daidsita ya ajiyesu, kallon ta sukayi ta matsa suka wuce sai magana suke, "Wallahi itace..." Taji days ta fada duk sai suka juyo suka kalleta, bata kou juya ba ta shjga motar dake jiranta, tana kallon su suka fashe da dariya sosai, she felt it but just brush it off kaman nothing happened. . After like 30 minutes drive suka iso family how dinsu, it was her mom only a gida, tana sallama hajiya dake zaune ta leko, there's one thing about amiras visit, mum dinta don't feel comfortable at all with her visit, sai ta tabbatar da ba wata matsala ya kawota ba take samun sukuni, tana jin sallama amira ta fito ta kalleta from head to toe ta kalli face dinta don tabbatar babu wata damuwa "Lafiyar?..." Was abinda hajiya ta fara fada mata tana kallon ta, amira was not happy at all Amma what will she do "Lafiya mummy..."ta amsa mata kanta kasa, "Lafiya lau kuma baki je office ba...why are you at home amira..." Hajiya ta sake asking dinta sounding so inquisitive "Mummy I just came to see you..."bata karasa ba hajiya tace "Duka yaushe Kika bar gidan nan...why not ki kirani..." Amira waje ta samu ta zauna sannan tace "Mummy in daina zuwa gidan nan?..." Ta fada sounding so calm "Yes... except if it's important..." Ta amsa kai tsaye, amira kallon ta tayi ta Kura mata idanuwa said hawaye suka ciko mata idanuwa, sauke kanta tayi ta dab saki murmushi "Mummy ki yafemin kinji.. dan Allah ki yafemin ki daina stigmatizing Dina..."ta fada sounding calm "Am not stigmatizing you...kawaii I want the best for you...baki ganin you're very lucky...duk da tsiyar da kika aikata Allah ya baki miji dan gayu...irin mijin da yanmata sukeso...irin mijin da ba kowa ke samun irinshi ba... anything I do is for your own good.. nothing more..." Ta hajia ta fada tana zama kusa da amira, murmushi amira ta saki "Nagode mummy..." Ta amsa mata sanna ta bude bag dinta ta fiddo kudin, "Mummy gashi...zakka na fidda...sai ki bawa wayanda kuke bawa naku..." Amira ta fada tana mika mata kudin, "Masha Allah..." Hajiya ta fada tana amsar kudin, "Ya akayi Kika samu kudi haka...tunda this money determine you have millions.." inji hajiya "Zinarai na na sayar...I want to start a new life..." Idanuwa hajiya ta zaro tana cewa "Amira kina hauka?...why will you sell your gold. Zinarin da ya zama hot cake yanzun..." Hajiya ta fada sounding so angry, amira da kanta ke kasa cewa tayi "Mummy I want to start a new life..." Ta sake maimaitawa, sam hajiya bata Gane Inda ta dosa ba instead she's thinking maybe sabuwar business zata sake da sauran su, "Amma gaskiya baki da hankali...what sort of starting a new life...baki san gold is a huge investment ba...ya zaayi ki saidasu..." Kara wayar amira yayi, she didn't take it out of her bag instead sai ta cigaba da sauraran mum dinta "You didn't even bother to tell me anything thing...kin girma da baki bukatar shawarar kowa..." Hajiya ta fada sounding so angry at her, amira shuru tayi not knowing what to say but one thing is she wants to see the message they sent her, she's someone who doesn't leave a single message on her phone, duk wanda ya shigo kou na mtn ne sai ta bude kou da kuwa bata karanta ba unlike faiz dake da tones of messages wanda bai bude ba, "Gaskiya in na fada maki naji dadin abinda nayi karya...sam banji dadi ba...yanzun in zaki koma ki sayi gold din da kika sayar said kinji irin kudin da zaa saka masu..."hajiya ta fafa still sounding angry, ita dai amiss bata xe komai ba,sai da hajiya ta gama fadarta sannan ta amshi kudin hannun amira ta Mike ta shiga ciki, tana shigewa ciki amira ta fiddo wayarta tare da vude message dinta, the heading shows it's another insult from her enemies "Shegiya mai gida ta dawo...mai waje ta dawo dole ki nade tabarmar karuwancin ki kiyi gaba...wallahi ke kinyi kadan kiyi zamam kishi da h Yar halak...karuwa mara kunya asararra...tunds kinki ki bar gidan sai munyi maki wanka da acid da uwarki..." Zagi dai mara dadi, kullum it's as if she's compelled to read to the end, kullum sai ta karanta har karshe sannan take ajiye wayar, tana cikin karantawa hawaye na gangaro mata, she"s never getting use to this, she's never getting strong for this, each insult hit differently, Daman da message ya shjga cikin wayarta sai gabanta ya mugun Fadi sosai saboda fargaban abinda zata Gani, most of the messages these days are from them. Tana jin motsin mum dinsu da ta sake fitowa tayi saurin goge face dinta, hajiya saw her nan ta fara asking dinta what's the problem tace ba komai "Ba komai sai kiyi min zaune kina Kuka kice ha komai?...Daman nasan da Akwai dalilin zuwa nan... yanzun kou ki fadamin kou kuma ki tashi ki bani waje..." Hajiya ta daka mata tsawa, nan ta dauki wayarta ta mika mata massage din yau, hajiya amsa tayi ta karanta halfway tace "Ai sai hakuri amira... above all is you're very lucky you're married...Kar ki damu duk zasu manta da wannan abun komai zai wuce..." Ta fada mata in I don't care manners, amira kallon ta tayi as new tears na fita daga idanuwanta, ahankali ta bude another one tace "Mummy...kalli wannan..."ta fada hawaye na gangarowa daga cikin eyes dinta hajiya kin amsa tayi tace "Aa..ba sai na gani ba...kawai kije ki cigaba da hakuri wata rana sai labari..." Inji hajiya "Mummy na gaji..." Amira ta fada tana hawaye "Ya zaayi ki gaji tunda har Kika samu ciki kika boyemin ai you have to leave with it... just keep thanking God for giving you a loving husband..." Ta amsa mata, kou kadan babu sympathy at all, she feels she deserves whatever she's going through right now, amira maida wayarta cikin bag dinta tana goge face dinta da bayan hannunta, she looks so calm dukda she just cried, tana da gentle nature wanda haka yasa cikin datayi ya zama abun mamaki ga mutane da yawa da suka ki tun daga farko da kuma wayanda sukaji daga baya, ahankali ta mike ta kama hanyar ciki hajiya ta kalleta tace "Ina Zaki kuma?..." hajiya ta tambayeta "Ciki zan shjga..." Amira ta fada kanta kasa "Why?..me zakiyi ciki Kuma.." hajiya tambayeta "Ai mummy yace daya tashi office zai biyo ta nan ya daukeni..." "Ok..." Hajiya ta amsa mata atakaice amira juyawa tayi tana tunanin she wishes her mum can see what's coming right now, da zata gan how she's going to miss her da kilan ta dinga treating dinta with more kindness, tamkar bakuwa haka ta koma a gidan ubanta, he mother doesn't want her to have any breathing space a gidan at all,. Old dakinta ta shiga ta bude datanta ta gan new more messages, nan kuma ta hau saving number mutane tanayi ta rubutawa faiz message ta whatsapp dinshi, ta rubutawa I love you ya kai sau ashirin Amma har yazo gidansu bai bude message din ba, she replied as much as she can before he came, har ciki ya shigo suka gaisa da mum dinta da seeing fajz makes her happy, bayan sun gama gaisawa ya fita amira tayi bankwana da mum dinta har da hugging dinta before ta fito suka kaman hanyar gida da faiz, hannunshi cikin nata ya dinga tuki da hannu daya har suka isa gida. Bintu kan an fada mata zata dinga bata noni bayan duk hours biyu kuma an bata dan container da zata dinga bata nonon a ciki, it's very tiny, da akwai abinda take matsa nono dashi sannan da Akwai avent da zata zuba ciki wanda will keep the breast milk warm, kou kadan baa taba baby, da sukayi hour biyu aka bata kuma tana bude tiny mouth dinta tana sha kadan kadan, bintu wanka tasha sannan tasha lace mai tsada gaske, she looks so beautiful as a nursing mum, breast dinta sunyi kumburi sosai, tasha sarka da yan kunne na zinari, she looks so beautiful and elegant as always. Fajz na parking motar shi ya kalli amira dake kallon compound dinsu dake da mutane don wasu suna karkashin wajen hutawa suna zaune, of course ta Gane bintu mai alummah ce sosai don gidan ba karamin cika yayi ba, she looks so silent "Baby muje muga baby pls..." Ya fada yana rike da hannunta, idanuwa amira ta zaro tace "Yanzun sai ka shiga cikin mutanen nan...ka bari su ragu Kar ace maka baka da kunya Mana.... that's why kake da mata biyu fa..."ta fada mashi "Alright...I just can wait su fita su bar min gida..." Ya fada mata yana bude motar, fita yayi itama amira ta fito, she won't know how to stop him don Kar yaje daita, she doesn't want to go and open her teeth at all, part dinta suka wuce yayi wanka ta hada masu something light, he eat sai leka waje kawai yake yana son mutanen su rage don ya shjga ganin baby, itama bintu tana chan tana bakin cikin ya dawo bai zo Inda take ba bayan ta kwana biyu bata gidan, yana gama cin abincin amira tace yazo tayi mashi massage, it's what he wants, haka yasa ya baje daga shi sai boxers ta murza mashi jiki, Bata iya kaman shi ba don tamkar it's his job haka yake mata, after few minutes tana shafa mashi jiki ya juyo yace mata it's her turn, he strips her naked, they had lots of fun, shi kullum kaman yana jiranta, sai da sukayi good wonderful rounds sukayi wanka tare yaje sallah bai dawo ba sai da yayi ishai before ya dawo gidan sanye da jallabiya, part din Bintu ya nufa lokacin babu kowa gidan sai sister dinta da mai kula diata, sanda ya shjga bintu na zaune bakin gado tana bawa baby nono as dr ordered her to, daga kai tayi ta kalli fajz ta hade rai ta sauke kanta, ta cigaba da abinda take kusa daita yazo yayi bending yaji wani irin kamshin turare ya bugi hancinshi, idanuwa ya lumshe tare da sakin murmushi, he sees yanda take harararshi ta wutsiyar ido, ahankali ya kaman tiny hand din diyarshi yace "You look so beautiful..." Ya fada looking at bintu da tayi kyau sosai, daga idanuwa tayi suka hada ido, "Nayi laifi ne?.." ya fada yana duke a gaban ta "Aa..." Ta amsa mashi atakaice, "Shine kou darajan gaisuwa ban samu ba kaman we're fighting?..kou dasawa zamuyi daga Inda muka tsaya last time" ya tambayeta with smile on his face, "Haba tun dasun ka dawo sai ka kasa shigowa nan..." Bata karasa ba yace "Cikin matan zan shigo kaman mara hankali?..." Ya fada yana mikewa ya zauna kusa daita ya dafa shoulder dinta, "Welcome home baby...I miss you sosai..." Ya fada mata sounding calm "Ok.." ta amsa mashi ahankali, he didn't bother with the way she answered him sai yace "Menene take sha..." Ya tambayeta "Nono ne..." Ta amsa mashi, "Baby sister ki ta shigo?..." Ya tambayeta, idanuwa ta zuba mashi tace "Did you permit her to come ne?... Ai nasan ba zaka bari gimbiyarka tazo nan ba.." ta fada sounding angry "Anyways da zuwanta da rashin shi duk uwarsu daya ubansu daya..." "Bintu I asked you a simple question and you're here saying rubbish...I said sister dinki ta shigo?...yes or no is all I need from you... simple..." Ya fada Yana daka mata tsawa, da sauri ya sauke voice dinshi yace "Sorry my love..." Ya fada Yana kallon babyn before ya kalli bintu seeking for answers don if har amira batazo nan ba he is going to be fucking mad at her, "Batazo ba..." Ta amsa mashi atakaice, ahankali ya Mike ya bar dakin Yana tunanin abinda zaiyiwa amira muddin bintu is right. Alhamdullilah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 27 Zuwairat Yana fita bintu tabishi da harara, she knows ba fadan da zaiyiwa amira because she feels bazai taba yi mata fada nor Matter what she will do ba, har yanzun bata yarda kaddara bane yasa faiz ke mugun son amira, da akwai abinda amira tayi to get his brain haka, she feels amira is not worth her stress at all Amma sanin yanda take rike da faiz yasa take mugun jin haushi, she sees him as someone that's better than amiras class, he is far far better than her, it makes him low to be with her, sam bai damuwa da abinda people are saying kanta, she heard many awful things about her, takaici takeji if she remembers the real amira, wato itama muguwa ce tunda har tazo gidan ta kasa zuwa ganinta, she's Even afraid of her don kilan she's not happy she's home. "Hmmmm ...ai maza suke jawa mutum...in ba haka ba ina ni ina yar tasha..." Ta fada sounding very angry tana mikewa don maida yarta wajen kwanciyarta. Faiz kam as he walks back to part din amira yana tunanin what he will do to her don ta daina raina mashi hankali, above all things he hates lies and fakeness, he hate fake people, in fada mashi tayi bazata je ba it will be ok for him than ta fada mashi taje alhalin bataje ba, he remembered the calls they made earlier today da take ta raina mashi hankali, Inda zaka gane he is angry is in the way he walks don tamkar zai tashi sama, sai kuma yanda yake banging kofar. Amira tana kan WhatsApp tana saving number mutane don abun ya ki tsayawa, a kalla she have saved more than 1k contact kan wayarta, she's tired of saving number but it's what she needs right now, yanda taji fajz yayi banging kofar falo yasa tayi saurin ajiye wayarta a karkashin pillow tayi saurin kwanciya, she was wearing short sleeping gown, bajewa tayi tare da saurin barin half of her boobs waje, she knows bintu ta fada mashi bata shigo ba and he is coming to nag and scream at her, she hates it when he scream don ba mutunci gareshi ba, she doesn't want him to come and tell her history of her life right now, Inda yasan they have few days together da yayi hakuri da duk abinda zata fada mashj, she's not here to pretend to love or to he friend with anyone, all she wants is to be her dukda bai son hakan kwanciya tayi ta dan bankaro chest dinta waje kaman she's sleeping, she prays it works don bata son ya zo yayi ruining night dinta, bata dade da rufe idanuwan ba sai ga fajz ya shigo, yana shigowa dukda he is angry baisan sanda ya saki murmushi ba saboda yanda ta ware legs wai tana bacci, pant dinta yana waje, it's not really a whole pant but kindly of bikini, she's so sexy, yana tsaye bakin kofar yana kallon ta, he forgets how angry he was in an instantly, he looks at her for a about good 5 minutes, amira almost open her eyes Amma she feels his eyes all over her, sauran kadan da Dariya ya kufce mata, ahankali ya taka yazo bakin gadon ya zauna ya fara "Baby..." Ya fada looking at her breast, amira bata bude idanuwa ba, he can't control his itching hand wanda want to hold her breast, ahankali ya dora hannuwanshi biyu kan both breast ya matsesu da sauri ta bude idanuwa gami da sakin murmushi, "Oh Daman ba bacci kike ba..." Ya fada mata yana sakin breast dinta, "Bacci nake Mana...I felt your sweet hands ne...naji wani abu tun daga tsakiyar kafata zuwa cikin kaina naji kaman electric shock..." Ta fada sounding so naughty tana mika sosai tare da bankaro kirjinta, murmushi kawai ya saki yace "Baby..." Ya kirata yana kallon chest dinta dake bankare "Yes prince..." Ta amsa mashi sounding more more naughty "Kin shiga wajen bintu?..." ya tambayeta sounding very calm, dan bata face amira tayi, she wanted saying no Amma does the truth really matter?, Tasan if it's bintu yanda ta iya munafurci da two face cewa zatayi eh she came,God knows bata zo gidan nan da wata muguwar manufa ba, she came for love, she for peace before bintu decided to show her she's evil, "Am asking you..." Ya fada mata not too calm, dawowa tayi hayyacinta tace "Why will you ask me again bayan na fada maka naje.. did you think if ban je ba zance naje ne.? Ai am not like that?..." Ta fada mashi ranta bace, kura mata idanuwa yayi sai kuma he believes what she said, dan dafa goshinshi yayi for a moment he just confused yanda bintu bata son zaman lafiya a gidan shi, ahankali amira ta dafa shoulder dinshi tace "Baby did she say banje ba?..." Ta tambayeshi "Forget about it..." Faiz ya fada mata yana kokarin mikewa, da sauri ta rike shi tana makakewa a bayanshi tace "Baby I know she said banje ba...kaman wasa bintu ta daina sona...she pretended she loves me in the first place only for her to change like this....pls ka bata hakuri...very soon bazata ma ganni ba balle tayi kishin dani.. " da sauri faiz ya juyo still tana rike dashi, "What sort of statement is that..." Ya tambayeta yana hade rai, ajiyan zuciya ta saki yayinda take dora kanta kan chest dinshi tace "Nothing...ai kou babu rubuwa da akwai mutuwa kou...in misali na mutu ai shikenan..." Bata karasa ba ya hantareta da "Kar in sake jin such words a bakinki...ok..." Ya fada mata cikin serious warning, murmushi ta saki without answering him, "Baby amma ya kamata ace kin shiga wajenta yanzun kou...." Ya fada kaman yana tsoron amira "Baby jikina duk ciwo yakemin...my waist my bones hurt...ai kaga you didn't take it easy on me..." Ta fada mashi tana makakewa a jikinshi yayinda shi kuma ya zagaya hannuwanshi a kugunta, "Ai ke din ce baki ji...Amma did you know something?.." inji fajz, ahankali ta girgiza mashi kai "I want everything to be ok again...ina son ku koma kaman yanda kuke da.. " ya fada mata calmly "Hmmmm zata yarda ta koma hakan dani?... gaskiya I doubt that... It's obvious kou tace zata koma haka ni bazan yarda ba don nasan ba son Allah take min ba...she pretended she loves me before hitting me with my past.. ever since then ban sake samun kwanciya hankali ba saboda different barazana..." "What sort of barazana.. " fajz ya tambayeta "Sister dinka data bugeni fa..." Amira ta wayance mashi, it's not as if she won't let him know everything but that will be after she have left for ever. "Everything will be ok... yanzun bari in je in dawo...this time around ki kwanta babu pant yanda in nazo wucewa kawai zanyi..." Ya fada mata yana dariya, she did same, yana fita amira ta saki ajiyan zuciya tana cewa "Ai ba ke kadai Kika iya kilibibi ba...mu zuba mu gani... before I leave him for you sai kinji jiki kaman yanda Kika sa nake jin jiki.. " ta fada tana sake hawa gadonta Fajz daya koma bangaren bintu bai sake tado maganar ba, yasan in ya tado maganar hayaniya zatayi mashi and he doesn't have that strength, all he told her was tayi list din abubuwan da take bukata na shagalin suna, he stayed with his baby, he can't just stop looking at her, she gives him total joy, dukda yaga bintu is not showing happiness dashi kou kadan bai iya fushi daita because of his baby, she's giving him so much joy that yana iya barin bintu taci albarkacinta, yana nan bintu ta sako kayan jikinta zuwa na bacci ya dinga binta da kallo, she have a very beautiful skin, Inda beauty ke Jan hankalin namiji ga ya mace da baiga dalilin da zaisa ya sake kallon wata ba don she's one of a kind, her over full breast wanda ke mata zafi makes her look so beautiful, hasken dakin ta rage ta zagaya ta kwanta without saying a single word to him, juyawa yayi gareta ya kalleta ya sakar mata murmushi yana gyara mata blanket din, bayanta ya zagaya ya kwanta hugging her back so tight tare da zagaya hannuwanshi a chest dinta tare da lumshe idanuwa, ahankali bintu ta zare hannuwanshi daga chest dinta tare dacewa "Zafi suke Mani..." Kai tsaye, "Ok..." Ya amsa mata tare dayi mata kiss a cheeks ya mike yana cewa "Baby good night..." Ya fada mata yana dafe da waist dinta "Ok..." Ta amsa mashi atakaice, ahankali ya sauka daga kan gadon ya sake komawa wajen baby ya gyara mata net din gadonta da komai sannan ya fita zuwa bangaren amira. Yana zuwa ya haye kanta yana cewa "Let me sleep on you today..." Ya fada rubbing her from legs dinta zuwa waist dinta yana taba kugunta to see if da akwai pant, yana jin pant dinta yace "Ba nace ki cire ba?..." Ya fada cikin sexy voice yana kissing dinta, "Remove it tou.. " ta fada mashi tana lumshe idanuwa as she feels him all over her body, this guy is the perfect definition of sex lover, for as long as kana bashi sex bazaka taba ganin fushin shi ba, he won't be angry at all, Amma in zaka hananshi sam the following day bazaka iya kallon shi ba, amira ta tabbatar da akwai maza da akwai muna maza. Baayi suna ba sai da tayi sati biyu da haihuwa. A bangaren bintu kam ta sakarwa faiz bill mai tsadan gaske don kayan da zata saka alone cost over 500k, tace emergency ne dinkin so dole yayi tsada, abinci kam.serve yourself akayi, she ordered for about 17 different varieties of dishes from different expensive chefs, drinks kam she ordered mocktail, cocktails, milkshakes, da sauransu, nama kuma banda raguna da aka yanka da akwai stickmeat, leanmeat, kaza ma da akwai different varieties of kaza da yanda akayi preparing, sannan da akwai souvenirs da tass akayi wanda bag ne mai dauke da sunan baby amma banda picture dinta wanda kallon daya kawai zakayi kasan an kashi kudi, faiz didn't complain at all dukda bai da kudi, anyi decorating compound din sosai don tun ana gobe suna akayi decorating gidan with expensive and elegant flowers, kana shiga compound din sai ka rantse ba nigeria ake ba. Relationship din amira da. Bintu kam abun sam babu kyau, don tunda bintu ta dawo amira bata shiga wajenta ba, har ga Allah it comes to the time she wants to enter Amma tana gudun bakin ciki, tana gudun su dinga yada mata magana, bata son abinda zai sakata kukan bakin ciki, itama bintu tayi mamakin halin amira sosai, ana gobe suna take fadawa mum dinta zata Kira iyami ta fada mata fajz ya hana amira zuwa Inda take ya raba kansu mum dinta tace Kar ta kuskura tayi hakan in yayi tsami iyami zataji, wai kou tazo uban me zatayi mata. A bangaren faiz Kuma a duk tunanin shi amira tana zuwa bangaren bintu don tunda aka dawo gida daga hospital bataje aiki ba tana gida searching for residency in Lagos, Amma sai tace bazata iya zuwa office ba zata saboda tana son ta zauna da sister dinta wato bintu, amira ta mugun rainawa faiz hankali ba kadan va and kaman jazz he believes everything she said. Amira was feeling maybe she's not going to run anymore saboda yanda fajz ke kula daita ya fita daban da na kowanne lokacin,. These days kullum sai sun fita around 10 sai su kai 12 Basu dawo gidan ba, he takes her outing suci abinci a waje kaman she's the only one a gidan, kullum around 10 yake barin bangaren bintu ya dawo wajenta sai su cigaba da holewa sosai, he never gets tired of confessing his love to her telling her how much he is willing to give her his whole life and promising her how he will protect her from any harm, yau da safe ma when he was laying on her yana kissing bakinta yake cewa "Baby I will protect you from all harm..." Ya fada mata while kissing her little bit swollen lips sabode he made her cry with his unstoppable sex desires, sai yanzun ta gane illah faiz in bed, ya maidata tamkar abinci, before da yake two days a bangaren bintu ya dawo wajenta dukds yana zuwa da asuba yayi da sauki kan yanzun da baccinta na dare is Short, he so much love smooching her, she's so swelled and he won't let her rest, kallon shi tayi tace "They're something... that you can't protect me from..." Ta fada mashj cikin whisper with a swollen face, "Like what..." Shima ya tambayeta cikin whisper tamkar da akwai wanda suke tsoron yajisu suna magana, kura mashi ido tayi tana kallon shi yayinda shima yake kallon ta cikin idanuwa, dan shesheka ta saki tana tunanin the kind of insult she have received these days don tamkar na yanzun yafi na baya, it's like the person behind the insult ya rantse sai yaga bayanta, it's like the person will only stop when she breaths no More. Her heart pounds when ever her phone drop a message alert, the heart dropping alone zai iya ajilinta, kiss fajz yayi mata yana cewa "Baby...tell me..." Ya sake fada cikin whisper, "Only...Allah...can protect me.. from some people..." Ta fada mashj maganar ta na fita da kyar, "Allah is our overall protector...we can only do our best and leave the rest to him..." Ya amsa mata calmly, ahankali ya koma gefenta tare da maidata kanshi, he is so happy at this moment, sleeping besides her is all he ever wished for and now he have it, haihuwar bintu ya mugun faranta mashi, ya samu irin Daman da yake so, she looks so weak that bata iya rike kanta sosai ta zauna kanshi instead sai ta kwanta kanshi tana sakin ajiyan zuciya, faiz shafa bayanta ya dingayi yaji kaman her body is kind of hot, "Today is your baby's naming ceremony....what did you buy for her. " Ya rada mata cikin kunne yana shafa bayanta, "Sai na fada maka?..." Ta tambayeshi cikin ranta tana tunanin ya kamata ta samowa yarinyar wani abu Amma she doubt if uwarta zata amsa, jiya kan idonta akayi decorations din gidan. Haka nan sai gabanta sai ya dinga faduwa, yau da wuya if zata iya Zama bangaren ta bata shiga wajen bintu ba Kar abun nata yayi yawa, with yanda aka gyara compound din da kujeru tasan bazaa shiga cikin part dinta ba. Maryam have don so many things to handle amira, tasan faiz so much love her and for that she have to scare her out of the house nor Matter what it's going to take, ta sayi sim baa iyaka, in tayi amfani da wannan yau tayi amfani da wannan gobe, alhaji yayi mata iyaka da matar faiz wato amira, he even told her he will curse her if har ta sake wani abu that will bring hayaniya gidan shi, he really warned sosai wanda haka yasa tace she will handle her, she have spent a lot these days kan wayanda ke zagin amira, sai ta biya kawai ta sa a kirata ayi mata kacha kacha, she have bring it upon herself to make her leave the house in yaso if mutuwa fajz zaiyi yayi kowa ya huta, she knows if mutum ya rabu da wanda yakeso haka na haddasa matsala ga mental health din mutum wasu har haukacewa suke wasu rayuwar su ya lalace, that's what she wants to do to fajz, she have promised to make sure she leaves kuma babu wanda zai zargi itace because they have no right to accuse her tunda bintu Also will be a suspect, she was expecting babansu zaiyi mata maganar kan message din wulakanci da ake turawa amira Amma nothing, yau ma wajen karfe goma wata kawarta ta kirata "Wallahi sunce sai 100k zas basu,..kuma zaayi maki fiye da yanda kikeso..." Aka fada mata from the other side "Ai ba damuwa indai zas samu biyan bukata meye 100k ...su nawa zasu je..." Ta fada feeling so relax as she knows her next plan is going to send her out of the house kou taki koy taso, "Su 8 ne..." Matar dake kan waya ta amsa mata "Tou shikenan...ki fada masu zan Kara 50k if abinda nake so ya samu...kawai they should do the right thing..." Ta fada mata sounding so happy kaman zaa bata wani award, haka munafukai yan kutumar uba suke, you don't care about them but they care so much about you, they care to see you in pain, right now she wants to see faiz in pain and she knows he will be senseless in har Babu amira gidanshi, tasan abinda zaayiwa amira yay will send her out of the house, tasan duk yanda take da dakewa na yau is the end, she know babu wanda zaiyi tunanin it's her tunda kou kadan bata zuwa gidan kuma yau bazata je sunan ba balle a zargeta, "Yanzun karfe nawa zasu je chan.. " ta tambayi wacce suke waya daita "Sunce around 12 zasuje...Amma kin tabbatar bai gidan kou...kinsan wannan kanin naki kaman mahaukaci yake...' "Kar kia damu ai yau ana sunan gidan sai yayi zaune gidan?...bai gidan..am sure of that..." Ta amsa mata "Ok shikenan..." Nan dai suka gama wayar ta ajiye wayarta tana murmushi, gidan miji rigima, wasu uwayen miji ne, wasu kuma uban miji, wasu kishiyoyi ne ke hanasu zaman lafiya, wasu kuma yanuwa miji, wasu ma mjinne matsalar su but what ever their is they will always push you to greatness insha Allah. Tun wajen karfe 8 faiz ya bar gidan bayan ya shiga bangaren bintu yaga yanda suka kwana da yarshi, he told her a kawo masu abinci a office for his workers tunda it's a working day, he gave her 100k in case any matter arises, har ya fita ya sake komawa bangaren amira don waje yayi parking motar shi, he went straight into bedroom da take kwance ya tardata cikin duvet cover jikinta babu kaya kou guda, she was sleeping, kissing dinta yayi ta vude idanuwa ya sakar mata murmushi ta mayar mashi "Take care of yourself for me baby. " Ya fada mata "I will... you take care of yourself too my prince..." Ta amsa mashi "I will mine...bye bari in bar gidan Kar azo a gan angon jego cikin mata..." Ya fada mata, dariya kawai tayi yana ficewa ita kuma ta koma ta kwanta Alhamdulliah 1/3/22, 21:38 - Sadiya Mika'il: 28 . zuwairat Ummumaryam Amira dan relaxing tayi kan gadon tana kallon bayanshi har ya fice, she so much love him, he's kinda of her life, any moment with him is so special and so sweet, every moment with him makes her love him more and more and more, ajiyan zuciya ta saki ta koma ta kwanta baa dade ba bacci yayi gaba daita again. Hajiya kadijatu was happy at her namesake that she invited her friends to go to gidan sunan, whole set of bag dauke da kayan baby ta saya ta basu a kai mata, haka hajiya Fatima tayi sayi kayan baby akwati guda tace yaranta su kaiwa bintu, Daman tunda bintu ta dawo gida take receiving kyauta kala kala, mum dinta both small gold set na yara for the baby and her dad gave her 300k ta kara da hidima, she's so happy because wannan haihuwa have brought her so much joy and gift. Tun karfe goma gidan ya fara cika da mutane, dama wasu sun kwana gidan, her sister invited masu life performance don so suke suyi chasu sosai, suma da nasu Shirin Jan fadan amira tunda sun san tana nan ciki Amma bata kou fita, tunda bintu ta dawo bata fita ba in ba gida dataje ba, suna son suyi till dawn party for a new born baby, gefen gidan masu kidi ne, da akwai about 200 kujeru a compound din dake well decorated, wasu da sun zo Basu shiga ciki, before 11 an kawo abinci an jera Inda ya kamata, komai gashi nan gwanin ban shaawa, kidin daya fara tashi ne yasa amira dake bacci ta bude ido, kidin ya amshe koina na gidan har neighbors. Tun safe Bintu tayi shiri cikin wani irin expensive lace mai kwalliya tayi mata kwalliya, ta Kira mai pictures da video to capture the event, she paid for good 10 hours of the service he's going to render, duk yan unguwar sun san ana suna don cars dake kofsr gate alone ya nuna taron manyan mutane ne, family dinsu is huge and bintu is kind of favorite to the family hakan yasa they're all ready for today wasu kuma Basu taba ganin amira ba and they have heard alot about her so suna son ganinta. Amira data mike Zama tayi bakin gadon ta taba murza idanuwa, tunda tayi sallah asuba da fajz ya rabata da kayan jikinta bata sake saka wani abu ba, she's totally naked from head to toe, jikinta duk babu Dadi tankar anyi pounding dinta kaman poundo haka take ji, hamma tare da salati ta dauki kayan baccinta dake gefen gado ta saka ta mike tana tafiya ahankali, tsayawa tayi bakin kofar bathroom dinta ta juya ta kalli gadonta kawai sai ta saki murmushi, they have made lots and lots of memories da faiz, this bed would have said something Inda yana da baki, gadon ta dinga kallo tana hangen kanta da faiz doing lots of bad things, kawai tana tunanin if she leaves him now she will be thinking alot about him ba don komai ba sai don yanda yake dominating dinta totally in bed, he doesn't care if you're active or not he will make sure you scream of both Dadi da kuma wuya, she's so happy she have lots of his pictures, he never stop her from taking his pictures or both of them together, she have when suna kissing, when suna lots of things, last time tana daukan shi yana saka kaya shima yace "Nima sai na rama..." Ya fada yana daukan wayarshi ya dauketa itama tana kwance cikin blanket yana kokarin cire blanket din tana rike dashi gam, she's happy he took it because she knows he's surely going to need it. She wanted to take her bath Amma tunanin mijinta ya hanata, Tunanin how she's going to leave him kuma she just feel she don't have to go tasan mai wannan text din can't do anything to her tunda if the sender can harm her da tuni anyi harming dinta maybe she's just blabbing, she have spoken to two agent already, duk suna da gida mai kyau but bata biya ba sai ta gani, 1 of the houses is a single selfcontent a lekki at 1m duk shekara then the other at surulere kan 350k duk shekara, bata son low area wanda hakan yasa take tunani she will go for the lekki house if she's really leaving, she wants a nice and beautiful place don she have heard people saying yanda kayi placing kanka haka Allah zai daga ka, she doesn't believe in low life since from her childhood, komai nata is special, (if you place yourself low then you will be low in life,kou baki da kwandala place yourself high and insha Allah you will be higher, I love expensive things and cikin ikon Allah I get to afford them in my own way because nasan Allah kadai ne mai badawa sai da ya kawo maka sila, I never dream low, and am not low alhamdulliah) she knows da akwai alkhairi a Zama a Inda manyan mutane suke rather than belittling yourself to stick to wayanda suke chan kasa, the kind of people you mingle with really matter don duk abinda sukeyi will really affect you in one way or the other. Ahankali ta shiga bathroom din tana lekan bayan gidan, don ganin abinds ake taga babu kowa, falonta ta sake komawa ta leka compound din tana kallon duk abinda ake "Hmmm" ta fada tana tunanin Inda bintu bata nuna mata she's conning and two face ba tasan da kilan yanzun tana ciki bangaren ta rike da baby or doing something to help, Amma there's no way mutum zai nuna maka ainahin color dinshi kuma kayi sticking around them, never. She doesn't love what she hates she's just who she is, sai da ta gama kallon compound sannan ta dawo ta shjga bathroom tayi wanka ta dawo daure da towel ta gyara gadonta ta danyi dusting falonta da wasu yan abubuwan daya kamata tayi duk daure da towel, kofar falon taje ta kulle Kar wata ta shigo mata don ta lura compound din ba isar mutane zaiyi ba, kitchen ta shjga ta hada tea mai kauri tasha before ta dauraye cups da wasu plates da ta using Tana gamawa ta ta koma wasu bedroom dinta tayi dusting,she did all her house chores before dressing herself up in embellished super exclusive wanda shima dinkin doguwar riga akayi mata, she doesn't apply any makeup, she's not really a makeup person, all she prefers is turare, a matsayinta na yar maiduguri and her mum shows her how important kamshin jiki is, shi yasa always faiz sai ya kama gashinta ya dinga kaiwa wajen hanshinshi yana lumshe idanuwa. ( Ina maganar turare nima na ajiye wayar naje na mulka jikina da turaren humrs dana oil, I have different varieties of turaren jiki, husna kamshi ta kawomin,ina da kawa that deal with different varieties of perfume itama ta kawomin, sannan da akwai wata heena a kaduna itama ta kawomin, ban sayan kou days Amma I have different types, Allah ya barmu da masu kaunar mu don Allah.) Shafa perfume dinta tayi koina ta koma ta saya bakin window dinta dake kallon direct into the compound tana kallon masu shigowa, tana tunanin taje wata zuciyar sai yace kar taje wata zuciyar yace taje, she keeps contemplating har ta yanke hukuncin zataje, fashion jewelries kawai ta saka tunda yanzun bata da zinari, saidai hannunta da akwai massive diamond da faiz ya bata, dankwalinta ta daura yanda ta iya ta saka simple shoes, haka nan her heart is beating very fast but she have to go out, yasan yau faiz zai iya yi mata setup yanda in bata shiga ba zai gane tunda da akwai sisters dinshi wajen, sannan da akwai yan uwan iyami wayanda suke garin kano, ana iya cewa baa ganta wajen ba so hakan yasan tayi deciding kawai taje, har ta kai bakin kofar sai Kuma ta juya ta koma falon ta ta zauna tana dafa chest dinta kaman tana fargaba, she's just afraid of verbal abuse. Around 12 na rana wayanda Maryam tayi hiring don yiwa amira wulakanci da tozarcin da sai ta gwammace bata auri fajz ba suka zo gidan, kou da suka zo Basu shiga ciki ba, waje suka samu cikin kuejrun waje suka zauna, cikinsu babu waccr us less than 35 years of age, kallo daya zakayi masu kaga yan bariki, babu alaman mutanen arziki tattare dasu, wayanda ke waje kallon junansu sukayi suna maganar ina bintu ta san irin wannan matan da kallo guda zakayi masu ka gane age dinsu na banza ne, wasu suna da ruwan karuwai naturally kou da kuwa ba barikin suke ba, wasu kuma suna da kammanin kamalai Amma kuma tantirai ne, wani ta yanda yake magana zaka gane babu wayau kou hankali tattare dashi, tou su wayan nan basu maganar Amma kallon guda zakayi masu kasan yan tasha ne na gaba da baya, duk kowacce will weigh not less than 90kg, duk suna zaune kusa da junansu, bayan kaman minti talatin da zuwansu suka kalli junansu, daya daga cikinsu mikewa tayi ta koma gefe ta Kira wacce ta hada su da Maryam ta fada mata har yanzun basu ganta ba, nan matar ta Kira Maryam ta fada mata Basu ganta ba ita kuma Maryam tace "Su kwantar da hankalin su....ai Daman kou sun ganta yanzun ba yanzun zasuyi mata wani abu ba...su bari sai wajen karfe hudu sannan gidan ya cika makil da mutane, that will be the right time to attack...in kuma bata fito ba at all su shjga bangaren ta suce zasuyi sallah...sun san sauran..."Maryam ta fada masu. Amira bata samu courage din fitowa ba sai da tayi sallah zuhr, kofsr part dinta na budewa duk wayanda ke compound suka juya suka kalli wajen, wayanda aka bawa kwangilan yi mata rashin mutunci kallon ta sukayi, wayanda ke zaune nan waje kus kus suka dingayi sun's magana ahankali, wata na cewa "Dole yaya ke cewa sai ita... she's very beautiful.. " wata tayiwa na kusa daita whisper, amira kam ji tayi kaman zata nutse kasa saboda the eyes dake kanta yayiwa, kaman ta gaidasu sai kuma ta dauke kanta tayi cikin bangaren bintu, falon da akwai mutane da yawa har manyan mata, gaidasu tayi wasu suka amsa wasu kuma Basu amsa ba, bintu bata falon, bedroom dinta ta wuce, the door is open, da akwai yanmata cike da dakin cikinsu kam har da hindu data jawo duk abinda ke faruwa yanzun,. Bintu dake sanye da mazan gold jikinta kaman she's out for some sort of gold competition, hada ido sukayi da amira ta sakar mata wani irin harara dake nuns she's so mad at her, sauke idanuwa amira tayi ta taka zuwa dakin, duk sai binta suke da kallo Babu mai cewa kokai tamkar sunga wata bakuwa, yayar bintu dake fitowa daga bathroom ce ta kalli amira tace "Who do we have here..." Ta fada tana kallon amir from head to toe, amira sadda kanta kasa tayi without saying anything "Kin san kou ni wacece?..." Amira daga kai tayi ta kalleta she knows yayar bintu ce Amma sai ta girgiza mata kai, "Well ni yar uwar bintu ce kuma sister ga faiz din...I have right in fada maki if kina abinda bai kamata ba...ya zaayi mace yar uwarki wacce kuke sharing miji guda ace ta dawo gida kwana da kwanaki bazaki iya shigowa kiyi mata barka ba...kou shi faiz bai fada maki ba saboda sonkai yayi mashi yawa ai ya kamata ace ke tunda ya mace ce kin san ciwon yar uwarki...balle ke da kikan san ya haihuwa take..." Ta fada mata sounding so serious and angry, bintu baki ta tabe tare dacewa "Nidai anty ki kyaleta kinsan fajz mahaukaci ne.. in taje ta fada mashi wani abu yanzun shikenan sai yazo ya birkicewa mutum... just leave her..." Bintu ta fadawa sister ta not looking at amira, amira Bata tanka mata ba ta samu gefen gado kusa da inda baby take kwance ta zauna, she didn't say anything, kanta kasa, she spent good one hour tana zaune, duk kawayenta sai shiga suke suna fita basu fada mata komai ita ma bata cewa komai, she recognized wasu siblings din hajiya kadijatu da sukazo, ta gaidasu kuma sun amsa cikin so da kauna, duk manyan da suka zo zaa tambayesu what they want to eat sai kou kuma a Basu list din abubuwan dake akwai su zabi abinda zasuci, kidi sai tashi yake, sister bintu told her it's time to stay outside Kar wacce ta sake shigo mata Kar ayi mata sata, nanny aka bari da baby cikin daki don baa daukanta, da akwai Inda akayi arranging for bintu ta zauna nan ta zo ta zauna a waje ana kidi ana ta zuba rawa, wajen uku da rabi gidan ya cika makil kaman ba suna ake ba kaman bikin yar gata ake, wayanda aka biya don zuwa wajen amira suna ta kallonta don itama ta fito Amma tana zaune baya, she didn't cook because she heard sanda bintu tasa a hadawa faiz abinci a kai mashi a office. She just relaxed watching what's happening here, she's so happy babu wanda yayi mata magana sai dai da akwai idanuwa da yawa kanta don data da juya sai taga ana magana ana kallon ta, no single friend no someone to talk to, family din hajiya kadijatu are really nice, haka kannen faiz mata are nice too, da sun hada sai she sakar mata murmushi. Few minutes to 4 nanny ta fito ta Kira bintu kan baby ta tashi tazo ta bata nono, tana mikewa ta shjga ciki itama amira ta mike don ta shjga bangaren ta she's hungry sannan tana son tayi sallah, she easily gets hungry these days, tana mikewa taji an ce "Karuwa!.." da karfi that sai da kowa yaji, tsayawa tayi chak "Wato baki san zan kamaki ba kou...." Daya daga cikin wayanda Maryam ta turo ta fada mata, amiea dan dafa chest dinta tayi tana tsaye ta basu baya "Na ce maki ki rabu da saurayina...ki fita harkar shi...kikayi kunnen kashi kou...har sai da kikayi ciki Kika haifar mashi da...and kinzo nan kin zauna kaman mutuniyar kirki..." Ta fada heading to Inda amira ke tsaye, juyosa amira tayi ta kalleta tare da wayanda suke tare daita, nuna kanta amira da jikinta ke rawa tayi tace "Ni?..." Ta fada bakinta na kyarma, duk kowa yayi shuru yana kallon su don har masu kidin sun daina, "Kunji min munafukar banza... yanzun dai ina kudina...." Inji another cikin mata 8 dake tsaye,, amira knows she have been set up full time, she just doesn't know what to say, "Duk messages din da ake maki kinyi kunnen uwar shegu kou...ina ganin bazamu kamaki ba..." Another ta sake fada, duk su 8 sun zagayata kowacce na maganar da bata san kai ba, jikinta sai rawa yake, at times kuka yana zuwa if what is happening is not serious but in these case sam bata gab hawaye ba duk tayi tsuru tsuru, she was looking at their faces kou da akwai mutum daya data sani Amma Bata san kowa ba, different talks from different angles,she can't pick any single words anymore, she tries moving forward to barsu aka ja mata bayan riga da karfi tajita kasa and the rest of what happened was history, ihu kawaii takeji as she received beating from many angles tana kara tana ihu, waje hargitsewa yayi wasu was trying to stop them while wasu run inside su fadawa bintu abinda ke faruwa, amira was on the floor shouting for help don daya daga cikinsu tazo da wire wuta ta dinga dukanta tana "Zaki bar man kou zakiyi taurin kai..." ."zan bari...zan bari...zan bari..." Kawaii amira take maimaitwa maigadi bai san wa suke bugu haka ba Amma he knows if he keeps watching kasheta zatasuyi, haka suma yan live band din have to interfe , duk wanda yayi kokarin zuwa ya raba sai su turashi subishi da duka hakan yasa kowa yana tsoron zuwa, kanwar faizce ta fara kiranshi tana Kuka, suma yan uwan hajiya kadijatu kiranta sukayi don fada mata abinda ke faruwa, bintu na fitowa ta gan abinda ke faruwa wani irin kara ta saki tana cewa "Wayyo...wayyo ku daina...meye...haka kasheta zakuyi..." Ta fada tana tahowa da gudu wani irin bangaza akayi mata ta Fadi kasa, maigadi da sauran mazan ne sukayi karfin hali kamasu da fada, kowaccensu sukayi waje Amma kuma bayan sunyi succeeding dukan amira to their satisfaction, bakinta jini haka hancinta, bayan rigarta yage haka you can see her naked back da tsawun bulala manya manya, bata san Inda take ba. Fajz na daga wayar sister dinshi kafin yayi magana yaji tana cewa. "Yaya...kasheta zasuyi...!!"" Ta fada cikin Kuka, faiz ji yayi wani abu ya yanke mashi cikin zuciya don yasan she's talking about amira, he couldn't say anything, he couldn't speak any word, all he hears is so much noise amidst his sister's cries. Amira daina jin incoming beating tayi ta mike zaune jikinta na rawa sosai she feels warm liquid over her face, she sees her blood on the floor, they hit her so hard that she thought it's going to be her last day, Amma bata san yanda akayi ta mike ba,she was walking tana dingishi yayinda bintu take Kuka, kowa was shocked she can even move, bakinta is really broken as blood drop on her way to her apartment, blood drop from her nose too, she's not really feeling any pain, ita dai kaman someone is walking with her haka take ji, bata san yanda akayi ta kai bangaren ta har ta shiga bathroom ta zauna nan kasa ta hada kai da gwiwanta ba, she feels more m Blood is coming out. A compound din gidan kuma nobody is saying anything dukda wasu suna tunanin she gets what she deserves, bintu kam har da kukan abinda zai biyo baya don she knows she's in big trouble. Alhamdulliah 1/25/22, 11:10 - Ummi Tandama😇: 29 Zuwairat Ummumaryam Hajiya na gama waya ta mike jikinta na rawa,  ta rasa Inda zata saks kanta, she wondered what why they won't let this innocent girl rest, she sees her as an innocent person that kaddara ya fadawa and is looking for happiness, sake daukan wayarta tayi zata Kira faix sai tayi tunanin ba hankali ya isheshi ba instead sai ta Kira alhaji yana dagawa ta fara cewa "Alhaji your people want to kill my son...suna son kashe min dana by taking away his Happiness..." Ta fada About ta Burst into tears, "Stop all this and tell me what happened..." Alhaji ya fada mata cikin damuwa "I just received a call from my sisters da suke sunan bintu wai mata sun kai goma sun tararwa amira suna dukanta...what if they kill her?...they know he loves her and they will do anything in their power to ruin his happiness..." Ta fada tana fashewa da kuka as her heart is really pounding, "Are you serious..." Alhaji ya fada Yana mikewa daga seat dinshi don yasan this could be murder, "Yes..._ hajiya ta amsa amshi tana Kuka "Am going there yanzun nan...let me see the evil people that have this evil heart..." Ta fada mashi, "I will call the police...da kwai nearest police station...who ever is responsible for such evil act...kou dan da na haifa ne must be dealt with ..." Ya fada yana kashe wayar, hajiya hijab kawai ta dauka ta fita da keys a hannunta.  Fajz kuma bai san if he is walking ba don kou kallon gabanshi baiyi, he just keeps walking har ya isa wajen motarshi, hannunshi na rawa ya tada motarshi ya bar office, he prays glory of God ya kaishi gida lafiya don bai san how he's driving ba, office is far away daga gida, it's about 30 minutes drive Amma tamkar 30 hours drive haka yake ji, jikinshi sai rawa kawai yake don he thinks maybe someone more powerful than his amira is beating her, bai san it's a whole gang ba, he knows amira bata da karfin fada at all, she's so soft and fragile, yana tuki yana hawaye, babban bakin cikin shi is if bai zo gidan ya tadda wacce ta taba mashi his amira ba,  he feels kawayen bintu ne, he feels kawayen bintu ne suka hada baki kanta and bintu is I hell right now because it's high time he send her back to her parents, ba zai taba barinta gidan nan ba, zamanta ya kare tare dashi yau. Tuki kawai yake kaman zai tashi sama. Tunda incident din ya faru gidan bai Zama the same ba kowa yayi shuru wayanda suke jin yunwa suka debi abinci, Suna ci, wasu kuma yunwa sukeji Amma sun kasa cin abinci, wasu kou a jikinsu wasu kuma feel the pain and was thinking of what she's going through right now, wasu sun san labarin tana da yaro gidan ubanta so suna tunanin it's nemesis, yayar Bintu ce ta bada umarnin a cigaba da chasu,  ruwa ta debo ta zubawa kasar Inda jinin amira ya diga, nobody tries to follow her don ganin halin da take ciki, yanuwan iyami suka bi bayanta bayan datayi kaman 5 minutes da barin wajen, kanwar fajz ma bangaren amira tayi tana kallon drop of blood a duk step din da amira ta taka, hankalin ta ya mugun tashi. Bintu kuma tana ciki tana Kuka, sister dinta ce ta kalleta cike da takaici tana cewa "Amma ke baki da hankali kou...meye hadin ki sa abinda ya sameta da Zaki zauna kina bata expensive makeup da akayi maki...baki ganin abokan ta ne yan bariki?.." ta fada tana tsaye kan bintu dake zaune bakin gado tana hawaye, daga wet face dinta tayi tana cewa "Bazaki Gane ba...this is a set up...not only to humiliated amira but to ruin my home... wallahi baki san halin faiz ba.. a kanta babu abinda bazaiyi ba..." Ta fada cikin matsanacin tashin hankali "Kuma all kuna kallo akayi mata haka... baku iya hanawa dan Allah.. " ta fada cikin hawaye sharkaf, tsoki sister dinta taja tace "Amma baki dan hankali...ke wawuyace...har kina cewa kanta yana iya komai...ke kanki bai iya komai?...why will you make yourself less...ya zaayi mu hanasu tunda bamu san abinda ya hadasu ba..."ta fada in I don't care manners, bintu keeps crying don bata san irin haukan da faiz zaiyi mata ba, tana Kuka ta dan kasa kunne sai tajj kidi na tashi, da sauri ta mike tana cewa "Wa yacr a cigaba...su barmin gida..." Ta fada tana heading to the doors don ta fada masu su fita, riketa yayarta tayi tana cewa "Amma bintu you're very stupid... saboda abinda ya faru Zaki  sa a bar sunan yarki boring... wallahi Kar ki kuskura ki fada masu komai..." Ta fada sounding angry at her tana janta ta koma ta zauna "Ok...bari ya dawo...nasan yanzun an Kira shi . You will see him ..Zaki gan why am disturbed..." Ta fada still shedding tears of fear and sympathy for amira, she really feels her pain right now, ita kanta bintu tasan itace ta haddasa wannan fitina, she exposed her to all the hate, she knows Maryam is behind this, itace ta rantse sai amira ta fita daga gidan ba don she cares about amira ba sai don she hates fajz,she remembers what she was saying a hospital, she was telling people kou mutuwa fajz zaiyi sai ga rabu amira, she have taken it upon herself to see him sad, tasan tana sonshi and tana kishin amira Amma she will never do anything da zaiyi ajalin fajz, yan days data je gidansu ya nuna mata Zama gidan fajz and taking care of his home makes her happy balle kuma Zama kusa dashi, smelling scent din shi makes her happy, how will she ever make such evil plan da zai sa ya shjga damuwa sosai, she just hope he understands bata da hannu cikin abinds ya faru. She just pray he understands kawai. Take tunani as she cries. Amira na zaune kasar bathroom dinta, ta hada kanta da gwiwanta, she feels blood all over her face, she feels sanda aka buga mata heels din takalmi a goshinta, sannan she feels a blow a bakinta, she feels the beating all over her, she feels yanda aka dinga dira mata sannan above all she feels yanda nobody tries to stop it, now she really know she's not wanted here, tana jin yanda jiki ki fita daga both bakinta da goshinta, she prays nobody comes in until she bleeds to death, she wants to  stay here until she's no more, she knows yanda if jini ya zuba da yawa zaka iya rasa ranka, she prays nobody have called faiz, kuma kou an kirashi zai dauki time before he gets here, She just keeps praying her blood finishes kafin any body tries to help, she's so tired and feeling the pain should just end right now don the humiliation is more than she can take,her heart keeps beating very fast banda Nishi babu abinda take, the pain she's feeling all over her body is something else, dame zataji, a bigeka da hannu ya zaneka da wire wuta a sannan a dinga harbinka da kafan mata mai sanye da takalma, what's her offence, what have she done to witness such humiliation, she feels breath nayi mata kadan, she heard movement ana kiranta da iyawo, she didn't answer because she can't even answer, wayanda suka shigo look around but couldn't find her, bai yuwa ka shigowa mutum gida har bedroom har bathroom Dinshi, gwanda kanwar fajz ta shigo bedroom dinta tana kiran anty Amma amira junta kawai take, she can taste her own blood cikin bakinta saboda yanda ciki ne fita daga bakinta, she just hide her head cikin gwiwarta, one thing is tana tausyawa mijinta if yau Allah ya dauki ranta because she knows he loves her so much, sannan she knows her dad loves her to and her brother Amma for her mother tasan she will dance over her corpse tunda har abun kunya ya bar kanta. She hears kidi na tashi a compound wato what have happened have happened, she knows abinds ya faru is an nuna mata in bata bar gidan ba more is coming and she's not going to take anymore pain, no more pain at all, public abuse kaman she's a criminal, the whole her. Dukda tasan tana da bad past she feels she's bigger than this humiliation, she prays one day they all regret what they did to her, she prays ayi masu more than they did to her, she feels will be happy or maybe she's even behind it. Faiz ne ya fara zuwa gidan, kou shiga da motar baiyi ba, waje ya samu yayi parking anyhow kawai ya fito ya nufi gate dinshi, he wondered why are mashi irin wannan kidin cikin gida, bintu told me zaayi Party he didn't stop her because bai son abinda zai saks mashi any single damuwa Amma irin wannan kidin despite abinda ya faru is something he can't take, he can never take such, Amma kilan nothing serious happened it's his sister's wahala, gate din ya nufa yaga mai gadin yayi tsuru tsuru, "Sannu...da zuwa..." Ya fada mashi Amma kou kallon shi baiyi ba ya nufi bangaren amira, tamkar babu kowa wajen saboda yanda yake tafiya cikin serious force, suna ganin ya dawo aka fara kus kus ana maganar ga faiz ya dawo, shi he is like among mara kunya of the family that's doesn't really care about people, bai shiga gonarka Amma in ka shiga tashi zakayi dana sani, idanuwanshi tsaitsaye suke, duk yan kanana family suna tsoron shiga harkanshi, kou irin family friends din nan bai dashi because ba wuya ranshi ya baci, bai tsinci kanshi a tashin hankali ba sai da yaga drop of blood a bakin kofar amira, "Jini?.." was abinda ya fada cikin matsanacin tashin hankali, he sees drop bar cikin falo, "Jini?.." ya sake maimaitawa yana takawa ya shiga falon sister shi dake zaune tayi saurin mikewa, "Yaya..." Ta fada tana fashewa da Kuka wanda Yasa hankalin faiz ya kara tashi don shi right now if zas tambayeshi how's he's feeling he can't describe it, jikinshi na rawa, now he knows it's More than his expectations, it's more if har jinin amira zai dinga dropping daga waje har falo haka it's serious, he couldn't talk, all he does was follow the steps of the dropping blood to her bedroom, jikinshi was just shaking because he is afraid something bad have happened to her, yana zuwa bedroom din yaga bata nan, he heads straight to the bathroom nan ya ganta zaune ta hade kanta da gwiwanta, the back of her shirt torn, da sauri ya shjga bathroom din leaving the door open ya duka gabanta yana duba bayanta, nan ya cikaro da tsawun bulala dake kwance bayanta, he couldn't hold this anymore sai ya fara kuka yana daga kanta, her eyes are partly closed sai cikin hancinta da bakinta,. Face dinshi sharkaf da hawaye,she didn't open her eyes but she knows it's him, da sauri ya saketa ta mike amira tayi karfin hali kama mashi kafa, fizgewa yayi har tana faduwa nan kasa ya fice, he is going to teach duk wacce ke gidan nan lesson of a lifetime, yau sai ya nuna masu abinda zai razanasu, cikin Inda yake ajiye belt dinshi ya bude kwashi belt kaman guda 10 ya rike tips dinsu barin wajen karfen kasa, cire takalma kafarshi yayi ya nufi waje. Yana kokarin taking steps out sai ga iyami tayi stepping in, kaman bai ganta ba ya wuce ta, "Kai!.!..." Ta fada tana rike mashi hannu wani irin fizgewa yayi heading out straight, da sauri ta kaman mashi waist ta baya tana cewa "If ina da daraja idonka ..if ni na haifeka .." let's go inside.ta fada mashi rike dashi gam, sanin halin shi yasa tace Kar a fada mashi, she didn't know her daughter have told him, tasan zaizo ya watsa taron da ake, tasan ba hankali gareshi ba, hakuri ta dinga bashi yayinda yake tsaye hana Nishi sosai, da kyar ta samu ya dawo falo ya zubda belt din kasa ya zauna kasa yana kuka "This injustice is too much..." Ya fada cikin Kuka sosai, "Who ever touched amira will be brought to justice kou waye..." Ta fada cikin damuwa tana kallo jinin dake kasa, "Tana ina..." Hajiya ta fada mashi, yana kuka ya nuna mata bedroom dinsu, har zata shige ta tuna ta dawo ta kwashe belt din dake kasa tana cewa "Ka sake ka fita ban yafe maka ba..." Ta fada mashi yayinda yake kuma sosai kaman karamin yaro, she have never seen him cry like this, sister dinshi came near him tana shafa shoulder dinshi, he keeps crying kaman wata karamin yaro yayinda sister dinshi ke bashi hakuri, kallon ta yayi yace "What happened..." Ya tambayeta, nan ta fara fada mashi yanda matan suka fara zaginta then start fighting her, abun ya sa hawayenshi masu tsada sun kasa daina zuba saboda such rashin adalci da ake mashi, she told him har tura bintu sukayi ta Fadi kasa. "Go and get me the maigadi..." Ya fada mata yana goge face dinshi yana feeling ciwo a zuciyarshi. Hajiya kadijatu na shiga taga amira zaune, "Oh my daughter.. " hajiya ta fada cikin matsanacin tausayinta da kuma damuwa kan wanda zaiyi irin wannan rashin mutunci, ahankali amira ta daga kanta ta kalleta ta dan saki ajiyan zuciya, "Am sorry....Kar ki damu duk wanda yayi maki wannan abun won't go unpunished...I will personally make sure anyi maganin su..." Take fada mata tana kunna heater dinta, amira shuru kawai tayi tana tunanin her own mother will never say this instead zatace it's what she deserves, mikar daita hajiya tayi ta bata towel, ahankali amira ta cire kayan jikinta da aka wulakanta mata ta daura towel, hajiya use hot water ta matse mata goshinta da bakinta, dukda ruwan is very hot amira batayi Kuka kou magana ba, bayanta ta saka towel ta danne mata sosai tana yi tana tsinuwa ba kadan va, tana "Duk wanda yace dana bazai samu farin ciki ba shima bazai samu ba... she's just laying hot hot curse on the evil people, "Yanda suka saka jininki ya zuba nasu sai ya zuba..." Hajiya ta cigaba da fada tana dannewa amira ciki, sai da ya rage daga ita sai pant da bra hajiya tana danne mata jiki, it's so wonderful day take da irin wannan attitude din don ta san babu wacce zatayiwa sirikarta haka taga bata damu ba at all dukda ita amira tana jin kunyarta, bata iya kallon ta, sai ta tabbatar ta gasa mata jiki sosai sannan ta hada mata ruwan wanka ta fito ta bar nan bayan ta fada mata tayi wanka. Fajz kam dake falo yasan his mom will take good care of her fiye da yanda shi zaiyi, hakan yasa bai wani damu ba, sai dai he wants to go out there and send everyone out of his compound, in ba don Allah yasa mum dinshi tazo on time ba da ba karamin hauka zai nuna masu ba, he would have teach all of them lesson of a lifetime, he wants to ask who this Amma mum dinshi ya hanashi ya fita, maigadi na zuwa faiz ya kalleshi da wet face dinshi yace "Ka fita ka fadawa masu wannan mahaukatan masu kidin nan su bar min gida, na masu minti biyar..." Ya fada mashi cikin bacin rai, da gudu maigadi ya nufi hanyar waje "Ka dawo nan..if ka gama mashi magana..." Fajz ya fada yana komawa kan kujera ya zauna, kou good minti guda maigadi baiyi ba ya dawo "Ka fada masu?.." ya tambayeshi "Eh ranka ya dade..." Maigadi ya amsa mashi, "Good...kaga wayanda suka bugarmin mata?.." ya tambayeshi kai tsaye "Wallahi alhaji ban san matarka suke bugu ba...kawai naga sun tararwa wata suna duka...kuma..." Hannu fajz ya daga mashi alaman bai son wani long story mikewa yayi ya taka zuwa gaban maigadin dake matashi yace "Mutum nawa kama cikinsu...don bazaka fadamin baka rike mutun guda cikin su ba..." Ya fada mashi Yana goge face dinshi da bayan hannunshi "Wallahi ranka shi dade...ban kama..." Bai karasa va faiz yace "Ok... you're fired.. na sallameka daga bakin wannan aikin tunda baka da amfani....gwanda in san ban da maigadi da wanda zai zauna ya zuba idanuwa mata su shigomin har gida su yi min barna baiyi masu komai ba su fita..."da sauri maigadi da hankalin shi ya tashi ya durkusa yana cewa "Wallahi alhaji kayi hakuri..." Wani irin mari faix ya dauke shi dashi yana cewa "Wallahi in baka barmin gida nan da mintu biyar ba duk abinda nayi maka kai kaja...kaga I will descend all my anger in you...dallah malam ka barmin gida.. " ya fada da ihu kaman zai tsaga bangon gidan shi, da sauri maigadi dake dafe da cheek dinshi ya fita, babban bakin cikinshi is that mum dinshi came now, yaso ace ya gama huce takaicinshi before tazo, she never let him do the things he wants to do, bango ya dinga bugu Yana ihu letting out his anger on the wall, hajiayce ta fito tana cewa "Bazaka bar wannan haukan ba kou...bazaka shiga hankalin ka ba kou..." Ta fafa mashj tana nunashi da yatsa "Baki ganin abunda sukayi mata... baki gani irjn wannan rashin mutuncin...why will they insult me this much by coming to my house to humiliate my wife...why..." Ya fada Yana hawaye sosai, "Iyami I feel bintu is involved...kuma wallahi zanyi mata abinda har ta mutu bazata manta dani ba...I will teach her a lesson...then I will leave this wicked family for good..." Ya fada yana goge face dinshi "Pls stop suspecting her.. bintu loves you Sosai and she won't do this.. " "She loves me ta fadawa duniya ina shaye shaye...she love me ta fadawa whole family amira tana da yaro a gida... for as long as am concerned she's leaving my house today or in bar mata gidan.. " "Don't ever...ever say that...ka bari a gama bincike...nasan it's not bintu...I feel Maryam have something to do with this..Kar ka damu...your father have involved the police.. duk wanda yayi wanna abun won't go scort free..." "Maryam!!!." Ya fada yana hade rai sosai As he thinks of how to teach her a lesson Alhamdulliah 1/25/22, 11:10 - Ummi Tandama😇: 30 Zuwairat Ummumaryam "Iyami am boiling....raina bace yake....why will people take other people's problem so serious that they forget their own problems..." Ya fada yana kallon mahaifiyarshi "That's mutane for you...." Ta amsa amshi before adding "Ina first add box dinku yake.. " ta tambayeshi, "Iyami let me take her to the hospital...I think she needs a dr...tayi loosing so much blood.." ya fada idanuwanshi na sake cikowa da sabuwar kwalla, "I don't think she needs a dr... she's fine...na gasa mata jiki...all she needs is a pain killer and she will be alright..." Ta amsa mashi, bai yarda daita ba Amma he won't argue with her, in ta tafi he will take her to the hospital, yana mikewa yayi ya je ya dauko nata box din ya koma ya zauna Yana dafe da goshinshi, tausayin amira ya hana barin hawayenshi sauka, he tries so hard to stop crying Amma he couldn't, she looks so helpless, yasan duk wanda ke wannan abun want her out of this house, right now gabanshi na faduwa sosai because bai san what's going on a zuciyarta ba, he knows madam secretary tana da zuciya sosai, yasan she can behave radical sometimes, what if she considers sucide again, kawai sai ya fara Kuka very loud again, Allah kadai yasan his he is feeling, yan uwan iyami ne suka sake shigowa, yana jin motsin mutane ya mike daga wajen ya shige another bedroom. He was just thinking of how to get to the bottom of what happened, he definitely have to get to the bottom of this, bai barin wannan to slide by anymore, his number one suspect is bintu, sai kuma Maryam da mum dinshi ta fada, he feels she won't hate him this much to do this to him, he feels kou ba komai shi kaninta ne and in yau akace ya mutu she will definitely cry for him, so he thought bai san kiyyayar is this much ba, bai san duk yanda yake tunanin bata son shi ya wuce hakan ba, as for bintu yasan she wants him all to herself so if she succeed in sending amira alone ita kadai zata zauna bata san if babu amira she won't even see him ba. Inda ta sani su zauna lafiya shine farin cikin all of them. Bintu kam tunda aka fada mata fajz ya dawo take shiga bathroom, she's so scared of him putting the whole blame on her, she's so scared of him saying tafi gida na sakeki, bata son zuwa gidan su not because gidansu is not comfortable but it's because she loves him and being here gives her joy, dataji motsi sai ta tsorata, maijego is no more interested in the bikin suna sannan masu kidin sun tashi sun tafi da yayarta tayi masu magana sai sukace mai gidsn ya hana, and above all ga yansanda da suka zo suna tambayar mutane what happened, da akwai wacce tayi videoing abinda ya faru so she showed them,. Sai kuma wanda yake video coverage din yace Ya daukesu all sanda suke zaune waje guda told them he have their video Inda face dinsu ya fito, nan ya nuna masu, gasu kam reras cikin video, Daman kallon guda zakayi masu kaga criminals, they asked everyone around in da akwai wacce ta sansu Amma babu wanda ya sansu inda wacce ta sansu Amma nobody knows them, har bintu aka kaiwa video kou ta sansu tana hawaye tace "Wallahi ban da hadi da wayan nan azzaluman ban sansu ba.." ta fada tana goge face dinta. faiz yake yan sandan suka nufa da mai video coverage da kuma wanda ake bugun amira ciki, kofsr part din amira suka zo suna sallama Amma bai amsa ba, kallon sister dinshi yayi yace "Go and check..." Ya fada yana goge lashes dinshi dake jike da hawaye, he never knows yana da too much tears sai yanzun, although his mum said he cried alot yana yaro Amma yanzun ya mance rabon da yayi hawaye in ba yau ba, sister dinshi ta dawo tace. "Yaya yan sanda ne..." Ta fada mashi ", let them in" ya fada yana gyara zamanshi tare da sake goge face dinshi don yayi looking normal, nan yan sandan uku suka shigo ciki tare da wayar dake dauke da video sai kuma mai daukan coverage din, gaisawa sukayi ya kallesu da weak face dinshi yace "Did you find anything?...did you know where I get those people..." Faiz ya fada voice dinshi kasa kasa, Nan babban cikinsu ya fara nuna masu pictures dinsu yana asking if he knows them, kai kawai ta girgiza masu, ranshi ya mugun baci ganin the video of how they bunches his wife with both legs da hannu da waysr wuta "Pls do anything possible to get them...duk wanda ya gano mutum daya cikinsu yana da 500k...pls..." Ya fada sounding very desperate, to get hold of just one of them "Ranka shi dade Kar ka damu...tunda har muna da pictures dinsu da kuma video it's going to be very easy, they may run but bazasu taba buya ba...Amma ance sunyi conversation da matarka before attacking her...we want to speak to her. " Bai karasa ba fajz yace "Not today... she's in a very bad shape..." Ya amsa mashi calmly "We need to know if she knows what they discussed...zai taimaka Mana sosai if we know..." "What do you want to know...kana ganin zatayi alaka da irin wannan matan da babu daraja tare dasu?... those people are hired to beat my wife mercilessly...go find them..." Ya fada masu sounding so angry "I understand... we're just doing our job...kou pictures dinsu ne she should see... you never can tell..." Mutumin ya fadawa faiz wani irin haushi maganar yaji Amma he didn't say anything, sai da yayi calmly kanshi yace "She can't talk she's terrified...she can't say anything right now..." Ya amsa mashi, "Pls in ba damuwa kou pictures dinsu ne ta gan....pls it's our job and if you don't help us we can't help you..." Ya fada mashi. Nan faix yayi shuru, yana kallon shi, ahankali ya mike heading to bedroom, Amira kam wanke kanta tayi ta fito tana tafiya ahankali tana dingishi, she walks kaman he legs is broken, fitowa tayi daure da towel, hajiya already made tea and bring out drugs da zata sha, tana fitowa ta zauna bakin gadon, hajiya daga jaw dinta tayi tana kallon face dinta especially goshinta to make sure the cut it not deep, amira sauke idanuwa tayi bata iya kallonta saboda kunyarta da take ji, she just feel mother love for her, she knows her mother won't do this for her right now Amma matar nan batayi kyamarta ba tana kula diata, she will surely behave like her if har Allah yasa tayi daughter in-law in future, kou bata haihu da faiz ba she have a son nasir, she knows she won't have any child for fajz saboda few hours ya rage mata ta bar masu gidan don tasan in har bata bari ha kasheta zasuyi no two ways about it, she have to run as fast as he legs can take her, she sees so much potential in her that bazata zauna a kasheta ba,. She have been seeing lots of people on internet with the bad past but with wonderful future, ba dole ta zauna gidan miji ba, she's ready to make the sacrifice of leaving her happiness which is fajz and move on Zama tayi bakin gado hajiya kallon lips dinta tayj taga shima it's not deep, "Nagode..."amira ta fada ahankali "Awwwn...ni zance maki nagode...am sorry for what you went through...ki sani the hate it's not on you... it's on ayomide...kiyi hakuri kinji.. " ta fada mata tana shafa cheek dinta, idanuwa amira ta lumshe ta daga mata kai alaman ok "Yanzun kisha tea sai kisha magani...if you feel more pain ki fadawa ayomide ya kaiki hospital..." Ta fada mata looking at her adorable but messed up face "Nagode iyami..." Ta sake fada mata kanta kasa as she collects the cup and the pills from her, nan tasha maganin tasha tea din kadan, she feels relieved sosai, bandage hajiya ta rufe mata goshinta dashi before ta umarxeta ta saka kayanta. Fajz na tsaye bakin kofar listening to all their conversation, Amira doguwar riga ta dauka ta shjga bathroom ta saka ta fito, "Now you should rest...by tomorrow all the swell will be gone..." Ta fada mata with a smile kan face dinta "Ok... nagode.." ta fada mata, hajiya daukan keys dinta tayi tare da veil dinta tana cewa "Don't mind anything they will do...zasu gaji...kuma insha Allah sai an kama wanda yayi maki wannan abun.. " ta sake assuring dinta. Kai amira tayi mata nodding with a smile kan face dinta, "Zan tafi...." Ta fada mata kokarin mikewa amira tayi don rakata hajiya tace no don't mind...kiyi zamanki.. " ta fada mata, nan hajiya tayo bakin kofar shi kuma ya ciki, nan suka hadu da hajiya, voice ya kwantar yayiwa hajiya magana Yana fada mata about the police officer yayinda yake kallon amira dake haye saman gadon, amsa mashi tayi da it's good he should let them do their job, "Zan tafi...Amma zan leka wajen bintu dukda ku wajenku bai kamata uwar miji tazo suna ba... something wai kara abi alkunya..." Iyami ta fada with a smile "Iyami pls go home.. ba sai kin shiga chan ba...Kinga da akwai mutane da yawa chan..." Ya fada mata Amma yana kallon amira dake rufe kanta da bargo tana biting lips dinta alaman she's feeling pain "Sai in shigo nan in ki zuwa wajenta...ai sai danginku suce wani abun daban.. " ta fada mashi tana wucewa, binta yayi suka dawo falo ya fadawa yan sandan suyi hakuri su kara mashi few minutes she's dressing up, kanwarshi mikewa tayi tabi mum dinta suka fita, bai fito compound ba yace. "Iyami nagode sosai..." Ya fada cikin sanyi "Meye na godiya...try as much as you can to calm her down...I know they want to ruin your happiness don ka koma wannan stubborn son his father always complain about..." Ta fada cikin ranta tana tunanin he may even go back to drinking if an rabasu, "Hmmmm iyami nagode sosai... you're more than a mother to me..." Ya fada kanshi kasa, part din Bintu ta nufa shi kuma ya koma ciki, he went straight to the bedroom Inda amira ta Kwanta ta lumshe idanuwa, bakin gadon ya zauna tare da sakin ajiyan zuciya, ahankali amira ta bude idanuwa ta kalleshi taga he really cried "Hey..." Ta fada mashi ahankali, "Hey ..." Ya maida mata cikin whisper yana kallon face dinta new tears na forming a idanuwanshi, idanuwa ta lumshe tare da girgiza mashi kai alaman he shouldn't cry again "I didn't cry?..." Ta fada calmly tana dan murmushin karfin hali,, kallon idanuwanta da sukayi kaman garwashi yayi yace "You should cry...it helps alot . " Ya fada yana shafa kumatunta, ajiyan zuciya ta sake tace "Na Riga nayi Kuka sosai... maybe my eyes are tired...I don't want to cry anymore..." Ta amsa mashi sounding so calm, "Am sorry I couldn't fulfilled my promises.. " hannunta ta dora kan hannunshi dake kan face dinta tace "You promised me happiness and you have given me happiness...what else can I ever ask for..." Ta fada mashi tana lumshe idanuwa thinking tomorrow by this time she's far gone and gone for good, maybe gobe ne zatayi kuka sosai "I promise to protect you from all harm but I couldn't do that...you were physically abused under my roof...babu abinda ke zubda mutuncin mutum kaman yin alkwarin da bazai iya cikawa ba...I feel so ashamed of myself right now..." Ya fada yana fashewa da kuka all over again, kallon shi ta dingayi tana tunanin so he can cry like this, wow, hannunshi ta murzs tace "Pls ka daina...somethings are above man.. ba alkwarin kudi kou mota kayimin ba...kuma kasa cikaww ba aa... protection comes from God only.. don't feel ashame pls... wallahi am happy am paying the price of being with someone like you... people like us with dirty past always end up with old men but I was lucky to be with you..." Ta fada mashi tana kallon yanda hawaye ke rushing idanuwanshi, "My heart feel so heavy...ace anzo har gidan nan anyi maki hakan kuma ace ban samu mutum guda to leash my anger on ba.. it's burning me..." Ya fada still crying kaman baby, ahankali amira ta samu ta zauna ta matsa kusa dashi, hugging dinshi tayi kaman she's the male and him the female, tamkar shine yaci duka ba ita ba, sam ya mance da police officers suna jiranshi, "If you don't stop crying nima zanyi.. " ta fada mashi yayinda take shafa bayanshi kaman small baby, ahankali yace "Na daina..." Ya fada Yana goge face dinshi da zanin gado, he spent over 10 minutes a jikinta before yazo ya tuna da wayanda ke jiranshi, "Baby... yansanda suna son suyi magana dake..can you see them?..." Ya tambayeta, "Yes I will see them..." Ta amsa mashi, ahankali ya d'aga daga jikinta before ya mike, hannun ya mika mata, ahankali ta sauke legs dinta kasa ta rike mashi hannu, tana mikewa tana biting lips dinta alaman she's feeling pain "I will take you to the hospital. " Ya fada mata, "Kar ka damu.. iyami have given me good treatment..." Ta amsa mashi tana mikewa tsaye, hijab ya mika mata suka fito falo tana tafiya tana dingishi tana rike waist dinta, he is not listening to her, all he knows is he will take her to the hospital later mutanen gidan sun rage, . "Sannu hajiya Allah ya kiyaye gaba..." Asp din da yazo da kananun police ya fada mata, "Amin ..." Lips dinta suka amsa mashi,.nan ya tambayeta if tasan wayanda sukayi assaulting dinta da kuma abinda suka fada mata before attacking her, she made it clear bata taba ganinsu ba in a very low voice because it seems she finds it difficult to talk, she told them how they called her names and she intended to Walk away instead suka fara attacking dinta, kanta kasa as she tells them, hawaye na taruwa idanuwanta Amma sai ta maidasu, fajz sai kallon ta kawai take,tana magana suna rubutawa, nan dai suka tafi ita kuma ta mike before she knows fajz yazo ya dauketa kaman wata yar baby suka koma bedroom. Iyami na shjga bangaren bintu aka nuna mata Inda bintu take, tana shiga ta ganta zaune with tears sai zufa take idanuwanta sun kumbura, tana ganin iyami ta mike tazo ta fada jikinta tana fashewa da sabon kuka "Inna lillahi waina ilahi rajiuna..har dake aka buga?.." iyami ta fada cikin damuwa sosai saboda yanda ta tarda bintu is so disheartening,. "No iyami.. wallahi iyami ban da hannu cikin abinds akayiwa amira...iyami I can never do that...I know yaya won't believe me...he will think nice nayi wannan set up din... wallahi wallahi wallahi iyami ban da hannu cikin am innocent.. " ta fada tana rike da iyami gam, "Did ayo accuse you?..." Ta tambayeta tana goge face dinta da veil dinta, duk wacce ke dakin barin Nan yayi ya rage su biyu kawai, da sauri bintu ta girgiza mata kai tana cewa. "I know both of them will think it's my plan but wallahi iyami it's not God is my witness,..." Ta fada sounding so tired, hajiya kallon ta tayi ta kaita bakin gadon suka zauna hannunsu rike da juna iyami tace "You don't have to be crying like this to proof yourself...ni na yarda dake...kuma shima nasan he knows you won't go to such length...sam ban son ki saks kanki cikin damuwa...sabuwar haihuwa kikayi and all you need is good rest don jikinki har yanzun baiyi kwari ba...if baki bawa kanki hutu ba nan gaba zai tambayeki.. so stop crying kinji kou..." Iyami ta kwantar mata da hankali, "Iyami raina na banin it's anty maryam...she made it clear kou me zatayi sai tayi don amira ta bar gidan nan... it's not as if am very happy being with kishiya Amma I can't do such evil to send her way bayan na san she's very important to him.. " ta fada sounding a bit calm "Nima dai I thought as much Amma ba matsala...he that said others will not rest will never rest...I know ba wai because of past din amira suke wannan abun ba.. kawai don kuntatawa faiz ne...Amma ba matsala...Allah zai kawo karshen komai...." Iyami ta fada tana mikewa, "Pls don't cry again...ki Kwantar da hankalin ki... faix ba zai taba zarginki ba..He won't dare say anything stupid kinji kou..." Da sauri bintu tayi mata nodding kai tare da sakin ajiyan zuciya, "Iyami nagode sosai... thanks you..." Ta fada tana mikews, she have sent food da souvenir masu yawa chan gidsn so tasan she's good, waken da baby ke kwance taje ta kalleta before adding "Hope dai kina kula daita da kyau.. "iyami ta tambayeta "Yes iyami..." Ta amsa mata,har waje bintu ta bi iyami ta shjga mota tare da kanwar faiz, mutane was like wannan mata halinta daban, wasu likes her wasu kuma will always say nonsense about her shi rayuwa haka yake. Faiz make sure amira tayi sallah asr before ta kwanta ya kwanta kusa daita, he didn't sleep sai ya dinga kallon ta, he hold her hands and she hold his too, he just keeps having a very bad feeling, he is scared she will do something stupid, yanda ta dake zuciyarta batayi Kuka ba really surprised him. she didn't sleep for Long, she just dosed off then open her eyes again, ya kalleta ta kalleshi, "Muje hospital..." Ya fada mata calmly, kai ta girgiza mashi tace "Am ok..." Ta amsa mashi tana kwance cikin blanket "You look pale...kaman da akwai ciwo cikin jikinki..." Ya fada mata yana rike da hannunta "Am ok baby..." Ta fada mashi, shuru ne ya biyo baya for a while before tace "Did you remember how we met?..." Ta fada with a smile tana kallon shi, kura mata ido yayi yace "How can I ever forget?...I was like look at those eyes... " Ya fada cikin whisper, dariya tayi tana dan biting lip dinta, "Really..." Ta fada wanting him to talk more dukda he have said it before "Sosai...it was love at first sight that I try very hard to hide..." Sake fada mata yana murza hannunta ahankali "Ni kuma it was like...ji wannan mutumin mai kyau...kash sai dai bai da mutunci..." Amira ta fada tana dsriyaz shima dan dariya ya saki "Haba madam secretary..." Ya fada sauri ta bugi hannunshi tana cewa "Ban son wannan sunan.. " ta fada with a smile "Na daina tou...Amma believe me when I saw you naga mata... you make me hard sosai...nasan darajan abota...da kilan I would have lured you into my bed..." Ya fada mata "Oh daman it's all about sex kou... not love " ta fada mashi tana turo baki Alhamdulliah 1/25/22, 11:10 - Ummi Tandama😇: Zuwairat Ummumaryam 31 Murmushi ya saki yana lumshe idanuwa yace "Haba ai love din ke kawo hakan... kullum kikazo office dina sai duk in koma kaman mara hankali...don ma I tried so hard to control myself...sai gashi Allah ya ban ke inyi yanda nakeso dake... unfortunately gashi ana son rabani dake ta cikin dabara..."ya karasa maganar sounding so bitter, idanuwa ta lumshe tare da sakin ajiyan zuciya tace "Amma kasan we had the best moment kou..." "But it's not enough.. you will never be enough...ban gajiya dake amira..."ya fada mata yana rike da hannunta kaman lifeline "Just answer me...did we have splendid moment?..." Ta sake asking dinta "Yes we did...and still will" ya fada as he is thinking yana son ya bar country din gaba daya daita da bintu da yarshi Amma sai ya fara daukan mataki kan Maryam don kou ba ita bace itace kawai "Nidai I had moment da ban san exist ba...ban san da akwai Dadi haka a rayuwa ba sai a kanka...kasan ana cewa mata are sweet kou...kaima you're so sweet..." Ta fada mashi sounding so dirty despite her situation she just wants to make this moment so special, idanuwa faiz ya lumshe saboda Dadi, it's like the best compliment ever "Awwwn...but duk dadina na kaiki ne?..ke da anytime na shiga ciki sai in ji kin rike ni gam daga ciki...your magnet is one of a kind..." Ya fada mata looking into her eyes, dan rufe face dinta tayi tace "Awwwn now am shy..." Ta fada tana bude idanuwanta tace "Did you know with your sweetness bas iya ganewa if a woman is dry or not because you're very juicy..." Ta fada mashi, fajz was surprised by the words coming out of her mouth, he couldn't stop smiling, "Mara kunya?..." Ya fada yana fashewa da dariya, "I want to feel loose right now..." Ta fada mashi tana dariya itama, "I wish you're ok right now da kinga juicy ai..." Ya fada "Show me mana..." Ta fada mashi cikin dirty talk "You don't know how I want to do it Amma right now I can't baby... next time..." Ta fada mashi "What if there's no next time..." Ta fada mashi calmly "They will be several next times... zillion times..." Ya amsa mata atakaice "Kasan I really love you Sosai?..." Ta fada mashi mai tsaye "Why all this pls..." Ya fada yana mikewa tsaye "Why what?.." "The talks... you're making my stomach rumble..." Ya fada mata, "Toufa baby...I can't say I love my husband again..." Ta fada mashi cikin shagwaba "You're talking strange and it's disturbing me...I remembered when ahmed showed me the text you sent him before you attempting suicide...and now you telling me different things when you are supposed to be sleeping.." ya fada cikin damuwa, hannu ta mike mashi ya dawo ya kama hannunta tare da komawa ya zauna kaman karamin yaro, "Ka dai san you told me nothing is worth dying for kou...and you told me nothing is worth going to hell for...ka tuna?" Ta fada mashi, "Yes..." "Very good...in yan uwanka sun kasheni zakaji Dadi?...I know you will say Inda na sani dana bari ta tafi..." Ta fada mashi tana rike da hannunshi, ahankali ya zare hannunshi daga nata, ita kanta bata san why she said such thing ba, "Na shiga uku...amira are you thinking of leaving me?..." Ya fada yana matsawa dga gareta, "No..." "Yes... you're thinking of leaving me kou...Amma baki da imani amira...if you leave me mutuwa zanyi...let me tell you my plan....inason mu bar kasar nan all...me your and bintu with my baby..." Ya fada jikinshi na rawa, amira kallon shi kawai take " If you want ma mu kadai mu tafi... nidai for as long as kina tare dani ban da damuwa at all..." Ya fada still trembling, murmushi amira ta saki tace "Travel were...aikin ka fa.. " ta amsa mashi "Am not working again...na gwammace inje kasar waje ina aiki a restaurant da zauna nan ana bata maki..." Ya fada mata, Inda she's a selfish person zata yarda da gudu Amma how can she take someone's son away from them, she can never ever do that. She can't be so selfish and heartless, the eldest son, what will happen to iyami or the company, she knows dad dinshi loves him so much and so is his mother, she never know zatayi over coming habeeb and she did so she knows she will over come him too and he will over come her too dukda it's not going to be easy saboda faiz can never be compared to habeeb, he have thousands quality da habeeb bai dashi, manta da wannan bawan Allah will be a very huge work Amma dole tayi over coming dinshi, "My boss...the bossy boss... wallahi Kar kayi tunanin zaka bar iyami..Kar kayi tunanin zaka bar company don zaayiwa iyami dariya..." Ta fada tana kallon shi "Then Kar ki barni...I will be here only if you're here..." Ya fada yana juyawa, alqur'ani yaje ya dauko, "Kije kiyi alwallah ki rantse you will never leave me...and if you do Allah ya tsine maki?.. only death will do us part..." Ya fada mata sounding serious "Haba meye haka....why will you say such kaman you don't trust me..." Ta fada idanuwanta ke cikowa da kwalla, "No I trust you...kawai you're scaring me...kina bani tsoro ...ki kalleni...kina ganin ina iya rayuwa babu ke ne...." "Wai did I tell you am going anywhere?..." Ta hantareshi "Then swear..." Ya fada mata kai tsaye "Inna lillahi waina ilahi rajiuna...so Daman haka kake... you don't trust me?..." Ta fada tana sauka daga kan gado looking so furious kaman he is far from the truth, haka marass gaskiya suke, in asirinsu zai tonu sai su fara blabbing,  "Baka yarda dani ba sai kace in dafa alqurani..." Tafada tana fashews da kuka da sauri faiz ya ajiye alquarnin ya dawo yayi hugging dinta ta baya yana cewa "You're scaring me ne that's why ba wai I don't trust you ba..." Ya fada yana kissing wuyanta kaman ziayi Kuka, Dadi taji daya ajiye alqur'ani saboda he scared her, if she swears then he have compelled her to stay kou me zaayi mata rantsuwa ba karamin abu bane, wasu banzaye su dauki wallahi as a joke, kana karya kana hadawa da wallahi. Kam gado suka koma hiran ya koma na Dadi again, she talks about how she feels when she met him, she said lot's of things shima yana fada mata how he's feeling about her, she made sure they have lots of discussions, sallah kawai yake rabasu da ya dawo sai su cigaba, he asked her what she will eat don ya saya mata tace she's not hungry, sallah ishai ya fita yayi yaga bangaren bintu babu alaman mutane, instead yaje masjid din sai yace bari yaje wajenta, rabonsu tun safiya, it's really good if you're angry you keep quiet don in da iyami batazo ba dazun da kilan yayi abinda baa tabayi yi a kasar nan ba beating anyone around until they run Helter scatter, bangaren ta ya shiga da akwai few families a falon ta gaisawa sukayi ya wuce bedroom dinta, bintu tana ganinshi ta mike tsaye, kallon ta yayi yaga her eyes are very swollen, kafin ya buds baki yayi magana har tace "Am sorry for what happened... wallahi I have nothing to do with it..." Ta fada hawaye na cikowa idanuwanta, kallon ta yayi ya ware mata hannuwanshi da sauri ta fada jikinshi yana cewa "Nifa I want you...I have missed you..." Ya fada not even thinking about what she said, wani irin Dadi bintu taji ta saki dariya tana cewa. "Abinda kou warkewa banyi ba..." Ta fada cikin shagwaba "Ai ni I want you...I miss that yummy yummy..." Ya fada sounding dirty, . "I miss you too...Amma sai nayi 40 days fa..." Ta fada mashi idanuwa ta zaro yace "Har 40 days... gaskiya da nisa Amma what can I do ..I just can't wait.. " ya fada mata yana daga jaw dinta ya jera mata kiss a baki, bintu kama bakinshi tayi kaman she's so waiting for it, wani irin kissing juna sukayi, ahankali ya zare bakinshi ya kaman hannunta ya dora gabanshi yana cewa "See how hard I am now..." Ya fada kaman zaiyi mata kuka, bintu ta mance rabon da taji Dadi irin wannan har ta mance "I can make you relax ai..." Ta fada mashi sounding dirty too "Whoa...yau da akwai shagali... yanzun let me remake my wudhu inyi sallah in dawo..pls ki sallami kowa kafin in dawo..." Ya fada mata heading to her bathroom Murmushi bintu ta saki looking at his back as he head into her bathroom, "Madallah...now am ok..." Ta fada sounding so relieved, he really surprised her with his actions, bata san iyami ce ta taimaka mata ba da kilan yanzun she's far gone from here,Zama tayi bakin gado tana godewa Allah da yasa bai zargeta ba, nothing hurt like a zargeka kan abinda bakayi ba, sai sakin ajiyan zuciya kawai take on and on, she's so happy with his actions, yanda bai nuna wani avu ya faru ba, Daman at times sai kaji tsoron abu amma sai Allah yasa yazo maka da sauki. Faiz kam ba da face din daya bar bintu ya shjga bathroom ba, he changed his face immediately looking so angry, tsayawa yayi a bathroom rike da basin yana kallon kanshi ta cikin madubi,he can never forget what bintu did to him, ranar da ya dawo da niyyar dealing daita sukace gidansu aka samu matsala har ta haihu don haka he haven't dealt with her ba, she broadcast his past, she humiliated her, bintu is munafuka in human form, she practically insulted him to his face, she have the guts to Tell him to take hiv test before coming close to her, baj taba ganin macen datayi mashi rashin mutunci irin bintu ba, he sees her as a kind and generous person Amma yanzun kallon evil person yake mata and she can't wash herself don babu abinda zatayi har ta birgeshi, right now he is going to pretend to be ok for now, he will not her nonsense slide by, above all he knows itace silan wulakancin da amira take sha right now, itace ta haddasa komai, She's so evil and a big time pretender, yasan Allah ne ya kaddara babynshi ta fito Early of not ba karamin wulakanci zatasha hannunshi ba, he knows ana cin arzikin mutum and tana cin na yarshi ne,. Right now he hates her, he is only pretending kawai for peace to rain don mum dinshi have told him ba duk abinda ido ya gani baki zai fada ba, at times you have to be silent on some things dukda kasan you have the power to retaliate kanshi, idanuwan shi jajir as he thinks of halin bintu, "I will make you relax..." Ya fada in her voice yayinda yake adding "Kaman I care..." Ya fada, he doesn't want to loose his prayer wanda hakan yasa yayi alwallah ya fito, yana bude kofar bintu tayi saurin mikewa again ta nufoshi irin like I miiss you body din nan, da sauri yaja baya yana cewa "Bari inje in dawo..." Ya fada mata moving away from her he is a real man and woman's touch have effect on him. "Ok...pls how's sister..." Ta tambayeshi tana kallon yanda ya zuba mata idanuwa "She's fine...baki shiga wajenta ba Daman?..." Ya fada yana gyara hannun rigarshi, "Aa..zan iya zuwa..." Ta fada sounding disturbed "Why not...if da zuciya daya zaki ba..." Ya amsa mata atakaice, "Zata bude baki tayi magana yace "Kar ayi sallah bani...kije ki dawo before I get back...I feel rumbling a cikina right now..." Ya fada mata yana ficewa, murmushi ya saki. Falo tazo ta tarda her sister da sauran wayanda ke nan are ready to go home, sister dinta asked her if faiz was mad at her ta amsa mata aa he didn't even say anything kawai ta damu ne for nothing. Tare suka fita, su sunyi hanyar waje ita kuma tayi bangaren amira. Amira kam tana sallah ishai ta dauki wayarta ta dauki picture din kanta ta turawa Ismail da kuma ahmed, under ta rubuta "My yaya I have seen it all... that's as much as I can take..." Duk basu online Amma she just left a message for them, kayan bacci ta saka ta sake duba first aid kit ta dauki magani ta shiga kitchen tasha, all kayan bacci are not long ones, yawanci da kadan suke wuce bombom dinta, faiz ya sayi most of them, he loves seeing laps sosai haka yasa bai barinta long kayan bacci, they're light and short, tea ta sake hadawa tasha sannan ta dawo bedroom dinta, wajen wardrobe dinta taje ta bude all tana kallon kayanta dake lode kaman tana sayar dasu, she's just thinking what to take, she loves her abayas sosai so she's going to just carry abayas, saursn kayan bata tunanin zata dauki kou daya, she have more than 20 abayas, faiz ma ya zuba mata su a lefe sosai, tasan bai kamata ta dauke mashi abu kou guda ba tunda bata haihu dashi ba ya kamata ta bar mashi kayan lefenshi, . "Riding dina da ka dingayi fa..." Ta fada under her breath tana dan sakin murmushi, she knows if ya fita zuwa sallah ishai yana daukan lokaci bai shigo ba daga nan yake wucewa Bangaren bintu then ya dawo around 10 so she knows she will pack before he comes in, babban bag dinta duka ta dauka sai kuma karamin all, budewa tayi ta debo abayas dinta tayi ta zuba ciki, kallon kayan tayi for a moment before tace "Hmmmm kiri kiri a hana ka Zama kuma kana son zaman..." Ta fada idanuwanta fal da hawaye, bayan hannunta ta saka ta goge face dinta before ta dauki bra da pant shidda each ta zuba cikin box din, still veil ta dauka kaman 6 ta zuba cikin box, she can't leave single of her zeeyahs organic products, cikin small bag din ta zubasu sannan dawo ta dauki takalmi kafa uku ta saka cikin babban bag din dake da girman gaske don har yanzun bai cika ba. Bintu tana falo tana sallama amira that is totally taken away bata jinta at all, wajen kayan fajz taje ta bude ta dauki boxers dinshi guda daya ta kanga a hanimcinta tare da lumshe idanuwa, it smells just like him and she loves it, she took 3 boxers and 3 singlet, wajen perfume dinshi taje ta dinga zuba mashi turare yayinda bintu ke ta sallama tana walking to the bedroom don before now that everything was ok bata wasting time data shigo sai bedroom din da ta san zata sameta Amma now she's a total stranger, handle din kofsr ta rike tare da sake sallama Amma shuru wanda hakan ne yasa ta bude ta murda amira dake faman zubawa kayan faiz perfumes Dinshi a firgice ta juya suka hada ido da bintu, sallama bintu ta sakeyi amira ta sauke idanuwa ta amsa yayinda take daukan boxers din fajz daya Fadi kasa as a result of firgitawa datayi, "Sister..." Bintu ta fada cikin sanyi murya tana kallon yanda face dinta ya dan sauya, idanuwa amira tayi rolling kaman ba zata amsa ba tace "Naam.. " ta amsa mata ciki ciki tana cigaba da sake sakawa boxers din another doir perfume dinshi, "Am sorry for what happened...nasan duk laifina ne.. " bintu ta fada sounding very calm, amira daga kai tayi ta kalleta ta kura mata idanuwa itama ta zuba mata idanuwa sun's kallon juna, baki ta tabe ta juya tana zuba boxers din cikin bag da take packing, "Sister nasan duk abinds ya faru laifina ne ...but believe me i have nothing to do with what happened earlier today...dan Allah ki yafemin don nasan da ban fiddaki ba da kilan har yau Basu sani ba..." Ta fada mata sounding calm, amira gama zubawa tayi tana bending har bintu na iya ganin pant dake jikinta, ahankali ta juyo ta kalleta tace "Hmmmm hajiya bintu kenan...I wish I can just believe you Amma you have taught me a lesson of a lifetime... lesson da ba zai fita daga raina ba har in shiga cikin kasa...don na daukeki like a friend or even more...I know we share the same man but na kaunaceki har cikin raina...ban taba tunanin musguna maki kou zuba idanuwa faiz ya musguna maki ba...Amma ashe I was the stupid one ..kawai kallona kike as mumu ni ban sani ba..." Amira ta fada sounding so calm but so angry, bintu kallon ta kawai take da yanda take magana da bacin rai "I was so happy that na samu farin ciki at last Amma I was wrong... wallahi da asking dina kikayi what happened zan fada maki tiryan tiryan how it happened...sam ni fatima ba karuwa bace...nasan na aikata zina bisa kuskure.... it's not what I planned to do but what can I do yayinda wanda nake ganin tamkar raina yana bukata ta... imagine faiz ya dinga fada maki in baki bashi hadin kai ba zaije wajen wata kuma you love him and was just an adolescent...the adolescent da bata san ciwon kanta ba bata san illar maza ba...how can I ever gets the guts to say no.... it's not as if I accepted yana tambayata but tsoro Kar ya barni da kuma karatun sex gets people closer together and forever yasa na amince... letting him marked me for ever... you called me karuwa several times...your family karuwa countless times Amma ni ba karuwa bace am just a good girl that bad things happened to..." Ta fada tana saurin goge drop of tears dake sauka face dinta itama bintu hawaye sun cika idanuwanta feeling so bad herself,( yes bintu have a soft heart, ) "I was so foolish to think shikenan na samu gidan miji ban san more hotness and war is ahead of me ba...I was like mamanshi na sona...babanshi ma na kaunata and matarshi ma tana sona...so zan samu kwanciya hankali.. people take kishiyoyi as enemy but I take you as a sister with the best attitude..." Amira ta fada tana goge face dinta akai akai don kou kadan bata son self pity don she's don wallowing in pity "Am sorry..." Bintu ta fada tana fashewa da kuka don she really never heard the real story until today, tasan a yanda ta mutu kan fajz if har he wants her he will get her without hesitation, she gave perfect example sosai data hadata da faiz, tasan ba adolescent ba kou da yanzun da take da msc dinta she will still give him her body don yanda take sonshi bata iya hanashi kanta, several times yakan kissing dinta kou ya shafa jikinta, at times har gidansu ya taba kama breast dinta and she never asked him to stop so she knows she can be in amiras shoes right now, "Am so sorry...kishi ya rufe min ido...I know he loves you more than he loves me.. " bintu ta fada tana Kuka "He love you too...ke Kika fadamin he loves me more but I never knew... Right now I feel he loves you more.. " inji amira dake fama goge face dinta take "Am sorry dan Allah... insha Allah everything will be ok...nasan I can't take back what I said to you...Amma dan Allah kiyi hakuri..."bintu ta fada mata cikin kuka, amira feel happy a bit, at least if she goes she won't be thinking bintu tana mata kallo karuwa ba, she's happy, "Ba komai... everything have Even come to an end insha Allah..." Amira ta fada mata with a smile on her face, bintu dan takawa tayi zuwa kusa da inda take taga bag din dake dauke da kaya, she saw boxers din faiz saman bag din so she was thinking kilan tafiya zasuyi da fajz don ya samu yayi making up to her for what happened. Alhamdulliah 1/25/22, 11:11 - Ummi Tandama😇: 32 Zuwairat Ummumaryam Bintu was thinking maybe unguwa zasu, Inda bata gan boxer din faiz a cikin bag din ba zatayi tunanin kilan amira tafiya zatayi gidansu don she never knows amira is not even welcome a gidan su, she's not jealous at all, all of a sudden the goodness in her is back, she wants her to be ok, she wants faiz to make her forget all the pain, ahankali ta taka zuwa wajen amira ta tsaya kusa daita tana hawaye tace "Na dauki alhakinki sister...na sakaki bakin ciki...ki yafemin...kiyi hakuri dan Allah.. " bintu ta fada tare da kama hannun amira dake tsaye, ajiyan zuciya amira ta saki tace "Wallahi I feel so ease right now...am happy... nagode sosai da Kika barni na shigo gidan ki ..nasan Inda baki yarda da farko ba duk yanda yake sona kina iya rabamu...all the anger I have towards you have gone..."  Ta fada mata calmly itama tana rike da hannunta, "Nagode... nagode...I feel so ok right now... nagode sis..." Bintu ta fada sounding so relieved, she's happy that peace is coming back again, kou kadan bata bakin cikin da zasuyi tafiya tare tunda kou suna nan faiz ba bangaren ta yake kwana ba sannan kou abincin bangaren ta baici, so going away to make things alright is ok, kallon face din amira tayi ta dan taba bakinta zuwa goshinta "Who could do this pls..." Bintu ta fada cikin damuwa sosai "Allah kadai ta sani ..makiyan nawa suna da yawa....ba mazan ba mata.. " amira ta fada with a smile kan face dinta Amma sam smile din bai kai ciki ba, sanin your husband loves you but you can stay with him because you know sooner or later zaa iya kasheki is not something funny at all, "Haba don't say that..." Inji bintu "Am not just saying...I know...makiyana basu da adadi.  Suna ganin nazo in bata masu sunan dangi...." Amira ta amsa mata "Am sorry for the pains..."inji Bintu "Ba komai...am use to pain....did you know what I have been through?...I guess you won't know but I know pain alot..  but few weeks back I know so much happiness...har na mance who I was... anyways kowa da yanayin kaddaranshi..." ta fada tana sakin hannun bintu ta zauna bakin gadonta, "Have you eaten...kou in dauko maki something to eat..." Inji bintu dake Zama kusa daita tana dan satan kallon cinyoyin amira "Nasha tea.. " amira tabaksa mata "Tea ba abinci bane ai... Bari in dauko maki something to eat.  " "Aa Kar ki damu.  I don't have appetite.. "ta amsa mata "Ok... sister bari in koma kilan ta tashi...zan dawo anjuma..." Bintu ta fada mata "Zan shigo..." amira Ta amsa mata, tana mikewa, bin bintu tayi har kofar falonta sannan ta koma ciki, tana komawa ta dauki tabarman sallah da bata taba using ba sai long hijabs guda biyu ta sake zubawa cikin bag dinta, bakin gado ta zauna tana tunanin what else she will need, ahankali ta mike ta shjga kitchen dinta, da akwai customized cups dake dauke da picture dinta dana fajz, dauka tayi,  sai plates guda daya tall,. Tsayawa tayi tana kallon kitchen dinta dake dauke da all sorts of kitchen assessories, kanta ta dan doran kan kitchen table dinta, hawaye ne ya sake ciko mata tayi saurin gogewa. Tamkar tayiwa kanta alkwarin no more tears haka take behaving, she keeps looking around the walk ahankali ta her bedroom again ta tsaya yana shakan kamshi turaren faiz data fesa a kaya, it's as if his present, hannu ta dora a chest dinta tana kalle kalle, "Am going to miss you soooo much..." Ta fada cikin calmness tana sniffing majina, she's going to miss everything about this place, sunyi raya dare da yawa in this room,she can never ever forget him, she can never forget his romance, his smile,the way yake daure face da kuma yanda yake Dariya, she knows she will never get another that's better than him duk she's never giving anyone any chance, he will be the last man she ever be with. Ahankali ta ajiye cup da plate cikin bag din before tayi zipping ta maidashi cikin katon wardrobe dinta ta dora karamin kanshi ta maida ta rufe ta haye kan gado. Bintu na komawa bangaren ta wanka tayi duk amira tana cikin ranta, she really pity her and hate herself for what she did, Bata taba jin tayi laifi kaman wannan karin ba, she didn't put her into consideration, all she was thinking about was herself, batayi tunanin duk we have a heart and deserve to be happy ba, she didn't waste more time a bathroom ta fito ta shirya kanta cikin kayan bacci mai kyau da daukan hankali sannan ta shafa perfume a jikinta, she told mai kula da baby if she wakes up ta kirata, long hijab ta saka ta nufi dakin faiz, dsta shiga bai dawo ba, she didn't know ya dawo ya shiga bathroom, bakin gadon ta zauna tayi tagumi tana tunanin amira, she's just imagining what she went through lokacin data samu ciki a gida, she remembers her words na cewa she knows pain, wato she have been through a lot, the thought of amira yasa idanuwanta sun kara cika da hawaye, wani irin tausayinta kawai take, she can't still believe she made her go through more pain, face dinta and her gentle gesture kawai ne suke ta fado mata, faiz came out daure da towel bata sani ba, his intentions was that if yayi wanka ya saka kayan bacci ya je yayi mata goodnight ya tafi bangaren amira kaman he didn't remember they have a date later har yace mata ta tabbatar kowa ya tafi kafin ya dawo, he wanted to brush that off, kallon ta yayi ya cigaba da goge kanshi da towel, gani yayi she's so absent minded, "Hey..." Ya fada calmly, da sauri bintu ta daga kanta tare da goge face dinta da bayan hannunta, faiz ya lura da hawayenta, ahankali ya taka zuwa bakin gadon ya kalleta tare da daga jaw dinta "What's wrong..." Ya tambayeta calmly yana ajiye towel dake hannunshi, idanuwa bintu ta lumshe tare dacewa "I really messed up... wallahi at this moment sai naga ilimina san baiyi min amfani ba..." Ta fada tana fashewa da Kuka, "Subhanallahi...what happened..." Ya fada yana bending gabanta tare da gyara gaban towel dinshi, "Am sorry..." Ta sake fada mashi cikin kuka, hannunta biyu ya kama cikin damuwa sosai yana cewa "Pls meye...why are you crying..." Ya fada yana rike da two hands dinta, cikin Kuka bintu tace. "I went to see sister...am so heart broken by her story...I should be someone to protect her and not the person to make her vulnerable...what she passed through can be upon me too...am so sorry...she said she have forgiven me but pls ka sake bata hakuri..." Ta fada cikin hawaye sosai as her heart is so heaven, faiz kurs mata ido yayi yana kallon ta, he is so afraid of her character that he doesn't know if she's real or still upto something, irin halin data nuna a baya yasa ya mugun tsorata daita, bands Kuka babu abinda bintu take yi, wani irin mugun dana sani kawai take "I wish I can tell you how am feeling...pls ka dauki mataki kan wayanda sukayi mata hakan..." Ta sake fada cikin Kuka don she still sees amira's messed up face, "Pls ki daina Kuka..." Ya fada mata yana mikewa tare da mikar daita tsaye, hugging dinta yayi yana cewa "I hope you meant what you're saying...I hope no any hidden agenda..." Ya fada mata yana shafs bayanta, ahankali bintu ta daga Kanta ta kalleshi tare dacewa "It's alright if you doubt me... it's not your fault.. nasan nice na zubda gaskiya ta wajenka... you trusted me and I betray your trust...am sorry ban sake barin shaidan yaci galaba kaina..." Ta fada mashi tana Kuka sosai, hannunshi daya ya zagaya waist dinta dashi the other kuma wajen bayanta yayi hugging dinta sosai yace "Now you're forgiven...I know she will forgive you too...Allah yasa farin cikin ya dawo kaman da Chan...komai ya dawo kaman wannan lokacin da nake kwana da farin ciki in tashi da farin ciki... nothing gives a man joy kaman yagan gidansu very conducive..." Ya fada yana shafa bayanta, "In dai the peace is in my hands zaka sameshi... just help me beg her pls...I exposed her to your enemies... it's all my fault..." Ta fada still crying, "It's alright baby... it's ok... everything will be ok...I just pray she forgives me too...I promise to protect her Amma I couldn't..." Ya fada mata sounding calm, Zama yayi kan gado ya zauna daita kan cinyarshi, he keeps looking at her swollen breast, namiji namiji ne fa, nor matter what a man will always be a man, "Ni I wish ina iya dunbuza..."ya fada yana kallon breast dinta, murmushi ta saki tana cewa "Ni zafi suke Mani...but maybe you can manage..." Ta fada mashi, wasa suka fara, he touched her in different places and she does too, kawai bai taba kasar because she told him not too, she gave him total head to calm him down. Amira kam around 9:30 ta daura zani tare da saka long hijabs ta fito ta nufi bangaren bintu, she wants that moment for the last time, thats moment da su uku zasu zauna suna hira suna kallo, da akwai times da sai ta kai 12 a bangaren bintu if kallon is very interesting, she wants them to know everything is really ok before she left, she's really glad iyami ta danne mata jiki sosai don she's not feeling any pain a jikinta again, tana zuwa falon taga babu kowa, she walks straight to bedroom dinta Inda baby take, nan taga babu bintu sai yarta da matar dake kula dasu, gaisawa sukayi ta tambayi inda take ta fada mata ta fita, ita da bintu were so close that Basu hana kansu shiga anywhere din junansu, you can come in at anytime, fita tayi daga dakin ta nufi another bedroom taga bata nan, at last one ta nufa tana zuwa bakin kofar taji nishin fajz na tashi sosai don if mai aikin bintu tana kasa kunne she can hear him, bakin kofar ta tsaya tana jin yana "You're killing me baby...woah..." Take jinshi, murmushi ta saki tare da girgiza kai, "You're not going to miss me much..." Ta fada ahankali tana juyawa, she was like here thinking if ta tafi he will be going crazy Amma kuma gashi yau of all days he is making love to his wife, yanda ya dinga kuka dazun who will Even think zai samu erection balle yayi maganar sex, dakin bintu ta koma ta zauna tana jiranta ta fito. Bintu ba karamin wahala tasha a hannun faiz ba don sai da ya kusa keta mata wuya da joystick dinshi, she knows yana son ana bashi head at the same time kana taba mashi nipples, he didn't come at all despite all her efforts, shi kanshi yayi kokarin kawowa Amma ina baizo ba, after kaman 40 minutes yaga ta gaji sosai ya daga kanta "Baby...ki barshi haka nan..." Ya fada mata yana zare bakinta daga jikinshi, kaman tana jira ta mike tana shjga bathroom, kwanciya yayi nan yana tunanin amira, ahankali ya sauka ya bita bathroom din ya kalleta yana dariya yace "Da dai Zaki bude min pls. " Ya fada to make her happy "Aa...ni ban iyawa.." ta amsa mashi, wanka yayi yayinda ita kuma tayi saurin ficewa saboda yarta. Tana zuwa dakinta taga amira zaune kusa da gadon baby, duk sai taji kunya, murmushi kawai amira ta saki tana kallon bintu, itama bintu murmushi tayi "Body no be firewood ai..." Inji amira cikin zolaya kaman yanda sukeyi da chan before all the crisis, Dan murmushi bintu ta saki tana cewa "Amma sister baki da mutunci...da baby less than two weeks zan koma turaka?..." Ta fada tana dariya, dariya itama amira tayi before saying "Naji...Amma I came close to the door..." Ta fada mata cikin whisper tana dariya, da sauri Bintu ta boye face dinta alaman kunya ya kamata, "Nidai it's nothing..." Bintu ta fada tana kame kame, itama amira dariya tayi tare da cewa "Nima bance it's nothing ba..." Ta amsa mata "Yanzun dai bari in dauko maki milk shake da wani irin garlic chicken.. " bintu ta fada mata, "I don't really have an appetite...bakina ba Dadi sosai..." Inji amira "Ke dai gari in dauko ki gani...am sure you will love it.."bintu ta fada tana barin dakin, bayan kaman minti biyar ta dawo rike dasu, alaman tayi microwaving chicken din don it's hurt, mika mata tayi amira ta amsa ta fara sipping milkshake din, . "Danayi missing kam..."ta fada alaman tana jin dadin abinda ta bata, kofsr aka bude fajz ya shigo, wani irin Dadi yaji daya gansu tare, ya mance when last he saw the two of them together haka, it really gladden his heart, straight wajen amira da bata daga kanta ba ya nufa ya dauki one piece of meat a cikin wanda aka bata "Kou in baka..." Bintu ta tambayeshi "Aa... don't mind ..." Ya fada mata yana komawa kan kujeran dake dakin ya zauna feeling so happy, he sees yanda amira take tura piece of meat chan cikin bakinta don Kar tayi Triggering zafin ciwon bakinta, he just watched her, "Amaryan jego ta ango..." Amira ta fara zolayar bintu tana Dariya, "Wallahi baki jin magana..." Inji bintu dake dariya fajz kura mata ido yayi tana dariya tana kara cewa "You're killing me baby..." Ta fada tana mimicking faiz, bai san sanda dariya ya kufce mashi ba, "Nidai ba ruwana..." Inji bintu, she stayed there for over 1 hour har fajz ya fita ya barta nan ya tafi bangaren ta ya Kwanta feeling happiness and at the same time fear, sai da yafi minti talatin da kwanciya amira ta dawo ta ajiye hijab da zanin data fita dashi, hannu ya bude mata ta taka ta hau jikinshi ya rufesu da blanket, he was saying things to her ears wanda ni banji abinda suke cewa, he didn't make love to her but the situation was so romantic, sunyi bacci zuwa around 4 ta bude idanuwa ta ganshi Yana bacci, she keeps looking at his sleeping face, he looks so peaceful, bakinta ta dora kan bakinshi ya bude idanuwa, "Hey..." Ya fada cikin whisper looking so sleepy tana kan hannunshi daya, "Make love to me..." Ta fada mashi tana kissing bakinshi, juyowa yayi tare da hugging dinta yace "Pls no...not today... you look sick..." Ya fada yana rufe idanuwan shi, hannu amira ta saka wajen mararshi tana shafawa ahankali tana cewa "Pls do me... sosai...ka tabbatar da ka cire min wani abu shaawa yau...pls..." Ta fada mashi cikin whisper da shagwaba, fajz na jin bacci sosai da bai ma jin abinds take cewa, "Aa.." ya amsa mata with his eyes closed, "Am serious..." T fada tana zurs hannunta cikin wandonshi, idanuwa ya sake budewa yana kallon ta "Kindai san na fi kowa son tarayya dake kou...Amma yanzun ya zaayi in kusance ki kina cikin wannan halin..." Ya fada mata yana kallon yanda take shige mashi jiki, yaga dai she's really serious, nan ya rabata da duk kayan jikinta suka shiga wani duniya na shayar da junansu Dadi, she keeps repeating he should take all her libido away, "Did you mean that..." Ya tambayeta as he is busy diving in "Yes pls..." Ta fada makale dashi, "Alright then..." Ya amsa mata, sai da ya kai karshe ya danne kan abunshi sama sai da ta saki wani irin azababben ihu, he keeps pressing forward tana ihu, she begs him to stop Amma he didn't, dayayi pressing up sai yayi pressing downz she sees this as a total wickedness, she wondered why she asked him to take all her libido away, with this kind of pain she's going through she's definitely not coming close to any man in near by future, legs dinta biyu kan shoulder dinshi, ya hade waist dinsu biyu waje guda, kou kadan baka ganin nata gaba, ya hade jikinshi da nata completely yana punishing dinta tana ihu yana kukan Dadi, he knows so many things about sex da he wants to practice with her Amma yana tsoron Kar ya takurata ta, da aka saka bikinshi daita babu abinda yake in banda koyan how to handle mace, he was afraid ba zai iya biya mata bukata ba tunda ta Riga ta san namiji Amma he was wrong, ya gano muguwar raguwa ce, hakan yayi mashi Dadi ba kadan ba. Sai da ya kusa sumar daita ya rabu daita don dukds ya samu natsuwa bai fita daga jikinta ba, he was trying to revive back to continue, amira taci bakar wuyan da tunda sukayi aure bata taba shan irinshi ba, da sauri ta taba gabanta kou zata gan jini because she knows ya ji mata ciwo Amma ba jini kou kadan, da sauri ta shjga bathroom ta hadawa kanta ruwa ta shiga ciki tana nishi, shigo bathroom din yayi yana dariya mugunta yana cewa "Nifa babu irin harkan da ban koya ba...da dare ma zan nuna maki wani..." Ya fada yana shjga cikin tub din. Wanka sukayi ta rigashi fitowa,. He didn't want to go to office, yana son yaje family house Amma sai amira tayi forcing dinshi to go the office daga baya yaje family house, he really needs to talk to his dad kafin ya dauki matakin daya dace kan Maryam. Wajen karfe goma ya bar gidan, har ya fita ya sake dawowa yana fada mata "Ki gasa wajen sosai don na yau ba mussanman ne .." ya fada yana dariya har da gwalo, her face have settled compare to yesterday, tayi normal yanzun. Yana fita ta shjga bangaren bintu, chan tayi sallah zuhr da asr, mikewa tayi ta kalli bintu tace "Sister zan tafi...dan Allah ki kula da kanki da kowa sosai.. " bintu take what she's saying as a joke tace "Kaman wacce zata tafi wani wajen... you're so funny wallahi sister..." Ta fada mata, murmushi kawai amira ta saki ta fita. Bangaren ta ta shjga ta kwashi bag dinta bayan tayi mota da zai kaita park, tana fita ta saka bags dinta cikin motar tayiwa gidan kallon bankwana tana shiga bayan motar tare da sakin ajiyan zuciya, da sauri ta juya ta kalli gidan tana fashewa da kuka tamkar tace mashi ya tsaya ta koma ciki Amma sam she do not want to stop herself from getting freedom. This is Walk to freedom and she have the feeling she's going to be alright. Alhamdulliah 2/2/22, 18:10 - Ummi Tandama😇: 33 Zuwairat Ummumaryam Yanda take Kuka tana kallon baya wato tana kallon gidan faiz sai ka rantse kidnapping dinta akayi, she was crying out very loud without even Caring about the driver dake zaune yana tuki yana juyowa baya yana kallon ta, her cry was like irin kukan yaran nan da ake forcing dinsu out of place da Basu son bari, she keeps crying out loud with a heavy heart that made the driver say "Hajiya bakiyi nisa bafa...naga kaman ba son tafiyar kike ba...why not ki koma..." Ya fada mata,sai lokacin ta tuna ba ita kadai bace cikin motar, da sauri ta zauna daidai ta cigaba da Kuka kadan kadan "Ki koma...in ma sakinki yayi ki bashi hakuri..naga baki son tafiya...sai dai ku mata kuna ganin bada hakuri bada kai ne alhalin ba haka bane...su ma maza suna son a dinga basu hakuri..." Ya fada kaman he is Invited into the affairs or into the issues, amira didn't answer him because right now she can't even talk, tasan park din da zaa kaita, tasan a wata unguwa mai suna iddo zaa sauketa a Lagos,from the iddo to island bai da nisa sosai, the agent is meeting her a iddo if ta sauka daga park, duk tayi arrangements dashi, she wanted a furnished apartment, she have decided to go for the one at ajah tunda yafi sauki kuma she have learnt it's close to their big market, na lekki is too expensive bata san if zata iya samun 1m every year to pay for the rent na lekki, ance ajah ma is neat ba kama irin ghetto area din bane, she can't just control her tears right now, she can't control her tears that she's not seeing faiz today tomorrow or next tomorrow, she can't stop her tears because her dad will be disappointed in her again, then she can't stop her tears because she's going to bring more insult on her family, Alhaji haruna wato mahaifin faiz ta tuna, she remembers how he cares for her, he gave her importance dukda he knows her flaws,  sai kuma mahaifiyarshi that shows her love more than she ever expected to get from any mother inlaw, hawaye ta cigaba dayi, she keeps crying and crying sai dai ta rage ihun da take, tankar ta koma, tankar she should just go back since it's not late, tunawa tayi da fajz, she knows he will Miss her Amma remembering jiya that she was beaten black and blue bai hanashi romance da matar shi ba so even after she's gone yau kilan he will still have sex with her, yanda ya dinga kukan abinda ya sameta bata he will be aroused ba, now she knows you shouldn't get so attached to a man don biyan bukatansu is number one, what happened yesterday yasa ta yanke hukuncin tafiya for sure, in anyi nasaran kasheta yanzun he will continue living with his wife, ita an jawa mahaifin ta asara don tasan her mom won't really care at all. Tana hawaye har suka isa park, before ta sauka sai da ta goge face dinta ta sauka, biyan mutumin tayi ta kwashi bag dinta,she looks so nervous, she asked of the office din driver aka nuna mata, nan ta fada masu motar da zai tsaya a iddo take so zata shjga aka nuna mata da kuma kudin da zata biya ta biya, sun fada mata tafiyar dare ne. Nuna matar motar akayi ta shjga ciki, it's a very huge luxurious bus, she the first person in the bus dukda tasan wasu sunyi booking Basu kaiga zuwa ba tunda no need kazo da wuri tunda kasan sai dare zaa tashi, itama she knows faiz will be back very soon wanda hakan yasa ta bar gidan, in ya dawo ba halin tafiya kenan, da ta tafi tuni da baayi mata wannan dukan ba, bata bada sunanta na gaskiya ba a office dinsu drivers, she have decided she will change her name from Fatima AKA amira, she will go by Aisha, relaxing tayi ta dan rufe face dinta da veil dake jikinta, sanye take da one of her favorite  Riga wanda yasha expensive dinki, Wayarta ta fiddo har lokacin tana hawaye, she feels ya kamata tayi masu bankwana, she have yo tell them she's not going away to be a bad girl but she's going away to have freedom and peace,, the first person she wants to talk to is fajz, the first thing she did was screenshoting all the messages and the insult she have recieved from his family, all the threat, all the bad words, whatsapp ta shiga ta tura mashi, sam ba social media person bane don message data tura mashi since bai vude ba,  sai da ta gama tura mashi sannan ta rubuta "Am sorry if I broke your heart...am sorry if I did the unexpected... there's limitations to what man can take...I would have preferred dying Amma like you said if I commit suicide then am going to hell... Allah knows how much I wanted staying with you...na kaunaci Zama da kai Amma as you see your people see me as unfit to be in your family..I was so stupid to think since you love me and your parents love me it's enough...I never knew I need your siblings and family's love too..ka sani har in mutu ba zan sake kaunar wani kaman kai ba...I love you and will always love you...pls don't stress yourself because of me...I promise bazan auri kowa in this life ba so that maybe one day we will reunite in jannah...pls take care of sister bintu and mini you (baby) and saura dake tafe...pls kayi hakuri...ka dauki kaddara kaman yanda nima na dauka...if na zauna zasu kasheni...the beating they gave me is a warning..I love you...pls don't be offended ban fada maka what they have been sending to me ba don nasan if na nuna maka  you will take action kuma ban gan amfani raba kan family ba, it wont make me happy to see you fight with your family because of me...am not worth it at all...pls forgive me my baby...i love you forever...bye..." Ta tura mashi via WhatsApp before ta shiga wajen mum dinta, she sent her picture of herself wanda ta turawa Ismail da ahmed, under it ta  rubuta "Mummy don't worry am not showing you this to come back home...am showing don ki san na gaji ne that's why I did what I did...am sorry...pls pray for me...nayi maki alkwarin zan kare mutuncin kaina...I have learnt my lesson the hard way..dan Allah ki yafemin...ki yafemin kin haifi yar da ta sakaki hawaye ta hanaki baccin dare . Nasan haihuwata baiyi maki amfani ba ..I hope one day I make you proud..." Ta turawa mum dinta,  she sent all the screenshot of the insult to her mother then her dad shima tayi mashi heart breaking message ta dawo ta duba ahmed shima tayi mashi message dukda taga bai bude wanda ta tura mashi ba, kawai she decided to send him via messege ba whatsapp ba "Yaya na my hope...nayi maka message ta whatsapp baka duba ba so ba zaka gane why am leaving now ba, yaya you have been so supportive and understanding, you loved me when everyone seem to run away from me...lokacin ka dawo ka bani hope ka bani daman da Ban taba tunanin can samu a rayuwa ba . I will never respect anyone the way I respect you....kayi hakuri da tafiyar nan da zajyi. .mummy tace jar in dawo gida sanna gidan miji is sweet but his siblings don't want me...bazan iya nuna mashi irin abinda suke min ba don ba son in raba kansu...yaya nagode sosai... saboda kai kai na samu abinda ban taba tsammanin zan samu ba... don't worry a kaina ina da kudi tare dani I will try very very hard to take care of myself...I love you so much yayana... nagode sosai Sosai " ta tura mashi, daga nan ta rubutawa Ismail nashi message din tana mai bashi hakuri kan Kar yayi fushi da mum dinsu, she told him she's going to be alright Kar ya damu, hakuri ta dinga bashi a rubuce ta tura mashi, tana gama message dinta ta kashe wayarta ta saka cikin hand bag dinta before relaxing a seat dinta tana rufe face dinta da veil, all through the message hawaye take, the kind of tears she shed lokacin da ta rubutawa faiz message is so emotional, she knows nothing she's going to write will matter to him, he is going to be so mad and broken. She keeps weeping silently. Faiz kam tun around two yaje office din dad dinshi,  ya nunawa dad dinshi shi yasan Maryam ne and he wants to handle her himself "On no account zaka dauki mataki da kanka...tunda yansanda are involved let them do their job...zaa gano who ever is responsible...and that person will be dealt with..." Alhaji ya fada mashi "Dad kou nayi rantsuwa bazanyi kaffara ba...Maryam is responsible for this.. she's the only person that hate me so much...can't you see suna son suyi sending amira away?...Daman she said kou mutuwa zanyi sai ta rabani da amira and she's winning..." Ya fada sounding so angry "Will you stop that nonsense?...nace maka ka bari a gama bincike.. tunda har Allah yasa da akwai pictures din wayanda suka aikata mata haka zaa gano who ever is responsible...." Alhaji ya amsa mashi atakaice yana cigaba da harkokin gabanshi like checking his laptop, fajz dake cike fam Zama yayi looking very angry, mikewa yayi ya kaman anyi pinching dinshi yace "Dad since bazaka bari in dauki mataki kan yarka ha wallahi if anything happens to amira i will hold you responsible.. " ya fada yana ficewa a fusace, alhaji binshi yayi da kallo yana cewa "Mahaukaci..." Ya fada yana maida hankali kan abinda yake. Fajz na ficewa yaso ya tafi gida Amma sai kuma yaga he have been sitting a office baiyi wani abun kirki ba, he is weak and tired, haka nan baijin dadin jikinshi, tamkar yaje ya kwanta haka yake ji, he sees his tiredness as a result of baici abun kirki jiya ba kuma he have yo ride amira hardcore yau, so he feels kilan shine ke getting to him, bai son ta takura masu da suyi abinci hakan yasa ya nufi wata restaurant that's he have been eating for very long ya nufa, yana zuwa ya zauna looking so sick, he was asked abinda yake so, cewa yayi ya bashi chips da kidney sauce, baa dade ba aka kawo mashi, to his surprise it taste so awful, they cook very well Amma yau sam abincin bai mashi Dadi ba, yana nan restaurant ya Kira amira, lokacin amira tana bangaren bintu sukayi magana har ta bawa bintu waya sukayi magana dashi, he told bintu yayi loosing appetite dinshi, she told him he shouldn't worry zai hada mata the best food ever if ya dawo yaci,. He feels relieved ya koma office, he didn't do much amma kuma bai koma gida ba.  Cikin wayanda amira ta turawa message ahmed was the first to see the message, yana kan hanyar komawa gida message dinta ya shigo mashi,  he didn't open tunda yana kan express Amma yana isa gida which is after 5 ya bude message din, the beginning really scares the hell out of him, kou fitowa daga motar baiyi ba, he keeps reading, da sauri ya koma kan WhatsApp ya kunna data yaga bai loading sai ta tuna ashe tunda sub dinshi ya kare bai ma kara ba, nan take tayi sub sannan ya shiga WhatsApp, da sauri ya buds pictures din da amira ta tura mashi, hannunshi na rawa yayi zooming face dinta da kyau yana kallon how terrible she looks,  hankalin shi ya mugun tashi, bai san sanda hawaye ya cika idanuwanshi ba, sake komawa yayi ya cigaba da karanta message dinta, yana zuwa wajen kayi hakuri da tafiyar nan da zanyi yayi saurin kiran faiz "Pls...pls...no no no..."yake fada jikinshi na rawa, fitowa yayi daga cikin mota yayinda matarshi da baby bump dinta ya fito ta fito don taranshi, "Amira...pls don't do this..." Ya fada yana dailing number faiz da sai lokacin yake Shirin barin office, he didn't do anything throughout today, zuwanshi office yau is like zuwa ka zauna ka huta ka koma gida, wayar ahmed ne ya maidoshi hankalin shi yana gani ya dauki wayar kai tsaye ahmed yace "Faiz...kana ina .." yanda ahmed yayi magana yasa fajz yaji yan hanjinshi sun katse, "Off...ice...me...ne..ne..." Ya fada kaman he is finding it difficult to talk, "Ina amira take?..." Ahmed ya sake fada mashi sounding so scared of amira leaving don right now he feels tama tafi already, "Tana...gida .." fajz da bai san abinda ya faru ba ya fada sounding so scared don tankar he's having an asthmatic attack haka yake magana, "Pls confirm...I doubt if she's at home.. she sent me Scary message...dan Allah check on her right now..." Ahmed ya fada sounding so terrified, he remembered sanda take cewa tunda baa accepting dinta gida she's running away to start a new life. Faiz komawa yayi ya zuana ahankali, wayar dake hannunshi was about falling down as his hands started shaking, haka nan he is scared, he is so scared right now, he couldn't hold his phone sosai balle ya kirata, ahankali ya ajiye wayar kan desk dake gabanshi ya shjga ciki ya kira number amira yajita kashe, tunda yasan amira this is the first time her phone is off "Hmmmm..." Was abinda yayi escaping throat dinshi out of depression don lokaci guda yajj kirjinshi yayi mashi nauyi,  hannu shi na rawa ya Kira ahmed, ahmed da koy ciki ya kasa shiga yana ganin Kiran ya daga "Layin...ta...bai...shiga..." Ya fada kamam wani irin sakare wanda vai iya magana ba, "Pls...send someone gida....call bintu or your maigadi...ka tabbatar she's at home...don she told me she's leaving...pls don't let her leave pls..." Ahmed ya fada jikinshi na rawa, "Leave... kaicona..." Faiz ya fada ahankali yana kashe wayar daga Inda take don kou kadan he can't carry his own phone any longer, it seems his strength just failed at once, number bintu ya Kira, ringing uku bintu ta daga tana " my king," ta fada sounding so calm, "Pls...baby....ina sister..dinki..." Ya tambayeta, yanda yake magana yasa bintu tace "My king are you alright... you sound sick..." Ta fada sounding so scared as yanda yayi maganar tankar bashi ba, ajiyan zuciya faiz ya saki yana hadiye saliva dinshi that have turned so bitter all of a sudden yace "Am ok...pls...ina sister dinki....did...she leave?..."ya fada sounding so low "Baby she's fine...bata dade da barin Nan tace zataje tayi sallah ba....bata kaiga dawowa ba...wani abu akayi ne?..." Ta fada cikin damuwa sosai, "Pls ki ...shiga bangaren ta...ki tabbatar min da tana nan..."ya fada jikinshi na rawa, "Ok..." Ta amsa mashi tana barin abinda take ta fito "Don't cut the call..." Ya fada mata yana relaxing cikin kan kujeran da yake zaune, now he knows what real heart pain is don haka nan he feels this kind of serious pain zuciyarshi, k Call din ahmed ne ya shigo ya saka bintu onhold ya amsa kiran ahmed yana fada mashi ga bintu nan zata shjga bangaren ta don ganin if she's around. Bintu tana shiga bangaren amira ta fara sallama Amma shuru, faiz that was back on call keeps his ears open hoping he will hear her voice answer bintu Amma shuru, bintu called and enter everywhere Amma babu ita, ita kanta bintu jikinta ne ya dauki rawa don ita tunanin ta is different, she was thinking kilan people came into the house to abduct her tunda tasan the hate on her is real "She's...not.. here..." Ta fada cikin matsanacin tashin hankali "Ok..." Ya amsa mata yana kashe wayar shi, wani irin ihu ya saki ya mikewa tsaye kawai sai ya Fadi kan kujeran daya tashi, ahmed ne ya sake kira yana dagawa yace "Pls help me...pls help me... don't let her go...dan Allah..._ "ya fada maganar shi ne seizing kaman bashi ba, "Inna lillahi waina ilahi rajiuna..." Ahmed ya fada yana jinginawa a jikin motarshi yana fashewa da Kuka sosai as he knows amira have been through a lot and tired, matarshi ma ta shiga damuwa sosai, "Pls... help me.." faiz ya sake fada cikin mawuyancin halin yana kashe wayar, sake kiran number amira yayi still off. Kai ya dora kan desk ya dinga ihu sosai har maigadi dake bakin gate yana jin ihunshi, duk maaikatan sun tafi sai maigadi, he keeps screaming loud kaman karamin yaro, the screaming is the only thing he can do right now, he is just praying is all prank kou kuma dream don in ba haka ba his days will be numbered. Ahmed komawa yayi cikin mota ya bar gidan heading straight to office din faiz. Duk gidansu babu wanda yaga message din amira, wajen karfe shidda ahmed yazo office dinshi, yana ganinshi fajz yayi saurin mikewa ya isa gareshi yana cewa "Have you seen her..." Ya fada Yana rike da gaban rigar ahmed da face dinshi ke dauke da hawayen bakin ciki, "Let's calm down...we need to act fast right now..she won't go anywhere...she will come back... inajin gidansu ma baa san she's gone ba...all we need is for her mum to give her permission to come back home..." Ahmed yayi mustering courage yaya fadawa faiz da ya dora kai kan kirjinshi yana rike dashi gam yana Kira "Help me pls don't let her go..." Alhamdulliah 2/2/22, 18:10 - Ummi Tandama😇: 34 Zuwairat Ummumaryam Faiz kai kawai yake girgiza mashi,he is in so much pain dukda bai ma gaskanta abinda ke faruwa ba, "I... just pray it's all...wasa pls...." Ya fada bakinshi bushe sosai, "How will I even survive without her..." Fajz ya sake fada, shi ahmed yana hawaye ne sosai yayinda shi faiz bai gan drop of tears ba instead idanuwan shi sun kada sunyi ja jir. Zama sukayi hannuwan fajz biyu kanshi looking so lost, "Oh God wake me up from this slumber..." Ya fada sounding so restless, da sauri ya kalli ahmed yace "Let me see the message she sent you pls..." Faiz ya fadawa ahmed dake neman number Ismail, "Let me call Ismail..." Ahmed ya amsa mashi "No pls...let me see the message..." Ya sake fada mashi, dole ahmed ya bar abinda yake ya bude mashi message din, nan fajz da hannunshi ke rawa ya amshi wayar, nan fajz ya fara Karanta message din out loud sai lokacin hawaye suka fara zubar mashi,  wani irin ihu ya sake saki this time manyan idanuwanshi duk waje, "Yanzun barina zatayi?... yanzun barina amira zatayi?..ya zaayi inyi surviving... She knows she's my happiness and life...why will she leave me....ya zaayi ta bari ayi min dariya..._ ya fada cikin Kuka sosai,  da sauri ya sake adding " we should  do something... maybe we will be lucky..." Faiz ya fada face din shi cike da hawaye, "Let me call Ismail..."ahmed ya fada nan ya dauki wayar shi ya Kira number Ismail. Ismail yayi tafiya so yau ta dawo...he have been sleeping tunda yayi sallah zuhr,  ya saka wayarshi a silent don Kar a dameshi, he looks tired from the long journey da yaje, ahmed called him banda vibration babu abinda wayar take, dole ya bude idanuwa ya dauki wayar yana ganin ahmed he was surprised to see ya barmashi calls da yawa, picking yayi da sallama cikin murya dake nuna  he has been sleeping, "Kana jina?.." ahmed ya tambayeshi "Eh..." Ismail ya amsa mashi yana lumshe idanuwa alaman baccin bai isheshi ba at all "It's about amira...she left me a message wai she's leaving..." Da sauri ismail ya murza idanuwa yace "Which amira...what are you talking about..." Ya fada yana mikewa, "Amira nawa ka sani?..." "Pls no no no no no...." Ya fada yana yin waje da gudu, "It's not possible..." Ya fada dukda yasan it's possible din, "Pls ina office din faiz....ya kke ganin zaayi....he need to act fast Kar ta tafi...." "Me zanyi a office din fajz... it's all his fault....he knows he have evil family... wicked people that won't let my sister rest...tou wallahi he should get ready to go to court if har wani abu ya samu amira....he knows yanda suke mata Amma still he hold on to her...." Ya fada heading to his mother's apartment, hajiya ma taga message din amira Amma bata kaiga budewa ba, tana zama ta bude kenan sai ga Ismail da gudu, kashe wayar yayi yayinda hajiya ta zaro idanuwa tana kallon picture din amira da ta turo mata, she feels so heartbroken and hate herself right now, Ismail na shigowa hajiya ta daga idanuwa cike da hawaye sharkaf "Mummy...da gaske ne?...mummy why are you crying...da gaske ne amira ta bar gidan mijinta?..." Ya jera mata tambayayoyi lokaci guda, "Inna lillahi waina ilahi rajiuna.... it's all my fault..." Hajiya ta fada cikin Kuka "Yes it is mummy....yes it's hundred percent is ... mummy it is..." Ya fada yana Zama kasa yana hade kai da gwiwanshi ya fara Kuka shima, mummy mikewa tayi tana dora hannunta bisa Kai tana rusa kuka tana "Nashiga uku na kora yara duniya....I was doing it for her....I was doing it for her wayyo na shiga uku..." Ta fada hannunta bisa Kai tana yawo cikin dakin, Ismail dake kuka daukan wayarshi yayi ya shjga ya bude data nan shima yaga picture dinta, "Oh my goodness...amira da gatanki akayi maki haka...am not sad you leave...I will never be angry you leave...I just hope you find that happiness... you don't have to ever come back home...kiyi zamanki duk Inda Kika gan Zaki samu farin ciki...am hundred percent behind you..." Ya fada yana kallon picture din da amira ta tura mashi wanda mutanen Maryam suka sauya mata kama, "All you would have done is ki daga darajan ta...amira was dying silently...my sister was dying silently...she have no friends and no loving mother...." Ya fada cikin matsanacin Kuka yana zaune dakin mum, ita dai she's going up and down tana yarfa hannuwa, she knows she's in big trouble, she sees problem looming, "Kaicona.."was what she said tana kuka, Ismail bai kou tausaya mata ba, kallon ta yayi da wet face dinshi yace "Pls ki daina Kuka....you made it clear Kar ta shigo maki gida...why are you crying kuma...pls Kar kiyi Kuka...don nima bar gidan zanyi....if mace is sent out wanne Zama zanyi gidan..."ya fada yana mikewa, hajiya is not even paying attention to him at all, ita kawai  tana ta shjga uku wajen alhaji, kou last week he told her if anything eventually happened to amira she's going to be blamed for it tunda tayi forcing dinta ta zuana inda baa sonta, ita kuma tace for as long as mijinta na kaunarta dole tayi hakuri ta zauna dashi. Ismail barin dakinta yayi ya koma bangaren shi, he try calling amira, he would never tell her to come back,he will never tell her to call their mom instead zai fada mata tayi blocking layinta,  Amma sai yaji layinta kashe, "Don't just harm yourself..." ya fada yana hada kayanshi, he is not staying here at all yasan mum dinshi have total right over them Amma right now bai ganin zai iya Zama gidan nan, ganinta zai dinga guma mashi zuciya, he is not coming back home anytime soon dukda bikinshi ya kusa, he is weeping and packing. A office din faiz kam sai ka rantse mutuws amira tayi yanda su biyu suke kuka Babu mai bawa wani hakuri, she Ahmed was shedding tears yayinda shi fajz ke ihu yana kuka yana ganin rayuwar shi tazo karshe, after every minute yake trying number amira to see if it will ring Amma off, atakaice dai he told ahmed to drive him to family house dinsu, haka ahmed ya rikeshi suka shiga motar ahmed suka tafi gidansu, fajz was just thinking what sort of bad day is this, shi kawai yana aduar Allah yasa mafarki yakr ba gaskiya bane, wayarshi na hannunshi still trying number amira, kaman ance ya kunna data, just want to see her last seen a online, yasan she won't have gone far right now don bintu tace tunda taje sallah asr bata dawo ba, now is after 7 so it's just 3 hours, He feels maybe he will find away to stop her from leaving,bai son ya Zama gaskiya she's gone, Daman he is in her dm when he on the data haka yasa the messages suna fara zubo mashi cikin waya, da akwai about 40 different pictures which is the screenshot of the insult, bai bude ba ya fara Karanta message dinta, sabon Kuka ya fara as he reads it, ahmed was driving and shedding tears which he cleans frequently, bai gama karanta message din ba ya koma ya bude pictures din, now he knows why he always met her with tears in her eyes, now he knows why yake tardata da swollen eyes, "An cuceni..." Ya fada cikin Kuka "Anyi alwashin sai an rabamu....kuma an rabamu..." Ya fada crying out very very loud, "She didn't tell me....amira kin cuceni...." Ya sake adding, kou kadan bai karanta rabin screenshot din ba ya ajiye wayar, ahmed that was in pain mantawa yayi da nashi azaban ya kalli fajz da kukanshi karawa kawai yake ya dora hannunshi daya kan shoulder dinshi "Am finished..."faiz Ya sake fada mashi cikin Kuka sosai saboda tausayin kanshi, yasan he is so doomed, ba kowa yasan he stopped all his bad habit because of amira va, yasan she's the reason he is a good person today, amira is his better half without her he is dead alive, "An cuceni..." Ya sake fada Yana Kuka yayinda ahmed ke tuki,  ahmed san ya daina tausayin kanshi sai tausayin fajz bai minti daya sai yace an cuceshi kou kuma yace an kashe shi kawai, he cries although the way zuwa family house dinsu, yana zuwa bakin gate dinsu yayi horn maigadi ya bude masu gate, kou parking ahmed baiyi ba fajz ya fita da gudu ya shjga bangaren mum dinshi sai ka rantse karamin yaro ne nan ke tafe da gudu, kafin su iso yaci Kuka sosai, yana shjga falon mum dinshi bata nan ya wuce bedroom dinta, she just finished praying magrub,  "Iyami...." Ya fada yana fashewa da sabuwar Kuka, ai kaman mara hankali iyami ta mike ta rikeshi tana tambayar shi what happened, rike ta yayi gam yana cewa "Iyami...an kashe ni....an kori...amira....ta...gudu...." Ya fada yana Kuka tamkar ranshi zai fita, iyami looks very confused, "Pls what are you talking about..." Ya fada cikin matsanacin damuwa tana girgiza shi "Iyami..." Ya sake fada cikin Kuka, he couldn't talk haka yasa ya saks hannu cikin aljihunshi ya dauko wayarshi ya mika mata bayan ya bude mata messages din da amira ta tura mashi, out of confusion iyami ta amsa tana karantawa, zamewa yayi ya zauna kasa ya cigaba da Kuka yayinda ita kuma iyami take karanta all the evil and disgusting messages been sent to amira, she was so heart broken, abun ya mugun tada mata hankali "When did this start..." Iyami ta fada cikin tausayin danta, hannu ya yarfa mata alaman I don't know,ya kara da cewa "She didn't... tell me..." Ya fada cikin Kuka iyami data tsallaka karanta screenshot din ta koma  ta karanta message din bankwana datayi mashi hannu ta dora a kai tana cewa "Oh my goodness..." Ta fada idanuwanta cike fal da hawaye, da sauri faix ya kama mata kafa yana cewa "Kar kiyi Kuka...do something to... help me...pls... it's all I need... wallahi iyami if babu amira mutuwa zanyi..." Ya fada ciki matsanacin Kuka yana rike da legs dinta, iyami ji tayi ta fara ganin duhu duhu don ba faiz akayiwa wannan abun ba ita aka kashe, faiz is a stubborn child who love changed him, personally suke maganar da alhaji yanda ya sauya because of her, yanda he goes to office early just because of her, alhaji da hajiya sun san irin wahalan da suka sha kanshi kan ya dinga zuwa aiki da maida hankali but hakan yaci tura instead sai yace an matsa mashi shi ba business man bane he is an engineer, "Ife.... don't worry...who ever yake da hannu cikin wannan abun sai yafika shiga damuwa...yanda suke son kashemin kai  insha Allah sai sun rigaka mutuwa..." Ta fada tana kokarin fashewa da kuka "Pls no... just help me... talk to daddy now...he needs to do something... wallahi if baa nemomin amira ba kashe kaina zanyi....I will kill myself...zan kashe kaina iyami..." Ya fada crying very loud,. Da sauri ya mike yana cewa "Let me talk to dad..." Ya fada yana barin dakin yana Kuka yana goge face dinshi Amma hawaye na fita, hajiya bin bayanshi tayi da sauri yayinda ahmed dake zaune falo yayi tagumi ya mike yana binshi yana cewa "Pls calm yourself...we need to look for a solution..." Ya fada yana bin fajz that's walking kou kallon shi fajz baiyi ba, fajz na shjga bangaren dad dinshi ya tarda shi zaune yana waya, nan fajz dake Kuka ya zauna gaban shi ya dora kai kan cinyarshi yana Kuka dole alhaji ya dakata da wayar dayake ya kalli faiz, cikin Kuka hajiya ta fada mashi komai shi dai fajz sai cewa kawai yakr "Daddy help..me....use your power to...find amira..." Yake fada cikin Kuka, alhaji was so angry at this moment...he was so furious...shuru yayi tare da yin tagumi for a moment, har lokacin kan fajz na kan kafarshi, hannunshi daya kan fajz yana shafawa ahankali, at this moment kasan he loves his son ba kadan ba, "Why will she run...why zata bar gidan iyayenta....is that responsible?..." Alhaji ya fada sounding so bitter "Her mother won't let her come back home...kuma family dinku won't let her stay in peace...what did you expect her to do ...anyi threatening dinta several times...she kept quiet because bata son ta hadashi da family dinshi...sai gashi anje har gida anyi carrying out threat din...what did you expect her to do....sit back until they kill her?... wallahi alhaji if anything happens to that girl or my son...wallahi I will show all of you selfish family the real me..." Iyami ta fada cikin matsanacin bakin ciki, alhaji latsa wayarshi yayi ya Kira wata number, mutumin na picking Suka gaisa alhaji yace "Pls I need your help...zan turo maka sunan wata da pictures dinta...I want you to help me check available flights wayanda suka tashk kou zasu tashi...then send someone to check parks... anyone that have good information about her whereabouts will be rewarded...pls do this as soon as possible..." Alhaji ya fada mashi "Yes sir... right away..." Mutumin ya amsa mashi yana kashe wayar, nan alhaji ya kira hajiya fatima da batasan abinda ke faruwa ba, tana picking yace "Ki fadawa dukkan yaranki su sameni right now..." Ya fada cikin matsanacin bacin rai "Toufa alhaji...har dasu Maryam?..." Ta tambayeshi "All of them..." Ta amsa mashi cikin tsantsan tsawa. Nan take hajiya ta Kira su Maryam tana tsaye, ai Maryam was like so happy saboda kiran tasan kilan she won, tun jiya take cikin farin ciki, she's so happy with the results of  they did to amira , ita she doesn't really care about amira Amma for as long as she knows faiz is sad she's happy, haka wasu suke seeing you happy yana mugun tada masu hankali, I have been with people that if har ba Zaki dinga nema daga wajensu ba zasu tsaneki, they want you to be low in life, suna son ka dinga neman kobo da sisi hannunshi, they don't want you to be independent, someone once told me wai don na fara samun kudi nake wasu halin, that's the worst statement ever, anybody that will say that is your enemy of progress, bazaka taba gane makiyanka ba sai if Allah ya sawa neman ka albarka sai kaji suna cewa ai yanzun don tana samu before Kar in samu? Allah Kar kasa muyi kissing ass din kowa because of abun duniya, Allah Kar kasa mu kasa fadawa mutum gaskiya saboda abinda zasuyi Mana, duk tarayyar da babu fadawa juna gaskiya is the combination of munafurci and wawanci, indai ina tare dake ina laifi ina yin abubuwan da bai kamata ba kuma bazaki iya fadamin gaskiya kou da haka zai batamin rai ba sai dai a dinga gulmanka ta baya is munafurci, some people are so shameless, you say all sort of things just for name? So low. Hajiya fatima na gama kiran yaranta ta taho bangaren alhaji, nan ta tarda fajz dake faman Kuka kaman ranshi zai fita tana tambayar what happened duk akayi banza daita,she asked sau uku before alhaji ya amsa mata,hannu ta fara clapping tana cewa "Yau naga ikon Allah...kan yarinya data koma yawon duniya kake wannan Kuka?.. gaskiya wannan ba tarbiya bace.... Allah ya sauwake..." Ta fada tana zama yayinda yaran dake cikin gidan suka fara shigowa,shi dai faiz Still have his head kan kafar dad dinshi still sobbing, duk wanda ya shigo sai ya samu waje ya zauna duk Basu san abinda ke faruwa ba, sun dai dan it has something to do with wansu, kou a cikin yaran hajiya Fatima da akwai masu son fajz sosai, the only person that hates him is Maryam, autan hajiya fatima na shiga ya kalleta yace "Yaya are you alright?..."ya fada cikin damuwa duk baa bashi amsa ba, kallon babanshi yayi yace "Daddy what's wrong pls...he is sobbing..." Ya fada cikin turanci da sai ka rantse he is not a Nigerian, "Nothing..." Ya amsa mashi "Nothing daddy?...he is crying...can someone answer me..." Yaron da bazai wuce 18 ba ya fada, itama hajiya kadijatu kiran yaranta tayi. A park kam amira was weeping silently, veil dinta rrufe da face dinta, motar zai tashi daga park at 7pm, before 6:30 motar ya cika makil da mutane, she didn't raise her head kanta kasa, she feels someone sitting beside her, she didn't know if it's male or female, Amma dataji ta amsa waya sai ta Gane mace ce tana yarbanci, she said hi to amira itama amira ta amsa mata da hi tun nan ta gane something is wrong with amira Amma she didn't say anything. Har motar su ta tashi she didn't look up Sai dai ta dinga sobbing silently. Baban amira he saw message daga amira and he is so broken, hawaye ya dingayi, he called her not going ssi yayi mata message Yana fada mata koi ina take she should get back instantly if not ba zai yafe mata ba, he made it clear he will send her out of the country with immediate effect Amma ta tabbatar ta dawo gida, Yana gamawa ya dauko biro da takarda ya rubuta saki wa maman amira, he knows ya bata right Amma it's this same right that have got into her brain har yarshi ta bar gidan, he knows it's all her fault that amira got pregnant under her nose, he feels if she's vigilant enough she will know da akwai something between her and habeeb, vigilant mother put eyes on their children 24/7 he is just broken and tired and she should go, she won't return to his home until amira is back Alhamdulliah 2/2/22, 18:10 - Ummi Tandama😇: 35 Zuwairat Ummumaryam Alhaji na zuwa gida bangaren hajiya ya nufo looking so furious, asiya data dawo daga islamiya ta tarda mum dinta na faman rusa kuka ta tambayeta abinda ke faruwa data fada mata itama faduwa tayi kasa tana Kuka sosai tana mummy laifinki ne "Har gaban mijinta Kika bugeta Kika nuna masu bata da gata...Kika nuna kou kasheta zaayi dole ta zauna...na godewa Allah da batayi kokarin kashe kanta ba ta nemawa kanta yanci..."ta fada tana ta rusa Kuka sosai. Alhaji na shiga har bedroom din hajiya ta shjga yana zuwa idanuwanshi kaman garwashi ya mika mata takarda yana cewa "You're free to come back when you bring back my daughter...Amma muddin my daughter is not back you can't come back..." Ya fada mata atakaice yana kokarin juyawa da sauri hajiya ta rike mashi kafa tana cewa "Alhaji am sorry...all I want is the best for her..banyi don in muzanta mata ba.. kayi min rai ka barni a dakina inyi kukan rashin yata...." Ta fada cikin matsanacin Kuka yayinda take rike da legs dinshi Gam "I gave you absolute power over your children...but unfortunately you're not a good mother...if you're a good mother da babu yanda zaayi wannan yarinyar tayi abinda tayi under your nose...and still you have the guts to deny her right to my house...her own house... yanzun ki barmin gida...na fada maki..." Ya fada yana fixge legs dinshi daga gareta yana barin ta nan tana kuka, da sauri ta kallo asiya tana cewa "Dan Allah ki bishi ki barshi hakuri...pls tell him I will make it right. I will make sure amira comes back home...pls talk to him..."ta fada cikin matsanacin Kuka mai ban tausayi, takarda dake kasa asiya dake Kuka ta dauka ta fice yayinda nasir da mai aiki tayiwa wanka yana daure da towel irin na yara ya shigo dakin da hajiya take, hannu hajiya ta ware mashi ya fada jikinta yana goge mata hawayen face dinta, har yau bai iya magana ba sosai kasancewan bai tashi cikin yara ba balle ya koyi magana, he says few words shikenan. A bangaren amira ta fi kowa shiga tashin hankali,tana dana sanin rashin daukan bankwana da amira ta yi mata serious sannan tana dana sanin rashin fadawa faiz taga tana hada bag, she thought if ta fada zai Zama kaman kishi take, ta shjga bangaren amira several times tana kiranta tana cewa "Sister kiyi min rai...ki taimaka min...am sorry... it's all my fault...nice na tozartaki....I brought you out to the wicked family..."take fadi yayinda take zaune kan kujeran dakin amira, she was crying out loud don tasan ta cuci fajz, tasan everything will never be alright muddin amira is not here, it hurts like crazy, tasan kou itace she will leave instantly da akayi mata irin dukan da akayiwa amira jiya, but why not her home, why running away, amira didn't tell her how her mother vow for her never to come back home, bintu cried and cried and cried, data ga Kar karfe bakwai Faix bai dawo ba she called him Amma sam bai daukan waya. Her baby was crying for breast Amma sam bata da strength din matse nono ta bata, hawaye kawai take, she have good conscience, if wasu ne zasu dinga murna now sun huta Amma bintu is not like that, she's not totally selfish, she knows he loves her and he is going to be so so so sad and empty without her, tasan a lokacin nan if amira is not happy he won't be happy and she won't be happy too, with amira out of the picture it's like joy and happiness out of the picture. a gidan alhaji haruna kuma duk before 8pm duk yaranshi sun hadu Amma banda Maryam, har da wacce take bima Maryam ta baro gidan mijinta tazo, alhaji shuru yayi he didn't say anything yana jiran karasowsrta, faiz was still where he is, he didn't say a single word sannan kuma hawayen Basu daina zuba ba, sai shessheka kawai yake yana tunanin ina amirarshi take, he doesn't want to interrupt his dad Amma right now wannan meeting din da yake Kira makes no sense to him, he is not happy his dad is calling a meeting that won't bring his amira back, kawai yasan he won't survive without her, tunawa dayayi da messages din da amira tasha under his roof yasa ya fara sabon Kuka "Ka daina Mana..." Alhaji ya fada mashi cikin sanyin murya, kana jin yanda yake magana kasan yana tausayawa yaron shi, he is in so much pity of this boy ba don komai ba sai don yasan how it hurts to loose someone you love ba kaman if an Zama daya anyi zaman aure kuma baa gaji da juna ba, letting go of someone da baa hada jiki ba is easier than wanda an shaki numfashin juna, Daman sex yana kawo abu biyu kou dai ka rage daraja idon abokin zaman ka kou kuma sonka da darajan ka ya karu cikin biyu zaa samu daya, with fajz he feels Inda bai aureta ba da kilan yanzun ya fara mantawa daita Amma marrying her makes him complete and gave him joy he never knows exist, bai san rayuwa yana da Dadi ba sai da ya auri amira, bai iya cewa bintu is not better than amira in bed Amma duk sanda zaiyi tarayya da amira he keeps smiling and feel this happiness full his heart, another sobbing yayi holding his father's leg tight alhaji ya sake shafa kanshi, "Nawa...ya kare..." Ya fada cikin Kuka, hajiya fatima kam tana farin ciki tana bakin ciki, her happiness is yau ga faiz so broken, the stubborn and tough faiz, na biyu kuma she's angry at the way alhaji is rubbing his head yana nuna mashi duk duniya babu kaman mashi, it's not as if he is the only son, da akwai yaya maza har uku gidan Amma because shine babba duk ya dora mashi son duniya, the most annoying part is wai don his whore of a wife ta gudu yake ta wannan haukan kuma alhaji ya daure mashi gindi tunda gashi duk ya tarasu "Wai baki Kira yarki nace suzo bane..." Alhaji ya katse mata tunani, "Na kirata Mana...kilan she's busy..." ta amsa mashi kai tsaye "Call her again..if bazata zo ba ai sai muje mu sameta chan..." Alhaji ya hantareta sounding angry, wayarta ta dauka tana dailing number Maryam ta dauka tana cewa "Gani nan compound ina tahowa..." Ta amsawa mum dinta, sounding so happy, there's this feeling with if kasan kayi abu kuma kou ansan kai kayi babu yanda zaayi da kai, she knows highest shine dad dinta yayi fushi daita na dan lokaci kou kuma ya hanata allowance dinta for some time shikenan, bangaren dad dinta ta shiga da sallama, her mum and some of her siblings answer her, ganin fajz zaune gaban dad dinsu kaman wanda akayiwa rasuwa yasa taji wani sanyi cikin zuciyar ta, gaida dad dinta tayi ya amsa mata she greeted her mum followed by hajiya kadijatu datayi banza daita bata amsa ba, wayar dake gefen alhaji ya dauka yana budewa sai wajen Da aka nuna mashi Inda it's all insult on amira, nuna masu yayi daga Inda yake zaune yace "Which one of you is responsible for this?..." Alhaji ya fada yana nuna wayar, kou kadan Basu ganin abinds ke cikin wayar, "Daddy me nene..." Kanwar Maryam ta tambayeshi don ita bata san what he is talking about ba, sai dai tasan an bigi matar faiz don da wuri taje gidan suna ta dawo daga baya take jib labarin "Wannan message ne na cin mutunci da akawa matar fajz... wanda yayi wannan message din kuma ya aikata abinda ya rubuta tunda har gidan akaje aka doketa..." Wannan maganar yana sosawa fajz rai Amma he is just paying attention, tunda Maryam ta shigo yake ji kaman ya tashi sama yaci uwarta, Amma he will wait for now, "That's bad gaskiya..." Inji kanin fajz, shuru ne ya dan biyo baya sannan alhaji ya sake cewa "Kunyi shuru....I want to be sure ban da monsters a cikin yarana...I know I try my best to give all of you good home training...nasan it will break my heart if akace I have a child wanda bai da tausayi kuma bai da imani...abinda akayiwa amira is just an attempt to murder wanda hakan yasa taji tsoro ta gudu daga gidanta....so I want to be sure you all have nothing to do with it. And kowaccenku zata dafa alqur'ani tayi rantsuwa...then I will have rest of mind na cewa I didn't give birth to evil child..." Alhaji ya fada karaf Maryam tace "Daddy ya zaayi a kan message da ba mutum daya ya tura ba... messages that's from different people ace muyi rantsuwa kan shi...ai she have many people who doesn't want her around here... she's totally unfit among us...nidai gaskiya ban rantsuwa da alqur'ani kan abinda bai kamata ba" Ta fada kai tsaye tare da tonawa kanta asiri, faiz was listening attentively, how did she know the message was from different people "Ya akayi Kika san it's from different people..." Alhaji ya tambayeta sounding so confused "Daddy ai na gani different numbers ne nan cikin wayar dake hannunka...I can see it from here..."ta amsa mashi "Now you're going to swear...baki da hannu cikin abinds ya samu wannan baiwar Allah...." Da sauri ta mike tana cewa "Daddy ai wannan son kai ne...." Duk baki siblings dinta suka bude ganin she's talking back at their father "I thought as much....well only you will swear all face the consequences..." Alhaji ya fada sounding so furious at her, "Daddy.... yanzun saboda wannan yarinyar da Allah yasa muka rabu daita zaka ce in rantse da alqur'ani?... gaskiya daddy with due respect..." Bata karasa ba faiz that is already fed up with her noise ya mike, da mikewar shi da kuma isa wajen Maryam was like in a blink of an eye, lokaci guda ya dagata sama ya bugata da glass table dake falon alhaji ji kake tasssss, it happened so fast that nobody can stop it, it's like kayi interrupting abu da for just a second, it happened so fast that before su ankara fajz ya bugata kan table ya kama gashin kanta ya nannadeshi da hannunshi, he knows if har zaa jashi sai ya tashi da gashin kanta, before a kamashi sai da ya fara sakar mata naushi daya a baki before the whole family came on him, hajiya Fatima sai ihu kawai take tana cewa zas kashe mata ya, Maryam can't scream as the pain daya shigeta lokaci guda was unbearable, alhaji ne ya kama waist din fajz dake kan Maryam yana son yayi blowing bakinta for the second time, hannunshi aka rike sai different voices ke tashi Amma sam baiji all he is saying is "I will ruin you...I will destroy your life... wallahi sai na hallaka ki..." Yake fada yayinda ake janshi shi kuma yana rike da gashin Maryam, his dad da silbling dinshi sun jashi daga kanta Amma yana rike da gashinta, hajiya kadijatu didn't say a single word tasan indai fajz ne ya ishesu Riga da wando, hajiya fatima wajen hannun faiz taje tana cewa "Shege tsinnane laananne ka sakarmin ka ya...dan wannan karuwa zaka kashe min ya?.." take fada tana kama hannunshi, sai lokacin alhaji ya lura da yana rike da gashin Maryam da kou motsi bata iyayi it took her unaware so she's so shocked, "Ka saki kanta!!..." Alhaji ya daka mashi tsawa yayinda yake sakin hannunshi, wani irin naushi faiz ya sake sakarwa Maryam don he is not leaving her at all, sai dai yau a kasheshi Amma shi da ita yau one person must go down "Yaya stop this pls..." Siblings dinshi dake rike dashi suke fada, it's like an dade mashi kunne bai jin komai, bai jin words guda, "Munafuka ki fadawa Danki ya sakar min yata.." hajiya fatima ta fadawa hajiya kadijatu datayi tagumi tana kallon su kaman nothing is happening, bai biwa Maryam dake Kuka tare da hajiya fatima suka kama hannun fajz dake rike da gashin Maryam suna naja Amma yanda ya nade hannunshi da gashinta dai ya fidda mata gashi zaiji sauki, he will sure kill her today don he doesn't need more evidence to know she's responsible for his misfortune, zai koya mata hankali da kou wata rana bazata kara such evil plan ba, "Bazaka saketa ba dan ubanka?.." alhaji yake Fadi, kannenshi Maza biyu rikeshi sukayi gam suna janshi shi kuma yana kara Jan gashinta, falon ya rikice, he was still swearing sai ya hallakata, duk kokarin alhaji da sauran yaran su balle hannun fajz abun yaki yuwa, he knows how he holds her, hajiya Fatima sai dukanshi take tana kiranshi da all sorts of sunan banza, kou uffan hajiya kadijatu batace ba, da karfi ya hanye hannunshi daga kanta yana tahowa da some part of her hair a hannunshi masu yawa, Maryam yau taga balai, hannu biyu yasa ya tura hajiya fatima sake faman dukanshi da zaginshi tayi baya baya zata fadi ya bar falon, juyowa yayi ya kallesu ya nunasu da yatsa yana cewa "Wallahi you must all feel my pain....ba dai baku sona da farin ciki ba..." Ya fada yana nuna hajiya fatima "'in Allah ya yarda sai jikokinki sunyi yawon karuwanci...if it will take me to ruin them myself I will do it.. " ya fada mata "Ke kuma wallahi muddin amira bata dawo ba this na kasheki...ba sai kince kou mutuwa zanyi sai kin rabamu ba...tou ki sani kafin in mutu sai na kasheki..." Ya fada sounding so hot, alhaji was out of words da yanda yake magana, he have never seen him this hot tempered, yana ganin he is hot ashe fajz ya damashi yasha a hauka, barin falon yayi walking so fast, yana fita itama hajiya kadijatu that is in total support of what fajz did mikewa tayi ta fice hajiya fatima tabita da zagi Amma kou a jikinta, she's happy at the way he treated Maryam "In Allah ya yarda yaranki ne zasuyi karuwanci ba jikokina ba...Daman kin haifi karuwan namiji...kan karuwa yake wannan haukan...tir da hada jini da irinku..." Ta fada sounding so angry and sad, Maryam was so traumatized that kou magana bata iyayi, bata iya cewa waje kasa ke mata ciwo, everywhere a jikinta na mata ciwo especially Inda fajz ya cirewa gashin Duk idanuwanta tsuru tsuru saboda tashin hankali, it's as if she's dreaming, alhaji bayan faiz yabi yana kiranshi don Kar yaje yayi undo, "Come back here..."alhaji ke fada mashi as he walks away very fast, "Nace ka dawo...." Alhaji ya sake fada mashi, fajz daya fara sabuwar hawaye looking so helpless juyowa yayi yace "And do what daddy...I can't stay in same room with your evil daughter... she's responsible for everything...she sent amira away..." Ya fada yana Kuka "Will you stop crying like a woman?..." Alhaji ya hantareshi "What ever.. " ya fada yana juyawa yana kuka, duk duniya bai taba tsintar kanshi cikin bakin ciki kaman yanzun ba, yau is the worst day of his life, alhaji tsayawa yayi yana kallon shi, ahmed kam ta kasa tafiya, dukda he is broken shima he couldn't leave fajz ya tafi gida, he feels his pain sosai, haka alhaji ya tsaya yana kallon danshi yana tafiya, daya kusa bacemashi yace "Don't drive...." Alhaji ya fada mashi, he doesn't really care about what happened to Maryam don already yaga she's involved da abinda ya faru, sannan kou da faiz baiyi mata komai he would have deal with her saboda yanda take mashi magana da kuma yanda yaga tana don nuna mashi bai isa daita ba, ciki ya koma shi kuma fajz ya nufo motar ahmed har zai shiga yaga motar Maryam, da sauri ya nufi wajen maigadi dake zaune ya dauko sandarshi, da gudu ya dawo ya rusawa motar Maryam ya fasa glass din motar, before ahmed ya fito yayi stopping dinshi har ya illata mata motar, kamashi yayi ya saks shi cikin mota yana cewa "Wannan ai hauka ne..." Ahmed ya fada mashi yana turashi cikin mota, shima ahmed shiga yayi yaja motar yayinda fajz ya dors kanshi gaban mota yana Kuka yana cewa "Maryam kin cuceni...If I have choose my own neighbor da kou kadan bazan zo Inda Kike ba....da banzan taba hada jini da ke ba...wayyo amira..." Ya fada still crying out loud yana sounding so tired and fed up, ahmed didn't even try to stop him don yaga already ba daina Kuka zaiyi ba, haka suka isa gida fajz, dukda shi ahmed yana da saurin hawaye bai san fajz cries like this ba, he knows what he is feeling, kana tsaka da son mutum azo a rabaku hurts like bitch, Kou da ahmed yayi parking a gaban gate dinshi yafi minti biyar bai fita ba, kanshi kasa so lost in thoughts, in yayi tunanin yau zai shiga gidsnshi babu amira, sai girgiza kai yake a kai akai yana tausayawa rayuwar shi, he knows she have endured alot amma datayi hakuri for the sake of his love, he thought he is giving her lot's of happiness that nothing will matter to her but he was wrong, now he knows she doesn't really care about worldy things tunda gashi har sabuwar mota ya saya mata Amma haka bai sa ta sauya raayinta ba, ahankali yayi stepping out of the car ya juyo yayi bending daidai door din yace , "Pls I beg you...if she calls you...nasan she will call you...kou ba yau ba...pls I beg you tell her to come back to me...in kuma na mutu shikenan...Amma muddin ina raye...pls beg her..." Ya fada with eyes that are as red as coal, ahmed nodding kai kawai yayi mashi yana kallon shi abun tausayi, juyawa yayi ya shige ciki , he walks to part din amira praying she will welcome him kaman yanda ta saba in dai ba tare suka je office ba, makale mashi take tana welcome your highness, one thing he loves about her is tana da son jiki, tana yawan makale mashi a jiki and he so much love it, he doesn't know how to live without her body,. Kofar falonta ya bude ya shiga yana cewa "Baby...am...home..." Ya fada voice dinshi na breaking shuru for a while before ya sake cewa "Baby...pls...am...home..." Ya sake fada walking around,sai ya sake tabbatarwa cewa amira is gone, Zama yayi falon yana tuna sanda ta fada mashi If bata samu gidan aure ba she will run far away, kuka kam kou wanda akayiwa mutuwa bazaiyi irin Kuka da faiz ya dingayi ba, he just wants the pain to stop instantly but it's not stopping, it hurts more than anything in the whole wide world. Amira kam she keeps sobbing silently, sunyi tafiya for about 3 hours now Amma she never stopped sobbing kou na second guda, Budurwa dake kusa daita tana jinta but wants to mind her business, she. Recieved different calls from her family suna mata fadan why zata bi hanyar bata booking flight ba, a waya ana mata yarbanci ita kuma tana replying da turanci, she keeps saying she's going to be ok, "Daddy I will be alright...I can't stay here while bummi lost her mom...dole in zauna tare daita...in nace zanyi booking flight bazanyi sauri ba..." Take fada mashi cikin yaren turanci tana magana kasa kasa "Amma kinsan yanda hanya take... anyways Allah ya kawoki lafiya..." Mutumin ya fada mata cikin yaren yarbanci, nan suka kashe wayar, amira dake zaune kusan daita bata kou jin abinds take cewa because she's so absent minded, all she thinks of is her new life and her ex husband, she calls him her ex because she knows she's never going back nor Matter how bad it's going to be, after some time budurwa dake gefenta ta kalleta she feels like talking to her, bayan tafiya yayi tafiya har wasu sun fara bacci cikin luxurious bus din that's very comfortable tace "Hello..." Ta fadawa amira cikin whisper, amira shuru tayi ta daina Kuka don taji if she's talking to her or not, ahankali taga ta dora hannu kan kafarta tace "Hey..." Ta sake fada mata, ahankali amira ta daga kanta bayan ta goge face dinta sosai, kumburin idanuwanta is so worst, amira kallon ta tayi cikin hasken dake cikin motar tace "Hi..." "Pls what is the problem...why kike Kuka haka... yanzun munfi hour uku muna tafiya Amma baki daina Kuka ba...why..." Alhamdulliah 2/2/22, 18:10 - Ummi Tandama😇: 36 Zuwairat Amira shuru tayi bata amsa mata ba, "Pls am not prying in your affairs...Amma pls kiyi hakuri if my question makes you angry..." Budurwa ta fada mata cikin harsheb turanci, amira kallon ta kawai take, nobody have ever asked her what's wrong with her, right now talking will help her alot, "Do you understand English?..." Ta sake asking dinta calmly yanda babu maiji dukda the bus is very silent as a result of mutanen da suka fara bacci, ahankali amira ta daga mata kai "I can...hear you..." Ta amsa mata cikin voice da bai fita at all tare da sake goge face dinta da bayan hannunta as tears still lingers in her eyes, "Ok will you share what's bothering you...nasan actually it's not my business...Amma ance ciwon ya mace na ya mace ne..."ta sake fada mata cikin turanci, ( duk hirar da zasuyi cikin turanci ne...I wish I sabi turanci very well da all da turanci zanyi maku aradu😂) "Aa ..baki batamin rai ba..." Amira ta amsa mata voice dinta na rawa, "Then pls calm down ki fadamin abinda ke damunki..." Ta fada mata feeling if da akwai yanda zata iya taimaka mata she will saboda dukda bata santa ba tasan what ever is making her cries for hours is very serious sannan ta bata tausyai sosai, she's a young girl too and what ever it is can be her own turn tomorrow, kuma she's from a prominent home da aka koya masu you should lend your hand to people who need you anywhere you are, babanta is among manyan Lagos, she came to kano for wedding din wata yarinya da sukayi school tare a uk sai gashi maman best friend dinta ta rasu yau da yamman nan so she have to take bus to be in Lagos first thing in the morning, "Thank you for caring..." Amira ta fada mata, still sobbing, yarinya da bazata wuce 26 ba almost age mate din amira mai suna latifat daga wayarta tayi ta haska face din amira da kyau, da akwai bruise daga dukan jiya sai Kuma severe swollen face saboda kukan data sha, latifat feel so pain dukda bata san abinda ya faru ba, she's someone that can get her a lawyer and pay all the bills kawai don samar mata justice, "What happened...I can help you... you don't know me..." Latifat ta fada sounding boiling saboda takaici da bakin ciki, she was raised a Inda voice kou bullies are not welcome, dukda a Lagos aka haifeta sun tashi a Inda babu hayaniya kou tashin hankali so she wasn't raise a rough side of Lagos, "Am... going...away...to start a new life..." Amira ta fada mata, latifat gyara Zama tayi ta kalleta da kyau, "Start a new life? They must be something you haven't tell me...why pls?..." Ta sake asking dinta, amira that feels ok saboda ta samu mutum daya that is listening to her, if kana cikin damuwa samun mutum daya ka fadawa yana easing pain dinka sosai, "Yes... because...am unfit to be...in our society..." Ta amsa mata kanta kasa, "Unfit?...pls tell me more...I promise if you need help da bai fi karfina ba zan baki...tell me why are you unfit to be in your society..." Latifat ta sake asking looking so inquisitive, "Because I have a child out of wedlock..." Amira ta fada mata haka kai tsaye, "Ya Allah..." Latifat ta fada wanda Yasa amira ta kalleta don with yanda ta saka doguwar wando da Riga iya kugunta sai sneakers legs dinga da legchain sai karamin veil data rufe gashin kanta dashi she never expected Allah from her mouth sai ta karajin tace "Subhanallahi... this is bad..." Ta sake adding "Saboda haka ne sukayi maki haka?...ai bakiyi masu laifi ba ..Allah kikayiwa laifi..why will they treat you like this for God sake...ai an wuce wannan lokacin nake Gani kou...I know there's shariah in the north Amma bai kamata suyi maki haka ba...is your mother not alive?..." Ta tambayeta "She is...she hates me for what I did...Allah ya bani miji..nayi aure...Amma danginshi won't let me stay...wai am not fit for their family...sun bugeni...naje gida...mamana tace in na dawo gida bata yafemin ba..." Ta fada tana Kuka, da sauri latifat ta dafa shoulder dinta tana cewa "Am sorry..." Ta fada mata tana shafa shoulder dinta, amira continue saying "Jiya they did this to me....mijina yana sona...sunyi threatening dina...zasu kasheni in ban bar masu gida ba...if I stay zasu kasheni...dole ya zamemun in bar gidan tunda my mother won't accept me back home...I love my husband so much..." Ta fada tana Kuka sosai cikin low voice, latifat da Allah ya yota da tausyawa ta kusa fashewa da Kuka saboda tausayi, hannunta na rawa ta fara cewa "Let me show you my husband..." Amira ta fada da sauri tana fiddo wayarta daga cikin hand bag dinta, latifat knows she's not from poor husband's house tun daga wayar dake hannunta, she's using the latest iphone, hannunta na rawa tana Kuka ta kunna wayarta, latifat was looking at her da tears in her eyes, ba kyau mutum nason ka taimaka mashi wajen easing pain dinshi ka dinga Kuka, you have to appear strong so that you can be a shoulder for them to cry on, she's really glad she asked her what's wrong with her, wayar amira na gama booting ta shiga wajen pictures ta bude mata pictures dinta da fajz "See my husband...I love him so much but can't stay with him .." ta fada cikin Kuka sosai har wanda ke zaune sit din gaban su ya dan juyo, mika mata wayar tayi, latifat amsar wayar tayi tana kallon shi, she scroll to the next picture and it's both of them in bathtub, the next one both of them in kissing, the next one him sleeping, he is so handsome to her "Why will you leave such man that any woman will die for because of stupid family members...this man looks like he can live anywhere in the world...if har yana sonki kaman yanda kikeson shi then stop this bus...go back to him ..ku bar kasar nan...take their son away they way they want to take your happiness away..." Ta fada sounding so serious, da sauri amira ta girgiza mashi kai "No...I can't....his mom and dad are very good people...babanshi ya bani mataimaki a company dinshi...my husband is his first son...his mother is a very nice woman.. how can I ever take their son away...why will I let myself be selfish to hurt others..." Amira ta fada tana Kuka sosai sounding so tired, "My dear running away is not the solution..." Da sauri amira tace "It is for me..." Ta amsa mata "If da akwai wanda ya fada maki Lagos wajen wasa ne then the person so joking... Lagos yafi karfin duk Inda Kike tunani...a lady that looks very fragile like you won't last a week in Lagos..." Ta fada mata cikin natsuwa, wayar amira ne ya fara ringing da sauri amira ta amshi wayar ta kashe gaba daya Without even looking who is calling, haka ya nunawa latifat she's really serious about running away which she sees as a mistake, tasan bata san what she's doing ba don Lagos ba wajen wasa bane, she didn't Know tana da kudinta, so she sees she will end up on the street kuma as a beautiful girl it's not going to be funny at all, "Bazaki iya zaman Lagos... Lagos no brother fa... it's the toughest part of the country... wayanda suke da aiki a Lagos ya suka kare balle ke that's running...Kinga Lagos men zasuyi ball dake...from one bed to the other...with this your body Zaki gama dake. You can't refuse Lagos men...they know how to get what they want... right now ina baki shawara as my sister not a stranger...call your husband...kuyi arranging how to stay away from the sight of his family Amma in Lagos you won't last a week..." Ta fada mata tana kallon idanuwan amira, ahankali amira ta daga left hand dinta ta goge face dinta, she saw the ring kan finger dinta and she knows her husband is rich,one thing that's clear to her is amira is not among people that are greedy, tasan greedy ladies won't a man that can give them such huge diamond ring, "And in Lagos as a common person kina yawo da wannan zaa kwashe shi instantly...they will rob you of anything that's valuable...pls i beg you kawai ki koma gida...or tell your husband to meet you in Lagos...sai kuyi abinda ya kamata.... you shouldn't punish another person for the mistake of others it's not proper..." Ta fada mata don few pictures data gani ya nuna da akwai so da kauna a tsakanin su sosai, she can't just watch go to Lagos to destroy herself, "Am ready to take all the risk... muddin zan samu kwanciya hankali..." Bata karasa ba latifat tace "How can you have rest of mind on street..." "Am not going to be on the street...I will get a house...zanyi business...I have my plans...if you really care about me... you won't talk me into going back to toxic marriage where people call me different names like whore and unfit....am not an unfit person...am an innocent person who do bad things..." Ta fada tana Kuka sosai, latifat kallon kawai take, she must have had very good educational background saboda yanda take magana, yes babansu ya tabbatar da yaranshi sun samu ilimi sosai, they're primary and secondary school is one of the best a kano, they speak English fluently kaman ba yaran arewa da turanci kewa dan 40 irinmu wuyan yi, "Pls Where's your baby daddy...why don't he marry you..." Latifat ta tambayeta, "Pls let's not talk about him..." "Ok na daina...I won't talk about him..." Ta amsa mata " I like you...I feel attached to you...so I will do something to help you...the first step is...zamuje gidsnmu...tare... you should stay for 3 to 7 days... let's see if you will change your mind about staying in Lagos on your own...then we will know the next thing to do..." Ta fada mata tamkar she knows her from genesis, haka nan she have taken it open herself that everything will be ok with her, she's such a wonderful and beautiful lady that she feels so attached to, Gani take in ta kyaleta haka ta tafi her conscience won't let her sleep at night, tasan Inda vata da halin taimaka mata it's different Amma suns da babban gidan and her parents will be happy she's helping tunda abinds aka koya masu kenan tun suna kanana, "No...nayi magana da wani agent...he told me yana da gida...a some place name lekki and ajah..." Dariya latifat tayi tana cewa "You're really serious..." Ta tambayeta "Yes..." Amira ta amsa mata sounding so relieved as talking to someone is like lifting something huge off her chest "Then how are you going to pay if your money expires... "Ta tambayeta "Allah will make way..." Ta amsa mata "Naji...but ni I like you... you're just like the person I have known.."ta fada mata "Nagode sosai..." Amira ta amsa mata tana feeling weak and tired "You're welcome..." Ta amsa mata, ahankali ta jingina da seat dinta ta lumshe idanuwa tare da sakin shessheka sai kuma ajiyan zuciya, babu abinda take tunani sai her family sai kuma mijinta, she's just thinking of faiz, how is feeling, sai kuma ta fara tunanin kilan yanzun suna tare da bintu, she's giving happiness to make him forget her easily, har yau bata san fajz ba wani damuwa da bintu yayi ba don she sees he loves her sosai dukda yana nuna mata yafi sonta saboda yanda kou yana bangaren bintu sai yazo wajenta yayi yanda yake son daita, she feels so much pain from this morning sex, har yanzun she still feels him a jikinta, sai sakin ajiyan zuciya kawaii take yayinda latifat ta saka earpod dinta a kunne tayi relaxing, amira da idanuwan ta je lumshe still feel her tears rolling, it's going to be very very difficult for her, she's going to see hell to forget her past especially faiz, his scent is everywhere, his voice breath and smile is in her brain, he has very strong masculine, being with faiz is the greatest blessing of all, ya nuna mata meye rayuwa, he shows her love, as she sits silently she remembers their first night, how he dealt with her, despite she's in pain sai da ta saki murmushi, it's a memory she can't cry while remembering, she's tasting his saliva, she will taste it for ever Bata san zata taba kamuwa da son faiz haka ba don it's much and she knows if da akwai abinda zai bata wahala sonshi ne. Shima fajz yana kwance kan gadonta ya rungumi pillow tankar the way he holds her with his eyes closed tears na rolling, pillow daya a wajen chest dinshi yayinda da ya saka daya in between his legs, side din da amira ke kwanciya ya matsa, bai hau kan wajen duka ba tankar he is leaving some space for her to occupy, he feels her warmth as he lay they a cikin gadonta, ahankali yake bude idanuwa sai yaga kaman she's standing there staring at him. He is so heartbroken completely, he feels everything will never be ok, gashi ya bar wayarshi gida balle ya sake kiranta kou Allah yasa tayi picking, hearing her voice will help him sosai. Hajiya kadijatu kam ta kasa zaune ta kasa tsaye, she called wayar fajz bata san yana wajen alhaji that's doing all he can to find amira ba, da kanshi ya kai mata wayar yaga duk hankalinta ya tashi, rike shi tayi tana cewa "Alaji ya zamuyi...what are we going to do...I don't want to loose my son..." Ta fada tana goge face dinta "I just spoke to her father da kuma wayanda nasa su dubamin...she didn't board any plain...buses din dai ke baa tantace ba..." Ya amsa mata "Her father is very traumatized...he is a good man...kou kadan baiyi blaming faiz ba instead he blames her mother...yace itace ta hanata zuwa gida..." Alhaji ya fadawa iyami "Pls just do something...in dai amira tana cikin kasar nan get her back pls... she's his happiness... without her he will be that stubborn son again...daman danginka so suke suyi min dariya..." Ta fada tana fashewa da kuka, jawota jikinshi yayi yace "Everything will be alright...I know how that boy is feeling..." Alhaji ya fada "Bari in Kira bintu inji in yana gida..." Ta fada tana daukan wayarta dake gefenta, number bintu ta Kira, bintu dake sanye da kayan bacci tana zaune bakin gado looking so lost thinking if what's happening is real or dream ta firgita as the phone cut the silence in the room, da sauri ta dauka, sallamar iyami ta amsa tare da cewa "Iyami am so sorry for what's happening..." Ta fada cikin damuwa sosai "Don't worry it's not your fault...pls faiz ya dawo gidan?..." "No iyami... where is here plz..." "He came and left...kou ki duba gidan to see if he's around...pls daughter take care of him kinji...mu mata muna da karfin yayewa maza damuwa if we do the right thing..so pls ki kula dashi..." Ta fada mata sounding calm, "Ok..." Iyami..."ta amsa mata "Pls if he is home let me know..."ta fadawa bintu, nan ta kashe wayar tayi, bintu mikewa tayi ta fita zuwa sauran dakunan part dinta sam he's not there, she checked compound babu motarshi, hijab ta saka ta fita zuwa bangaren amira like hajiya ordered her to check everywhere, she went straight to amiras favorite bedroom, nan ta ganshi kwance rungume da pillow, the door doesn't make noise wanda haka yasa faiz baisan tazo ba, he just closes his eyes and and keep thinking will crying silently, bintu gaban gado tazo jin motsi yasa yayi saurin budewa idanuwa yana cewa "Did you come back...I know you will come back..." Ya fada as he looks at bintu kuma sai yaga kaman amirace, "Oh baby..." Bintu ta fada tana durkusawa cikin matsanacin tashin hankali saboda yanda idanuwanshi suka kumbura sosai kaman ba nashi ba, she doesn't know he cries like this, now she's so scared she might loose him, she's so afraid, muryar bintu ya maidoshi hayyacinshi daga hallucinations dayake "An cuceni...Maryam ta cuceni...Maryam will pay for this..." Ya fada mata yana komawa ya Kwanta "Am sorry..." Ta fada tana hawa gadon, kanshi ya maida kan kafarta yace "Pls... don't say anything right now...." Ya fada mata "Ok...but you should eat... " Ta fada mashi, kaman yana jira ya mike yana cewa "Are you talking about food right now?... you don't care she left me?...baki damu ta bsrni ba?...baki damu an katse min rayuwa ba...and you're talking about food?..." Ya hayyako mata kaman he is waiting, "Baby...ka tuna ana mutuwa...what if she's dead....what if you're dad...dole we learn to take destiny...dole duk yanda rayuwa yazo Mana muyi hakuri dashi... Wasu never have the opportunity to marry their love...kuma nasan baby abunds ya sameta she's going to come back tunda we can't leave people we love haka man without feeling anything..." Bata karasa ba yace "What if she doesn't come back...am sure you're are happy ai kou...." Ya fada trying to put the blame on her "Am not happy...pls nasan nayi laifi Amma am sorry...nidai ka kwantar da hankalin ka....she will surely come back...in bata dawo ba ka sani she's not that into you after all..." Ta fada mashi, shuru yayi yana kallon ta, he feels she's so right, if you love someone you can't just live them, dole you will surely come back especially if bakayiwa mutum wani laifi ba, "Are you sure she will come back?..." Ya tambayeta kaman karamin yaro "Yes she will...she won't be able to live without you...don haka pls be alright yanda Kar ta dawo taga ka sauya...kou ni I doesn't matter ai your daughter matters..." Ta fada mashi hawaye na gangarowa daga idanuwanta "You matter pls don't make this about you now..." Ya fada yana sauka daga kan gadon. Alhamdulliah 2/19/22, 19:09 - Ummi Tandama😇: 37 Zuwairat Ummumaryam Sa sauri bintu ta Mike ta rungumeshi ta baya tana cewa "Am sorry baby.. everything will be alright again.." ta fada mashi tana shafa bayanshi, tsayawa yayi yana lumshe idanuwa yayinda hawaye na gangarowa daga idanuwanshi, itama hawaye take "Just relaxe...I will take care of you... remember before you met her I was with you.. " ta fada mashi cikin rarrashi "I can't...it hurts so much...zuciyata zafi...pls ina babyna...muje ingan babyna..." Ya fada moving away from her, da sauri ta kama hannunshi suka shiga bangareta, ciki ya wuce tare da fada mata ta kawo mashi yarshi, da sauri bintu ta je ta dauko Khadija, amsarta yayi dukda she's sleeping ya riketa hawayen face dinshi na diga kasa, bintu was sitting beside him. Yau kam fajz baiyi bacci ba, all he does is pray to Allah yana rokanshi yasa amira ta samu change of mind ta dawo gareshi, he keeps pray she comes back tomorrow morning and say baby am sorry I left I shouldn't have done that I can't stay without you, he just pray she will come back not soon but tommorow, bai san how it's going to be ba if she's not back by tomorrow, he remembered wayarshi na gida da ya cigaba da trying number ta har Allah yasa ya dace. Karfe 8 da yan kai suka iso Lagos, tun kafin motarsu ya isa gidansu Latifat suka aiko da motar da zai dauketa, amira was so weak and looking very sick, "Zaki je gidsnmu?.." ta sake asking dinta "Nagode...Amma ban tunanin...zanje..." Ta fada mata tana fiddo wayarta don kiran agent da sukayi magana, murmushi latifat ta saki cikin ranta tana tunanin she's making a big mistake, "Well I insist.. kije gidamu...then maybe my siblings can help you get a good agent da zai samo maki good house in a good area..." Ta fada mata "Really?.." amira da idanuwanta sun kumbura kaman ba nata ba, voice dinta bai fita at all, ita kawai she's afraid of this lady don these days ba kowa da zai kanga stranded ne zai yarda ya taimakeka ba saboda halin rayuwa, she have studied alot about Lagos and she knows gidan kazo nazo ne, yanda take like mata kan ta bita gidsnsu is scaring her, ta gwammace ta samu gidan haya ta zauna, she doesn't want to be at anyone's mercy at all, "Yes...kinsan nan agent din da akwai wayanda ba mutanen kirki bane...suna iya amsar maki kudi Amma suki baki gidan... anything can happen pls... wallahi I care about you dukda you're stranger to me..." Ta fada mata ajiyan zuciya amira da jikinta ke wani irin zafi ta saki tare da daga mats kai alaman ok, "I know you will be alright...and you will change your mind about staying in Lagos.. " ta fada mata, suna sauka park din amira ta dauki bag dinta na hannu tare da daukan two other bags dinta, the park is the noisiest place she have ever been, manyan maza gardawa wai zasu tayata daukan bag dinta, latifat da nata is just small bag ta tayata rike babban suka rike tare sukayi hanyar waje, wani ne yayi mata magana ta saki murmushi suka gaisa da yarbanci, bag dinsu ya amsa yaje wajen wani mota jeep ya zuba bags din ciki, amira was just looking around idanuwanta na juya mata tana kallon mutane bibbiyu, wajen da akwai hayaniya da kuma mutane da yawa, it looks so rough, ashe sanda sukazo Lagos da fajz da zasu malaysia wajen yangayu sukazo, latifat bude mata kofsr mota tayi ta kalleta alaman tsoro ita kuma tayi mata ido alaman everything will be alright, shiga tayi cikin ranta tana tunanin in ma yar yankar kanuce Kawai ta kasheta ta huta da wannan rayuwa mara Dadi,  shiga tayi ta sadaukar da ranta ta zauna ta maida kofsr mota ta rufe ta zagaya ta shjga ta zaune gefen amira, motar driver yaja,da akwai hold up sosai ba kadan ba, they spent about 40 minutes kafin su isa gidan su latifat, unguwar is very quiet, babu kowa area din, it is indeed unguwa manyan mutane, dukan gidajen are almost the same, fence dinsu Basu da tsawo sosai, in mutum na ciki zai iya ganin wanda and waje, gidan guda daya ne bene babba sai bq daga bakin gate, da sauri maigadi ya buds gate din yana jin horn, yana maida gate ya rufe ya taho wajen motar da bata ida parking a jerin motocin gidan ba, motar na gama parking Latifat ta bude kofar ta fito mai gadi ya gaidata cikin mutuntawa, nan ta fada mashi da akwai  kayan a cikin booth ya dauko, amira na zaune kanta kasa, she's really feeling so terrible and sick, ganin bata fito ba latifat ta sake zagayawa zuwa inda take ta bude motar, amira daga kai tayi ta kalleta da swollen eyes dinta daya hadiye manyan idanuwanta, sauka tayi daga cikin motar,  main door aka bude sai ga wani saurayi mai kyau sosai dark in completion sanye da kayan bacci wanda kirjinshi ke bude kana ganin kajeren wandon da ke cikin kayanshi, hannunshi dauke da mug  sai tiriri ke fita daga cikinshi, he was taking the step down, he looks so calm walking towards latifat dake jiran fitowan amira, "Don't ever take that road again... you all keep us awake praying... you made me pray tahajud..." Ya fada yana sipping coffee dinshi, dariya tayi tace "Sorry borda..." ta amsa mashi, "Kinzo da bakuwa ne naga katuwar bag an shjga dashi?..." Ya tambayeta yana zagayawa Inda amira ke fitowa, duk maganar su is turanci mixed with yarbanci, "Yes...kawata ce.. " ta amsa mashi yayinda shu kuma yake kallon amira da kanta ke kasa face dinta rufe, "Friend?..who..we know all your friends...kou bride din Kika taho daita?..." Ya tambayeta "Aa..." Ta amsa amshi atakaice tana wucewa rike da hannun amira, ciki suka shiga yana biye dasu walking gently don har amira da latifat sun hau saman bene  sun shiga dakin latifat, suna shiga latifat tace "Ki shiga bathroom kiyi wanka....ki huta..." Ta fadawa amira, "...zanyi ... sallah...."ta fada kanta kasa "Ok...ga wajen sallah chan...but je kiyi wanka and change your clothes.. zanje ganin parents dina..." Ta fada mata tana ficewa, her mum was coming to her room when she went out, she hugged her mother Yayinda uwar take sake mata fadar kar ta kuskura ta sake hawan hanya nor Matter what happened, the road is dangerous, take fada mata "Wacece tunde yace kinzo daita?.." take asking dinta bayan latifat tajata sun koma dakin mum dinta, nan Latifat ta fada mata all she knows about amira, hannu mum dinta ta dora bisa kai tana cewa "Kina hauka....are mad or something?.." ta fada cikin yarbanci, "No maami...I can't just leave her ne...ta bani tausayi... you thought us to help...I want to sneak into her phone in saci number mijinta in kirashi....da akwai so na gaskiya tsakanin su...the man is young like borda tunde...if har he loves her he will come get her... you taught me that helping others is more than buying diamond and gold..." Ta fada tana rike da hannun mum dinta "Are you even sure she's real?...did you know kilan masu son cutar mu ne Suka aikata in this form don sun san we're kind....why would you bring a total stranger gidan nan without our permission...why..." Ta sake fada sounding angry "Maami am sorry...sati guda kawai... only 1 week is all I need...and I assured you she's not a bad person.. kinsan some people are different...they can't accept her for her mistake..." Ta sake fadawa mum dinta, shuru hajiya kudirat tayi tana kallon ta "Pls talk to dad nasan he won't say no...zan kira maki ita ki ganta before kiyi magana da daddy...if you're not convinced shikenan...daman itama she doesn't want to come wai she have made an arrangement da agent da zai bata gida..." Ta fadawa mum dinta, matar was looking at her don ita it seems it's not possible, how will husband family deny you peace when the man you married accept you for who you are, then above all how will a mother deny you acceptance because you can't be in an abusive marriage, "Ah am confused..." Mum dinta ta fada, "Let me call her..." Kudirat ta fada tana mikewa, her mum didn't say anything ta fice. Amira kam ta shiga bathroom din latifat kuma she say so many abubuwan wanka da gyaran jiki, she saw so many things she didn't know how to use, it's like tana using manyan products dake dauke da different kinds of product, amira bata wani kalleta sosai ba but indeed she's a beautiful and have the best skin color, sabulun dake nan tayi wanka dashi tana kallon kanta da yanda idanuwanta suka kumbura suka shige ciki  lokaci guda, alwallah tayi ta maida kayan data zo dasu ta fito, da akwai corner dake da abun sallah da Qur'an gefe and now she's more convinced they're all muslims, don in a arewa kayi irin wannan shigar zaace baka da alaka da muslinci, Amma sam ba haka bane, some people dress so very decent but are very  evil while some dress they way they want and still obey Allah, wasu kuma shigarsu yana defining who they're.  She knows rabonta da sallah tun ba asr jiya, nan ta zauna ta fara rama sallah da ake binta tanayi tana jin jiri, she's not hungry but she's empty, tana sallah thoughts of fajz yana mata yawo cikin kanta, taji shigowar mutum, sai da ta gama ramawa all ta zauna ta hade kai da gwiwa feeling so sad and broken, "Kizo ki gaida mum dina..." Ta fada mata, amira mikewa tayi tana dafa bango, idanuwanta still cike da hawaye, hana tabi bayan latifat suka tafi dakin mum dinta amira ta durkusa ta gaidata cikin harshen turanci, amsa mata matar tayi tana kallon face dinta, indeed amira bar tausayi ce, yanda take tasan she's in deed hurt, Da akwai tausayi sosai mikewa tayi tazo Inda amira ke zaune kasa ta daga jaw dinta taga she's very beautiful but messed up a bit, "So for real you husband's family did this to you?..." Ta tambayeta sounding so angry tamkar ta kwatar mata yancinta "Yes ma..." Amira ta amsa mata kanta kasa "Kallon yarta dake tsaye baya tayi, daman latifat knows her mom to have so much human sympathy, she easily feels tausayin mutum cikin ranta, she feels her pain "My dear I will advise you as a daughter...go back to your husband...give him a chance...if you know he's worth it give him a chance.. everyone deserves a second chance....from what my daughter tells me you love him and he loves you too...it will be unfortunate if you end up on the street of Lagos...yata bata taba hawan mota for a long journey ba so I know you people met for a reason...nasan saboda haduwa dake Allah yasa ta hau mota kan wannan long tafiyar...don haka kiyi hakuri...if har kin koma gidanki an sake maki ba daidai ba then zan amsheki as a second daughter don yata daya tal..." Take fada mata tana kallon amira da hawaye ke diga daga idanuwanta suna sauka kasa, she just wish she can do as this woman said Amma she can't, ita sam she's not comfortable here..she wants to have her own room kou da daki guda ne ind zata samu ta hade kai da gwiwa tasha kukanta har ta koshi, right now she have made up her mind that nothing is going to take her go back at all sai dai ta mutu, "Ban...son...komawa...." Ta fada cikin Kuka, alaja kudirat da jikinta yayi sanyi kallon yarta tayi suka hada ido latifat tayj mata idanuwa alaman ta kyaleta, "It's alright...ba komai...", alaja kudirat ta fada mata tana komawa ta zauna tare dacewa "Go and rest..." Ta fada sannan ta kallj yarta tace "Kisa ayi mata something to eat.. kema kici abinci..." "Ok maami..." Ta amsa mata, amira mikewa tayi datayi tafiya kadan sai ta dinga stepping kasa kaman she's matching stairs, she's so dizzy, dakin latifat suka koma ta kwanta kan carpet din da tayi sallah, nan Latifat ta fada mata zata sa a kawo mata abinci don ita fita zatayi ta fada mata her Best friend lost her mother so she's going out yanzun and ba lallai ta dawo yau. Ta fada mata, she told her she should feel at home, she showed her landline that's connected to the kitchen, ta fada mata If she needs anything ta Kira a kawo mata that she shouldn't go out that she should eat and rest. Haka ta fice ta shjga wajen dad dinta dasuke maganar amira da mum dinta, amira kam tana fita ta dauko pillow ta dora kan carpet din ta lumshe idanuwa tana tunanin yanda fajz ke bata dirty massage, she's just thinking right now he is not going to open the door and say " sleeping heads, " sannan she's not going to wake up to see his sweet body anymore, above all she's not going feel his body in her anymore, idanuwanta rufe Amma hawaye keep dropping, she's thinking how he woke up this morning, how he's feeling right now. Tana ta sake sake bacci yayi gaba daita. A bangaren faiz wajen 7 ya bar gida ya tafi family house dinsu yana zuwa bangaren dad dinshi ya shjga yana cewa "Daddy you left me like this?..." Ya fada cikin voice da bai fita ga swollen eyes ga headache ga ramar dayayi saboda tashin hankali, alhaji was so traumatized ganin danshi haka, ya sauya ya fita hayyacinshi kaman ba shi ba, sai ka rantse yayi wata a kwance yana jinya sosai, "Relax zas ganta kaji kou..." Alhaji ya sake fada mashi cikin assurance "Daddy bata kwana gida ba...bata gida..." Ya fada yana shessheka voice dinshi bai fita, "I know she will come back home..."ya sake fada mashi "When...pls daddy Kar ya wuce yau...pls use your power...pls use your connection.. dan Allah. " Ya fada mashi yana kokarin Kuka Amma it seems his throat is so dry he can't even cry yanda yake magana sai kace wanda akayi kidnapping aka hana abinci da ruwa kuma aka sakashi magiya "If baka bar wanna abun ba zan zare hannuna..." "Na daina...na daina daddy..." Ya fada yana mikewa da sauri wai Kar dad dinshi yayi fushi dashi, alhaji bin bayan shi yayi da kallo, that same clothes dake jikinshi tun jiya shine it's what he doesn't do, da sauri ya shjga bangaren mum dinshi da batayi baccin ba, she called bintu sau uku cikin dare asking about fajz all she told her is that yace taje ta kwanta zaiyi Sallah, she prayed for him although the night, she asked for the best for him, batayi bacci ba at all, wayarshi na kan mirror dakinta, ahmed have called several times don yaji how he's copping, yana shigowa mum dinshi ta kalleshi tana cewa. "Ayomide..." Ta fada mashi cikin tausayi sosai tana ware mashi hannu, nan shima tausayin kanshi ya kamashi yana fadawa jikinta yana fashewa da sabon Kuka yana cewa "Am finished mummy.. this is real... it's beginning to hurt more than yesterday iyami... Amira batayi bacci a gidana ba...ina amira take. Who knows kilan kasheta akayi akace she ran away...amira can't leave me... maybe an kasheta ma...oh my goodness.. kou in fadawa daddy yasa ayi searching gawarta..." Kawai yana ta surutai kaman he is going mad slowly, hajiya dake shafa bayanshi. "Shish..." Ta fada mashi cikin voice kasa kasa sai yayi shuru ya cigaba da Kuka, he stayed for few minutes ya mike ya dauki wayar shi ya nufi old part dinshi, he keeps praying Allah Kar ya saks kou da makiyanshi a halin kakanikayi, halin da kudinka, arzikin ka, mutanen ka, wayewarka, iliminka da komai nake bai maka amfani ba, halin da zakajika stranded despite you're special,. Yana shjga bangaren shi ya duba wayarshi yaga kou ta kirashi, whatsapp ya hau don ganin if she comes online tun jiyan Amma nothing, he scrolled up yaga sanda suka fara magana and it was when she sent him pictures din kayan da take sayarwa, da sauri ya fita daga whatsapp ya shjga pictures dinshi, nan ya gan pictures din da sukayi tare kala kala, he didn't actually looked at himself tun jiya so he entered camera he looks so terrible,Yaga yanda ya koma within hours and bai san what will happen to him within weeks ba, video ya farayi yana kallon kanshi Yana hawaye "Pls...pls...pls..." Ya fada yana kallon camera ya kasa magana, "Pls... don't leave me...I can't take..it....mutuwa...zanyi...am sorry.. for the pain...but you're my life...amira if kin barni...ya zanyi da raina... wallahi mutuwa zanyi...dan Allah kiyi hakuri...I don't want you to come back...tell me where you are...zanzo...nayi maki alkwarin bazaki sake dawowa wicked family dina ba...pls amirata...pls my princess...I beg you..." Sai da yayi mata video na minti biyar begging her telling her all the sweet thing he can remember promising her everything he can and can't afford, yasan if amira ever loved him, if she ever care about him kou kadan ne she will surely pity him, kou kadan bai son self pity Amma yanzun he have no choice, yana gamawa ya tura mata, tunda he can see her last seen and her profile picture yasan batayi blocking dinshi ba, he knows zata buds kou ba yanzun ba, but he prays she opened now. He called Ahmed da baiyi bacci ba at all, he wants to know if he gets to her, Nan Ahmed yake fada mashi he called her kuma it rang Amma sai aka kashe wayar gaba days at once, he asked ahmed if there's anything they can do shima yace bai sani ba Amma sunan iya bada number ta ayi tracking dukda it's going to take time, sai yake fada mata kilan she's not going to use the same line, "She will use it...kasan these days akayi mata giveaway for more contact...so she will be using same line,..." Ahmed ya amsa mashi, shuru fajz yayi yace pls ahmed yazo su san abunyi, if it's the last thing he does dole ya nemo Inda amira ta shjga, iyami ce ta shigo da tea a hannunta ta bashi ya kauda kai yana cewa "Iyami I will rather die than loose amira...gwanda kawai nayi starving to death...." Ya fada mata yana barinta nan ya shige bedroom dinshi. Alhamdulliah 2/19/22, 19:10 - Ummi Tandama😇: 38 Zuwairat Bayan kaman hour guda ahmed yazo gidan su faiz shima ahmed yana cikin damuwa Amma ganin yanda faiz ya sauya cikin dan kankanin lokaci yasa hankalin shi ya tashi, shima kwantar mashi da hankali ya fara yana cewa "Kaga ba mutuwa tayi ba, duk Inda amira ta shjga she will surely come back because her everything is here...If bari wani abu ya sameka kaga anyi baa yi ba kenan...don haka put yourself together....amira will surely come back..." Yake fada mashi,fajz daga weak and swollen eyes dinshi yayi yace "Kana bani wannan shawara...kaman shikenan bazamu neme ta ba?...kaman all hope it's lost ba zamu ganta on our own terms ba... shikenan sai ta gandama ta dawo?...what if she never comes back...what's if she met another person...oh my goodness....what if she's even dead ...Maryam ta cuceni ... wallahi sai na kashe Maryam ..I will kill Maryam for killing me.." ya fada yana hawaye, iyami tana zaune falo shi tayi tagumi tana jinshi "Don't say this kaman if babu amira bazaka rayu ba .. remember you have family... you have a daughter...in kana haka matarka bazata ji Dadi ba..." Inji ahmed "Can you pls don't talk about bintu right now?...have you forgotten she caused all this?...itace ta fidda amira..." Da Sauri Ahmed yace "Don't say that Mana...kasan dole zaa san sirrin amira. Nothing hide for ever...kawai it's the fault of your people that sun kasa accepting dinta haka...." Ahmed ya fada mashi, faiz lumshe idanuwa yayi hawaye na rolling, "Yanzun ya zamuyi?...muje gidansu...kou suna da link daita...she can't just leave everyone behind haka ai..." Ya fada cikin tashin hankali, "Basu dashi... Ismail ya bar gida ma...he is mad at his mother for not letting amira come back home..." Ya fada mata "Wallahi matar nan muguwa ce... She's the reason amira left this town...Inda ta barta at least da tana gida... wicked woman kawai..." Faiz ya fada referring to maman amira. Gidsnsu amira kou mutuwa akace amira tayi sai haka yanda mamansu ta shjga tashin hankali like never before, ta barwa amira message countless times tana fada mata ta yafe mata ta dawo gida Kar taje koina, she left her voice message crying out loud pleading with her, alhaji bai sake bin ta kanta ba instead yana bangaren shi looking so sad, hajiya call duk family dinta tana tambayar su if amira tazo sai suce aa, duk wanda take ganin suna da alaka dashi ta Kira Amma no good news, kwana tayi tana Kuka, indeed tayi dana sanin rashin jawo yarta jiki, duk yanda faiz ya shjga damuwa maman ta fishi shjga dsmuwa, don ta rame tsufarta ya bayyana lokaci guda. Yanda taga rana haka taga dare. The tension is everywhere. Amira slept sosai don har lokacin asr tana bacci, kaman daga sama ta fara jin "Sleeping heads..." In faiz voice, da sauri ta vude idanuwa tana murzasu, she sat up and look around, she knows voice din fajz ne ke mata yawo cikin kai, Zama tayi ta hada kai da gwiwa for a while before ta shjga bathroom tana dafa bango, alwallah tayi ta fito tayi sallah tana rokan Allah to ease her pain sannan tanason ta mance da kowa ta samu farin ciki, she wants to be happy like anyone else, she doesn't want to go back at all dukda she's Missing everyone already, still Zama tayi nan bata saka komai bakinta ba, she's totally empty, hand bag dinta ta dauka ta bude ta dauki wayarta, she wants to on it Amma sam ta kasa, she knows already da akwai lot's of messages waiting for her, tasan babu abinda zai sauya raayinta because she have made it clear to herself that she will never go back, maida wayar tayi ta ajiyeshi. Like wasa it's has been 5 days already, faiz ya kara fita hayyacinshi, bai ci bai sha, tunda yazo gidansu bai sake komawa nashi gidan ba, his world have completely come to an end, bai taba tunanin he will stay 5 days without amira ba Amma sai gashi he survived with so much pain and agony anyone could ever think of. If kaga faiz baka iya ganeshi saboda yanda ya koma, ya rame yayi baki ya kare tas kaman ba shi ba, babu yanda mum dinshi batayi kou dad dinshi don yaci abinci Amma yaki, he have totally given up on life, he prays alot kan Allah ya dauki ranshi kou kuma ya yaye mashi wannan damuwa saboda it's much for him, tunda yazo gids bai sake fita daga gidan ba, alhaji yayi iya kokarin shi don gano Inda amira take haka bai faru ba, he have spoken to many people including her father on daily basis Amma duk baa ganewa, har yanzun outsiders basu san amira bata gidan ba don alhaji MUHAMMAD wato mahaifin amira bai fadawa family dinshi kou mutum daya ba ba don komai ba sai don yasan babu abinda zaayi sai dai ayi ta gulma, he made sure Ismail ya dawo gida. Alhaji haruna yana tsaye kan faiz rike da mug dauke da tea, fajz dake kwance ya juya mashi baya "I said kasha kou ranka ya baci..." Alhaji ya fada mashi, faiz rufe kanshi yayi da blanket alaman he's not drinking, "Am talking to you... there's no way you will die on my like this... wallahi koy ka shjga hankalin ka koy kuma inyi maganin ka..." Alhaji ya fada sounding angry on the outside but full of pity on the inside, faiz is not saying anything, only God knows what he's going through, alhaji yaye blanket din yayi yace "At talking to you..." Ya fada, faiz fixge blanket din yayi yana matsawa daga gareshi, baiyiwa kowa magana bai cewa komai kawai ya barwa Allah kanshi, Even when he lies there on his bed he prays to God to either take his life or better still give him course to live again, alhaji matsawa yayi zuwa bakin gadon faiz yayi saurin mikewa ya shige bathroom looking so emaciated kaman bashi ne ya fara kiba duk family na cewa yayi kiba ba, "Come back here .." alhaji ya fada mashi, faiz na shigewa yayi banging kofar tare da kullewa, nan ya zame ya zauna nan kasan bathroom Dinshi tare da hade kai kan gwiwarshi, he's no more crying but idanuwanshi look so swollen sannan face dinshi daddaure kaman he is really mad at everyone, haushin kowa yake ji, he hates kowa har amira kanta for ruining him, he hates life he hates everything, baisan you can be breathing but still be dead ba, right now Gani yake bai da wani bambaci da gawa, bai jin dadin komai, yasan right now yayi missing happiness dinshi and there's nothing anyone can do about it to even help him, kou kadan bai gan amfanin arziki da connection din dad dinshi ba A bangaren bintu Kuma sai yanzun ta gane she's totally useless to faiz, wannan abun ya nuna bata da single daraja a idonshi, she's totally broken, she have been crying, when she told her Mom all she said was "It's your life...if kinyi deciding ki zauna a haka it's your business...bazanyi maganar da zaisa ubanki ya hau kaina ba .. it's your life.. " take fada mata ita kuma yayarta cewa tayi "Kin zama maigadi...ki zauna...kiyi mashi gadin gidanshi har ya dawo...if wata rana he sees her again sai ki zauna... wallahi fatima you're a big disgrace to our family...da class dinki da kyauwun ki da albarkarki ki zauna under someone that doesn't value you... wannan abun kunya ne na gaskiya...kina kunyatani...I am ashamed to call you my sister..." Yayarta ke fada mata haka itama hindu is telling her she's too big for this. Bintu have been trying to make a huge decision, it's going to be very difficult Amma she have to make it, tunda faix ya bar gidan nan 4 days kenan bai kirata ba, if ta Kira bai dagawa sai dai iyami ta kirata tana fada mata Kar ta damu da abinda yake he will be alright that time heals, she was so wrong she thought diyarta tana da amfani a wajenshi, she was so wrong she thought she have drop of significant a wajen shiz tasan if he cares for her he will stay with her a mourn her disappearance, tana sanye da kayan bacci hannunta nade a chest dinta tana walking sama da kasa tana tunanin Inda tana da drop of amfani a waien faiz bai kamata yayi haka ba, "Oh God... what a stupidity...what a sad lifestyle..."ta fada tana tsayawa a gaban madubinta tana kallon kanta, "Am I this bad?..."ta sake furtawa ahankali tana goge hawayenta, she had so many suitors wayanda suka so su aureta har da dan gidan minister, she have so many rich people who love and wanted her Amma rabon yarta yasa taji duk duniya she can't survive if ba faiz ba, she was so stupid that tana ganin he will learn to love her tunda she knows she have a wonderful qualities, Amma she was so wrong, now she knows wanda yace bai sonka ka hakura dashi kou da kuwa zai zama ajalinka, right now tana dana sanin auren faiz, avinda amira tayi ya nuna nor matter how you love something you should learn to Walk away if har zai taba dignities dinka, ita ta bari nata dignity din tai zube, she knows amira tana son faiz sosai dukda she knows nobody will ever love faiz the way she did amma gashi she left ita da ake nunawa so sosai, ita that's having what she have never had from faiz, she remembers when she caught them in the act a kitchen dinta he was like going crazy for her, Inda ita zata samj hakan she can take all pain Amma sai gashi she still left sai ita da baa sonta ta zauna ta kare a haka? Wannan adalci ne takewa kanta?, "No ba adalci bane?..." Ta amsawa kanta tambayarta, "Banyiwa kaina adalci ba...I deserve better..." Ta fada tana Kuka sosai, "I deserve the best...and I will get the best..."ta fada still crying, "I will wait for the best...fajz am done with you...kou sonka zai kasheni na barka ...babu wanda zai tilastamin dawo maka..." Ta fada tana komawa wajen gadon yarta, she stares at her baby bayan ta bude net dinta, her tears drop on her baby wanda Yasa ta bude ido, her baby is getting better don tana adding weight compared to before, she took her to the Dr as appointed and he said she's doing great "My happiness we're leaving...muje Inda zamu samu daraja....nan bai dace damu ba..." Ta fada tana kallon yarta da her resemblance da babanta is coming out everyday, "The only problem is duk sanda na ganki sai kin tuna minshi.... you're my own faiz...the faiz that will love me ba tare da nayi shakka ba...the only faiz da ba zata hada sona dana kowa ba .." ta fada tana shessheka sosai saboda it's like vomiting all she have been through to her fragile baby, "Ina sonki sosai...zanyi channeling all my love to you my happiness..." Ta fada tana shafa face din yarta, bakin gadon ta bari ta je ta sauke all her 18 bags, she have decided to go to her family for ever, babu dadin bakin da fajz zaiyi mata da zai maidota gidan nan, bata wani bata lokaci ba ta cika boxes dinta da kayanta ta kwashe kayan babynta wayanda tasan zatayi using don her stuff are too many, matar dake kula daita was surprised data shigo taga kayanta a hade ta hargitsa dakin kaman ba wannan kitup room din bane "Lafiya bintu?.." matar ta tambayeta, bintu was wiping her face tana neman wata number because her car won't carry all the items, number wani brother dinta ta kira ta fada mashi yasa driver dinshi yazo without asking any questions ya amsa mata da ok, matar still asked her what's happening nan bintu bata boye mata komai ba ta fada mata gaskiya she totally support her har tana adding da cewa "Ai irinki ba matar maneji bace...kin cancanci yabo matuka..." Ta amsa mata. A side din amira she was totally a different person, ramarta ya mugun baci, she was totally home sick and was missing her husband, she really thank Allah data hadu da latifat at the right time don she wouldn't have made it alone, dukda tun ranar da sukazo sai da latifat tayi kwana biyu sannan ta dawo but her mother was one of a kind, ita da kanta ke tabbatar da taci abinci dukda she can't take more than spoon uku sai dai if tasa aka kai mata tea tana tsayawa kanta ta tabbatar ta shanye all, wato if Allah bai kaddara zaka mutu ba he will send you a helper, kullum idanuwanta kumbure, tunda tazo gidan ta shjga dakin latifat bata sake fita ba, she's always inside, her brothers suna shigowa dubata sosai, it's like sun koyawa yaransu mutunta bakuwa dukda duk sun girmeta they're so nice, they always tell her she have a lot of life ahead of her don haka Kar ta damu, har mai gidan yana da kirki sosai, tunda tazo gidan bata sake bude wayarta ba, tana zaune kan carpet tana karatun alqur'ani while latifat was dressing to go out to her kawa bummi, Latifat bata taba zaman gidan sosai ba and it's because kawarta tayi loosing mamarta so kullum tana kan hanyar chan, amira tana gama Karanta suratul mulk ta daga kai ta kalli latifat, daman she have decided to thank her, "Zaki fita kou?.." amira ta fada ahankali cikin voice da bai fita sosai "Eh...kou zakije..." Ta amsa mata "Aa...daman inason in gode maki ne...kinyi min abinda ban taba sanin anayiwa mutum ba...nasan in da ban hadu dake ba da ban san yanda rayuwa zai kasance min ba...I wouldn't have be able to go through this alone...Allah yayi maku fiye da yanda kukayi min...yanda kukayi min hallaci nima in Allah ya yarda I will learn from it.. " ta fada kanta kasa, latifat matsawa tayi kusa daita before tace "It's totally nothing...ban taba hawan mota on a long journey ba so nasan Allah made me go through long journey for your sake ..ki godewa Allah...bamu ba..." Ta amsa mata "Alhamdulillah..pls sister...If babu damuwa kiyi magana da agent da kikace...ya samomin gidan... just a single room...da bathroom da kitchen..." Ta fada sounding very sure, latifat bata face tayi wato she's not giving up, she have tried to carry her phone Amma hakan bai yuwu ba, especially ita kanta amira bata using wayarta balle kuma ta ajiyeshi, her phone have always been in her bag, offed, bata san kou da akwai password ba, she can easily take the phone Amma zata iya kunnawa taga da akwai password,kou kuma amira ta kamata tana daukan wayar tunda kou cikin dare ba baccin kirki take ba, she always prayed duk cikin dare, "Wai har yanzun baki sauya raayi ba...baki bukatar ganin mijinki da family dinki?...why are you doing this pls.." latifat ta tambayeta sounding a bit angry at her "I miss them...am home sick...Amma tunda har kings nace ban komawa ni kadai nasan how far...duk yanda zan fada maki ba lallai ki gane you ba. ...I have attempted suicide....and going back again is killing myself..." Amira ta fada mata, kaman ta fada mata she have money for business sai tayi shuru, "Ok...I understand you're fed up... it's ok...a gane sosai don daman wasu ma ba korarsu ake daga gida ba iyayen su suke basu daman su shigo cikin garin nan su nemi greener pastures...Amma what can you do to survive here ..su zaki gansu agbero Amma ke you look so fragile...kallo daya zaayi maki a gane ke ajebo ce... sannan above all you're very beautiful...my brothers keep talking about your beauty... wallahi Inda ba don sun san halin da kike ciki ha da tuni sun fara kawo maki hari.... you look to decent to he in Lagos...in na zuba maki ido Kika shiga wani hali God won't forgive me because nasan he have chosen me to help you..." Ta fada tana durkusawa gaban amira yayinda amira ta rike hannunta, "Am stronger than I look... besides ba aiki zan nema ba .. business zanyi...I was my husband's assistant in a very large company...nasan Allah ya kawoki rayuwata at the right time because ban da kawa...tunda kaddara ya fado min ban sake samun kawa ba...I have never had a girl talk in a very long time...so you're such a blessing...pls taimakon da Zakiyi min shine ki taimaka ki samon gida nan kusa daku...koy bq din wasu ne that are ready to give it out for rent inaso..." "Getting a house here is very expensive...a bq can cost you 500k plus if it's clean..." Vata karasa ba amira tace "Inaso...I want it ..I am not comfortable crashing like this...pls..." Amira ta fada tana rike daita "Ok...in na samo maki gida...then what next.. how much do you have to start a business.. aamun shop is difficult.." ganin amira tana girgiza mata kai yasa tayi shuru sai amira ta fara cewa "Ba shago zan amsa ba...am into online business...I know with God it's going to be ok...all I want is in dinga shjga kasuwa ina daukan pictures din kayan that's are available...I have lot's of contact... people will view my status...if possible zan buds instagram account...zan dinga dora kayana....I will be ok.. Allah will not let me be stranded by his grace...I want to be happy..." Ta fada tana maida hawayen dake neman zubo mata, latifat kura mata idanuwa tayi she just love her courage, she's really smart, she's very familiar with someone she knows Amma vata san ina ta santa ba, she never knew itace wacce ta taba ganin a billboard ba, da akwai manyan billboard guda kusan hudu a Lagos kuma she's the one a jikinshi, she's a celebrity in her own way "It's alright...if you have hope haka ai ni bazan ce komai ba...I give up...Amma I want to ask you one favor..." Ta fada mata "Ask me if har zan iya I will do it..." "Kawai ki Kira mum dinki... Dad dinki . Sai kuma mijinki...ki fada masu you have decided to start a new life...suyi maki adua..." Da sauri amira ta girgiza mata kai cikin tsoro "I can't..." Ta fada idanuwanta waje saboda tasan it's something she can never do, ba don komai ba sai don she knows her dad will command her to come back and she can't say no Alhamdulliah 2/19/22, 19:10 - Ummi Tandama😇: 39 .. zuwairat Ummumaryam Latifat was just looking at her "Yes yanzun dai bazakiyimin wannan favour ba?..." Latifat ta tambayeta "Ba wai ba zanyi maki ba...kawai dai wallahi bazasu yarda ba...can't you see I can't even open my phone... commanding dina zaayi in koma...kuma I won't be able to say no to my father...kawai when I settle down zanyi masu magana... for now I can't handle that..." Amira ta amsa mata "Ok... shikenan...I won't force you..." Ta fada tana barin Inda amira ke zaune tana duba jerin bags dinta looking for the one she will carry "Hope ba fushi kike dani ba..." Amira ta tambayeta don she respected her alot and she won't want her to be mad at her not after wannan kyautawa datayi mata "Haba not at all ..am not...zanyiwa su maami magana..." Latifat ta fada tana saka shoes my heel sosai kaman tsauni, matching bag ta dauka, "Tunde knows lot of agents that will get you clean house..." Ta fada mata before stepping out, wajen mum dinta taje ta fada mata discussion dinsu da amira now aisha, "Maami na kasa ciyo kanta...she won't accept to go back... tace she can't go back home..." Ta fadawa mum dinta sounding so disturbed "Ba matsala ai ..tunda shi wanda ya gudu daga gidanshi shi ya san ainahin abinda ya gano.. since she doesn't want to go back just let her be...kinsan you babanki yace mu san yanda zamuyi daita before ya dawo ..so ya kenan..." "Ai she's ready to stay on her own...saidsi the houses are expensive...kuma a cikin gidajen daddy baby vacant room...kou da akwai..."  Inji latifat "I can't tell...sai dai kiyi magana da agent Dinshi...tunda he's in charge of the houses..." Alaja kudirat ta amsa mata, "Ok...bari inje gidansu bummi...zanyi magana da borda tunde and see..."ta fada tana barin wajen, latifat dakin wanta taje take fada mashi ya bata number agent din daddy don taji if da akwai available room a gidajen shi, tunde dake dakinshi yana waya da babe dinshi, kallon ta yayi yace "Baby excuse me..." Ya fada sannan ya kalleta yace "Banga ranar da Zakiyi hankali ba...I have warned you ki bar badging on me haka..." Ya fada mata cikin yarbanci duk knocking din datayi baiji ba saboda he's carried away, "Sorry..." Ta fada mashi "How may I help you..." Ya tambayeta "Pls help me ask daddy's agent My visitor is ready to be on her own..." Ta fada mashi "Oh..." Ya fada yanayin shi na sauyawa instantly "Why...ana koranta daga nan ne?.. is daddy or complaining?...I can talk to them..."ya fada alaman bai son ta tafi "Aa...kawai daman I forced her here in the first place thinking I will change her mind ta koma gidansu kou gidan mijinta....but abub baiyi ba...kuma before paale travel yace kar ya dawo ya taddata nan Amma that's not the case.. ita dai kawai she wants to he alone..." Ta amsa mashi, shuru yayi for a moment before yace "Ai kema why will you try to force her back.. ita data baro chan ai tasan abinda yasa..." Ya fada mata sounding a bit lost in thoughts "Yanzun dai borda pls ask daddy's agent..." "Wai can she afford to pay for the rent and agent fee..."ya tambayeta "Ai borda since it's like mu muke so ba sai mun biya wani agent fee ba..." Ta fada mashi "Amma kou babu agent fee kin san gidajen daddy babu wanda single room apartment dinshi yayi less than 500k can she afford it?..." Ya sake asking "Yes she can tace zata iya...it seems she's loaded ai...she came from a wealthy home and her husband is really rich tunda zoben hannunta is 24k gold and diamond..."bai kara cewa komai ba yayi dailing number agent din babansu gaisawa sukayi Inda tunde ya tambayeshi if da akwai daki mai kyau available, he told the man wata sister dinsu ce zata zauna, nan agent din yake fada mashi da akwai single rooms guda uku kowacce is safe content with bathroom and kitchen sai da akwai AC and he told him without agent fee 550k, tunde asked him wanne area ne yake tunda he is not in charge of the houses, he knows all his father's estate Amma bai san which one he's talking about ba, nan ya fada mashi it's in same area da Inda suke it's just 15 minutes drive, yana fadawa tunde haka ya gane "Ok...zamu amsar mata wannan..." Tunde ya amsa mashi "When zakuyi payment?.. saboda at any moment zaa iya amshewa you know how it is..." "Yes yau...send me your account number...sai ka fadamin Inda zanyi picking keys din..." Ya fada mashi, nan ya kashe wayar ya kalli latifat yace "Give her my account number ta saka kudin..." Ya fada mata "Ok borda.... thank you so much.. " ta fada tana fita, dakinta ta koma ta tarda amira datayi tagumi so lost in thoughts, Inda zaa bude zuciyar ta it's all faiz, she Misses everyone Amma fajz, faiz is all in her mind, he is in her brain, kwana biyar without him is like a whole life time without him, cikin ranta babu abinda take roka sai Allah ya saka mata da aka hanata zaman aure kaman kowacce ya mace, auren that she enjoys so much, duk dare in ta rufe idanuwanta sai taji kaman ya zagaya hannuwanshi jikinta, she feels so warm, she made her brain do that, sai ta dinga ji kaman he is around her, especially if ta bude bag dinta ta fiddo shorts dinshi ta danyi kai wajen hancinta, she does that of latifat bata nan, she wants to stay on her own yanda zata iya behaving the way she wants,, she wants to wear his singlet ta dinga yawo cikin dakinta, she wants to open their pictures and videos ta kalla all day long,  latifat was busy talking to her Amma sam bata san tana nan ba har sai da ta tabata ta dan firgita "Deep in thoughts abi..." Ta tambayeta, shuru amira tayi "Well ga account number din borda tunde...ki saka...an samu wani cikin gidajen daddy...kuma it's near...Kinga zamu zauna kusa da juna kenan...I will be able to check on you always..." Ta fada mata da sauri amira ta mike tayi hugging din latifat tana Kuka ba don komai ba sai don yanda taga ta nuna damuwarta a kanta, she was thinking zatazo Lagos tasha wahala Amma sai Allah ya taimaka mata, for the first time tunda tazo gidan nan ta bude wayarta, wayar na gama budewa sai ga messages, daman her data is on So Many things was rushing through WhatsApp and and normal whatsapp, messages sunfi dari sannan na kan WhatsApp kam bai girguwa, latifat na  kallon yanda message ke shigowa, a cikin messages din wanda yafi yawa is wanda tayi saving da better half, his messages keep coming in, "Pls call me..." Most of the messages dinshi ke reading, latifat ta kurawa wayar ido wanda ya nuna this man is really missing his wife "Am dying...and I won't ever forgive you..." Wani notification ya shigo, wannan notification ya hana amira shjga app dinta na bank, hannunta sai rawa yake, "Ok I forgive you.. call me pls....I forgive you... check my video on whatsapp...see how you have turned me to..." Another notification ya nuna, amira was just trembling with the number of messages, "Ki yafemin pls...pls forgive me... it's all my fault..."taga another from her mother "Kina ina...ki kirani...I will always support you...I have to know where you are...tell me you're alright...call me as soon as you get my message..." Ismail ya tura mata ahankali amira ta ajiye wayar gefe tunda she can't do anything with this lots of messages, latifat was just looking at her. "Later pls... messages bazasu bari inyi transfer ba .." ta fada jikinta na rawa, if she says few messages din fajz dsta gani bai dameta ba she's lying, ya shigeta sosai, it keeps coming in, both whatsapp and inbox dinta sun cika da messages sai kara wayarta take, kanta kasa hawaye ya fara zuba, "Stop carrying ooo...shebi you are strong and you want to stay here... don't cry at all... develop a hard and tough heart..." Latifat ta fada mata, da sauri amira ta dauki wayarta, she didn't look at anymore notification ta shjga wajen bank app dinta, nan Latifat ta karanta mata account ta saka mashi 700k sai da ta gama sakawa ta kalli latifat tace "Pls...ya taimaka ya ciromin balance din..." Ta fada mata, "Ok ba damuwa.. " latifat bata rufe baki ba wayar amira ya fara ringing at it's better half with love emojis "Damn...this man really loves you..." Inji latifat dake kallon wayar, shuru amira tayi, kanta kasa. She knows faiz loves her sosai but the sooner he stop disturbing himself the better for both of them. " It's ringing...oh my goodness... it's really ringing... please pick up..." Faiz da ya mike tsaye lokaci guda jin wayar amira na ringing, he have left her messages and call after every five to ten minutes, bai san sanda weak body dinshi ya samu kwari ba, rashin ringing din wayarta makes him think of different abubuwa, at times sai yayi tunanin she's even dead don he feels there's no way amira will stay alive for kwana har biyar batayi magana dashi ba, "Pls ki daga mana..." Ya fada yana hadiye saliva dinshi da kyar, har wayar ta tsinke baa daga ba hannunshi na rawa ya sake redialing number ta. "Pick the call..." Latifat ta fadawa amira da kanta ke kasa, as he call again, "No ooo...I can't..." "You have to...ai he's not your enemy... he's your husband...by religion he still have right over you....yana da total control over you...so pick up...kinyi mashi laifi... you have to apologize tell him why you can't stay anymore..." Take fadawa amira that continue shaking her head alaman she's not picking bata ankara ba latifat ta amshe wayar tayi picking tare da saka wayar loud speaker, "Baby..." Voice din fajz ya fada out very loud "Baby why....why why...why pls .."was abinda faiz ya fada tana breaking down so loud yana Kuka, latifat ji tayi kafafuwanta sunyi sanyi jin namiji yana Kuka saboda mace alhalin ita gata nan bata da tsayayye wanda ke sonta dukan samarinta saboda kudin ubanta suke zuwa most of them are jobless and gold diggers sai su maidaka sex toy dinsu daga baya su rabu da kai, she knows true love is really hard to find Amma gashi this one have find the love but running away from it "Am sorry...am so sorry you have been through alot under my roof Amma I promise to change everything... wallahi nayi maki alkwarin zan daukeki Inda bazaki sake ganin kowa ba... i will change your line... only my mother and your parents will have your line...babu wanda zai sake takura maki..." Faiz ya fada cikin kuka sosai dukda voice dinshi ba wani fita yake ba, amira ma sai Kuka take not saying anything "If you don't want me dead pls tell me where you are..." Ya sake fadawa amira, he can hear her sob "I forgive you for leaving me like this...i love you...kinsan ban iya rayuwa Ba dake ba...amira kece rayuwata in babu ke mutuwa zanyi...dan Allah kiyi min rai..Kar ki barni.. I promise I will make things right pls..." Fajz ya dinga fada begging and crying, amira was just crying, hearing his voice alone ya mugun tada mata hankali and she wants to be in his arms, right now she feels maybe she can't stay without him, latifat tausaya mashi tayi sosai,. Yanda yake kuka ya nuna he won't be alright without her, daman ance da akwai mata da miji that are soul mate just like dad dinta da mum dinta, always together, sai if tafiyar ta zama ta dole kou emergency suke barin juna, she knows her dad will cry the same if he looses her mother, "Pls...pls..go back home..." Latifat da idanuwanta suka ciko da kwalla ta fada mata, fajz heard someone talk and it's not amira, da sauri yace "Pls...beg her.  I love her so much...my family hates me.. they want to destroy...my happiness..." Ya fada directing his statement to the person that talked, "Ban...iyawa...." Amira dake Kuka sosai ta amsa mashi, "Pls you have to..." Ya amsa mata da sauri jikinshi na rawa yana hawaye "Ban iyawa... kasheni zasuyi..." Ta sake amsa mashi cikin Kuka "No..." Ya fara magana bai karasa ba tace "You won't be there to protect me ..ba kullum zakayi protecting dina ba... You don't have to turn arrogant because of me...I don't want to be the reason why you will quarrel everyday..." Ta fada cikin Kuka latifat tana dafa shoulder dinta "I can't take it anymore...duk Inda zaka kaini...zasu nemeni...nagajine...." Ta sake fada mashi, faiz was just listening to her while tears roll down "Ka yafemin... just bless me...and make it easy for me pls .." ta sake fada mashi, "I can't..." Ya amsa mata yana nishi sosai don ya mance rabon da wani abu ya shjga bakinshi banda ruwan alwallah, "If I can you can... Ni nayi loosing kowa...kai kayi loosing only me...if you love me...if you really you wished me well...zaka yarda dani... you will even sponsor me to leave in peace...kasan ban da gata.. I can't go home...I can't stay in your house... kullum cikin faduwar gaba nake...I love you but I fear your family...ina tunanin threat dinsu karya ne...sai gashi an nunamin it's real...they even told me it's the beginning...if ban tafi ba..pls kayi hakuri kaji... nima nayi hakuri da komai..." Ta fada sounding so emotional, faiz ji yayi jikinshi ya mutu, he was just weeping "An cuceni...amira I wish I can just let go...Amma I can't... it's going to be very difficult for me to let go...dan Allah kiyi hakuri...pls zan kiraki video call yanzun...ki daga pls..I need to see you...at least zan samu sauki . " Ya fada yana goge face dinshi, "Mu cire son zuciya pls..." Ta sake dada mashi "Promise me zaki daga kiran da zan maki..." Ya fada yana daga weak eyes dinshi ya kalli mum dinshi dake tsaye a bakin kofsr rike da cup and saucer tana kallon shi idanuwanta cike da kwalla saboda irin wannan jarabawan da danta ya shiga, sauke weak eyes dinshi yayi  yaxe "Pls ki daga kinji...let me call you now..." Ya fada yana saurin kashe wayar, da sauri hajiya kadijatu ta shigo ciki tace "Amira ce?.." ta tambayeshi cike da mamaki don she knows how they have all tried her number to no avail, ahankali ya daga mata kai, she looks so happy and excited "What did she say..." Hajiya ta tambayeshi tana zama kusa dashi "She's not coming back... she's tired...ta gaji....am trying to beg her Amma taki..." Ya fada yana goge face, "See don't force her...ka bita ahankali... you can still make her come back...mu mata muna da rauni... just make sure you stay connected to each Other... believe me you will win her back..." Ta fada mashi, kura mata idanuwa yayi kaman wani sakare not buying this advise at all "Ka nuna mata it's ok she should be happy...tell her you don't blame her... that abubuwan da ake maki yayi yawa... that you're sorry..." Ta cigaba da fada mashi sai sauri kawai take ba don komai ba sai she want her son to be alright "One day da kanta zata fada maka Inda take..." Hajiya tayi adding "One day... that's like after a year or two or more?...how can I handle that..." Ya fada sounding so weak "Ba lallai ya dade haka ba...,kawai Kar ka matsa mata...if you do she will stay away from maybe ta sauya layinta or something..." Ta sake adding, "Hmmm..."ya amsa mata yana shjga whatsapp dinshk don kiranta video call, he was wearing only short da singlet, ramar shi ya fito fili da yawa tamkar ya shekara yana jinya, he looks so terrible, his beard are on kept, kiranta yayi ya kalli mum dinshi before standing up ya bar kan gadon da yake ya koma bathroom while the phone rings, Amira kam bata ganin zata iya daga video call dinshi ba don komai ba sai don seeing him might break her more than her expectations, jin muryar shi make her feel kawai ta samu ta fada mashi Inda take, Amma when she remembers the beating, the insults kawai sai kuma taji komai ya fita ranta, "Pick up pls..." Latifat dake kallon kiran da yake mata "Ban son ya sake Jan raayina..." "Ba wannan zancen...talk to him...ku cigaba da magana pls .. he's not your enemy..." Ta fada tana sake latsa wayarta tayi mata picking call din again, kasa daga idanuwa tayi, fajz kura mata ido tayi, she's so pale and dark, she's the opposite of herself, sam ba amira daya sani bane, yana ganin ya sauya Amma sam she's so different, he couldn't say anything as he doesn't fine a word that fits the moment, latifat was standing a gabanta so faiz bai san wata na nan ciki ba, kallon ta kawai yake yana kallon environment din da take, he sees the room beautifully dress, amira kasa daga idanuwa tayi, her eyes are closed but tears na fita, sai dai ta saka bayanta hannunta ta goge da sauri,jin he's not saying anything yasa latifat ta dan zagaya because she feels maybe the call is not connected, nan taga fajz days zuba mata idanuwa kallon amira, ahankali ya daga idanuwa suka hada ido da latifat, cikin silence tace "Lagos..." Tayi mashi magana voice dinta bai fita, kurs mata ido yayi trying to understand what she's saying, yaga alaman she's trying to communicate with him, "La...gos..." Ta sake mashi alaman da bakinta, idanuwa ya zaro yace "Lagos?..." Ya tambayeta not making sound too, "Yes..." Da sauri yace "Call me?..." Yayi mata alaman waya da hannunshi, amira bude idanuwa tayi taga suna communicating da latifat, sa sauri amira ta mike tana kallon latifat tare da kashe call din batare data yarda ta kalli fajz ba "It's not fair... it's not at all...did you think ban da hankali...hauka nake na kudu a tunanin ki?...this is not love at all..." Amira ta fada cikin hawaye sounding so angry "Am sorry...I just want the best for you..." Ta fada tana zuwa kusa daita "No it's not... supporting me is love...ni nasan abinda na Gani...I know why am running...I know why am tired....I know why I left everything behind...I beg you in the name of allah... don't interfere again..pls...if he knows where I am shikenan zan kara komawa Inda ana neman kasheni...pls..." Ta fada mata cikin kuka "Am sorry...am never interfering again.. never..." Ta fada mata sounding so serious har cikin ranta, don har taji kunya sosai "Ok...I believe you...pls ina son in kwana gidan yau..." "Oh why?...is it because what just happened...I promise kou zan ganshi I won't tell him where you are...nayi maki alkwari hakan...I don't go back on my words..." Alhamdulliah 2/19/22, 19:10 - Ummi Tandama😇: 40. Zuwairat Ummumaryam Hugging juna sukayi da amira, har ga Allah latifat have decided to stay away from her issues don already taga she's so ready to move on, wayar amira sai ringing kawai yake, dauka tayi ta kashe wayar gabaki daya, tana cewa "Am sorry..." Ta fada tana ajiye wayar, sai ta dawo ta rike hannun latifat tace "Pls...zaki rakani...kasuwa..." Amira bata karasa ba latifat tace "I will do everything with you...I will use you to get great deal of rewards .." ta amsa mata. Faiz najin wayarta kashe ya dafe goshi yana tunanin who is that lady, then he remembered her saying Lagos, he is really confused, those that means amirarshi tana Lagos, "Oh my God..." Ya fada yana dafe goshinshi, "Lagos....why pls..." Ya fada yana mikewa, mum dinshi na zaune waiting for him to come out, "Iyami...amira tana Lagos..." Ya fada mata sounding so weak "Lagos?...did she tell you that?..." "Aa.... there's a lady...I don't just understand...the lady was trying to communicate with me... amira...ta kashe wayarta...iyami kou dai in daina wahalal da kaina. It seem amira bata sona..." Ya fada yana weeping silently, "It's your family's fault..." Ta amsa mashi, shuru yayi "Maryam ta rabani da Maryam..kuma she's they enjoying life kou...ok" ya fada yana komawa bathroom, ruwa ya sakarwa kanshi yayi tsaye under shower ruwa na zuba jikinshi, the tears won't stop flowing dukda he's tired, 5 whole days without amira, 5 whole days without happiness, he thought his daughter is enough for his happiness but his wrong, he stayed under shower for about 10 minutes before ya fito daure da towel, "Pls eat...kou kadan ne...I beg you...pls ifemi... you're my happiness...they want to destroy my happiness...basu sona...and they're winning..." Iyami ta fada, dukda faiz yana cikin matsala sai da ya tausaya mata, he knows baa sonta, itama ta rame sosai, they're really showing halinsu don his step mom doesn't even ask if he's alright unlike before da suke pretending, straight Inda ta ajiye mashi abinci yaje, he opened it, white rice ne with veggies, kou spoon bai saka ba ya dumbuza hannu ya fara ci face dinshi kaman an bashi madaciya yaci, it's as if an dora mashi wuka ance eat or die, he was forcing the food down and shedding tears, mum dinshi zuba mashi lemo tayi ya shanye yana goge face dinshi, "Iyami...are you happy now..." Ya fada yana kallonta with a wet face, iyami da tana hawaye saboda yanda yake cin abinci yana kuka kai ta daga mashi, ahankali ta goge face dinta, hugging dinta yayi yace "Iyami I will be ok...pls don't bother... speaking to her and knowing she's safe makes me happy..." Ya fada mata, kai ta daga amshi alaman ok, "Nagode..." Ya fada yana barinta, wajen old kayanshi da ya bari gidan, sakawa yayi mum dinshi na kallon shi "Ina zaka..." Ta tambayeshi "I want to visit some people today... sannan zanje gida.." ya amsa mata she feels so happy, she's so happy he's decided to he ok now, Sai da ya gama shirinshi sai ta zauna waiting for her to go out don yayi abinda yakeson yi, "Iyami kije ki huta..." Ya fada mata, babu gardama ta fita, wayar Cable din dakinshi yayi kokarin fiddawa Amma ta kasa, he have to carry knife ya yanke cable din, nadata yayi ya fita rike da car keys dinshi, yana. Fita mai gadi ya zuba mashi ido yana kallon shi like he's trying to recognize who he is saboda yanda ya sauya kamanni kaman bashi ba, har ya shjga motarshi maigadi was wondering who is this, don for sure yayi kama da fajz Amma kou kadan bai da assurance cewa fajz ne, ya sauya beyond expectations, har faiz ya shjga mota ya ja zuwa kusa da gate bai bude mashi gate ba har sai da faiz yace "Zaka bude min gate kou aa..." Ya daka mashi tsawa da sauri maigadi daya gane it's faiz ya bude gate yaja motarshi ya fice. Bintu kam sanda ta dawo gida face dinta sharkaf da hawaye kou asking dinta what happened mum dinta batayi ba sai cewa tayi "Kin gaji da gadin kenan..." Ta fada tana kallon bintu dake rungume da yarta, cikin ranta she knows she will still go back to her house sai dai if fajz baizo ba, she knows her daughter loves him so much and there's nothing anyone can do about it, abun haushin is her daughter doesn't know her worth at all don if she knows she won't stay tana wulakanta kanta kan wani who doesn't deserve her, da akwai so many empty rooms a gidansu so nan aka saka kayanta, dakinta ta shjga rungume da tiny baby dinta tana kuka. She have really decided to stay away from fajz for ever nor matter how it's going to feel. Abincin yarta ta bata ta kwanta tana hawaye feeling so empty already. Maryam kam tunda faiz yayi mata wannan rashin mutuncin a gidsnsu bata dawo hayyacinta ba, mijinta warn her to stay away from faiz tun ba yau ba, he knows irin kiyayyar da takewa faiz, yana taddata tana wayar da mum dinta saying all sorts of evil things kanshi, yana fada mata she's a mother and a mother shouldn't hold so much hate kan mutum hakan that's it's not good Amma sai tace it's not good sai tace it's not his business ai ba family dinshi bane sai yayi shuru so data dawo gida few days back with lot's of injuries ta fada mashi faiz ne yayi attacking dinta what he said was "Na fada maki ki fita harkar yaron nan...if kina babba baki rike girmanki ba zaisa yaro ya raina ka...kin gan irinta nan..." Yake fada mata. She is in so much pain don tun ranar tana kwance, she's feeling so much pain especially a cikin kanta Inda ya fixge mata gashi, kou kadan batayi regretting action dinta ba don her Mom na fada mata motar fajz na gida so she knows he's in pain and she prays he runs mad or even die kowa ya huta, ba komai yasa take jin haushinshi ba sai don she's feeling babu mai cin kudin babansu sai shi, she feels shine ke mulkin kudin family dinsu duka, sannan kou sau daya bai taba involving dinta a family business na ya bata dan wani abu ba, abun haushin is sanda yayi aure taje gidan da yake she was so furious saboda girman gidanshi don da kadan family house dinsu yafi gidanshi girman and yama fi na family dinsu tsaruwa da kuma irin kayan da aka zuba gidan like the pop, the tiles are so expensive, komai na gidan kaman gidan sarki, sunfi wata suna jimamin gidan da mamansu, sai gashi kou wata biyar baiyi da aure ba ya sake wata auren and luckily wannan matar have something to use against her kuma sai akaci saa he loves her more than himself, ta tabbatar da yana kaunarta sanda ya kwanta a hospital saboda ance zaa rabasu, nan ta samu good way to deal with him without boka kou malam, she's happy knowing he's in pain, she hates him so much for taking her place as the eldest, tasan in da babu shi da itace zata kula da komai tunda If babu eldest son dole ayi using eldest kou da kuwa macece. Fajz bai wuce koina ba sai gidanshi, tsayawa yayi compound dinshi yana rike da kugunshi, bakin kofar bintu ya nufa ta tsaya daidai entrance din ya saki ajiyan zuciya tare da kokarin wearing a nice and calm look, yana shjga ciki ya gan wajen so quiet, babu alaman anybody a gidan at all, falonta ya tsaya ya kurawa wajen dining ido sai yake ganin kaman gasu nan suna cin abinci with so much love and effections, he sees one of his leg kan kafar amira and the other kan na bintu, he always make them stay near him yayinda yake tsakiyar su, at times kuma amira ta zauna facing him, he really enjoyed that moment, he sees it as the best time of his life, he will pay anything in this world to see him on that dining with amira and bintu, he hears the laughters, he looked at inda suke zama suyi kallo, at times if bintu zata dan tashi taje ta dawo sai ta kama nono amira, her boobs sunji jiki a hannunshi he can testified to that, she have bigger breasts wanda bai kai na bintu tsayuwa da tauri ba Amma haka yake dunbuza hannunshi ya rike, da sauri ta saka hannu ya goge face dinshi wondering why the silence don kou kadan baiyi tunanin itama bintu is gone ba "Baby..." Ya Kira bintu yana faman goge face dinshi sosai "Baby ina kuke ne..." Ya fada heading to her bedroom, he stands still looking at yanda all the closet are open with nothing in them, "Inna lillahi waina ilahi rajiuna!!!!" Ya fada with so much fear kwance kan face dinshi "Ya ilahi!!...ina zan saka raina..." Ya sake maimaitawa yana zamewa ya zauna kasa yana fashewa da sabon Kuka yana cewa "Kaman wasa an maidani square zero...an lalatamin rayuwa....an maidani mara komai..." Ya fada cikin Kuka, "Maryam you're dead... " Ya fada yana mikewa da gudu ya fita ya shjga motarshi, yana tuki yana kuka, kuka har da majina, yana goge face dishi more tears suna rolling he is totally broken to the core, sai shessheka kawai yake, he can't believe shine yau akayiwa haka, gidan Maryam na da nisa ba laifi wanda hakan yasa yayi tuki for almost an hour before ya isa, he wanted horning at the door Amma there's no need, he knocked at the gate and maigadi ya bude mashi, before maigadi ya bude sai da ya goge face dinshi "Maryam tana nan?." Was abinda ya tambayeshi "Eh...kai wanene?.." wani irin kallo faiz ya watsa mashi yace "Baka sanni ba?...tou kaninta ne..." Ya fada yana komawa cikin motarshi, cable wire daya yanko ya fiddo yazo ya bangaje maigadi daya tsaya yana kallonshi ya shige, gate ya maida ya rufe yayinda faiz ya nufi main house yana jan wayar kasa saboda tsawon shi, the main door is open so shjga kawai yayi ya kauda kofar ya kulle, he knows her children will be in school sai six suke dawowa sannan her husband is at work, "It's me and you today..." Ya fada yana shjga falonta, Yana tafiya wayar na biye dashi, tamkar mijinta ya dawo haka yake tafiya cikin kasaita da iko ba wani sauri kou hanzari tare dashi, his nose is still dripping wanda haka yasa yake yawan goge hancinshi from time to time walking to hanyar bedrooms dinta, "Yau... you kill me or I kill you..." Ya fada yana bude kofar daya daga cikin dakunan babu kowa ciki, he walks to another door saying "You can't destroy my home and be happy... never...sai na zame maki balai..." Ya fada yana sake bude another door shima empty, duk wanda ta bude bai maidawa ya rufe sai ya barshi bude. Maryam dake bacci bude idanuwa tayi tana tunanin it's her house girl data aika zuwa kasuwa ce ta dawo "Safinatu kece kika dawo?..." Ta fada daga Inda take kwance "There she is..." Fajz ya fada heading to Inda yaji voice dinta, yana zuwa ya bude kofar, Maryam daga kai tayi ahankali tana ganin fajz tayi saurin mikewa zaune cikin matsanacin tashin hankali tana cewa "What are you doing...here..." Ta fada tana kokarin tashi tsaye wani irin harbi yayi mata da kafa yana cewa "You can't stand.. you do the sitting and I will do the standing..." Ya fada bayan ya harbeta baya ta fadi kan gado, Maryam data zaro idanuwa bata san if she's having a nightmare ba kou it's real don if da gaske faiz ne nan tsaye tasan kashinta ya bushe, da sauri ta murza idanuwa yayinda faiz ya juya ya maida kofsr dakinta ya kulle before ya juyo ga Maryam da idanuwanta ke neman fadowa saboda surprise yace "Surprised?..." Ya fada yana sakin wani irin murmushi dake ban tsoro yana kallon yanda take murza idanuwa, "Me kake a gidana...meye haka...kana hauka..." Ta fada tana kokarin sake mikewa, wani irin mari ya dauketa dashi ta saki firgitacen kara tana dafe cheek dinta, "We're going to have a wonderful discussion...how you answer me determine if zaki rayu yau or not..." Ya fada mata yana jawo wata kujera dake dakin yana zama, Maryam was just looking around trying to save herself from this beast daya Kira kanshi dan uwanta, she sighted her phone and she wants to go for it, kallon ta kawai yake, he relaxed and keeps looking at her as she's just trembling, "Ya kike ji right now being at my mercy..." Was what he asked her, "Me nayi maka?..." Ta tambayeshi tana kallon wayar ta, "You're asking me or I should be the one to ask you what I did to you..." Ya tambayeta, she tries to make a move ya mike ya wullata kan gado again this time ya dauki cable dayazo dashi ya fara dukanta, he gave her good ten lashes before ya zauna again, tamkar yanda babba ke dukan yaro haka yayi mata, hade bakin cable din yayi waje biyu ya samu baki biyu, each lashes gives her ten whip, ihu ta dingayi sosai Amma dayake katon gida ne with closed doors babu mai jinta balle a taimaka mata, "Na fada maki how you answer my question will determine abinda zanyi maki...Kinga yau...dole zaa fidda gawar mutum daya....dole kou ke kou ni...sai.kin fadamin what I did to you that you hate me so much..." Ya tambayeta sounding so calm kaman bashi ba, "Ban tsane ka ba..." Ta fada cikin matsanacin Kuka tana tsotsa dukan jikinta saboda azaban tana jin kaman ana watsa mata barkono a jikinta, as he watches her scratch her body sai ya tuna amira sanda yazo ya tadda jikinta all da tabon bulala, he knows this is how she feels, "Why did you hate me?..' ya sake asking dinta hankali kwance "Ban tsane ka ba..." Ta sake amsa mashi, afusace ya mike rike da bulalan ihu ta saki as he descended on her again, she scream and scream and scream cikin short time voice dinta ya dishe "How does it feel right now...i know you're feeling so helpless just the way you made my wife feel..." Ya fada mata, Maryam kam sai scratching jikinta kawai take don har jikinta ya fara kumburi, "Am... sorry..." Ta fada kai tsaye tana Kuka sosai looking so helpless "For what?...I don't need your apologies..kawai ki fadamin abinda nayi maki da kika tsane ni matuka haka...ki fadamin if possible sai in baki hakuri..." Ya fada yana komawa ya zauna, "Ba komai..." Ta fada tana Kuka sosai "Da komai...sai kin fadamin why kika lalatamin rayuwa...what were you thinking pls..." Ta sake asking dinta, Maryam bata gan bakin magana ba instead she keeps crying sosai saboda azaba, she never knew this day will come, she thought was duk abinda zaayi it will take few days shikenan then the sleeping dog will lay again Bata taba tunanin it will come to this extend ba, batayi tunanin he will raise his hands on her haka ba, batasan this will happen ba, Inda ta sani da ta hadiye tsanarshi ta hakura, sai gashi yau gata at the mercy of this wicked soul, tunda yake yaro bata taba ganin dariyarshi ba sai dai yayi yake, she sees him as someone different basu da single bond, "Wallahi kika bari sake tambayar ki sai nayi strangling dinki...did you think I care right now?...no I don't care....I don't fucking care if am dead because you have killed me...kin watsa min farin ciki...kin watsa min gida...bintu have left amira is gone....elder sisters and brothers are met to protect the interest of their younger ones...Amma ke seeing me happy hurts you.....har kike cewa kou mutuwa zanyi sai kin rabani da amira .. you won....now tell me what did I do to you...how did I offend you without my knowledge...tell me!!!" Ya daka mata tsawa yana sake mikewa, maryam dake kuka tana tsotsa jikinta cewa tayi "Bakayimin komai ba..." Ta fada tana ja da baya tana takurewa jikin bango tana Kuka sosai saboda bata taba shjga cikin irin wannan tashin hankalin ba, "Ok ba komai why did you hate my happiness...or better still are you jealous of my wives...kinason maye gurbinsu ne yasa kika koresu?...ok...I get it..let me do to you what I do to them....kinga saj in aureki.. " Maryam dora hannu tayi kan bakinta saboda tashin hankali da tsoro, she knows what he meant by his statement "Dan Allah kayi hakuri...let me make it right..." Ta fada cikin matsanacin Kuka sosai "Really?...wow how pls...tell me how you're going to make it right..." Ya tambayeta "Zan nemo maka...amira ...pls am sorry.. " ta fada cikin Kuka sosai,faiz dariya ya dingayi yana cewa "Abinda ya zama dole ma.. ai sai kin nemota...if not kinga garin nan ..bazai amshi both of us ba...ke let me break it down to you...duk Inda zaki ina biye dake... Wallahi you can't be happy while am sad... you can't be with your family peacefully while you destroy mine... wallahi Kinga baki sanni ba...if you think you know me. If you think you know what I will do to you wallahi think again... you don't know yanda zanyi maki... what happened now is just a tip of an iceberg... I will teach you to remain in your zone...I know you think if I dissolve their marriage babu abinda zaayi kou...wato nothing will happen...I will just be miserable and there's nothing anyone will do about it... wallahi Maryam...Maryam kinsan Allah I will make your life miserable... you will wish you're dead than alive...baki da wajen buya..." Ya fada yana zuba mata cable din hannunshi over and over and over again and he's feeling so happy doing it, tana mugun jin dadin as he beat the hell out of her, as she scream he hears amira scream the day she sent people to beat her, daman he promised he will make her bleed for making his wife bleed 🩸 kou da amira bata gudu ba he have decided to deal with Maryam, Maryam cried for help like a baby but it's not coming, Allah kar ka barmu at the mercy of our enemies, faiz was ready to beat her to death, some part of her body didn't just swole but peel, sai da yaga bata motsi sanna ya kyaleta ya koma ya zauna tare da daukan wayarta, cikin inbox dinta ya shiga scrolling through her messages, she's so stupid dukda she use different sim the messages are on her phone, he scrolled through with tears, har yanzun baiji sanyi cikin ranshi ba, bai san abinda zaiyi mata yaji dadi ba, har sanda ta tura kudin tana fadawa wayanda suka bugi amira aikinsu yayi kyau, he sits there and weep, ahankali ya mike rike da wayarta ya bar gidan he prays she never wakes up he doesn't have single regret at all, he wants justice for what she did to him, Inda zai gan bintu it will help a little. Hakan yasa ya nufi gidsnsu. Alhamdulliah 3/11/22, 20:33 - Ummi Tandama😇: 41 Zuwairat Ummumaryam Pls pls pls pls don kina da number mutane doesn't mean ki damu mutane da petty talk ba, kinzo dm dina kince Salam nace wslm kince ykk what's ykk, if kinsan abinda kikeyi kawai da kin yiwa wacce baki sani ba magana pls just go straight to the point, it's not as if we're friends da zamuyi petty talks. Wasu zasuyi maki voice note, you too big to type abi, mu da muke zama muyi rubutu kuma kubimu da zagi ba mutane bane? Pls ki bar min voice note because I May not even listen. Mu bamu cikin masu sayan data suyi gulma kou mu damu da rayuwar wasu, we buy data to make money to do business, wasu zasu kiraka daka daga su kashe my sister pls if you can't afford to call kiyi hakuri mana, wasu kuma zasuce pls wacece nagan number ki a cikin wayata pls kindly delete if baki san who you're calling ba pls let's be matured an daina misbehaving a social media kowa neman halal dinshi yake, if har yau ke kina cikin social media baki sanar komai sai hira cikin group kaman mara hankali kina magana anyhow without control then kinyi asara. Wallahi with social media if rabbi ya sakawa abinda kike nema albarka kina iya zama millionaire ba tare da kinje koina ba, use your social media accounts wisely not foolishly. Pls yan uwa a nemi sanaa a daina zaman jiran wani kato kou wata katuwa tayi maki, kina kissing ass din mutum kinsan mutum ba kan gaskiya yake ba Amma kina tsoron fadin gaskiya saboda abinda bai kai ya kawo ba you never can tell God can make you a millionaire in a close of an eye. Am changing my number very soon so it will be strictly whatsapp insha Allah. Kou da yazo kofar gate dinsu bintu sai yaga bai da strength din shiga ciki, kallon kanshi yayi ta madubin motarshi yaga he looks so rough, he looks so strange tamkar bashi ba, Gani yake if ya shjga a haka it really shows he is totally insane because of ita and bai son hakan, he sits there har kusan minti biyar bai shjga ba, he feels kawai ya koma yayinda da wata zuciya was telling him he should go inside, after long deliberation kawai yayi deciding ya shjga ciki, he left his car outside, knocking yayi maigadi ya bude mashi gate, he went straight into falon gidan da sallama a bakin shi, ba kowa falon sai mai aiki, he asked her ina bintu and she pointed at inda take, without waiting ya wuce wajen, daman he knows her room, without sallama ya bude kofar da sauri bintu data fito daga wanka daure da towel ta zabura, ganin faiz ne yasaa ta zuba mashi idanuwa tare Gyara daurin towel dinta, he looks so different, batasan sanda tace "Wow... it's indeed real..." Ta fada under her breath yayinda ya zuba mata idanuwa yana kallon itama, "What...are.. you doing here..." Ya fada maganar na cutting after each word, kallo daya zakayi mashi ka gane kou kadan bai da strength din long magana, "Really?..." Tayi reply dinshi tana dauko hijab zata saka ya rike hijab din "Me zaki boye min?..I asked you what are you doing here..." Ya sake asking dinta calmly, "Yancin kaina na kwata..." Ta amsa mashi "Nonsense...crap....what yanci...ai yanzun you should be happy... it's all you and me ..no amira...am sure it gladden your heart..." Ya fada mata yana kallon, bintu kallon shi tayi tana tunanin yazo nan don yaci mutuncin ta ne "Pls malam ban da lokacin ka... " "Aikam we're stuck together...tunda kuka hada baki...." Sai kuma yayi shuru yaga it's not proper right now dukda wani irin rage ne cikin zuciyar shi, Allah kadai yasan how he's feeling "Maryam is responsible for everything..." Ya fada mata yana sakin hijab dinta tare da zama kusa da gadon baby yana kallon yarshi dake bacci peacefully, "She ruined my home...she hates me so much..." Ya sake adding "Alhamdulliah tunda ban da hannu ciki you can take your leave..."bintu ta hantareshi saboda words dinshi cikin ranta she's burning the man she can die for is Dying for another, faiz is dying don ya fita hayyacinshi and the only remedy is to have his missing ribs she have been so stupid to stay with him all this while, batasan she's totally worthless ba sai yanzun, Inda tana da amfani kou single drop of daraja a idanuwanshi because he looses her he won't be like this zai ce ina da another one. Yanzun ta sake deciding kou sonshi zai kasheta she's not going back to him ever "Kina da hannu ciki ai... you told them who she is... you told them I love her more than you...so sun san if aka rabamu zaayi ruining rayuwata...so kina da hannu ciki sosai...but it's ok.. mu tafi gida.. this is the time I need you most.." "Chabdin... you loved her... You give her so much attention... you even travel together...but for her dignity and peace of mind she left sai ni dana san tun asali ba sona kake ba...ni dana san ban da single drop of daraja wajenka...ni da van da amfani wajenka... wallahi wallahi wallahi nayi dana sanin sayar da darajata...I remember when you told me in fadawa daddy banson auren...I wished I did...I wish I never be a second option...kaje...Allah ya hada kowa da rabonshi...amma ka sani I hold na grudges against you...kaima don't hold it against me...nasan rabon yarka yasa naji if ba kaiba I can't marry anyone...but right now I can't stand you..." Ta karasa maganar ta, faiz was just looking at her, sai da ta kai karshen maganar ya saki dariya "Funny you... sakinki zanyi kou ke zaki sakeni... you know babu Inda zaki dai kou... anyways am sorry...I really need you now...pls..." Ya fada yana mikewa ya kama hannunta "Kayi hakuri... let's not force ourselves anymore..." Ta fada cikin sanyi murya tana zare hannunta ""Bintu am not forcing myself to love you...amira came...amire is gone ...she doesn't want me... she's in Lagos.....she have left me...if babu ke ban san yanda zanyi da raina ba..." Ya fada mata kaman zaiyi Kuka "Aa...pls ka tafi...kayi hakuri..." Ta fada mashi sounding so serious, ahankali ya mike, zuba mata idanuwa seeing the whole truth in her "You mean this?..." Ya tambayeta "Yes..."ta amsa mashi kai tsaye, "Kaicona..." Ya furta under his breath before adding "I will give you sometime to think...ok" "Aa no need...I have decided..." Ta amsa mashi atakaice "Aa... just think...pls think ok?...x ya sake fada mata , wajen yarshi ya nufa yayi mata kiss ya fita heading to his car as fast as his legs can carry him. Hmmm yanzun we have to summarize ooo Kar wankin hula ya kaimu dare. Bayan wata biyu, amira ce zaune tana faman latsa wayarta replying so many messages at the same time she looks so pale and kind of sick, "Eh dukkansu foreign ne...suna da kyau da nauyi ba kadan ba..." Ta fadawa wata cikin voice note as she's tired of typing, yana sakata ciwon kai da ciwon idanuwa sosai, she dropped her account number and move to another customer, tsakiyar dakinta da akwai lot's of packaged items waiting azo a dauka, she's into selling london use items, tana tallata kayan pretty collection Amma her main source of income is kayan tokumbo wato kayan london use wanda kou new dinsu bazaka gani a Nigeria ba, tunda ta fara shjga kasuwarsu with the help of her helper wato latifat ta gan kaya kala kala wanda tasan if zata tallata zata samu sosai don price din are good and bata dora riba at all, tun ranar farko data shjga kasuwarsu ta samu good business plan and the good thing is tana da good phone haka yasa ta fara daukan pictures din electronics wanda they range from good heavy pots wanda vata taba ganin irinsu ba sai frying pans, elegant plate, inshort duk wani abu na kitchen da na gida kana samu a cikin tokumbo items and the most amazing part is ba wai sun sha wahala ba don kou amarya zata iya using, she's so wise and from a big home Amma kou kadan bata taba ganin irin such items ba, tun daga ranar da sukayi magana da fajz the first thing she did was change her line then blocked all of them from her whatsapp, she's so ready to be her own boss, she's not ready to hear anyone cry to her ears and plead for her to come back, Lagos is a gigantic State but latifat made it easy for her, she made her get a car don bazata iya without a car ba, har yau bata kware ba because the only thing that helps her through her days is at night kuma tasha kuka tayi sallah dare bacci ya dauketa kan praying mat dinta, with the help of latifat still ta sayi delivery machine kuma ta samo mata mai tuka mata, latifat was so amazed by level of cinikin da take, gidsnsu is a very beautiful house in a very good location, most gidan Young ladies da samari ne, they're nice as suna gaisawa da both maza da matan, mazan want to talk to her amma they respect that ring a hannunta, su a chan hannunka shi ke determining if you're taken, married or single, her diamond ring dake a yatsarta yass duk sun shafa mata lafiya dukda she dey enter their eyes sosai ba kadan ba, a kalla a rana tana sayar da kaya ta samu riba 30k at times 10k wata rana if ta samu kaya masu kyau sosai da kuma class tana samun har 40k as her own riba Amma ba always ake samun kayan masu kyau ba, wani abub sai kusan mutane biyar su biya kudin shi sai dai ta bawa sauran hakuri, within kasuwar take saye tayi wrapping, if ta bar gidan da safe bata dawo sai dare saboda hold up har karfe 8 take kaiwa, if she wants to feel weak sai ta tuna har she have been treated by her own mother, how she was treated by her husband's family, yanda she will never be accepted into the society without insult sai ta sake zage damtsen ta, bata da time sai weekend as most of the shops she buy things from are closed, ranar Saturday sai ta wanke abayas dinta da take fita dashi ta goge, she don't really cook as her appetite is really low, har yau bata zama taci abinci like she does a gida, kan gadonta kam da akwai singlet da boxer din faiz gefe guda, she takes it close to her nose sai ta lumshe idanuwa sai taji kaman he's around her, she loves him and she will be thinking about him every second thinking of what he's doing at the moment, she knows bintu tana son shi fiye daita and she knows bintu will take extra care of him especially now that she's no longer there, then if she thinks about her mother sai ta dinga tunanin Maybe ta ma mance daita or maybe she's happy her bundle of shame is far gone, Amma when she remembers her dad sai ranta yayi baki sosai, she hopes he forgives her, ba wai she won't go back home ba Amma it will be on a visit. "Na tura kudin..." Was message da wacce ta yiwa voice note tayi mata, sai hamma take feeling so weird, ita dai gata nan feeling so tired, scratching gashinta data kwana biyu batayi combing ba tayi, tunda tazo batayi kitso ba, tana zaune sanye da singet din fajz sai boxer dinshi, she looks so tired, hamma tayi ta bingire nan bacci yayi gaba daita. It's weekend and she's not going anywhere, daga nan zaune ta kwanta kasa tayi bacci for over an hour taji wayarta na ringing, she knows who it is, she always called her to check upon her, kaman bazata daga ba ta jawo wayarta tayi picking, "Hello..." Ta fada voice dinta sounding so dull "hi...am coming...do you want anything..." Latifat da yanzun she's the only one with her number sai kuma wasu customers dinta na cikin kasuwa dake kiranta if sun samu new abubuwan da suka san she will love, latifat is a God gift to her, bata san ana samun masu kaunar mutum haka nan without asking for anything ba, hatta pot dake gidan yanzun latifat ta dauko mata daga gidansu, she told her she will buy everything she needs Amma ina ta nuna suna da extra wayanda basu using, amira never believed people like latifat exist, don ita kanta bazata iyayiwa total stranger irin wannan kyautawar ba, duk weekend latifat zata kawo mata abinci tazo tayi about 3 hours gidan kou kuma tace amira tayi dressing su fita Amma sai tace she have lots of delivery to do don haka bata da lokaci, da akwai wata mata kano dake sayen kaya in bulk daga hannun amira, she buys and resell, tasayi kaya daga wajenta yafi million guda in the past one month don har da irin manyan fridge din nan take aika mata. Tasan rabbi na kaunarta don bata san she will have such good business in few months ba, then wayanda take sayan kaya a wajensu suna sonta sosai sai su dinga cewa "We think say na only igbo like money ooo...we don't know fulani girl like money like this too..." Suke fada mata as she hustle from this store to the other stores, baa taba nuna mata wani behavior na daban ba, they love the way a beautiful lady like her with a huge diamond ring a hannunta take hustling sosai,sun san va talauci tartare daita don bata iya taya abu ba, yanda suke fada mata haka take saye kuma she's getting her own out of it, at times ajiye mata kayan suke sai tazo saboda yanda take saye da kyau. "Ban da appetite kou kadan...bakina babu dadi.." ta amsawa latifat, "Ok bari in kawo maki pepper soup...if kinsha bakinki zai washe..." Ta amsa mata kai tsaye tana kashe wayar, amira komawa tayi ta kwanta ta kasa gane this weird feeling da take samu since last week, she easily feels she wants to sleep, sannan ba wuya bakinta ya bushe sannan bata da taste din komai, bata dade da kwanciya ba again bacxi ta sake daukanta. Jin ana knocking kofarta yasa ta sake bude idanuwa, ahankali ta mike ta dauki hijab dinta dake kan praying carpet dinta sake gefen katifarta ta saka before heading to the door, she always keeps her lock indai tana ciki, lekawa tayi taga it's latifat, da sauri ta vude kofar with a faint smile kan face dinta, kallon ta latifat tayi tace "Subhanallah... you look sick ooo..." Ta fada tana shjga ciki amira ta maida kofar rufe, "Wallahi ban jin dadin jikina ..bakina babu dadi...I feel stressed..." Ta fada tana zama kan matrass dinta '"ai you're really trying...yanda kike stressing kanki is something else...ki rage zuwa kasuwa...kasuwar lagos ba inda zaki dinga zuwa kullum baiyi affecting dinki bane..." Ta fada tana dafa goshinta, taji it's warm but not hot, "Try kisha pepper soup din...and make sure you give yourself some rest you will be ok..." Ta fada mata, "Walking a kasuwa yana taimaka min sosai...it makes me forget all my pain...in na zauna gida ban komai I will be feeling so lonely..." Amira ta fada mata tana lumshe idanuwa alaman she's feeling sleepy again "Amma ai ya zama dole ki rage stressing kanki it's not something you're use to....if baki rage ba zaki tsufa before your time... yanzun ma kinyi duhu compared to sanda Kika zo garin nan..." Latifat ta fada mata dukda ta lura amira is very stubborn bata daukan shawara she have to tell her to slow down "Pls maganin kuzari?..." Amira ta tambayeta "Maganin kuzari shine ki huta...now sit up and eat..." Ta fada mata ba don tana so ba sai don Kar ranta ya baci batason tayi tunanin she's trying to be nice ita kuma ba haka ba Amma sam cikin ranta batason taci wannan pepper soup din, ahankali ta jawo warmer din wanda bai da girma, tana budewa taji kamshin pepper soup din ya buge mata hanci, it's a very nice and pleasant aroma Amma ita tankar warin wani abu haka taji da gudu ta mike tana kakarin amai, before ta bude kofar bathroom dinta har ta fara aman tayi saurin rufe bakinta da hannunta tana bude bathroom din, da sauri latifat ta mike tana ikon Allah idanuwanta duk waje tana vin bayan amira data shiga bathroom dinta da bai da girma but neat and tiled, amira sai faman kwara amai take, she took only tea in the morning wanda sai da ta amayar dukka, tap din bathroom din ta bude ta wanke bakinta looking very weak Yayinda hawaye na gangarowa daga idanuwanta, tun anan ta fara yarfa hannuwa she knows what this means, "Na shjga uku..." Ta fada cikin Samon Kuka, she's not a child da bazata gane when she's pregnant ba, she was so busy that kou kadan bata taba tunanin bata gan period dinta ba tunda ta bar gidan, kou kadan hankalin ta bai kan wannan, she feels she's ok, hannu ta dora kasar marars tana hawaye, latifat step into the bathroom, itama she knows she's pregnant don suna da wannan wayewar sosai, amira na tsaye tayi facing toilet dinta tana hawaye yayinda ita kuma latifat take tsaye bayanta ta dafa shoulder dinta, wani tukin amai tayi ta sake dukawa ta dinga kwarara amai har sai da nothing comes out even when she tries to vomit, da sauri latifat ta dauko mata towel dinta ta amsa ta rufe face dinta dashi ta zame ta zauna nan bathroom dinta ta hade kanta da gwiwanta ta dinga kuka sosai, how will she know ta baro chan da wani abu after all the beating da harbin ciki da Kuma hardcore sex da sukayi before ta baro gida, "Why now..." Ta fada cikin kuka sosai, "He wanted me...to have...a child for him....but why now that am trying to be happy again..." Ta fada cikin Kuka sosai tana zaune nan cikin bathroom, "It's because your love is not meant to end just like that..." Latifat datayi bending gabanta ta amsa mata tana shafa bayan kanta "It have to..." Amira ta amsa mata bayan ta daga kanta tana kallon ta idanuwanta cike da hawaye, "It's not destined to..." Latifat ta sake amsa mata "Nan I Walk freely...babu mai nuna ni kou ya zageni....babu wata single fargaba cikin raina...ina da kwanciya hankali...if wayata tayi kara nasan it's mtn message and not threat.. am ok..." Ta fada tana kuka tana kallon latifat, "It's a sin to question the creator...for his the best decision Maker...what ever he does is the right thing..." Latifat ta amsa mata, wannan maganar yasa amira tayi shuru Amma bata daina Kuka ba, can't just imagine her having a child a cikin wannan condition din nata, then she's thinking ya zaayi ta bashi kou ita good life bayan she knows if the child yana wajen mahaifin shi he or she will have the best life ever, ahankali ta mike ta sake wanke bakinta tayi flushing toilet dinta before ta dawo ta zaune kan katifarta ta mike kafa ta cigaba da Kuka tana tunanin abubuwa da dama, she can't just imagine her giving birth a Lagos ba dangin iya balle na baba sai kuma ta tuna baya, lokaci nasir that she went through everything without a single help from anyone at all. sabon kuka ta saki tana hugging pillow dinta with so much tears and different thought ckin ranta. Alhamdulliah 3/11/22, 20:33 - Ummi Tandama😇: 42 Zuwairat 42 "Pls ki daina kuka saboda Allah ya baki ciki....baki san how many people are out there looking for pregnancy da zasuyi miscarriaging ba saboda suma suce sun taba samu...." Latifat ta fada mata cikin rarrashinshi "You won't understand...sam bazaki gane ba...my first child I went through hell dukda ina gaban iyayena nobody cares about me...balle wannan da ban da kowa...ba miji...ba uwa ba uba ba dangi kou guda..." Ta fada cikin matsanacin Kuka, "Ba gani ba?... you have us.... you have our family...and still kina iyawa fadawa mijinki..." Ta karasa maganar sounding kind of afraid of her actions don tasan she promised her never to talk about him again and she haven't since if ba yau ba, "No!!!.." amira ta amsa mata ckin Kuka, "Ni dai am tired of such life....na gaji ace kullum cikin wahala nake ..now that am thinking ina samun success now this..." Ta fada still crying "Just relax...at times what you see as difficulty yana zuwa da sauki...komai will be alright...komai zai tafi a daidai... you won't feel lonely if you have a son or a daughter dake tare dake...Kinga you're going to be so in love with this baby...tunda baki da niyyar komawa gida kou sake aure Kinga you won't be lonely anymore..." Latifat take fada mata sounding so calm tana rike da hannun amira, ahankali amira ta daga kanta tana kallon ta, "And you're going to afford everything because yanda business dinki ke tafiya you're blessed bazaki sha wahala ba..." Ta sake fada mata, amira was just looking at her, the thought of the child looking like faiz yasa ta saki murmushi unexpectedly wanda yasa latifat zuba mata idanuwa, "All he wanted was for me to have children for him...he always talk about children...he have special something for children...sai yace yana ta aiki ba dare ba rana Amma ban son samun ciki..." Ta fada tana murmushi tana hawaye at the same time, itama latifat murmushi ta saki "He's going to be happy you have a child for him...Kinga duk sanda Allah ya kaddara saduwarku he will be speechless..." Latifat ta amsa mata, nan take amira ta dawo daidai tare da dan shafa mararta, babu abinda yafi mutuniyar shawara, all her life bata da kawa da zata taimaka mata da komai, she's alone especially da matsala ya shigo rayuwarta, da sauri tayi hugging latifat tana cewa "I don't know what I would have done without you....I thank God for having you... Allah kawai zai biyaki...."ta fada rungume daita, "Nima I love you so much...haka nan Allah ya sakaki cikin jikina tankar we're of the same mother...I don't know kilan don ban da yaruwa mace or kou don kawayena suna da wani irin hali na daban...I just see you as someone I can totally relay on..." Latifat ta amsa mata, "Yanzun dai kije kiyi wanka...sai mu fita...kilan zaki gan abinda kikeson ci... since baki iya shan pepper soup dana kawo maki..." Latifat ta fada mata "Aa...kawai nidai ban iya zuwa koina.. I feel weak...all I want is to sleep..." Ta fada mata, "Alright I will let you sleep...zan tafi...if you think of anything you want to eat let me know...ok?"""_ "Yes pls... nagode Allah ya biyaki..." "Ba komai...if kinji aman bai tsaya ba let me know sai in kaiki hospital don Kar ki jigata..." "Ok" amira ta amsa mata tana kwanciya da kyau tare da rungume pillow dinta like she normally does, latifat tafiya tayi ita kuma ta mike ta cire hijab dinta ta kwanta imagining how faiz will be behaving today if suna tare aka fada mashi she's pregnant, she knows yau ba karamin hauka zaiyi ba, he will be like the happiest person on earth, tasan by now ya fara mantawa daita, tasan bintu most have made him to calm down sosai that he won't even remember her name by now, she remembers sanda aka doketa she made him forget his pain balle kuma yanzun, Tasan bintu is better than her in every way especially when it comes to holding a man's heart, ita ce dai right she's finding it difficult to forget single thing about him, his everything lives in her, kullum sai ta dingajin hannunshi a jikinta bakinshi a nata, him penetrating her, it's something she can never forget and at times she smiles even in the middle of kasuwa if ta tuna dashi. His so much full of love and so many other things. He will be her first love for real kuma dayake it's not meant to end she's carrying his child, haka nan the thought of his family thinking the child is not his ya fado mata sai kawai taja tsaka tana tunanin she doesn't owe anybody any explanation, no more explaining yourself, if sun yarda good if basu yarda ba still good. She was rubbing her tummy feeling so happy har bacci ya sake daukanta A kano kam gidansu amira tunda amira ta bar gidan aka gama zaman lafiya, alhaji kullum cikin musgunawa hajiya kawai yake ba don komai ba sai don yarshi data bar gida, bai cin abincin ta bai mata magana if ta shigo bangaren shi koranta yake kaman karamar yarinya, he is totally angry at her, duk iya kokarin su don gano Inda amira take babu labari, alhaji malamai ya baza don su tayasu da adua yarshi ya dawo gida, he will pay anything to have her back, shi ba Mai yara rututu ba and the few ones he has daya is nowhere to be found, kullum bai bacci, hajiya ya rame tayi baki kaman ba ita ba, kullum cikin kuka take ita da asiya, dukkansu babu mai ganin laifin amira, nobody is blaming her, some family members da suka samu labarin what happened blamed habeeb for what he did to her, kowa na fadin albarkackn bakinshi, wasu ma cewa sukayi ayi suing faiz da family dinshi wai kilan sun kasheta sun binne ta, in ba don alhaji MUHAMMAD is a very understanding man ba da ba karamin matsala zaa samu ba don bayan manyan family dinsu amira sunga irin dukan da akayi mata sai da sukace sai sun kai kara kotu alhaji ya hanasu yace haka kaddarar yarshi yake babu abinds zaayi ya sauya what pp happened kawai a tayashi da aduar Allah yasa ta dawo gareshi. A gidansu faiz kam daman tun ranar daya dawo ya nunawa dad dinshi what Maryam did, he told him bintu ta barshi, all because of Maryam, kou da labarin dukan da faiz yayi mata yaxo mashi he didn't say anything kawai abinda yace mata is he will still deal with her har sai ta koyi lessons dinta, sai da aka kwantar da Maryam a hospital tasha karin ruwa hajiya fatima ta dinga fitina cikin gidan Amma kou kadan vata iya gangancin zuwa Inda fajz yake don with what he did to Maryam it's a good example he can kill if wani ya shiga harkanshi. Faiz kam in the past two months babu abinda ya sani bakin ciki da bitterness, babu abinda ke mashi dadi, he hates Life, yayi loosing komai, he wanted dealing with Maryam again Amma mum dinshi make him swear never to touch her again, tace it's a curse for karami ya bugi babba babu kyau, if ya tuna few months again that he is a happy man sai yaga such time will never come back again, gani yake he will never know happiness again, before he sees bintu can't live without him, he knows she loves him amma this time around tamkar an juya mata brain ta daina sonshi, he never knew her importance sai yanzun Amma kirikiri ta gujeshi, family sun shjga magana iyaye sun shjga tace she's not valued that she's not coming back, all he told them was a barta ta huce kilan she's mad at him, yau akace yaje gidan babban su daddy wato alhaji shamsu, he wanted leaving nigeria for good Amma like amira was told him zaayiwa iyami dariya, baoson abinda zaisa uwarshi ta zama laughing stock balle he knows ba sonta ake ba, tun ranar da ya gano cewa Maryam is behind everything yasan if he leaves sunyi winning, they hated him for being the first and the head and he will continue to be the heads kou sunyi kou sunso, Inda zuwa hospital kou shan drips na healing mutum kilan da ya samu lafiya don he spent days a hospital with his mother by his side crying The only thing that made him strong is his mother and his daughter, he feels if anything happens to him zaayiwa iyami dariya sosai, he feels better sosai yanzun that har office yana zuwa Amma dad dinshi ya hanashi komawa chan gidanshi ba don komai ba sai don Kar yaje yana misbehaving, he fears he may go back to drinking again if ya zauna shi kadai sannan alhaji da hajiya suna saka idanuwa kanshi sosai, alhaji yana checking bakinshi sannan he checked his room frequently, he made sure he's ok, tun da fajz ya fara zuwa office at times sai ya kai 10 na dare he's always the last person to leave because he have nothing to go back to, he have nothing to Rush him to, he is totally empty, tunda sukayi magana da amira sau daya her line hai sake shjga ba, har wata daya babu anything from her, he told his dad she's in Lagos dad dinshi ya zaunar dashi yace "You see at times we have to learn to let go nor Matter how we love someone...at times the love is to let them be since they have decided to be alone...kaga she have your number...she knows where you are...if she wants you she will come back to you...at times letting go will help you hell fast ..munsan tana sonka kuma kana sonta Amma yanzun ba ina baka shawara bane as a father but as a friend..." Fajz daga wet and weak eyes dinshi yayi ya kalli dad dinshi, that's was before he starts going to office, hannunshi alhaji ya rike yace "Let go...pls..." Ya fada mashi cikin sanyin murya "If I can...I would daddy...I can't . " Ya fada mashi cikin sanyin murya carnular na hannunshi "You can... just imagine if she's dead...zaka maidota ne?..."alhaji ya tambayeshi, ahankali ya girgiza mashi kai "Good... just imagine she's dead..." Da sauri fajz yace "But she's not..." "Shi yasa nace kayi imagining...kaga kana shan wahala...and she can just knock at the door today and come back to you if she misses you.. kayi hakuri kaji dana ..if you love her let her be too..." Ya fada mashi cikin sanyin murya, kou kadan babu mai blaming amira for leaving, already sunsan uwarta bata yarda ta dawo gidan ba and gidan faiz is not conducive, she won't stay and die,, "But daddy ta kyautamin?..." Ya tambayi babanshi, "Aa bata kyauta ba...but take this as kaddara.. " ya fada mashi "Ok...I will be ok..." Ya fada mashi cikin sanyin murya at the moment yana hardening zuciyar shi, bayan ya fara zuwa office ahmed yazo wajenshi yana fada mashi amira ta sauya number ne and she have blocked them both on call and on whatsapp, he told faiz he have used another number yayi mata magana a kan WhatsApp, idanuwa faiz ya zaro "Did she respond to you..." Ya tambayeshi cikin zafin nama "Eh..." Da sauri faiz yace "For real?..what did you tell her pls..." Ya fada lokaci guda kuzarinshi na dawowa lokaci guda don yana zuwa office and look ok because of his mother's happiness Amma kallon guda zakayi mashi kasan he is bothered beyond words, "Kasan amira is into business sosai...so I remembered she asked for number wata mai tallata number ta don ta samu contact...so I decided to contact her da number da bata sani ba, na saka dp din mace, I told her ina son in tayi saving number na don in dinga ganin kayan da take tallatawa, and she replied with ok, " ahmed yayi mashi bayani "For real?.." fajz ya sake tambayar shi "Eh wallahi...let me show you her status...tana dora kaya everytime...her status is always full of items..." Ya fada mashi, "Oh my goodness...wato ni din dai amira bata so... it's alright..." "Kar ka damu we can track her da wannan...I have an idea..." " What's the idea..." Fajz ya fada mashi cikin rawar jiki, a sirrance ahmed y fada mashi plan da yake dashi, kiran secretary dinshi yayi ya fada mata taje ta saya mashi mtn line tayi register da sunanta ta kawo mashi Daga wannan ranar ya fara magana daita and he's so happy, it seems bata son rubutu and she always give him voice note and he's really glad, he have bought so many things da bai san ya zaayi dasu ba daga gareta, duk abinds ta dora sai ya saya dukda at times tana cewa wata ta rigashi, one thing he noticed about her is that she is into business only don yana kokarin ya jata da hira Amma a banza bata bada a wannan damar, when he tries asking her about her family she will shun him kaman bata gan question dinshi ba, she have no idea her new latest customer is her husband and her brother ba, jiya he bought some items and he told her ta ajiye mashi that zasuxo biki Lagos if yazo zai zo ya amsa, amira is very smart and she told him she doesn't do pick up only delivery, he smiled and then reply her with "If customer dinki tana Lagos bata iya zuwa ta sayi kaya daga wajenki?.." ya tambayeta "I only do delivery..." Ta amsa mashi atakaice without talking anymore dashi, he loves attitude dinta, he's so happy he's in touch with her,dad dinshi bai sani ba but he told iyami, nan take fada mashi he shouldn't rush it not zata iya gane shine kuma tayi blocking dinshi ya rasa daman sakr magana daita. Tunda bintu ta barshi sau uku yana zuwa gidan, the another thing dake faranta mashi is yanda his tiny is baby is growing, tamkar ana hura mata iska, she's becoming very chubby beyond his imagination, kullum bintu tana dorata a status dressing her like the angle that she is,duk sanda ya kalli status dinta sai ya dinga murmushi feeling very happy. He's not as sad as before, yau he needs to see bintu kafin su hadu a gidan kawunshi, yasan yay zaayi making final decision a kan zamanshi daita and har ga Allah he won't want his home to be empty anymore, yasan yana kaunar amira but he loves bintu too, he wants her in his house, yasan with time he will learn to he with her alone, shirinshi yayi ya fita zuwa gidansu bintu, he met her and her mother a falon gidan, ita kanta bintu ta sauya sosai, she's so missing her husband and home Amma she feels her decision is the right thing to do tunda tasan in yau zai sake samun another love he will still maltreat her, she just pray she forgets about him soon dukda she knows it's going to be very difficult, tasan if har yau ta tabbatarwa alhaji shamsu cewa she's not going back then bakin alkalami ta bushe, family dinsu baayiwa mutum dole, sunsan illah auren dole and side effects dinshi shi yasa if yaransu sun nuna basu so dole suke hakura, she's just totally lost in thoughts thinking about faiz when his perfume da sallama daga gareshi ya maidota hayyacinta, daga idanuwa tayi tana kallon shi yayinda ya durkusa yana gaida mum dinta amsa mashi tayi a takaice tare da mikewa, ahankali ya taka zuwa Inda bintu ke zaune na kwance kusa daita with he swollen cheeks dake kama da an hurasu, he can't believe just within 3 months tayi girma haka, bintu didn't say a word to him kawai tana binshi da kallo, kusa daita yazo ya dauki baby dake bacci sai ta fara motsi "She will wake up... yanzun nan ta gama rigima tayi bacci.. " ta fada mashi sounding very calm tana kallon yanda yarta ke kokarin bude idanuwa, bai amsa mata ba ya cigaba da girgiza ta har sai da ta vude idanuwa tana kallon shi tana hamma alaman baccin bai isheta ba, murmushi ya sakar mata yana kallon ta, she looks just like him like amira take fada mashi a wancan lokaci, komai na face dinta is all his "I miss you...pls come back home..." Ya fadawa yarshi, "Pls don't let daddy be alone... daddy is sorry..." Ya sake fada yana taba kumatun yarshi, juyawa yayi ga bintu yace "Baby we have been through alot...but always we make it up with each other...dan Allah...dan annabi.. I beg you.. Kar kisa ayi forcing dina in baki takarda ..pls I beg you...Kar ki bari yata ta tashi all alone as the only daughter her mother have with her father.. dan Allah I beg you in the name of Allah...kiyi hakuri ki dawo...nasan I showed the world you doesn't matter and am so sorry...pls forgive me...dan Allah you have trained me don't let me start all over again... just the way I don't want you to go and start all over with another person...pls take me back kinji..." Ya fada yana dora free hand dinshi kan hannunta, bintu shuru tayi tana jinshi, the thought of her daughter being the only daughter feels weird don suma suna da babban yaya na miji wanda va mum dinsu ta haihfeshi ba ,kou kadan vaa sakashi a komai ba gidan, he's totally on his own "It's really difficult for me...am just afraid and it hurts me wata zata iya shan gabana again...I love you since kafin ka san amira Amma tazo ta sha gabana ta samu abinda ban samu a wajenka ba...kuma again another person can still have your heart again...I don't want to pretend am ok anymore...i can't take that for the second time..." Ta fada mashi kanta kasa "They won't be a second time...ni ban shaawar ajiye mata biyu...Allah ya kaddara haduwata da amira...and he took her away...if ba kaddara ya sake hadamu ba it's just you...pls let's go back home..." Ya fada mata. Bintu lumshe idanuwa tayi tana tunanin what to do next. Alhamdulliah 3/11/22, 20:41 - Ummi Tandama😇: 43 Zuwairat Ummumaryam Fajz was just looking at her tana making decisions, bintu tana tunanin abubuwa kala kala cikin ranta and she really feels she deserves more than what she's getting, she feels dole sai kayi hakuri da wani abun zaka samu wanda ya fishi, she wants to brag and say my husband loves me more than I love him, she wants to know tana auren wanda tasan yafi sonta kan wanda take mashi, she knows har ta mutu in dai ta koma ga fajz for sure she won't be among those that brags about her husband's love sai dai tayi karya, sannan for sure tasan if wata rana ya sake haduwa da amira kou kuma wata again ta sake sace zuciyar shi then she will be at that point again, she remembered sanda sukayi aure sabo da tunda ya kusance ta sau daya kou sau biyu ya kaurace mata kwata kwata, she remembers yanda if yana bangaren ta yaje bankwana a wajen amira sai yayi hours chan, she remembers when she caught them making out in the kitchen wanda vata taba samun hakan daga gareshi ba, she never have sex with him a koina sai a bedroom dinta, asalima ba dukkan bedroom dinta na gidanta ya sheda sex life dinsu ba, itama she wants to have someone that would be mad over her that will be giving her wonderful sex life, kafin amira ta shigo gidansu she was thinking kilan faiz ba irin mazan da ake magana bane, she was like saying kilan he doesn't like too much sex Amma daya auri amira everything changed, she remembers their first night da amira da yanda amira ta koma saboda yanda ya bata wahala dukda she's a mother of one Amma ita dake budurwa bata samu hakan ba, she sees duk sanda faiz ke bangaren amira tana ganin yanda amira ke fitowa looking so exhausted and tired, it's like amira tana jin dadin if bai bangaren ta don garau zaka ganta Amma duk sanda ya shjga bangaren ta kasa tana shan wahala a hannunshi, zaman datayi a gidansu ya sa tayi browsing abubuwa da dama, like she not doing anything a gida so she search about sign to know if a man really loves you, tasan the big thing about it is kallo guda zaiyi maka yayi grabbing dinka Amma she stayed under same roof da faiz for months babu abinda ke shjga tsakanin su, haka nan taji wannan haukan son da take mashi ya ragu, she feels rabon daughter dinta yayi blinding dinta to him don she have so many people that were dying for her. As she sat there thinking shima dake rike da babynshi was thinking Also, he knows with bintu he's not complete, he knows how he feels he's untop of amira before ya samu kawowa, yasan yanda take gidanshi and he feels it's empty, har yau bazaice he is in so much in love with her ba don if a da ne ta tafi sanda yake tare da amira da kilan he will be the happiest person she's gone Amma a yanzun he knows she's the only lady da zata iya hakuri da halinshi, he remembered yanda ta tozartashi, asalima itace silar komai Amma he have a daughter daita, babu Inda baa cin albarkackn mutum and har ga Allah bai son yarshi ta taso as a single daughter of her mother, he doesn't want to have that his first born ta fita daban a gidanshi, "Am sorry...I think let call it enough...na hakura . Allah ya zabawa kowa abinda ya fi alkhairi..." Ta fada after lots of thought,tayi tunanin abubuwa da dama Amma bata gan abinda zaisa ta sake koma mashi ba don bata son kara zaman dashi ga sai kawai tana ganin she's more than what she's getting from him, idanuwa faiz ya lumshe for a moment tare da sakin ajiyan zuciya, daman shi yazo nan with the thoughts of in ta yarda good in bata yarda ba still good, "Final final that's your final decision?..." Ya tambayeta cikin sanyin murya "Yes..I have decided..." Ta amsa mashi sounding so calm, murmushi faiz ya saki, hannu ya daga ya dan kama kumatun ta yace "Are you sure you're done with me?..." Ya sake asking dinta kaman yana asking tar karamar yarinyar da bata san abinda take ba, kallon shi tayi tace "Yes...hope you're not angry with me..." Ta tambayeshi "Aa...am not...nima pls hope zaki yafemin abubuwan danayi maki that made you decided to leave me for good..." "Na yafe..." Ta amsa mashi, ajiyan zuciya ya saki, idanuwa ya lumshe ya sake sakin ajiyan zuciya yace "Wow... duniya kenan...one minute a happy person with everything and the second minutes you're single again and searching...Maryam... thank you Maryam for bringing me back to zero..." Ya fada sai ya kalli yarshi yayi adding "Ke kadai gareni yanzun a past relationship...wow..." Ya sake adding kaman he will burst. "Kar ka damu...wata rana you will be happy again..." Bintu ta amsa mashi, hankali ya daga mata kai "Yanzun shikenan...kawai da akwai abinda zakiyi min... don't get marry and take my child to another person's home ..da kin yayeta zaki bani yata..." Ya fada mata, shuru tayi bata ce komai ba, free hands dinshi na rawa ya fiddo pen daga cikin aljihunshi, "Pls get me paper..." Ya fada mata, she knows abinda zaiyi,babu musu ta mike ta shjga dakinta, hawaye ne ya fara zubo mata, da sauri ta goge shi, she have to learn to let go..dole she should let go, before ake forcing dinta ta barshi yanzun ita ke forcing kanta ta barshi, , sniffing majina tayi ta dauki paper ta fita tayi trying to look ok, tana fitowa ta mika mashi ta zauna Inda ta taso, "Pls rike min my baby..." Yafada mata yana mika mata babyx amsa baby tayi tana jiran taga abinda xaiyi, nan lafiya lau ya rubuta ni faiz na saki bintu saki.. kallon ta yayi yace "Are you sure?.." ya sake asking dinta, da sauri ta daga mashi kai idanuwanta cike da kwalla, "Ok then..." Ya amsa mata before adding daya a gaban write up din, ya mika mata "Complete it..." Ta fada mashi, "I may be a drunkard but am not a mad person..." Ya fada mata yana mikewa, "You can tell those uncles I have made it easy for them ba sai sun jirani ba... nagode..." Ya fada before yayi bending kissing yarshi "Zan vude mata account...zan aiko maki da atm dinta...pls when ever she needs anything don't hesitate to ask..." Ya fada mata without adding anymore words ya bar wajen feeling ok Bintu rike yarta tayi tana hawaye, this is the hardest decision she makes her whole life, it's the toughest for her, it's not going to beeasy kou kadan, mikewa tayi rike da baby rike da takardan daya bata ta vude kofar falo ta tsaya tana kallon as he walks majestically to his car, he feels tana tsaye nan tana kallon shi, he feels she's standing there staring at him, hannunshi biyu cikin aljihunshi ya kai bakin motar shi before turning to look at her, she was crying, kai kawai ya girgiza ya shige motar shi "Baki da zuciyar wacce zakiyi abinda wacce tayi...na you go suffer ai..." Ya fada yana tada motar shi, he can easily go back And say ya maidata if he wants Amma not today, not now, daman kou ta koma ba wai zatayi fill space din da amira ta bari a rayuwar shi ba, yasan kilan another matsala ne zai sake tasowa, she will be complaining about him again tasa a dinga yawo dashi a family, motar shi ya ja ya nufi hanyar gidan su amira, he wants to know if Ismail yana magana da amira, yana zuwa maigadi ya bude mashi gate, parking yayi ya fito Ismail dake part dinshi ya fito sanye da kayan sanyi kasancewan the weather is kind of cool, for him it's a perfect weather but for others they feel it's harsh, tunda amira ta tafj sai yau suka hadu da faiz, Ismail yayi mamakin sauyawan faiz hakan ma yayi lafiya compared to before, gaisawa sukayi Ismail yace "How are you coping?.." ya tambayeshi don dukda he's angry at him yasan knows it's not his fault don ahmed explain lots of things to him, "What can I do..." Fajz ya amsa mashi, "Gani nan ga Allah hoping for the best..." Faiz yayi adding "Hmmm I hope she's fine... it's all my fault...Inda data fadamin she's going away na maida hankali munyi maganar da kyau da kilan zan san Inda take...I try telling her to relax... everything will be ok..." Ismail ya fada mashi yayinda suke heading to bangaren shi "Hmmm she never told me anything...kawai she just left without giving me chance to make it right..." Fajz ya fada calmly, "I just hope she finds happiness...I hope she talks to me..am missing her..." Ismail ya fada cikin sanyin murya "Ni I hope she comes back...I have been praying she finds reason to come back..." Faiz yayi adding, suna nan zaune asiya ta kawo abinci nasir na biye da ita, asiya is just like mini amira, don datayi sallama sai da ya dan firgita ya juya ya kalleta, gabanshi faduwa yayi don he was thinking kilan amira is here and and they want to surprise him amma sai yaga it's not her, sauke idanuwa yayi ya kalli nasir, "Yaya ga abincin ka..." Asiya ta fadawa Ismail before noticing faiz tace "Lah yaya yaushe kazo...ina wuni..." Ta gaida faiz, kou kadan faiz bai jinta he was totally lost in thoughts,he wishes amira have a son for him like this da kilan the pain won't be this much, a son that looks just like her, they're gene is kind of strong don tankar yana kallon karamin amira, "Yaya..." Asiya ta sake fadi yayinda Ismail yake kallon faiz thinking of what's going on with him,. Ahankali faiz ya kalli asiya ya zuba mata idanuwa tare da jin tsigan jikinshi na tashi, "Ina wuni..." Ta sake gaidashi, "Lafiya...lau... sorry...I was carried away..." Ya fada idanuwanshi cikin nata wani irin expression that can't be explained kwance kan face dinshi, ahankali ya mike ya kalli Ismail yace "I will be on my way...pls ka gaidamin me mummy..." Ya fada yana sake kallon asiya dake kama hannun nasir suka bar wajen, "Aa... You have to eat..." Ismail ya fada mashi, faiz da idanuwanshi suka kada suka koma ja jir yace "No... thank you...let me be on my..way..." Ya fada kaman he will burst into tears, right now asiya ta wani tada mashi ciwon dake zuciyar shi, it's like seeing amira in real life but you can't touch her because it's not your real amira, her voice goes straight into his skull It's like he's seeing young amira, abun yayi mashi zafi sosai, tunda yake zuwa gidan baj taba maida hankali kan asiya ba sai yanzun that his amira is gone, Ismail yaga yanda yake kallon asiya and he knows she's really reminding him of amira tunda kou shi in asiya tayi magana sai yayi tunanin it's amira, "Amma kuma bazaka shjga wajen mummy ba?.. she's inside..." Ismael ya fada mashi "Wallahi am just feeling sick...ban jin dadin jikina...let me go home..." Fajz ya fada still looking at asiya that Walk just like his amira, "Ok...bit she will feel bad...daman she's saying duk mun tsaneta because of what she did to amira...so she will think you're mad at her too..." Inji Ismail "Am so fucking mad at her..."ya fada cikin ranshi "Bari inje in gaidata..sai in wuce...Amma pls ka zauna kaci abincin ka...Kar ya huce..." Fajz ya fada mashi, nan dai ya fita ya shjga bangaren maman amira, bata falo sai asiya da nasir dake cin abinci not using the dining, tana ganinshi tayi saurin mikewa tana cewa "Bari in Kira mummy.." ta fada while standing tana tauna abinda ke bakinta, fajz was just looking at her and he can look at her all day long saboda it's like looking at amira his first love, maman amira ce ta fito, itama she's like and old age amira daman duk daita suke kama durkusawa yayi ya gaidata ta amsa kanta kasa, he couldn't look at her for long but she's so miserable, "Dan Allah babu labarin amira ?.." ta fada tana fashewa da Kuka tana goge face dinta da hijab dinta, shuru yayi yana kallon ta, yasan Inda she perform her duty as a mother sosai da kilan amira would have still be here, she may have left his house but da bazatayi nisa ba, shuru fajz yayi bai ce komai ba, "Dan Allah ku nemomin yata...ku fada mata tayi hakuri...ta yafemin... it's all my fault..." Ta sake fada,shidai shuru yayi bai kou ce kala ba and the annoying thing is haushin ta kawai yake ji don kou kadan baiji tausayin ta ba, baiji wata affection ba, yana kallon asiya ta dawo ta zauna kusa da mum dinta tana cewa "Ki daina Kuka yaya tana lafiya lau...I feel she's alright..." take fada fajz baki ya tabe ya mike yace "Ni zan tafi..." Ya fada yana kama hanyar waje, he is feeling so much pain right now, yana shjga cikin motarshi ya dauko wayarshi yana dubata if she's only saidsi she haven't replied his text, which is unlike her, pictures dinsu ya shjga ya fara kallon so many naughty pictures dinta dake cikin wayarshi, he never knew she's leaving da yayi full album of her, hawaye ne yaji yana zubar mashi, yau he didn't go home sai ya wuce gidanshi, bangaren amira ya shjga yana kallon koina kaman she's there, sai yaji kaman tana mashi magana, her voice keep entering his brain, he feels her presence "You're sweet..." Yake ji yayinda ya dawo bedroom dinsu ya zauna Inda yake zama yana kallon Inda take kwanciya, he remembered all conversation dinsu tana gobe zata barshi, how she keeps admiring him in bed, then how she made him do her the hard way, idanuwa ya lumshe hawaye na sake gangarowa daga idanuwanshi, "Wayyo am sorry...pls come back to me ..am incomplete without you pls .." ya fada cikin Kuka sosai, wayar shi ya sake dauka hawayen shi na diga kan wayar yana mata text ta whatsapp yana cewa "Kawai dai am tired of paying waybill...if nazo Lagos sai bike man dinki yayi min delivery...hope it's ok..." Ya tura mata, it doesn't give two tick so she's not online at all, he's glad ma yana mata magana tana replying da vn, knowing she's healthy gives him joy, if he remembers yanda mazan Lagos suke da kuma yanda shi Lagos yake saiji hankalin shi ya mugun tashi, he feels zaa cinye mashi mata, baison wani ya taba mashi amira, all he prays right now is for that stubborn girl to say ok when you arrive tell me, Amma yasan da wuya ta fadi hakan because she's very smart, har yau baiga young lady da irin smartness dinta ba, it's her smartness that made his dad gave her big position a company, He was so lost in his thoughts saboda rashin amira yana son illatashi, the pain is too much for him, he keeps crying and crying praying Allah should ease his pain kafin ya samu matsala, Allah kadai yasan yanda yake ji, he doesn't know if da akwai wanda ya taba fuskantar abinda yake fuskanta yanzun, wato being totally In love with someone sai ya barka, he feels nothing matters at all, if ya shigo gidan nan sai duk yaji he wants to die saboda pain da yake ji, he smiles, her hugs, her wet joypot, her scream, her cry yayin harka, kirjinta da yake rikewa to his satisfaction, a rayuwa gani yake babu wacce zata iya mashi abinda amira takeyi mashi, ba wai she touches him much ba asalima he's the only one doing all the job Amma yanda take kukan shagwaba at his touch yana melting zuciyar shi, yanda zata wash wayyo tana sucking bottom lips dinta is something he can never get anywhere, he can give all he have just to have her right her with him again yana cikin sake sake bacci ya daukeshi. A bangaren amira kam bacci tayi Amma sam ba wani mai dadi ba, tana juye juye looking so weak, lokacin sallah ta tashi tayi sallah ta sake maids kayan faiz that scent just like him ta sake kwanciya, around 4 ta Kira bike man dinta ta fada mashi yazo ya kai kaya park kuma ta fada mashi in zaizo ya kawo mata fruits, tana da small mini fridge da take amfani dashi, a nan she have duk abinda ake amfani dashi na gida sai sai dai ba masu yawa ba, her pot is just two da mai cin kaman rice 5 cups sai dan karami mai cin kaman indomie biyu, she bought them a kasuwar da take sayan kayan london use, bata cika girki ba kou kadan saboda she always come home late, she's really learning to drive don har yanzun bata using motar da latifat tasa ta saya ba, she wants to learn sosai before using it, Lagos motoci na arha don wanda ta saya a 850k if yana a arewa zaka saya a 1.3 haka, kuma it looks so new, she always use her weekend for learning to drive for few hours sannan ta dawo gida tayi packaging tayi small stew, tana feeding very well but not much as her appetite is always low, sai ta yini bata ci komai ba, mutanen da take cikin estate dinsu sun's respecting dinta sosai ba don komai ba sai don yaran landlord na zuwa wajenta, da akwai ranar da tunde da latifat ke zuwa at times tunde kadai na zuwa ya tarda she's not around, he have never met her agida tunda bai san schedule dinta ba, haka nan he likes her not as in anything but she's like family to them, kou a compound dinsu suna son suyi mingling daita especially weekend da kowa na gida wasu na fita for party, kowa minds his or her business nobody have anyone's time, da akwai guys da ke son mata magana as she's very alluring Amma the ring a hannunta yana hanasu sosai, they see her as a married beautiful lady. The estate is very beautiful and large da akwai waje da aka tanada kawai don zama ayi hira bata taba xama wajen ba, some of the gossip her why basu taba jin ya maganar ta yake ba sai wasu kuma suce aj kilan bata iya turanci ba tunda they know she's hausa saboda kallo guda zakayi nata ka gane yar arewa ce. Wajen karfe biyar yazo da fruits din, kayan daya kamata ya kwashe ya dauka leaving the rest wanda mai saye insist zata zo Lagos biki sai ta amsa, sam she's not comfortable with that, for as long as she's concerned tasan she can be anyone, she's never letting anyone set her up. Fruit din ta sha kadan ta zauna looking so weak, waje guda ta kurawa idanuwa looking so lost in her thoughts, she feels if wani abu ya sameta yau kilan gawarta sai dai a bawa yan medical student suyi experiment daita, gashi nobody knows where her family are, dukda latifat and her family knows she's from kano Amma ba sanin family dinta tayi ba, mutuwa bai sallama, she can just die and be here for days baa san ta mutu ba, she sees story Inda ake cewa mutum ya mutu da dadewa baa sani ba sai daga baya a gan mutum bayan ya lalace, sam wannan zaman bai kamaceta ba, around six ta Kira Ismail, she have never called him kou sau daya, it ranged so many times kaman zai yanke before ya dauka da sallama, amira lumshe idanuwa tayi before ta amsa mashi sallama, Ismail dake filin kwallo zaro idanuwa yayi yana komawa gefe yana cewa "Amira is that you?..." Alhamdulliah 3/12/22, 00:45 - Ummi Tandama😇: 44 Zuwairat Ummumaryam Amira gyara zamanta tayi tace "Eh it's me..." Ta fada voice dinta na rawa "Ya rabbi my amira is that really you kou am dreaming.." ya fada sounding so anxious walking far away from the field, "Nice yaya..." Ta fada voice dinta na cracking kaman zatayi Kuka "Oh my goodness...were are you...I miss you..we all miss you... we're so sorry about everything... mummy is sorry too...tell me kina ina..." Ya fada mata sounding so calm and happy, "Yaya am sorry too...nasan what I did was totally wrong...I was out of options ne..." Ta fada hawaye na fita daga idanuwanta "Aa nobody is blaming you...we all blame mummy da kuma mijinki Amma they have all learnt their lessons..." "No yaya bai da laifi..he tries he's best...ban taba tunanin zan samu what I got from him ba... it's my destiny to be a wayward child..."amira ta fada tana fashewa da Kuka "Aa...no... you're not wayward at all... we're sorry...tell me Inda Kike let's make everything right pls..." Ya fada mata cikin rarrashinta "Yaya everything is ok... everything is alright...ban son dawowa gida...am ok here... nobody insult me..." Ta fada cikin Kuka "I understand... wallahi amira I won't force you home at all... you're old enough to know what you want...Amma tell me ina kike.. " ya fada mata "Yaya promise me you won't tell anyone..." "Amira I promise you.. it's my duty to make sure you're happy.. am sorry banyi aikin da ya kamata babban yaya yayi ba..." "No yaya kayi iya naka kokarin... it's not your fault...yaya pls ya daddy how is he..."ta tambayeshi tana goge face dinta "He's fine but in pain...zan fada mashi nayi magana dake..." Da sauri tace "Pls no... Kar yace dole in dawo gida...I don't want to be forced back home...pls. " ta fada mashi "No...he won't...I will make him understand...at least zaiyi bacci at night knowing you're alive...yana tsoron something bad have happened to you..." Ya fada mata, shuru tayi for a moment before tace "Ya nasir is he alright..." "Yes he didn't know you're far away...pls ina kike?.." ya sake asking dinta "In na fada maka...pls Kar ka fadawa kowa...pls..." "Kar ki damu....tell me pls.." ya nace mata don he really wants to know "Yaya ina lagos...I got a room. A neat one...ina business.. and yaya am selling cikin ikon Allah..."Ismail shuru yayi hawaye na cika idanuwanshi, sniffing majina yayi yace "Sister Lagos?.." ya fada not minding what she told him about her business, "Yes yaya...I have peace of mind...babu wanda ya damu dani ..am just on my own..." Ta sake assuring dinshi she's fine don yanda yayi maganar ya nuna he's kind of scared "Amira Lagos fa..why lagos pls...." Ya sake fada mata, shuru tayi for a moment tana goge face dinta before tace "Yaya... it's not a bad idea..I met a lady...she helped me...gidan babanta nake haya.. ya 450k, just a single room safe content apartment..ta taimaka min...har mota tasa na saya...da rider. Yaya ina dora kaya ana sayewa..." Ta sake fada mashi don ya kwantar da hankalin shi telling him she's doing great "450k for daki guda?...da mota?...kuma rider ..ina kika samu kudin..." Ya tambayeta, nan tayi mashi bayanin yanda ta saida gold dinta and what she's worth, yanzun bata amsar alert saboda ta cire sim din but tana duba balance dinta da app dinta, her account is not bad at all, latifat told her ta vude just business account dinta and she will do that if ta kara sanin garin, "Wow..." Ya fada tare da sakin ajiyan zuciya, knowing she's alright and doing good really gladden his heart "Tunda kika tafi yau is my happiest day...am so happy right now...am glad sosai you're happy...but I have to come see you...zanyi booking flight...zanzo in ganki.. inason in zan Inda kike zaune.." ya fada mata sounding very serious "Ok yaya...Amma pls promise me babu wanda zaka fadawa.. pls I don't want to be forced back home.. "taa fada mashi "Baki da matsala..." Ya amsa mata, she knows yana da interest dinta a rai and he won't do anything da zai sa tayi hurting, "Yaya..." Ta kirashi "Naam..." "Kana ganin fajz?.." ta tambayeshi cikin sanyin murya "Eh...yazo gida dazun...he is really disturbed...duk ya sauya kaman bashi ba..." Ya amsa mata, idanuwa ta lumshe feeling his pain "Yaya...am pregnant..." Ta fada mashi, "Pregnant kuma...wow...then ki dawo gida... believe me mummy zata amsheki da gudu... sannan mijinki ma zai amsheki....and his family will let you be in peace...don ahmed told me he almost killed his sister da take da hannu a abinda akayi maki..." "Yaya it doesn't matter anymore... nidai nasan bazan samu karbuwa ba...kawai am happy a haka...may that's my destiny...to be all alone...". "My dear you're different... believe me...Amma haihuwa a chan will make people say another thing.. " da sauri tace "Yaya I don't care about what anyone will say anymore...I am done caring about what people say... we're all entitled to our options...ban damu ba kuma ..all I know is zanyi kokari in bi Allah da manzonsa.." "It's alright...ba damuwa...I will book fight.. anything da kikeson in kawo maki?.." "No yaya...am ok..." Ta fada with a smile kan face dinta, there's this happiness a jikinta she feels so ok, she wants on future sai dai tayi visiting family dinta ta dawo Amma ba zancen ace ta dawo ta zauna gaban kowa yanzun. Bayan sunyi sallama dashi ta kwanta nan tana tunanin faiz. Yau kam bai je family house ba, gidanshi ya kwana kan gadon da suke sharing da amira he keeps checking her on WhatsApp Amma shuru bata hau online ba which is unlike her, duk yabi ya dabu, he called her several times on whatsapp but it's not connecting, kou da yayi connecting ba magana zaiyi mata ba kawai he wants to know he's fine, sai da safe bayan ya dawo daga sallah asuba ya sake duba wayan daya saya just saboda ya dinga magana daita Still she wasn't online and he became so worried that he wanted calling line dinta wanda ta sauya Amma he couldn't saboda babu macen that will talk to her tunda shi da kanshi bai iya mata magana, normally he uses his secretary ta dan sauya voice dinta, Amma yanzun he's all alone, he's totally disturbed, kou kadan bai da kwanciya hankali, yasan family house dinsu ma suna cikin damuwa don tun jiya da bai koma gida ba his father and mother will be disturbed, yasan yanzun sun san ta saki bintu, it's not what he wants to do Amma bai da choice. He keeps checking on her leaving her different messages Amma no reply. Amira was feeling so down and she knows wannan cikin zai bata wahala, na farko is not like this at all, na farko bata ma wani lura da akwai ciki jikinta ba sai da aka fada, wannan kam her body is weak, her mouth ya fara mata daci bata da appetite kou kadan, fruits da aka kawo mata ma bata wani ci ba, she's just here with warm body, temperature dinta is warm compared to normal, da kyar tayi sallah asuba ta dawo ta kwanta, she's not really sleeping but she can't do anything, tasan yanzun kam kasuwancinta zai samu k leg Amma cikin ranta kou kadan babu fargaba kou tsoron rashin kudi a tattare daita tunda she knows she's not going to lack because da akwai kudi sosai a account dinta, sai wajen 10am ta jawo wayarta ta kunna data nan messages suka dinga shjga har da na Best costumer dinta datayi Saving da suna haj aisha like she introduces herself to her, message dinta is the first data fara budewa, fajz was so online that he saw his messages tick wani irin ajiyan zuciya ya saki as he sees her voice recording, amira dake kwance ligis tayi mashi vn kaman haka "Assalamualaikum hajiya ina kwana...dan Allah kiyi hakuri...bana jin dadi ne...shiyasa kikaga banyi replying dinki ba...dan Allah sai dai insa a kai maki kaya park kisa wata ta amso maki a nan kano bana pickup like I told you earlier...kuma bansan if zan iya zuwa kasuwa ba kwanan nan don Kar kijini shuru... nagode...pls if kinyi ready ki amshi kayanki... kiyimin magana don gaskiya kayanki sun cika koina a wajena...my place is small..." Ta tura mashi, faiz na gama jin VN din ya saki ajiyan zuciya, daman wayar na kan kirjinshi as it speaks of her voice, yana ji idanuwanshi lumshe, jin tana cewa vata lafiya and yanda take magana really shows she's down, tunda suka zauna bai taba jin tace she's sick ba sai dai if he's the one that makes her sick da jarabanshi, ahankali ya mike zaune yana sake replaying voice dinta yana jin yanda take magana ahankali kaman he's on her head, she's sounds so low, "Subhanallah... what's wrong with you pls..." Was reply dinshi daita "Fever.. " tayi replying dinshi because she doesn't joke with her at all duk yawan messages dinta if har tazo online she's the first person she replies saboda she's just like vip a wajenta saboda yawan siyayya da take a hannunta, kou kadan bata barin message dinta ya dade batayi reply ba "Oh sorry kinje hospital?.." ya sake tambayar ta looking so disturbed gashi bai iya mata vn "Eh..." Amira ta amsa mata atakaice "Me suka ce.. " ya sake asking dinta sounding so inquisitive "Fever ne..." Tayi replying dinshi "Pls more details mana... I feel you like my own sister...nasan ban haifeki ba Amma na yi kanwa kaman ta biyar dake . You voice yana reminding dina of a sister I lost ..pls what did the doctor say.." ya sake rubuta mata yana zaune kan gadon just waiting anxiously for her reply, "Hmm nagode...sosai..." Tayi replying before adding "Kawai I will be alright... nagode da kulawa sosai" tayi adding, bata cika hira da mutane ba it's always business chat nothing personal, "Kou kina da ciki ne?..." Was tambayar da faiz yayi mata, "Ciki?...ai ban da ciki...nayi aure...Amma mun rabu.. ina gidan iyayena kasancewan yan nan arewa ne suke zama Lagos..ban da ciki..." Tayi mashi VN, shuru fajz yayi yana sauraronta, "Hmmm kinsan abun kunya kikayi kenan...if I catch you...sonki bazai hanani cin ubanki ba..." Ya fada yana typing "Oh sorry...Allah ya baki lafiya... Pls get well soon...we can't wait to have you back...I will be checking on you hope ba matsala..." "Aa ba damuwa at all..." Ta amsa mashi, . Bayan wata biyar. Time flies so fast as it has been 8 th da amira ta bar gida bintu ta bar faiz komai ya lalace, Ismail is indeed a great person don duk wata yana zuwa Lagos ganin amira Amma har yau babu wanda ya sani, he keeps it upon himself to see how she's feeling despite anyi bikinshi and his wife is few months pregnant, his mom is dying in pain saboda rabuwa da amira Amma he feels she deserves what she's getting so bai fada mata ba. A bangaren faiz kuma yayi tunanin he should just let go, ya gaji, she's smarter than his expectations, ya sayar da motar daya saya mata ya tura mata kudin da bank name dinshi because if yana siyayya ba ta account dinshi yakr using ba sai da ta pos don Kar ta gane sunanshi, jiya he was with his mom, "Iyami am done. Na gaji da bin amira ..na hakura...Allah yasa rabuwar shi yafi alkhairi..." Ya fada mata sounding weak and stressed, yanzun ya maida jikinshi saboda yanzun he eats sleeps sai dai if abun ya motsa mashi sai ya kwana zaune, "Ife are you sure?..."iyami ta tambayeshi "Yes iyami am done...bai yuwa in kashe kaina saboda ita she doesn't care about me... she's living her life happily without me..why should I die for her. Iyami right now am feeling kou da dawowa amira zatayi I won't marry her... it's obvious I was married to the person that hate me so much...iyani kou sau daya amira bata kirani ba... just once... just one time amira bata kirani ba...haba pls.. I don't think I deserve this..." Ya fada idanuwanshi na sauya kala yana sipping drink dake hannunshi, "Hmmm it is well.. I just hope she finds happiness and you find happiness..." Ta fada mashi, "Iyami I can never be happy...kawai dai I will move on...I will pretend she's dead shikenan..." Ya fada mata, iyami have done so many things kwanan nan, like telling her friends to send their daughters to gidanta for holidays kilan Allah zaisa ya gan daya yace yana Amma nothing, in the past 4 months yaran kawayenta sunzo sunfi mutum shidda all of them yarbawa daga chan garinsu babu mai jin kou hausa ne, gasu da class da ilimin addini dana boko Amma he's not looking at them, she made them cook his food, serve him do everything for him amma nothing, he's totally stoned inside, kou yanzun da akwai wata tsaleliyar budurwa mai suna tawakaltu wacce ake kiranta aduni, dukkansu da suke zuwa picture Dinshi kawai suke gani su fada kogin sonshi, they're willing to do anything to make him happy, Amma they're unnoticeable to him, if he's at home kazo yin wani abu part dinshi zaice ka fita sai ka ya fita kazo, sannan ga yan matan family dake zuwa gidan kullum all because of faiz, yanzun iyami bata ma bukatar mai aiki don tunda dangi suka san faiz is officially single the hunt to have him ya fara, anyi hidima da yawa a family dinsu Amma baije ba, he's at home or at office kou kuma gidanshi na kanshi, he has never been anywhere he doesn't travel, he doesn't do anything, sai yayi wata uku bai bawa Maryam da siblings dinta allowance dinsu ba and there's nothing they can do about it, basu iya magana especially Maryam data shjga taitayinta kou family house bata zuwa, she have warned her maigadi Kar ya sake bar mata gate bude don she still fears faiz can come back at anytime, duk Inda tasan zata hadu dashi bata zuwa, his baby is 8 now, she's so beautiful and adorable, duk weekend yana saka driver ta dauko mashi ita zuwa family house, she started spending weekend dasu since she's 4 the first time daya aika driver bintu wanted to say and he called her ya fada mata duk ranar daya sa a dauko mashi yarshi ta hana sai ya rabata daita kou da kuwa duk duniya suka tsaya mata, she knows what he's capable of, tasan karamin aikinshi ne, hakan yasan yanzun duk weekend sai ta shriyata da extra kaya a kaita family house dinsu faiz, duk abinda take bukata yake mata tunda duk wata yana sakawa bintu 50k for his daughter's upkeep, tun ranar daya vata takarda bai sake saka ta a ido ba, he feels tunda ta gujeshi it's alright shima ya fita harkar ta, it's just like the old faiz is back, he doesn't laugh or talk much, from 8 months zuwa yanzun yayi firing maikata mara adadi, he is just that faiz they all know saidai this time he doesn't drink and he doesn't play with his job, he's doing it right, kullum maman shi sai tace pls don't let me down Kar ka bari ayi mana dariya wanda hakan yasa yakeyi just for his mom and his daughter because it seems he's alive for them only, at times dashi ake maida daughter dinshi Amma baj shjga, he learns alot like feeding her changing her diaper da sauransu, she knows him, she's just a mini him, she's totally infant him, he loves her so much, he just can't wait to hear her say daddy, sai yace "Baby say daddy...pls let's your first word be daddy..." Kullum if an kawota sai yace "Say daddy..." Ita dai sau dai ta dinga dariya tana giggling like a baby that she is,. Bintu really miss faiz but she have let go, suitors koina kam, samari kala kala dukda tana shayarwa, bata amsa masu kou kadan dukda da akwai wani cousin dinta da tun kafin tayi aure yake like daita yana sonta he have a very good paying job a abuja tunda he have his own mansion a abuja sanna he have chain of businesses, tunda ya samu labarin ta dawo gida yake zaryar kano, Duk Saturday da Sunday yana zaryar gidsnsu bintu, he felt yayi mistake last time kuma yanzun he's not letting her go kou kadan, his single bai da aure and bai damu da ta taba aure har da baby ba all he wants is for her to accept him and zata sha mamaki, in zai taho daga abuja he will buy so many things and toys for her daughter cikin ranta kam tana tunanin kar ya bari uban yarinya ta sani don ba karamin rigima zaayi ba, still dai bintu can't just imagine her body under another man haka nan ba faiz ba, tasan da wuya faiz ya fita daga ranta gabaki daya har ta bar duniya, she made a very difficult decision and she's so proud she did it, relationship dinta da mum dinta is very strong,. Mum dinta ce take fada mata she should accept cousin dinta dayake dan wanta ne, ita kuma tace she's done with cousins, sai kuma tace "Ai wannan ba kaman wancan mashayin cousin din bane..." Sai tayi replying mum dinta da "Pls mummy ki bar maganar faiz haka nan he's the father of my daughter and my first love" take fadawa mum dinta duk sanda ta kafa hirar faiz. Amira kam ciki ya fito sosai tamkar zata haihu yau kou gobe, she's surely taking care of herself fiye da tunanin mai tunani, tayi registering antenatal a wata katuwar hospital dake unguwar su, you have to make payment and komai don su tabbatar chan zaki haihu, this pregnancy is nothing like the first one don tasha wahala har tsawon 4 months before yanzun ta samu lafiya, daga nan kuma sai jaraba daya sakar mata, inside her keeps craving for man, not anyman but her husband her faiz, wani irin shaawa take kwana dashi, wannan cikin ya bambamta da wancan she's just going crazy, she complained to her Dr and all he told her is to go to her husband kou ta fada mashi ya dawo because she told him he travelled out, sai ya bata wata magani da zata dinga sha once a week, ta sauya sosai her face have blown like na mai ciki, she's lucky haskenta ya dawo har ya fi nada because bata fita kasuwa yanzun sosai, she gets someone da zai taimaka mata yana mata running errands a kasuwa tana biyanshi sannan ana daukan pictures din anything that comes in sabo a tura mata sai ta saya ta tallata, with the help of latifat ta bude business account dinta mai sunan fazmir collection, home of everything on her dp is the logo of her business Inda yake indicating she sells everything, latifat and her family is the best thing that can ever happened to anyone like her, she's so lucky to know her, latifat took her time everytime to take her to the hospital, anytime she's going for antenatal, kou if she's feeling any discomfort, the only thing Ismail da kuma latifat keeps telling her is letting the father know, ita kuma tace sam she's not doing so she even thought Ismail ya fadawa fajz about the pregnancy saboda kudin daya saka mata a account dinta, sai da ya rantse mata ta yarda da bai sani ba,, jiya da latifat tazo dauko ta daga hospital sukayi gidansu Latifat, "Why nifa bacci nakeji...I want to sleep" ta fadawa latifat dake tuki tana lumshe idanuwa "Maami tace after the hospital in kawoki gida..." Idanuwa amira ta zaro tace "For real...na shjga uku what did I do..." Ta fada cikin damuwa sosai she just pray she's not going to separate them from each other don it's going to be the worst thing to do to her right now. Shuru latifat tayi bata amsa mata ba, duk area guda ne both the house the hospital and estate da take. Suna zuwa suka wuce falon mum dinta dake sama latifat tasa aka kawowa amira fresh fruit juice ta amsa bayan sun gaisa da maami ta fara cewa "Ba komai yasa nace a kiraki ba sai don if ina da single daraja a idanuwanki...if I have single respect...pls... Tell the father of that baby in your womb you're carrying his child...aisha I fear for you...I fear for the kind of punishment zaki samu a wajen Allah,...nasan they have wronged you...but you have punished wasu da basu da laifi... mijinki bai da laifi... mahaifin bai da laifi...danginki basuyi maki laifi ba...the only people that wronged you are your mother and the unknown haters in your husband's family Amma bayan kin raba aurenki dashi and you want to deprived that man of his baby?..." Ta fadawa amira da kanta ke kasa hawaye na zuba, "Wallahi I love you just the way I love my children and I won't want you to go astray because of what others did to you...nasan yes baa kyautata maki ba Amma right now laifinki yafi nasu...if namiji yace bai son danshi shikenan you have the right to take your child away from him...dan Allah..inform him he have a baby in your belly that will pop out soon... right now you look like you're due saboda yanda cikinki ya girma da yawa... right now kafarki daya a nan daya a lahira...make peace with him...with your mother and everyone...babu wanda ya isa ya maidaki gidanshi sai if kinso...my and my husband will be beside you...babu wanda ya isa yace dole sai kin koma kano...not under our watch...ok?.." ta fada mata ahankali amira dake kuka ta daga mata kai ta kalli matar tace "Kina ganin bazasu rabani da abinda zan haifa ba?..fajz won't let him be with me...and I have come to love him or her..." "No he won't..." Ta amsa mata dukda tasan it's possible yace zai amsa and faiz zai amsa for sure kou da kuwa infant ne, Inda tasan how faiz is so mad at her and he will do anything to punish her for what she did to him, tun jiya ta so ta Kira faiz din Amma ta kasa samun courage to call him, latifat have called her taji if she have called sai tace she will call him, yanzun dai ta dauki wayarta, tana kwance a kan katifarta, daga ita sai bra da kuma short din fajz that she will always watch them and wear, tana kwance cikin blanket, sim dinta tayi swapping zuwa tsohon daya santa dashi, hannunta na rawa ta saka number shi, she dailed heart dinta na beating very fast. Alhamdulliah 3/26/22, 17:04 - Ummi Tandama😇: 45 Zuwairat Ummumaryam Faiz was in his office sanye da medical glasses working his computer when his phone rang, his heart stopped at once jin ringing din da wayarshi keyi, her ringing tone was always different, da ita da iyami wakarsu daban, na iyami is about mother's love why nata is wakar live for ever by kayode, he keeps listening as the phone ranged, da sauri ta dauki wayar don ya tabbatar if she's the one or he's dreaming, yana dauka yaga Yes it's her, all the heart her save as her name appear, "Hmmm" ya fada under his breath, daure face yayi dukda heart dinshi na beating fast, picking yayi ya zaka a loud speaker without saying a single word, daga chan bangaren amira tayi mustering courage din cewa "Hello..." Ta fada calmly, idanuwa ya lumshe tare da dora hannu a goshinshi yana zare glasses dake kan face dinshi, "Assalamualaikum..." Amira ta sake fada jin shuru, ahankali ya amsa mata sallama kaman bai san who's talking ba, shuru ne ya biyo baya for a moment before amira tace "Good afternoon.." feeling somehow can yanda takeji voice dinshi yayinda she's feeling so wet right now by hearing his thick voice, "Who's this?.." ya tambayeta kai tsaye, ajiyan zuciya amira ta saki tace "Sunana fatima..aka amira...pls am I speaking to faiz haruna?.." idanuwa yayi rolling tare da sake daure face yace "Yes how my I help you..." Ya tambayeta kai tsaye, "Pls can we talk on video call.." ta tambayeshi, "How can we talk on video call when you have blocked me..." Ya amsa mata kai tsaye, "Am sorry...let me call you..." Bata karasa ba ya kashe wayarshi tare da kunna data dinshi waiting anxiously for her call. If kaga yanda ya kumbura ya hade rai sai ka rantse he's not the one dying for her, he wants to tell himself he's over her and he's totally wrong, yana acting like he's not happy right now, right now ya kasa gane how he's feeling, sad, happy, disturbed, he can't just point a finger at his feeling, he keeps checking if she have started calling, he came online and wait for her to call. Amira kam was so cold with the attitude he gave her sai taji duk babu dadi, she knows he hate her, ance if kaso mutum sosai haka if hatred yazo haka zaka ki mutum sosai, she just pray he will say go to hell ke da abinda ke cikinki, she knows it's hard ya ce hakan tunda tasan how he loves children, Amma kilan yanzun since he hate her he will hate her baby, tamkar kar ta kirashi haka take ji, whatsapp dinta ta shjga tayi unblocking number shi sannan ta kirashi a video call, goge face din wayarta tayi sosai yayi very clean yanda zai gan abinda zata nuna mashi, she doesn't know how to break to him instead he should see it, cikinta waje tana cikin blanket dinta. Tana kira fajz ya dauki wayar ya rike Amma baiyi picking ba sai da ya kusa tsinkewa ya daga, nan ya ganta kwance with a totally different face kaman ba ita ba, he doesn't know if kiba ne tayi haka kou kuma she's sick or something but he didn't say anything instead sai ya zuba mata idanuwa, amira itama kallon shi kawai take, he have changed sosai looking more breathtaking than ever, indeed ya manta daita because he looks perfect to her, idanuwa ta lumshe ahankali tare da maida dayan hannunta cikin blanket just looking at him, face dinta kawai ne take haskawa, he was just staring at her ita ma looking at him, ."hi..." Ta fada idanuwanta half close half open, he keeps looking at her not saying anything kaman bai jita ba, he's not even blinking yana tunanin da akwai sakkaya tsakanin shi ta ita don she damaged him beyond words, "Remember me now..." Ta sake fada mashi sounding so horny kaman shegiya, she's so going crazy tamkar ta jawoshi ta cikin waya haka takeji, she knows that Inda suna tare da ba karamin hauka zasuyi ba da kilan sun zubda cikin, faiz was just staring at her yana tunanin what happened to her because she changed sosai in just 8 months "What happened to you..." Was abinda ya fara face dinshi babu walwala babu wasa at all. "This .. happened to me .." ta fada tana yaye blanket da take ciki tare da haska cikinta dake kwance on it's on da camera dinta, faiz ji yayi saliva din bakinshi ya bushe lokaci guda, murza idanuwa yayi because it's kind of confusing if cikinta ne haka kou wani abu ne, "You see what happened to me now?..." Ta fada mashi tana maido camera dinta kan face dinta "Pls take it back...let me see that. Again..." Ya fada kaman zai zare saboda tashin hankalin abinda ke faruwa right now, babu musu amira ta sake maida camera din this time she stood up ta tsaya babu riga a jikinta tana shafa cikinta da hannunta mai ring dinta faiz was like going insane knowing amira is carrying his child, kou kadan baiyi wata tunanin if it's his own kou wata naughty taught ba,he knows she's carrying his baby "Oh my God..ya Allah..." Ya fada yana nishi sounding some how kaman his loosing his breath, yana rike da wayar yana kallon cikinta da wandonshi dake waist dinta yaje wajen dispenser ya zuba ruwa yayi sipping "My pregnancy...my child... you carried my child... for months... without... letting me know....what sort of a monster are you....who does that if not a monster..." Ya fada yana kurban ruwa after each word don ya samu saliva sake next word, amira was just looking at how surprised he is and she still showing him her big tummy "Are they twins?..." Ya sake asking saboda yanda girman cikinta yayi yawa, "No...one..." Ta amsa mashi "Are you sure.. it's too big...oh my goodness am going crazy...amira kin cuceni...kin cuceni... you have taken the most precious moments away from me...kawai because of what my family did...ya rabbi..." Ya sake fada yana komawa ya zauna sai kuma ya sake mikewa kaman mahaukaci, "Am sorry.. I couldn't stand the pain anymore...I thought it was over...Amma I was wrong... destiny have way of connecting people for ever..." Ta fada mashi tana zama kan single chair dake dakinta facing herself with the camera daga face dinta har zuwa kirjinta waje, faiz zubawa kirjinta idanuwa yayi as they're very very swollen too, "But how could go through this alone pls...how how could you carry the burden that's meant for two...how do you sleep at night when you're supposed to be curdled...amira kin cuceni...pls ki yafemin if nayi maki abinda yasa kikayi min haka..." Ya fada idanuwanshi cike fal da hawaye, "Am sorry too...I just wanted to let you know I am pregnant and will be due in the next 3 weeks..." Ta fada mashi cikin sanyin murya, goshinshi yake ta murzawa "Will you tell me where you are now... not for my sake but for the sake of my child...our child..." Ya fada hawaye na zuba daga idanuwanshi, shuru amira tayi tana kallon shi, "I never knew I would cry because of you again Amma see me...I loose everything... Maryam was behind everything not because she hates you but because she hates me...bintu left me and I heard she will get married soon..." Amira couldn't believe her ears "No she won't leave you because she loves you so much to do that..." Amira ta fada mashi, wani irin haushi ta bashi ba don komai ba sai don she's saying ita bata sonshi kenan that's why she left "She did...and you did too...and you never looked back...not once...did you hate me this much. " Ya fada sounding so bitter, "Kou sau daya bakiyi missing dina ba...I thought I was a good man in everyway that any woman would like to be with me for eternity Amma I was wrong.. you leaving without missing ya nuna I suck in everyway..." Yayi adding new tears na fita kaman mace, amira was so broken, "Am not going to say dole ki dawo gareni Amma you have to give me the chance to be a father to the child I fathered..." Yayi mata adding, amira lumshe idanuwa tayi voice dinshi har cikin brain dinta, idanuwanta lumshe tace "I missed you every day and night... wannan cikin came with a special desire to be with his or her father...I have never wanted a man like I want you...my Dr have to give me medication to slow down my desire...I slept with your singlet and shorts ba don komai ba sai don kawai it makes me feel as if you're presence..."da sauri yace "Let me be present pls...I can be present in few hours if you want me too...am alive and illusion...my singlet and shorts bani bane...gani nan...am the one you need...I beg you amira am on my knees..." Ya fada yana kneeling kuma showing her he's on his knees, "Let me be a father to my child...I beg you... don if you say no you won't like my actions..." "Are you threatening me right now?.."ta fada mashi tana maids camera baya showing only her tummy Murmushi ya saki with tears all over his face yace "No...aa who is me...who are me...who be me....I can't threat you...am begging you...am on my knees begging you pls..." Ya fada mata yana kallon cikin, amira was just thinking if she can let him come where she is, "Then what will happen if kazo...sai kace mu koma kano?..sai a sake cewa taje karuwanci ta dawo?kou a fara cewa kilan ma cikin ba nashi bane.... people will never accept me..." "Pls baby stop talking about baby.. Kinga yanzun it's just me and you...many girls are coming Amma wallahi it's only you...pls kiyi hakuri ki bada daman to he a father to my second child..." ya fada yana kallon cikinta babu kou blinking, it's like a dream to him, he can't believe this is real har yanzun gani yake mafarki yake and he's going to wake up don kou sau daya baiyi tunanin amira is there with his baby ba "You know what this means to me...kinsan I was like thinking kilan she doesn't want to have a baby with me...." Yayi adding yayinda amira take ta tunani kala kala tana shafa cikinta, she's already use to it, in har bata kasuwa tana gida her hand is always on her tummy, stroking it gives her absolute joy, it have presence, it's like tana shafa new Born baby dinta, faiz keep looking at yanda take shafa cikin and he just imagine hannunshi a kan cikinta yana shafawa feeling his baby, it will be the most happiest thing that ever happened to him, he will surely deal with her Amma he will pretend everything is ok, abinda tayi mashi is not forgivable at all, if bai ci mata ba next time she will do that, ranar da ya kamata zai ajiye sonta gefe tamkar riga yaci uwarta da kyau, "Nidai I want you to know you have another baby..I didn't call because I want to come back..." Ta fada tana maido camera gabanta looking at his face, shuru faiz yayi yana shafa face dinshi calming himself down before he sparked her "Nima bance dole ki dawo ba...Amma kindai sai you can't take my child away from me kou...kinsan kou waye ubanki a kasar nan kinyi kadan ki dauke min dana daga gareni..." Ya fada idanuwanshi na sauya kaman ba nashi ba "Har da zagina... you will never change...a haka zan kawo maka danka...ok... let's see..." Ta fada tana kokarin kashe wayarta "No pls...am sorry...am sorry... forgive me... pardon my manners...kinsan ni when am angry ban da hankali...am sorry babymama...ki yafemin..." Ya fada cikin sanyin murya but burning inside "Hmmm pls...ka yafemin... you should forgive me for what I did to you...ka yafemin...kuma if Allah yasa na sauka lafiya..zan nuna maka baby..." Dariyar takaici faiz yayi yana shafa goshinshi, bai taba jin ya tsani amira kaman yau ba, wato she will send him pictures of his own baby... just pictures, "Kuma nagode da kudin da ka bani...pls forgive me .." ta sake adding, murmushi daya fi kuka ciwo ya saki ya lumshe idanuwa calming kanshi "You were saying something about desire.. ban gane ba...tell me more about it.. " ya fada mata changing the discussion "It's nothing..." Ta amsa mashi "Zan tafi..." Tayi adding "Pls don't go...tell me what's the desire...I know you want it to be over between us...nasan baki sona you don't want to ever come back to me... it's fine...Amma I have a child a wajenki...dole inji abinds ke damunki..." Ya fada sounding calm but burning "Kawai ina samun so much sexual desire ne...my Dr said it's cikin...wai da akwai cikin mai saka very high desire...Amma yanzun it's almost over..." Ta fada calmly, yana kallon wicked face dinta yace "Oh... that's awful...my baby want his mama to connect with his papa but his evil and wicked mother won't want that..." Ya fada with a smilr "So what do you do...ya akayi kikayi over coming desire din..." Ya tambayeta "Ba komai...ana dai bani magani ne to lessen it. " Ta fada mashi "Hmmm...can the medicine give you what you really want..what you need is me .. your husband giving you the hottest of it all...in baki kaina completely buried in you... it's what you need ba wani banzar magani ba..." Ya fada mata calmly, vata amsa mashi ba kawai she's just imagining him in her, the medicine is not really working the way it should "I know exactly what will ease your desire...Kinga with your condition all you need is to hold on while I take you on a ride...kawai baya zaki bani...and let me do the riding...but this time so gently...kisan how juicy kike...nasan your juice will be dripping on the bed...pls give me this opportunity...kou da sau daya ne let's do this...I want to dive in with my baby inside dan Allah amira .." Yanda yake magana is so naughty that amira feel wani irin dumi a karkashinta, it's like dukkan feeling din duniya ya dawo mata lokaci guda, matse kafafuwa ta farayi kaman zatayi Kuka "Kana shjga hakkina..." Ta fada sounding so horny "Wai wannan shegiya ke maganar hakki... just imagine the nonsense..." Ya fada cikin ranshi before saying "Ai ina fada maki what will happen ne...Kinga in bazaki inci har in kara maki ciki kan ciki... wallahi har kinsa naji am hard...kinsan wallahi in ban sameki daga yanzun zuwa gobe ba I will surely go get a woman...in kaita kan gadonki..daman gidan babu kowa inyi yanda nakeso da jikinta...and I will send you a clip..." Ya fada yana dariyar karfin hali "Ah lallai ma..." Amira ta fada mashi, "Am joking...now fadamin inzo Lagos din?...inyi booking flight?..." Ya fada sounding so soft, cikin ranshi kam if har ta yarda yaje he won't even touch her...he will walk naked and he won't touch sai dai tayi kukan jini, he knows how it is when woman needs a man, zai bata punishment of a lifetime, then if ta haihu he will threaten to carry his baby taje ta karata, he knows she will come back begging,if she knows yanda yake son treating dinta da kou kadan bazata yarda ta fada mashi Inda take yanzun ba, and if bata fada mashi ba he will fish her out, he knows da Akwai family dinta that knows where she is, ba zai taba yuwa ace duk baa san Inda take for over 8 months ba, he knows da akwai someone that knows, right now he's not going to rest for another second har sai ya gano Inda amira take, bazai taba barta ba yanzun, not with his child out there, yanda yake son yara, he will surely find away to get her, kou da kuwa da last drop of blood dinshi ne. "Nidai I can't...banson in sake komawa .." ta fada mashi calmly, "Hmmm dan Allah kiyi hakuri...ni all am asking is for me to he a father to my child...Kar ki hanani dan Allah..." Ya sake fada mata cikin rokonta, idanuwan ta lumshe thinking, it's not as if he's the bad person, Ba wai he have not tried to give her the best he can ba, she knows no man can give her what this man here have given her, he doesn't deserve what she's doing to him, tasan he can forgive her for running away Amma bazai taba yafe mata for keeping his child away from him ba especially data san yanda ya ke son da, idanuwa ta lumshe tare dacewa "Pls ka bani moment...zan kiraka..." Ta fada mashi cikin sanyin murya "Xaki kirani... for sure?.." ya tambayeta alaman bai yarda daita ba, "Yes..". "Swear to Allah if baki kirani ba ya konaki..." Ya fada sounding so serious, idanuwa amira ta zaro with her mouth wide open alaman she can't believe he said that "Are you surprised I said that?..." Ya tambayeta yana kallon irin kallon da take mashi "Are... it's ok...I swear to Allah if ban kiraka ba Allah ka konani..." Ta fada mashi because tasan he have every reason to doubt her sosai since she have disappointed me, "Good...I will be waiting..how many minutes..." Ya tambayeta "Ka bani kaman minti goma..." Ta fada mashi before ta kashe wayarta, da sauri yace "Allah ka dorani kan wannan baiwar ka, ka dorani kanta...she should just send me her address...ya rabbi let her send me her address..hmmmm...." Yake ta maimaitawa, da sauri ya Kira iyami with so much smile on his face, knowing his having another child is like the happiest thing that happens to him in eight months, bai iya furta yanda farin cikinshi yakr at all he is so happy kaman zaiyi hauka, having a child with amira is what he always wanted, yanzun gashi Allah ya bashi, before he feels so hopeless but now all the hope is back, yanzun kou amira bata zauna dashi ba he will have her bloodline a gidanshi iyami na daga wayar yace "Iyami!!!.." ya fada ciki. Ihu sosai wanda Yasa iyami ta mike out of surprise don it's unlike him "Ifemi... what's the matter. " Ta tambayeshi "Iyami guess..."ya fada mata kaman karamin yaro "Did you find amira?..." Ta fada don tasan it's the only thing that will make him scream like this "Iyami still guess..." Ya sake adding "You tell me..." Ta fada mashi sounding anxiousl "Iyami...amira is pregnant... she's almost due...ta kirani...iyami Kinga cikinta kuwa...ban taba ganin katon ciki irin wannan ba...she said it's only one but I believe biyu ne..." Ya fada kaman sabon shigan mahaukaci, murmushi ta saki bata taba ganin irin wannan so haka ba, "Wow...this is a very wonderful story... ita ta kiraka?..". Da sauri yace "Yes iyami... video call mukayi daita...iyami her tummy is so big...my baby is in her...iyami am happy" "Zata fada maka Inda take?..." "She said in jirata...she will call back I pray she give me the address...I will deal with her..." Ya fada mata dariya kawai ta saki don tasan he can't do anything saboda son da yake mata. Alhamdulliah 3/26/22, 17:04 - Ummi Tandama😇: 46 Zuwairat Ummumaryam Latifat ta Kira ta fada mata sunyi magana faiz kuma ta fada mata what he's say "Pls let him come...ki barshi yazo...pls ..pls..." Latifat ta amsa mata sounding so anxious, "Baki tunanin abinda zai faru if yazo...he may look innocent a cikin picture Amma he is one hell of a stubborn person..." Amira ta fadawa latifat "Still dai it's his right to know about his child...hakkinshi ne rataye kanki...mutuwa bai sallama fa...if you die in this condition hmmm I won't say anything...kawai let him come...he won't force you to go anywhere.. kuma you know he will help you in this your final pregnancy days..." Ta fada mata, amira was just listening to her, she's so scared of zuwan faiz "Am not comfortable with him coming at all...he is full of problem...banson yayi blowing cover dina...ya hanani zaman lafiya..." Ta fada mata cikin serious fargaba, "Relax nothing will happen..abeg let the guy come..he have to come... you will be amarya again... after all the place is scratching you..." Latifat ta fada mata sounding very naughty "Oh bawannan banr matsala ta...I just want to be ok... that's all.." inji amira "Just let him come...at least he should be here with you when you welcome his baby..."ta fada mata shuru amira tayi for a moment before tace "Shikenan..." Ta amsa mata cikin sanyin murya before offing her phone ta Kira Ismail ta fada mashi maman kawarta ta matsa mata ta fadawa faiz about her pregnancy and she told him yanzun kuma he said he wants to come, " ai ba laifi .. it's ok... it's his right to know ai... it's the right to do...Kar ki damu...he won't force you back to his house Amma ciki nashi ne..." Shima ya fada mata yana bata karfin gwiwa. "Ok yaya..." Ta amsa amshi before ya kashe wayar ta Kira faiz daya kasa komai sai kallon wayarshj kawai yake waiting for her call tana kiranshi yayi picking "Zan baka address...Amma pls kayi min alkwarin abu guda..." Ta fada cikin faduwar gaba "Everything my baby.." ya fada face dinshi dauke da wani irin kallon mugunta "Pls promise me you won't do anything I don't like dan Allah..." "Don wannan baki da single matsala kou kadan...now the address..."ya fada mata kai tsaye, cikin rawar jiki ta fada mashi estate da take kuma sunan area din, tasan bazaj sha wahala zuwa wajen ba, bai sake jiran ta fadi wani abu ba ya kashe wayar, amira kallon wayarta tayi tana mamakin why he offed his phone without saying another word, idanuwa ta lumshe tana kallon environment dinta and imagining him here. Ahankali ta mike daga Inda take ta kwanta tana shafa cikinta. Fajz kam mikewa yayi ya rufe laptop dinshi ya dauki car keys dinshi ya fita, one second ya saki murmushi the other second ya daure face dinshi, so many things running through his heart a yanzun, he can't imagine gashi ga amira bai san abinda zai faru ba, yana shjga motarshi ya Kira number wani cousin dinshi dake aiki a airport, he asked him about flight to Lagos and he told him da akwai jirgin da zai tashi karfe hudu, he was so glad to hear that, "Dan Allah kayi min booking..." Ya fada mashi "Ka dai san it's going to be expensive kou..." Inji cousin dinshi "Kar ka damu... just pay zan shigo by 3:30 ..." Ya fada mashi before ya kashe wayarshi, straight gida ya tafi ya shjga falon mum dinshi ya tardata zaune da tawakaltu, he walks straight to her and give her a very big hug, yana cewa "Iyami...iyami just tell me congratulations..." Ya fada rungume daita, "Congratulations ayo..." Ya fada tana Dariya "Iyami ta turomin address dinta Lagos .." ya fada cikin matsanacin farin ciki "Am so happy..." Ta amsa mashi deep down tana son danta ya auri wata kou da kuwa amira zata dawo, ya zama su biyu ne wajenshi,kou amafarki bazata so ace danta ya sake shjga irin halin daya shjga a baya ba, "Iyami Lagos zani...nasa ayi min booking flight..."ya fada yana zama,kawai sai blushing yake looking so happy "Ka fadawa dad dinka...? " "No iyami...let me call him..." Ya fada yana fiddo wayarshi, the most annoying thing about him is that he can make you invincible even when you're vincible tamkar ba kowa wajen, tawa sai kallon shi kawai take thinking the woman he's In love with is very lucky don the happiness is all over him, idanuwa ya daga suka hada ido da tawa data zuba mashi idanuwa, she's very busty and have the perfect body shape gata baka Amma da Gani she uses expensive body cream, yana dailing number dad dinshi yana kallon tawa it's like tunda tazo gidan kusan wata guda sai yanzun ya samu natsuwan kallon ta, all this while bai da single shaawar mace, it's like a cire maka son abu daga cikin ranka, kayanta are either english wears kou kuma fitted gown da suke matse daita, she's so sexy, she stares at him, it's like she's very lucky he noticed her yau, idanuwanshi cikin nata yake fadawa dad dinshi what's going on, his dad was so happy for him kou kadan bai hanashi kou yayi wata magana mara daddy ba, the story of her pregnancy really gladden his heart, "Iyami am hungry.. it's 1pm banci komai ba...pls tawa give me something to eat...in my apartment..." Ya fada yana mikewa, "Iyami bari inyi packing kayana..." Ya fada mata sounding so happy, yana tafiya yana tunanin abubuwa kala kala, bangaren shi ya shjga ya wuce bedroom dinshi ya dauko wata traveling bag wanda karami ne bazai ce kaya sama da kala biyu ba, jean biyu ya dauko sai riga guda daya, sai ya shjga bathroom wanka yayi tare da alwallah ya fito daure da towel, falo ya nufa saboda motsin dayaji ya tadda tawa tana mashi arranging abinci, "Yauwa thank you so much..." Ya fada mata, zuba mashi idanuwa tayi looking at his body, "You want some?.." ya tambayeta yana dariya saboda yanda ta zuba mashi idanuwa, yasan Inda shi dan duniya ne da cinyeta won't be a big deal to him, dariya itama ta saki ta mike tayi hanyar waje still smiling. Faiz zama yayi yaci abinci ya koshi sosai, ya mance rabon da yaci abinci haka, yau ya bude ciki sosai, he's so happy, knowing yau zai hadu da amira ya dauke mashi duk wata damuwa, he knows he's angry at her, the good thing is he doesn't need to call her before arriving, har number gidan da take ciki she told him so he doesn't need to call her, yasan flight to Lagos is about 1 hour 35 minutes, he can't just wait, he dressed wearing jean da riga mai tsada sai sneakers nike farare tas da expensive wrist watch, yau da akwai drama, shi kadai sai ya saki murmushi, he really wants to see the changes daya gani a waya don it's too loud for him. Yana zaune da mum dinshi suna hira like they never did in months, she asked him meye plan dinshi if yaje and he couldn't tell her just one good point, . "Kawai ta dawo gidansu...or better still ta haihu ta bani dana...kou kuma ta dawo gidana...the choice is all hers..." Yake fada mata "zaka dade chan?.." iyami ta sake asking dinshi "Aa...ina zuwa juyowa zamuyi,..." Ya amsa mata "Pls don't force her to come back..." Hajiya ta fada mashi, kallon ta yayi yana mata alaman "Really?.." da idanuwanshi before yace "Lallai ma... chabdin... force kam har da wanda baa tabayiwa mai ciki ba..." Ya fada face dinshi dauke da murmushin da shi kadai yasan abinda yake nufi, he will surely have so much fun a wajen amira, he will compile all the fun he misses for 8 months ya samu a lokaci guda, he will surely drive her nuts kaman yanda tayi mashi, he will make her cry over and over again, hajiya was just staring at him analysing what is going on in his stubborn head "Pls don't misbehave..." Iyami ta fada mashi "Iyami wai me nayi ne?.. you're asking me so much questions fa..." Ya fada cikin shagwaba, she sees that happiness again, he's not pretending to be happy like he always does to make her happy wannan karin the happiness is real, "Ai nasan halinka ne... remember she's pregnant...if ba so kake ayi irin na namesake dina ba don't do anything stupid..." Dariya yayi tare da girgiza kai yace "Mama mi...you worry too much..." Ya fada mata yana relaxing tare da lumshe idanuwa. Amira kam latifat ta Kira ta fadawa ta bashi address, latifat was so happy and excited, "Yanzun yaushe kike ganin zai zo ..when did he say he's coming.." ta tambayeta "Hmmm did you know ina fada mashi sunan area din da kuma estate name da number gidan kashe wayar shi yayi?.." ta fadawa latifat that is all she ever wanted in a friend, she's not afraid of telling her anything, she just love her kaman yanda take son kanta da yanuwanta, she stood for her sanda batayi tunanin samun taumako ba, she's the best thing that ever happened to her, tasan Inda tana da kaman latifat a rayuwar ta da kilan vata samu wasu matsalolin ba, "Hahhh he's mad at you...ai you're lucky you're pregnant...in ba haka ba nasan kou family dinki won't take it likely on you for running away..." Ta fada tana Dariya, "Ai kou shi ne da cikin ban ganin na tsira. Baki san halinshi bane. He's not easy to go with at all..." Amira ta fada daga Inda take zaune.. "Yanzun na san gobe zaizo tunda he won't make it today.. sai insa ayi preparing abinci a kawo maki ki ajiye mashi .." inji latifat "Pls sister don't stress...ba sai kin sa an dafa mashi abinci ba.. I will order something for him if yazo..." Ta fada mata, "I insist...our husband is coming...and he has our blood ..our yoruba blood...ai ya zama dole insa a hada mashi abinci..." Ta fada tana Dariya, itama amira dariya tayi tana cewa "If you insist... nagode... you're one of a kind...I have nothing to pay you with sai dai aduar Allah ya kawo miji na gari..." Ta fada mata, "Nothing makes me happy like seeing you happy...and stop saying thank you pls.. " "na daina ...bazan sake ba..." Amira ta fada tana Dariya "Yau zansa ayimin amala...zaki ci?..." Inji latifat "Da gudu ma?...ai kema kin sani...amala is one heaven on earth... inshort gani nan zuwa .." amira ta fada mata tana mikewa, dariya latifat tayi tace "Sai kinzo...bari insa ayi for two..." Inji latifat "Aa pls for 3 zan taho dashi...zan sake ci da dare...pls with ewedu and stew..." Amira ta fada saliva dinta yana tsinkewa "Baki da matsala..." Inji latifat, amira have tested so many yoruba food Amma the amala da ewedu is something she so much love vata san kilan don tana da ciki bane Amma their amala da ewedu sai faten wake da plantain tare da pap or custard is something you won't want to miss for the world, sun'a shjga different restaurants da latifat sannan kou a area dinsu da akwai wata restaurant and their food is perfect. Suna gama waya da latifat ta mike ta zumbula doguwar riga ta saka vail ta fice, she's not using car kou hawan uber, kawai she's trekking tunda the Dr to her ta dinga excercise sosai she always trekk zuwa gidansu Latifat tunda it's not more than 30 minutes walk. Fajz mikewa yayi ya koma bangaren shi ya kira ahmed ya fada mashi komai, it's as if ahmed is even happier than faiz don har tsalle ya dingayi yana tambayarshi how was she sanda ya ganta shi kuma yana fada mashi ta sauya sosai don at first yayi tunanin wani ciwo gareta, ahmed was so happy she's pregnant, "Today is a joyful day to me...wow...na dade banji farin ciki irin wannan ba..." Ahmed ya fada mashi "Hmmm ai sai godiya kawai Allah ya amshi aduar mu...she can still hide without us knowing she's even pregnant...kasan Allah ya matseta...and I think she have good people advising her ..don dana fada mata ta bani address sai da tayi shawara before giving me..." Faiz dake jiran time ya bar gidan ya fada mashi, "Am so glad pls make sure you bring her back..." Ya fada mashi, "Da gudun tsiya ma?..." Inji faiz "Amma wait a minute ya matsayin auren ku kenan..." Ahmed ya tambayeshi "Bangane wannan tambayar ba..." "I mean har yanzun da akwai aure a tsakanin ku kou yaya...kasan she was away for almost 8 months...kaga Kar kaje ka latsa bayan babu aure tsakanin ku..." Inji Ahmed "You're very funny...and annoying...sakinta nayi ne?... anyways Kar ka sakamin kokwanto a raina pls..." Ya fada mashi kai tsaye don shi kou sau daya baiyi tunanin wani abu like if da akwai matsala a igiyan aurenshi da amira ba, he just felt duk sanda Allah yasa ta dawo she's his wife sai dai if she reject him completely, "Just make sure she comes back...komai ma ya biyo ba... baban baby.. actually mata biyu yana da kyau gashi cikin shekara guda zaka ajiye yara biyu..." Inji ahmed, dariya faiz ya sake yana shafa kanshi they gist for over 30 minutes before sukayi sallama fajz ya tashi ya sake shjga bangaren mum dinshi yayi mata sallama tayj mashi adua ya sa driver ya daukeshi zuwa airport Few minutes to lokacin flight dinsu ya isa airport he paid his cousin daya taimaka mashi. He does the necessary before boarding the flight, relaxing yayi cikin jirgin yana tunanin yau bayan wata takwas zai gan amira, after 8 whole months baiyi tunanin he will see her again ba, he was thinking kilan bazasu taba haduwa ba, always babanshi sai yace if she loves you she will surely come back to you Amma after 8 months he feels she's never coming back to him, he was like it's over kawai tunda if har kana kaunar mutum you can't stay 8 months without hearing or seeing that person, kou yanzun ma he feels his dreaming, yana ganin yau duk mafarki yake, bazai yarda gaskiya bane sai if ya gan amira tsaye gabanshi, he smiled often with his eyes closed. Amira kam kafin tazo gidansu Latifat har latifat tasa anyi amala din, it's always very sweet, mai gadinsu latifat calls amira da iya beji wato maman yan biyu, she's just like a family, tana shiga falon ta fara kiran latifat, saukowa latifat tayi tasa aka kawo mata amalan da manyan manyan nama ciki, ewedu and stew ba dai dadi, bata iya zama kan dining sai dai ta zauna kasa ta baje legs taci ta koshi latifat tace a kawo mata fruits as usual ta cinye, "Kinsan I doubt if you will loose all this weight if kin haihu...ciye ciyenki yayi yawa..." Inji latifat dake kallon amira dake fama shan fruits, "Wallahi sister am so much inlove with weights...Kinga yanda bombom dina suka girma kuwa...ai pants dina duka basu shjga na...Allah yasa su tsaya a haka..." Amira ta amsa mata, dariya latifat ta saki tana kallon ta with so much adoration "Ai zasu tsaya har da timbi kuma..." "Wayyo Allah that's what I don't want to hear about...ban son ciki...timbi should go...Amma every other part should stay.." ta amsa mata, "Nidai yanzun zan shjga gym...I have to burn some calories.. " inji latifat dake kokarin mikewa, itama amira kujeran dake bayanta ta kama ta mike tana cewa "I will really need to sit on that balloon too..." Ta amsa mata. A gidan su latifat da akwai gym wanda na yan gidan ne yana dauke da su treadmill da keken excercise da duk wani abu da ake bukata na motsa jiki, ciki har da wani katon abu kaman kwallo wanda masu ciki ke zama kai yana jujjyasu, amira loves sitting on it sosai, it pushes the baby downward and you can feel it, latifat sauya kayanta tayi suka shjga gym din amira ta zauna kan wannan ball din tana shafa cikinta as she's used to ita kuma latifat ta hau treadmill. Bayan hour guda suka koma ciki sukayi sallah, around 4 amira asked for gari da madara da gyada da lot's of ice as usual shima, tunda takr gidsnsu bata taba cin gari ba, it's like arewa ance talaka ke cin gari, baa kawo masu gari gida Amma here gidan masu kudi ma suna da gari, it's a delicacy, it depends on yanda kake cin shi, she was surprised ranar da take gidan da aka tambayi tunde abinda zai ci yace gari, tana kallo aka kawo mashi gari cikin bowl gefenshi sugar ne sai gyada da kuma madara tare da kankara she was so shocked, tana kallon shi ta wutsiyar ido taga ya hada, she was salivating dukda bata taba tasting gari ba, the next time she came she asked for gari too and that's how she gets addicted to soaking gari da madara da sauran kayan dadi, when she told latifat bata taba shan gari ba she just laughed and said kinyi missing sosai kam, yanzun kam she can't stay a week vata sha gari ba, she was thinking har da cikin da take dashi don yana saka ta craving sosai, she eats and eats and eats, komai ta Gani ci take, she's always hungry, har cikin dare tana cin abinci,. Tana gidan har karfe shida before ta taka ta koma gida rike da package amala dinta, latifat excort her halfway before ta koma gida ita kuma ta taka zuwa gida, she prayed before going online to see how far with the items she posted earlier, bata cika zuwa kasuwa ba Amma she have items to post sosai saboda ana tura mata pictures din kaya da prices ita kuma ta dora nata sai tayi posting. Daman it's 1 hour 35 minutes to Lagos, so karfe shidda saura su faiz suka iso Lagos, da Akwai drives da zasu kaika har Inda zakaje ka biyasu, it's expensive but it's worth it, you don't have to come outside the airport to look for taxi, that address she gave him is written in his brain, yana sauka yazo Inda masu neman passengers suke ya fadawa wanda yazo wajenshi sunan unguwar da zaya da sunan estate din, the place is very popular and it's for masu kudi so duk driver sun san wajen, he asked if he knows the estate and mutumin ya fada mashi ya sani. nan ya shiga motar bayan mutumin ya fada mashi zai biya 5k ya amsa mashi babu matsala Alhamdulliah 3/26/22, 17:04 - Ummi Tandama😇: 48 zuwairat Ummumaryam Harara amira ta sakar mashi jin yace suje walk wato he's not quenching her desire yanzun dukda tasan he knows she wants it, "Ban zuwa wani walk..." Ta fada tana ture hannunshi daga cikinta, dan dariya yayi yana lumshe idanuwa ya sake mayar da hannunshi, "Why bazaki je Walk ba..." Ya fada cikin whisper a kunnenta "Bacci zanyi..." Ta fada tana tura baki, "Let's park tukun...ina son mu bar nan gobe..." Da sauri ta kalleshi tace "Nifa am not going anywhere..." Ta fada sounding so serious "Ban gane bazaki je koina ba...did you mean I came here to visit you then go back?... you must be very stupid for thinking like an idiot..." Ya fada yana mikewa, gabanta ya tsaya ya vude towel dinshi da bai da komai ciki amira ta gama kallonshi before cikin ranta tace "This man is really upto something, "she really regret telling him cikin yana sakata shaawa, he's punishing her tunda yasan she wants him badly, she like grabbing him yazo yayi mata Kar ya haukace, she's totally wet like never before, "Bari ki Gani....let me help you pack...Kar ki sake kiyi gardama dani....if nice baki son babu matsala...kije wajen mahaifyarki...ki zauna wajenta...Kar hakkin dake kanki yayi yawa..." Ya fada mata yana daure towel dinshi da kyau, "You talk about my mother like you know her...she doesn't like me... she's ashame of me...kunya nake vata. Nasan she wish am dead saboda abun kunyarta ya tafi...and you're here talking about her....if tana sona zan zo nan ne?...I won't come here..." Ta fada cikin ihu tana kuka, "She loves you...your mother loves you...duk abinda take is out of love...and she have learned her lesson... you have to come back home.... we're going home together..." Ya fada mata "Don tace wani cikin naje nayi?...don't you think some of the family will say this pregnancy is not yours?...zasuce taje tayi abinda ta saba...I don't want anyone to see me as a messed up person because I know am not messed up...I know I have a brighter future..." Ta fada mashi, takaici da haushi ne ya ishi faiz yama rasa abinda zai ce mata, daman yasanta da kafiya da stubbornness, "Tou miss bright future.... wallahi koy kinki kou kinso...sai kin koma...but first let me call your family in fada masu Inda kike da address dinki...in fada masu you're carrying my child kuma kince baki dawowa...gida..." Ya fada yana takawa zuwa Inda phone dinshi yake, "Pls let me think...dr yace kar inyi stressing kaina...so pls pls pls don't stress me..." Ta fada mashi atakaice tana gyara zamanta, ji tayi zaman bazai yuwu ba ta dafa bango ta mike tare da cewa "Wash..." Tana dafa waist dinta, he came to hold her up ta buge mashi hannu bathroom ta shjga ta tayi fitsari don bata cika minti ashirin vata shjga bathroom fitsari ba sai kuma ta hada da watsa ruwa, tana tafiya ahankali ta shjga bathroom faiz yabi bayanta da kallo yana ma tausaya mata sai yaga bai kamata yana matsa mata da wasu maganganun da zasu bata mata rai ba, kyau ya dinga rarrashinta tunda bata samu duk wata kulawa da mai ciki take samu ba, he doesn't even know if she's taking all the necessary vitamins like bintu does sanda take da ciki, sanna shi girman cikin bazai bari yaji if zaiyi wani abu daita ba, a zahirin gaskiya cikinta yayi mashi girma sosai ba kadan ba,, yana jin nishi a bathroom hakan yasa ya zo kusa da bakin kofar yana cewa "Babe are you ok?.." ya tambayeta, "Am fine don't open that door..." Ta fada saboda kunyar Kar ya shigo ya ganta tana fitsari daga tsaye because if ta duka sai taji knees dinta yayi sanyi sosai at times bata iya mikewa hakan yasa take tsayawa fitsari sai tabi da wanka, da akwai shower a bath room dinta, she will just stand and pour water a jikinta bayan ta saka shower cap, she's so tired and wants to give birth, but the Dr said yawan fitsarin da take ya nuna she's almost due, tana gamawa ta maida zaninta ta fito faiz dake bakin kofar ya dan matsa mata ta wuce, "Wallahi wajen nan takure kike... just look at the space...." Ya fada yana kallon yanda take tafiya, "Pls ni ka rabu dani..." Ta fada sounding so fed up "Are you ok..." Ya sake asking yana biye daita "Oh pls ka bar damuna...nifa ban son yawan magana..." Ta sake hantaranshi, "Ikon Allah..." Ya fada mata, she went straight in to her fridge and pick the food data kawo daga gidansu Latifat ta kama hanyar kitchen, she poured everything into a bowl and put it a microwave, fajz na tsaya bakin kofar yana kallon ta, he can't believe what he's seeing don it's amala da ewedu sai stew he loves it too, Sai kuma why she's eating this a wannan darsn da tara na niyyan yi, now he knows why she looks so fat with this pregnancy, watching her from the kitchen door makes him happy, it's like watching all your bundle of joy a wajenka, he feels he won't ask for anything again, ahankali ya taka two steps yazo wajenta a kitchen din ya rungume ta ta baya yana tallabe da cikinta da two hands dinshi, tsakiyar kanta yayiwa kiss, ajiyan zuciya amira ta saki don cikin ranta tasan she missed alot da basu tare da fajz har cikin ya girma haka, "Baby..." Fajz y fada idanuwanshi lumshe, amira dake tsaye a gaban microwave dinta, she's just waiting taci amala dinta, bata amsa mashi ba, "Am not comfortable here.. pls...we need to go to a good hotel...nan ya matse da yawa....pls get uber for us..." Fajz ya fada rungume daita, "Kana iya zuwa hotel din ai...ni am comfortable here..." Amira ta amsa mashi atakaice, "Baby am supposed to be mad at you fa...Amma kaman ke kike fushi dani...me nayi maki kuma..." Ya fada rungume daita, "Pls ka bar damuna... you're stressing me..." Ta fada mashi sounding so fed up kaman she's just tired of him, cikinta na farko bata samu abokin magana ba at all, cikinta na biyu it's better Amma still she spent hours alone sai if taje kasuwa or tana tare da latifat, Amma right now sai tajj kaman yana damunta, just few minutes da zuwanshi, amalan ta fiddo ta koma falo faiz ya bita, tana saka hannu taji shima ya saka hannu, da sauri ta dauke plate din daga gabanshi ta maids shi gefe, "Me zakayi?.." ta fada tana kallon shi bai san sanda ya saki dariya ba, he can't just believe this "I want to eat with you...I miss it..."ya fada yana dariya and hakan yasa ta kulu kawai, tasan he's laughing at her condition and how she looks now don at times bata iya kallon kanta a madubi, "Ni bai isheni ba..." Ta fada mashi, dariya ya saki again yana cewa "The big madam herself...kici tou...Amma pls we should get a better and big space...ni nan kaman a prison nake haka nakeji...I wonder how you manage to stay here..." Ya fada mata, banza tayi dashi ta cinye amalan tana kokarin mikewa yace "Bari in kawo maki ruwa kisha ki wanke hannu..." Ya fada mata yana dauke plate din daga gabanta, ya gan tashin ta da kyar he just wondered how she managed to be on her own all this while, kawai tausaya mata yake, he wish there's something he can do for her something that will make her feel ok, plate din ya kai kitchen dinta that's very small ya dauko mata ruwa a bowl don ta wanke hannunta and she did, sai ruwan sha daya dauko mata cikin mini fridge dinta, she collected the water and said "Nagode..." Ta fada cikin sanyin murya, ahankali tayi kokarin mikewa ya kamata ya mikar daita, she tsayuwa yayi yana kallon yanda take takawa cikin dakin hannunta biyu kan waist dinta tana murzawa ahankali and he helped her with the waist massage, amira enjoys duk wani touch nashi, daya tabata sai taji wani irin wetness lokaci guda, shi dai bai yarda it's only one baby in there ba, amira irin mutanen nan ne masu girman ciki kaman ni a gari, ciki wata biyar sai ayi tunanin ka kusa haihuwa🤣, he massaged her waist and she enjoys it, bango ta daga with her two eyes closed as he massaged her, she just wished he will slip in as usual Amma he didn't, bata san dukda he made a promise to himself kan sai yayi mata kwalele Amma he want to just sleep in her today but how, bai son ya zo ya fara ya tado mata labor, after like 10 minutes ta mike tsaye yace "Pls baby let's sleep in hotel...pls.." "No..." Ta amsa mashi atakaice, "Ok..." Ya fada mata, bathroom ta sake shiga again, fajz dake tsaye a dakinta yace "Ikon Allah..." Ya fada yana jiranta ta fito, again she came out with wet skin, "Kace bazaka ci komai ba?..." Ta tambayeshi ahankali, "Yes...am so full of joy that kou sati nayi banci komai ba I won't be hungry..." Ya fada mata, "Ok then..." Ta fada mashi, katifarta ta hau ta rumgumi pillow ta kwanta facing the wall, he wanted them to have a discussion Amma yaga kaman irin sam bata son magana, ahankali ya kwanta bayanta hugging her tare da zagaya hannuwanshi cikinta tare da lumshe idanuwa, kiss yayiwa bayanta, zanin dake jikinta ya zare ya yarda kasa ya maido hannunshi kan kirjinta,. Nan ya fara romancing dinta, he have never slept with mace mai irin wannan ciki tunda cikin bintu bai kai quarter wannan girma ba kuma ya dade bai tabata ba before ta haihu shi yana tsoron Kar ta birkice mashi ya rasa yanda zaiyi daita, "Can I?.." ya fada yana kissing wuyanta "Pls..." Amira ta fada cikin whisper "Are you sure?.." ya tambayeta cikin whisper too, "Yes pls..." Ta sake amsa mashi, hannu yasa ya juyo da faiz dinta ahankali yace "Tell me how much you Miss..." Ya fada mata yana saka harshen shi ya dan lashe tip of her lips, "I miss you...so much...I ... miss your sweetness..." Ta fada mashi cikin whisper idanuwanshi cikin nata, kiss yayi mata sosai yayinda yake saka mata hannu, he felt total wetness, he made compassionate love to her and it seems kaman tunda yake bai taba sex mai dadin na yau ba, she's so full, it's all through back but the sweetness is koina, kou kadan basuyi bacci, sai bayan da sukayi sallah asuba before amira tayi bacci, wajen karfe 8 faiz ya farka ya saka kaya, wayar amira dake faman baccin natsuwa ya dauka, he knows da akwai wacce ta sani anan, that lady that tries telling him Inda amira take a wannan lokacin, wayarta babu pin so he entered her call log and she's the last person she spoke to, latifat, fita yayi daga gidan da wayarta because he doesn't want to wake her up, sai da ya fita daga estate din gabaki daya before ya Kira latifat, yana kiranta ta daga, "Hi dear how's your night?.." ta tambayeta "Fine..." Ya amsa mata making her think if it's a wrong number, "Hello..." Ta fada "Hi... sorry it's your friends husband..." Ya fada mata ihu latifat ta saki tana magana da yarbanci shi kuma ya dinga dariya he haven't met her personally but he likes her already "See love ooo...wow....so you came?...this early?..." "No I slept here..."ya amsa mata "oh my goodness...wow...am so happy to hear that... where's my friend..." Latifat ta tambayeshi cikin so much excitement kaman she's the ones with the man, kawai ita kou kadan vata da bakin ciki, tana cikin mutanen da suka yarda da cewa rayuwa juyi juyi ne so before it's your turn keep clapping for others, she's so happy for the kind of love dake tsakanin faiz da amira, abub kaman a film, "She's asleep...pls I need your help..." Ya fada mata "Anything for the both of you..." Ta amsa mashi atakaice "Thank you...pls I don't know town...and first I want to order food for her...then secondly I want to buy some baby items and lastly I want you to help me beg her...to go back home...kou bazata zauna gidana ba ta koma gidansu...her mother is in deep pain..." Fajz ya fada mata, ajiyan zuciya latifat ta saki tace "Firstly I can ask our cook to cook for her right away the for the baby items no problem then about talking her to go back is going to be difficult...she have made up her mind to stay where she will have peace of mind...kuma maganar gaskiya her mother deserve any pain she's getting for being a bad mother..." Inji latifat "I understand but pls...I know she respect you... just tell her if ta koma akayi treating dinta bad she should go away for ever..." "Did you know wata nawa mukayi muna mata magana before ta yarda ta kiraka?... She wanted to came the baby away from you for ever...she have no any emotions for anyone saboda what she have been through...she told me if kazo you will force her back and now it's becoming a reality..." Inji latifat dake goyon bayan amira "Oh no...ba haka bane. Pls I beg you... pls can we meet now...I don't know anywhere here.. " "Yes... right away...now you should come straight facing east...zan fito yanzun nan...our house is close..." Ta fada mashi, "What about the food...naga she eats alot.." "Ah oga calm down nah...she have been eating before your arrival oooo..." Ta fada tana Dariya, shima fajz dariya yayi yace "A gafarceni tou..." Ya fada mata. "Now Gani nan zuwa..." Ta fada mashi. Babu wasting of time latifat ta sauko down stairs sanye da rigar bacci hannunta kuma after dress ne, sai dayan hannunta makullin mota, kanta da akwai hulan bacci, sanya after dress din tayi before ta fada cook dinsu ta fadawa amira abinci kaman kala uku kafin han gidan su sauko for breakfast, waje ta fita ta shjga mota ta fice. While fajz was walking to her direction he called iyami, his voice sounds so happy, she was so happy too, sunyi kira for few minutes sannan ya kira dad dinshi ya fada mashi ya ganta and he's begging her to come back home, alhaji dai bai ce komai ba all he said was "Allah ya zaba abinda ya fi alkhairi" Daga nan ya kira ahmed ya fada mashi ya hadu da amira, he was like jumping saboda farin ciki, he told ahmed how he's begging amira to come back home Amma taki, shuru ahmed yayi for a moment before yace "Leave it to me..." Ya fada mashi "Me zakayi pls..." "I have a plan don't worry..." Ya fada mashi "Ok pls what ever the plan is act on it fast...Inason kou yayane mu bar nan yau..." Inji faiz. "Ok shikenan..." Ya amsawa faiz yana barin Inda yake. Fajz baiyi tafiya kaman na minti goma ba sai ka wata katuwar motar, latifat recognized him sosai, "Wow...see fine hausa and yoruba guy oooo..." Ta fada yana mashi horn "Ai in ba don Aisha ba kou da ka zama nawa..." Ta fada tana leko da kanta tayi mashi magana, murmushi fajz ya saki ya nufi motar, "Finally..." Fada tana Dariya looking so happy to see him,motar ya buda ya shiga ta kalleshi da kyau tace "Pls do you have another brother?..." Ta tambayeshi tana Dariya, fajz that's blushing yace "He's young..." Ya amsa mata yana " Well I will definitely wait if he will marry me... you're so handsome damnit..." Ta fada sounding so serious, kunsan chan mata basu kunyar bayyana how they feel about a guy "Pls stop am blushing abeg..." Ya amsa mata yana dan rufe face dinshi "Ai gaskiya nake fada maka..." Ta fada tana juya kam motar zuwa gidsnsu "You're so beautiful too...and believe me someone better than me Will surely come...beauty with the heart of gold...Allah ya biyaki..." Ya fada mata "Amin oooo and when he comes he should Also love me the way you love my friend..." "Insha Allah" "Wai kana ma jin mother's tongue dinka kuwa?.." ta fada as she drives "Why not...kawai can't speak it fluently..." Ya amsa mata, maganar begging amira ta koma gida ya cigaba dayi mata ita kuma tace she will see what she can do, gidsnsu ya zo daita "Welcome to our home.." ta fada mashi as she enters gate dinsu "Wow you got a beautiful home here.." ya fada as yana kallon katon gidan nasu, fitowa sukayi tace "Nace a hada mata abinci, so now ka shigo ciki kayi ka sha kou tea ne sai ku gaisa da mum dina sai in shirya mu kaiwa matarka abinci mu wuce wajen sayan kayan babies din" , ta fada mashi. Babu musu ya bita into makeken mansion din. Waje ta samu ya zauna tasa a kawo mashi tea, ta hau sama da gudu, he loves this lady, she's very smart and do things in a smart way, zaman yayi yana kallon katon falon dake dauke da kayan duniya, bayan minti goma mum din latifat ta sauko da sauri ya sauka daga kan kujera ya gaidata, one thing yoruba don't joke with is respect ga babbanka,he remembered if sun yi wajen iyami ake masu fadar basu durkusawa da kyau su gaida na gabansu wai suna bending kaman suna da waist pain, gajdata yayi ta amsa mashi sounding so happy, she spoke yoruba to him and he replied da turanci, dan hira suka taba yace bari ya Kira mum dinshi su gaisa because they're so friendly, nan ya kira iyami ya fada mata ga wayanfa suka taimakawa amira a lagos ya bata waya nan suka fara hira suna introducing junansu da yarensu, actually they're from same town, matar ta gane family dinsu iyami Amma ita iyami bata ganeta ba, all of a sudden hira ya barke sosai latifat ce ta sauko sanye da wando da rigar sai dan karamin veil bayanta kuma wani saurayi ne wato tunde, latifat introduce faiz to tunde, tunde kallon fajz yayi ya kauda kanshi, gaidashi fajz yayi cikin ranshi yana tunanin if suna da matsala da wannan "So you're that guy that can't treat a beautiful lady right..." Tunde ya fada yana zama, shuru fajz yayi bai ce komai ba "You get a beautiful young girl, get her pregnant...then let your family batter her like an animal...I don't know how you people treat your women so badly..." Ya fada, shi dai fajz cikin ranta ranshi ya godewa Allah da Allah yasa amira tazo da ciki da kilan wannan ya kwashe mashi ita "Borda everything is alright now... after all it's not his fault...his family's fault" Alhamdulillah 3/26/22, 17:04 - Ummi Tandama😇: 47 Zuwairat Bayan fajz ya shjga mota yayi relaxing mutumin ya fara jan mota bayan ya ajiye bag dinshi a gefenshi, tunda yake zuwa Lagos it's from airport to nearby five star hotel then sai ya tafi abroad, bai taba sanin yanda cikin garin Lagos yake ba, he keeps looking around as the car drive buy, da akwai hold up sosai a garin don kou tafiyar minti goma basuyi sai sun tsaya saboda hold up, he can't just wait to see amira, he's imagining how she's going to feel seeing him, yana tunanin kilan she won't expect him to come today or tomorrow, kilan zata dinga tunanin zai dinga yanga bazai damu yazo da wuri ba, she doesn't know it's what's he have been waiting to do since wata takwas ba, bata san kou goman dare yasan location dinta he's coming ba, he keeps looking around while they drive, he was so surprised when sun kusa hour guda suna tafiya bai tsaya ba, he knows Lagos na dauke da mutane kala kala with different habits he's afraid Kar ya kaishi wani lungu guys suyi mashi duka tare da sata "Oga we never reach...?" Ya tambayeshi cikin turancin pigin "Ah the place far oooo..." Mutum ya amsa mashi ya kara dacewa "Ashe bako ne ai da na sani ba kara maka kudi..." Ya fada cikin yarbanci, dukda faiz bai iya maida mashi cikin yarbanci ba sai yace "Kou baka karamin ba ni mai iya maka kari ne ..cuta bata da wani amfani..." Ya amsawa mutumin da turanci, kallonshi mutumin yayi ta mirror yace "Ah... sorry ooo...am not talking to you..." Ya amsa mashi faiz bai sake amsa mashi ba suka cigaba da tafiya, bayan tukin kusan hour biyu saboda hold up suka fara shjga residential area dake dauke da manyan gidaje, it's dark Amma wajen babu duhu kou kadan, he hears of rough places a lagos Amma wannan area din yana dauke da tsafta da tarred road da road side lights, as the man slows down ya nuna sun kusa zuwa kou sun zo, yana cikin sake sakenshi motar ta tsaya, "Oga we don reach oh... here's the estate..." Ya fada mashi yana nuna mashi estate dake right hand side dinsu "Alhamdulillah... thank you..." Ya fada mashi before ya dauki small bag dinshi ya sauka daga cikin motar ya fiddo wallet dinshi yayi counting 10k ya bashi the person was so happy yana cewa "Oshey...." Ya fada yana mashi adua da yarbanci faiz da yake tsintar kanshi cikin wani irin farin cikin da ya mance rabon da yaji such happiness yana amsa mashi da amin, he's so excited, happy, ya mance rabon da ya ji abinda yake ji yanzun, he head straight to the gate Inda ke da akwai mai gadi, estate dinsu yana da security babu laifi don bazaka shjga ba sai ka fsdi wajen wanda zakaje, yana zuwa bakin gate din suka gaisa da maigadin yazo zai wuce mai gadinsu ya tsaidashi ya tambayeshi wanda yake nema, "Amira..." Ya amsa mashi kai tsaye, "We don't have amira here..." Ya fada mashi kai tsaye as he knows all the names of the tenants, "Well mai ciki...the pregnant hausa Lady... she's my wife..." Ya fada mashi, "Oh well Come..." Ya fada mashi with a smile cikin ranshi yana tunanin ashe tana da ciki don some of them were actually thinking bata da aure kawai ciki ta samu, "Thank you..."ya fada mashi yana shigewa cikin gate din sai kuma ya juyo ya kalleshi yace "Pls ina ne house number 13..." Inji faiz nan ya nuna mashi gida a cikin gidajen dake flat gininsu basu da girma Amma suna da kyau, wasu are more than just a single room, without hesitation yayi mashi godiya ya kama hanyar Inda aka nuna mashi, his heart is just somehow. Amira kam tunda tayi sallah ishai ta baje kan gadonta, the weather is very calm and ac din dakinta is working Amma zafi takeji, vata iya kwanciya da kou bra kou wando sai dai tayi daurin kirji, komai disturbed her, ta yarda da ake cewa haihuwar farko kyauta ne daga na biyu kake fara tantancewa, ta kau tantance, at times zata zauna kan katifarta ta dafe katifar da hannunta biyu taji kaman cikin bisa kirjinta yake, sai taji komai ya isheta, she's just waiting to offload lafiya kou ta samu sauki cikin ranta, abun ba sauki at all, gashi right now bata jin dadin kwanciya, duk Inda ta kwanta bata jin dadi, she's just fed up and eager to put yo bed, when she heard a knock kan kofarta she sat up ahankali tana rike waist dinta yayinda zanin dake kugunta yana kan gado babu komai jikinta, she was looking at the door don ta tabbatar if nata ne akayi knocking sai kuma ta sakejin anyi knocking, tana dafa vango ta mike kaman wata tsohuwa, ta daura zanin zuwa kirjinta sai ta kunna wutan dakinta ta duba agogon wayanta sai taga dare ma bai wani yi ba it's just after 8, long hijab dinta ta dauka tana tunanin kou latifat or mai delivery dinta don shima at times yana zuwa da dare ya dauki wasu kayan da zai kai early in the morning, "Waye..." Ta fada ashe come to the door "Me..." Faiz ya amsa mata yana dan sauya voice dinshi kawai sai taji kaman voice din mai delivery dinta, ahankali ta bude kofarta Idanuwa amira ta zaro tamkar zasu fito waje, she was so surprised, as in in her whole life da wuya ta sake samun surprise daya kai wannan, she was so much shocked to see faiz standing a gabanta, faiz bai san sanda ya saki ajiyan zuciya tare da lumshe idanuwa na second guda, it's that feeling of searching for something for very long then have it at long last, he feels kou ta komai na duniya wayau she's never leaving his sight again, he's never being so careless with her ever again, it seems his heartbeat is tied to her, it seems she's even more than he placed her, da akwai wani irin abu daya shigeshi lokaci guda, amira da taji legs dinta yayi sanyi ahankali ta ja gefe to let him pass, jikinshi wani iri ya wuceta zuwa dakin, amira maids kofar tayi ta kulle before turning back to look at fajz daya shjga tsakiyar dakinta ya ajiye bag dinshi kasa, juyowa yayi ya tsaya amira ta danyi taking step guda, she wants to say something amma ta rasa abinda zata ce saboda zuwan shi yayi mata bazata, "Sa..."ta bude bakinta zatayi magana taji wani abu kaman wuta a face dinta, ji kake tassss kaman an daki ganga, "Don't say... anything muguwa..." Ya fada mata cikin tsawa idanuwanshi kaman garwashi, da sauri amira ta dafa cheek dinta ta daga idanuwanta ta kalleshi cike da kwalla, "So...rr...y..." Ta fada tana fashewa da kuka, "Don't...Kar ki sake....don't tell me sorry....so amira you're this wicked... you're this cruel...." Ya fada idanuwanshi kaman garwashi as he stares at her yana kallon ta tana dafe da cheek dinta tana Kuka sosai duk sob guda sai cikinta ya amsa, "You could you take away many people's happiness just because of you alone....ya zaayi ki bar kowa da bakin ciki har mahaifiyarki kawai don ki.nunawa kowa ke yar iska ce.." ya fada looking straight into her eyes, she was looking at him tana kuka hawaye na flowing kaman tap, "Stop shedding your crocodile tears...baki da mutunci amira... you left good eight months without looking back...when I want to give up and you crawl back..." Ya fada sounding so bitter " I didn't crawl... back..." Ta fada cikin Kuka, nunata yayi da yatsa yace "Shut the fuvk up....I don't want to hear anything from you stupid deciet mouth mara mutunci... wallahi you're talking because of your condition...da abinda zanyi maki kou you won't be able to cry...." Ya fadawa amira dake zubda hawaye, ju tayi zafi ya isheta and she removed her long hijab leaving her only da daurin gaba ta wuce kan katifarta ta zaune tana hawaye, faiz binta yayi da kallo in one second fushinshi ya sauka, baje legs tayi a kan katifarta tayi raba raba tana kuka hawaye har kan kirjinta, duk yanda fajz ke da taurin kai he couldn't stand it, he can never watch he cry especially da yanda cikinta ke sama yana kasa, he tummy is bigger than yanda yake a cikin video call da sukayi, ahankali ya taka yazo ya zauna kusa daita ta janye daga gareshi ta cikaga da Kuka, kaman bai lura she moved away from him ba ya sake matsawa kusa daita ya sauke zaninta zuwa kasa, she's braless and pantless, ahankali ya dora hannu kan cikinta, the anger and pain is all gone, ya dade baiji farin irin na yau ba, she keeps crying while her tummy feels the presence of his or her daddy and kicked, idanuwan faiz ya zaro kaman sakare yana cewa "It moved....oh my goodness...it moved...am so excited..." Ya fada amira ta janye hannunshi ta cigaba da kuka, tsoki yaja ya mike ya shige bathroom dinta, har rawa yayi face dinshi dauke da serious happiness like never before, he jumped several times before yayi easing kanshi yayi alwallah ya fito face dinshi daddaure, amira keeps crying and she really enjoys the crying haka nan yana mata dadi as she crys and her baby keep moving, she's so happy seeing him and kukan is kind of kukan farin ciki bana mari koy maganganun daya fada mata ba Her heart is so full of joy and she cries, she wonder yanda akayi bitterness ya sakata ta iya rabuwa dashi for months, ganin shi yasa taji farin cikin da kou da bai mareta ba she will still cry saboda farin ciki, it's like he carries her whole family members with him, cikin ranta tana yiwa maman latifat adua data sakata kiranshi, she really need this happiness, seeing a man that you so much love is not something easy to control, as she keeps crying her heart keeps smiling, fajz daya fito daga bathroom ya tsaya yana kallon dakin ya maids kallonshi kan amira data saki nonuwa da katon ciki tana Kuka yace "Waje duk takure..." Ya fada taking steps zuwa dakin ya kara cewa "Ki gama kukan ki shirya kayanki...first thing tomorrow you're going back to kano..." Ya fada mata atakaice, "Lallai ma..." Amira ta fada cikin ranta tana tunanin she knows this is going to happen, she doesn't know how to fight him da bazaiyi forcing dinta ta koma ba, and right now she knows the hate is not going to stop at all, she can't go back to hell anymore "Lallai ma kou...we shall see..." Ya fada mata atakaice heading to wajen da abun sallah ta yake, "Ai I know kou mutuwa zanyi bai dameka ba ..shi yasa kake son in koma family dinka su kasheni..." Amira dake Kuka ta fada mashi, tsayuwa yayi bai ce komai ba Amma she really annoyed him with her words "Ai bance dole ki koma gida na ba...but you must go back to your family...at least I have a say in your life tunda you're carrying my child..." Ya fada mata face dinshi hade kaman bai taba dariya ba, . "Am not going anywhere...am not doing anything bad...I want to be happy...." Ta fada mashi tana goge face dinta da bayan hannunta "At the expense of other people's happiness?...haba that's bad ai.." ya fada mata before adding "Am not here to argue with you...kou to exchange words with you...kawai we go back to kano...ki haihu... tun ranar da kika haihu am ready zan amshi abinda kika haifa... tamkar dan da bai da mahaifiya zan raini dana kou yata...and you're so free to go anywhere you want in the world...babu ruwana..." Ya fada mata sounding so damn serious, sabon Kuka amira ta farayi jin abinda yake cewa and all of a sudden she's feeling regret data fada mashi Inda take yanzun, she loves nasir bayan ta haifeshi Amma wannan na cikinta she learned to love him tun ranar data san she's crying him or her, haka nan rubbing her tummy makes her feel she's communicating dashi kou ita, that's why she have the habit of rubbing her tummy uncontrollably, sai ace ta haihu sai ya amshi abinda ta haifa?, And tasan indai ya kai kararta kan abinda ya faru a baya kotu na iya bashi daman daukan abinda ta haifa "Chabdin...in sha wahala...in dauki cikin...sai kawai ka rabani da abinda na haifa..." Ta fada cikin Kuka "You're will be surprised... wallahi bazaki raini jinina a wannan wajen ba...my child won't be separated from me...yara nawa nake dashi da zan bar makj jinina...your child amira...the baby that have your blood and mine...of someone is loosing that child it's you don ni am not loosing it... kinsan wallahi kou biyu kika haifa in na bar maki kou guda shege nake...if you think am joking wait and see..." Ya fada mata yana hawan kan abun sallah, amira kallon shi ta dingayi as he starts praying tana hawaye, this is most wicked act he's trying to do to her, sai kuma ta tuna itama her own actions is Also wicked leaving him without trace for good 8 months, she just keeps crying and watch him pray, tana cikin kuka har yayj sallolin da ake binshi yayi aduar har da godewa rabbi for answering his prayers,he knows Allah ne ya karbi aduar shi, at times abubuwan da kake so suna zuwa in Many ways ba lallai yazo nan take ba but believe me it will surely come as times going on, he prayed to have a child with amira, he loves her so much that babu abinda zai bashi farin ciki sai yaga little child dake dauke da both their blood, a child that will look like her, he is someone that knows da akwai mutuwa and it can come at anytime, duk yanda kake son duniya kou kakeson mutum ba shi zai hanaka mutuwa kou hana shi mutuwa ba, he knows mutuwa can come at anytime, so always yana aduar Allah yasa su hada jini da amira saboda son da yake mata, after she left without his pregnancy he weeps dukda yana ganin zata dawo Amma da wata biyar shidda bakwai takwas yayi bai ganta ba he looses all hope but sai gashi Allah ya amsa mashi, a duk duniya babu mai farin ciki kaman shi a halin yanzun not even someone that won lottery Worth millions of naira, yana gama ya mike ya tsaya still looking at her, button din rigarshi ya cire ya cire rigarshi, amira kura mashi ido tayi, wandon shi ya cire ya rage dagashi sai shorts, girgiza waist dinshi yayi making joystick dinshi move as she watches him yace "Kwalelenki...kici kanki....mayya kawai..." Ya fada mata amira vata san sands ya saki dariya ba dukda her face is wet, bathroom ya shiga ya watsa ruwa ya fito daure da towel yazo ya zauna kan katifa kusa daita looking around the room, "Are you really comfortable here?..." Ya fada kaman he doesn't want to talk, this is how he talks when he wants to have sex, already she knows, he will have this kind of naughty look, idanuwanshi zasu kankance, zai dora kafa daya kan daya ya jingina kan kujera, his good in hiding his erection, sanda take aiki a karkashinshi haka yake behaving ya dinga magana kaman he's sleepy, always zai dora kafa daya kan daya ya dinga magana kaman he's finding it difficult to talk, saids sukayi aure ta gane abinda hakan ne nufi, duk sanda ta dade a bangaren bintu if suna tare haka nan mood dinshi sai ya sauya. Now he's like that, "Yes am happy... nobody threat me...babu mai cin zarafi na..." Ta amsa mashi ahankali "Why don't you tell me about the messages..." Ya fada yana lumshe idanuwa yana jingine da bango yayinda yayi facing dinta legs dinshi kan juna daure da towel, "Because ban son in..." Hannu ya dora kan cikinta yana shafawa wanda hakan ya saka maganar da zata fada ya dauke daga bakinta, he keeps rubbing her tummy har chan kasar marar ta, "Am listening why don't you tell me about the messages...baki ganin am capable of stopping it?..." Ya fada cikin sexy voice "I..." Amira...ta fada tare da lumshe idanuwa as his rubbing her tummy tana jin hannunshi har cikin kanta, "amma listening babe..." Ya fada mata cikin whisper, "Tou ka bar shafamin ciki..." Ta fada cikin shagwaba, "No...I won't...ke kadai Kika dinga shafa wannan cikin for months...I don't have much time dashj and the little I have kina son ki hanani?... gaskiya aa..." Ya fada cikin very calm voice, kallon shi tayi ya saka hannunshi guda yaya goge sweat dake gaban goshinta, "You're sweating too much...kije ki watsa ruwa..." Ya fada mata calmly, "I will before I sleep..." Ta amsa mashi calmly "Why did you leave me?..." Ya sake asking dinta calmly, "Am sorry...pls let's not talk about it.. for now..." Ta fada mashi idanuwanta lumshe, "Did you know Maryam was l Responsible for everything?...she planned everything...even the attack...Amma tayi hankali yanzun..." Ya fada mata sounding like his whispering, "Hmmm...it is well... it's not bad bayan barin kano ai...I have peace...dukda it's not easy..." Ta fada sounding calmly "How do you feel when you know you where pregnant..." Ya sake asking dinta, right now she feels he should just stop all this labari and get down to business, she really needs him like right now, "Happy..." Ta amsa mashi atakaice, he was just rubbing her tummy and he feels a kick... "Wow..." Ya fada cikin happiness, "Amira kinci ubana...nasha wahala saboda ke...Inda zaa iya fidda mutum cikin zuciyar mutum da tuni na fidda ki... nasa an ciremin ke na yar far far away..." Ya fada mata, ajiyan zuciya amira ta saki tace "Am sorry...I thought sister will take care of you... after all ranar da aka kusa kasheni sai da kaje wajen matarka dake danyen jego...and you made love to her ..kawai ina ganin kou na tafi it won't make so much difference..." Ta fada mashi, fajz was just looking at yanda take magana, "Hmmm but kou matana hudu ai kinsan kowacce da matsayin ta...me telling you how you are in my heart is a waste of time tunda dukda kinsan you're like my missing rib you still left me..in pain and agony... you left everyone...pls never do that ever again..." Ya fada sounding so serious, "You won't just understand...the thought that bazaa taba sonka ba ..bazaa taba accepting dinka ba hurts so much...it hurts that kullum zaa dinga maka kallon karuwa that's unfit to be in the family...ba farin cikina bane running away Amma do I have any choice?...I was left with no single choice..." Ta fada kanta kasa tana da baida zaninta kan kirjinta dake waje since, fajz didn't stop her "Nobody will ever say anything again..." Ya fada mata calmly, ahankali amira ta girgiza mashi kai alaman aa "You can't stop it..." Ta fada mashi "Your mother is devastated...if ta mutu yau baki neme yafiyar ba dis you think you will sleep well at night?...pls kiyi hakuri munsan duk baa kyauta maki ba...like me personally I feel I can't ever forgive you for leaving me Amma right now ganinki yasa ni cikin yanayin da ban san zan sake tsintar kaina ba..." Ya fada yana shafa cikinta, "Am sorry..."amira ta fada cikin whisper ,"No we're sorry...mune da laifi..." Ya fada cikin sanyin murya, "Amma I will still punish you.. " ya fada mata tana kallon shi sai ya kashe mata ido daya cikin ranta she was thinking kilan he's talking like this because he will handle her badly in bed bata san abinda ke ranshi ba, "Yanzun me zakaci..." Ta fada mashi, dan dariya yayi kasan makoshinshi before saying. "Lallai ma me xaki iya bani inci..." Ya fada sounding naughty "I can go get your food in a nearby restaurant..." Ta fada mashi, tana kallon shi yana kallonta, "Wato a haka sai kije ki sayomin abinci...lallai kin zaune a cikin yan Lagos..." "Dr said I should excercise sosai ai...so walking is good for me..." Ta fada mashi tana shafa cikinta hannunshi sama nata kasan cikinta, "Well then... let's take a walk then..." Ya fada mata. Alhamdulliah 3/26/22, 17:05 - Ummi Tandama😇: Zuwairat Ummumaryam 49 "shut up...when a man love his wife there's no way he will let his family trash her...he will do all he can to protect her..." Ya hantari latifat, faiz dai shuru yayi don yaga it's kind of personal to him, he can't believe his amira saw this guy, kilan ma he talked to her and later discover she's pregnant, shi kam tunde he like amira sosai, he's among those guys that admire hausa girls sai ga hausa girl har gida and all of a sudden she's pregnant and now her husband is back, he would have been that kind guy that care for a mother and her child, he likes amira dukda she was once married, he always talk to latifat Kar ya matsa mata ta koma saboda he always hear latifat talking about begging amira to go back home, hajiya na gama waya da iyami ta miko mashi wayar, amsa yayi ya cigaba da waya da iyami abandoning tunde dake jiran kalma daya daga gareshi, latifat kitchen ta shjga ta fito da basket, "Let's go..." Ta fadawa faiz, "Maami we're going..." Inji fajz "Ok my dear...I will surely talk to her ..she will go back home with you..." Inji maman latifat, "Ah maami don't let that innocent girl go back to that abusive home ooo..." Inji tunde, ai faiz ficewa yayi yana tunanin irin wannan karfin hali irin wannan mutumin, irinsu ne masu kwacewa mutum mata da karfi da yaji, suna fita suka shige mota gidan da amira take suka je, latifat waited outside cikin mota ya shiga ciki, amira was still sleeping so deep don the relief data samu ya sa ta samu saukin jikinta sosai, bakinshi taji cikin nata, "Hope you're enjoying your sleep..." Ya fada yana sake kissing bakinta, kai tayi mashi nodding tana cewa "Bai isheni ba..." Ta fada sounding so sleepy, cikinta yayiwa kiss ya gyara zanin dake kugunta yace "Go back my love..."ya rada mata a kunne, idanuwa ta lumshe ta saki murmushi tare da biting lips dinta tace "Yesterday was wow..." Ta fada idanuwanta lumshe tana murmushi, "Today will be more wow...now go back and rest..." Ya fada yana shafa cikinta. Kai ta mashi nodding don she's really sleepy 😴, fita yayi ya shjga motar latifat suka bar gidan. Shi kuma ahmed motar shi ya hau ya bar gidan zuwa gidansu amira, he went straight to maman amira, she was in her bedroom mai aiki ta kirata, she came out looking so sick, loosing a child is another thing, if danka ya mutu ka binneshi is one thing then if your child is nowhere to be found for months is another painful experience, duk ta rame bata iya ci bata iya sha tana tunanin if yau amira ta shjga duniyanci tana da kamasho kan duk zunubin data samu It's all her fault that he child couldn't come home after all the pain she's went through a gidan miji, gaisawa sukayi da mummy, "Mummy..daman nazo ne...don in fada maki mijin amira ya gano Inda amira take.... she's in Lagos...tana dauke da junan biyunshi...yana ta rokonta ta dawo gida taki...wai she's not coming back tunda ba lallai kiso dawowanta ba..." Ya fada yana latsa wayarshi ya sakashi a recording "Inna lillahi waina ilahi rajiuna... it's all my fault my daughter is roaming around a Lagos da ciki...na shiga uku...dan Allah ku bata hakuri...tell her am so sorry... tell her rashinta is killing me....tell to forgive me for treating her bad.... dan Allah ku bata hakuri ta dawo...pls pls... mahaifin ta bai cin abinci...bai sha...he doesn't talk to me...he doesn't know if Ina cikin gidan nan or not...all because of what happened..." Ta fada cikin matsanacin Kuka sosai har da shessheka, "Insha Allah komai zai daidsita ki daina Kuka....ji yanda kika koma dan Allah... insha Allah amira zata dawo...ki daina Kuka ..hawayenki bai da kyau gareta...zai zame mata balai pls .." inji ahmed daya mikar da hannunshi dake rike da wayar gaban hajiya yanda duk abinda zata fada zai shiga "Dan Allah beg her for me ... help me beg her pls...I promise to be a good mother...I promise to be a perfect mother for her...pls help me beg her....I don't care about what people say anymore...ban damu da duk surutun da zaayi ba...pls kuyi min rai ku fada mata ta dawo..."ta fada tana Kuka sosai har da shessheka sosai, she's so tired of crying and her voice said it all, "Insha Allah...zata dawo...ki daina kuka haka nan..." "Ta yaya zan iya daina Kuka alhalin yata na chan wata duniyan da ni ban taba sani ba...tana yawo kan titi da ciki just because of my heartless act...uwa ce kadai ke jawo yarta kou danta jiki yayinda duniya suka kita Amma ni sai ba tura nawa waje yayinda duniya suka kita... kaicona..." Ta fada crying so loud. ahmed was so happy with the way she's talking don duk yanda zuciyar mutum ya kame dayaji yanda take magana sai ta baka tausayi, he knows this will really get to amira sai dai if bata ji ba, he knows for sure this will leave her broken and she will have no choice sai dai ta dawo. Kashe recording din yayi yace "Insha Allah zanyiwa mijinta magana sai ya roketa ta dawo nasan zai shawo kanta.." ya fada before going. Sake listening to the recording yayi and it's perfect, he called faiz da suke cikin wani shop that's baby world, "I left you a message on whatsapp...ka duba.." ya fada mashi, lokacin he as busy buying like a mad man, baby bed baby rocker, so many things, data wayarshi ya kunna, ya saurari abinda ahmed ya turo mashi, he was so happy and he smiled, latifat really have eyes for good things, kayan wasan baby kam baa cewa komai, he spent over 800k ta tashi guda, mamaroo alone cost fortune, baby pool, so many things, he told them kayan kano zaa tura mashi and they got it covered, number iyami ya bada a turawa kayan. He called her and told her he bought some items da zaa tura mata. Daga nan ya fadawa latifat su tafi restaurant tace "Aa we have all the food at home..." Ta fada mashi "No pls... let's just eat out..." Ya fada mata atakaice don shi cin abinci a gidan mutane ba abun da yake so bane balle kuma da wanta bai da kirki "Ok...home you're not mad about my brother's attitude..." Inji latifat "Aa not at all... he's just saying the truth..." Nan suka shjga wata nearby restaurant suka ci abinci sannan suka dawo gida, latifat tace "I won't come in now...I will come back later..." Ta fada mashi as he's dropping, "Alright...thank you so much...I don't know how to pay you for all this kindness..." Ya fada mata yana tsaye bakin kofar motar Inda take zaune "Aa... you don't have to pay pls...all I want it a good man that will really love me...like you love my friend..." Ta fada tana Dariya, "You will find one insha Allah...." Ya fada yana dan ja baya, tafiya tayi shi kuma ya shjga cikin estate din. Amira kuma she slept har wajen karfe goma before ta farka ta shjga bathroom tayi wanka ta fito bata gan fajz ba, she saw the food basket, "Latifat..." Ta fada tana murmushi, "I love you so much..." Ta fada tana zuwa kusa da abincin, bata gan wayarta ba so she knows it's with faiz, she wonder Inda yaje, doguwar riga ta saka ta dawo ta zaune feeling so light, the sex really helps alot, it's like rabin nauyin mara da take fama dashi it's gone, she's so happy he came to her rescue, he helped her sosai ba kadan ba, she prays her neighbors basu ji ihun da sukayi daren jiya ba, they shout was so loud, ihun da basuyi da wata 8 ba sun hada sunyi a daren jiya, it's was so hot, she can't remember when she feels that happiness, shafa cikinta tayi tana cewa "Did you feel your dad's presence?...hope bai dungurar maka kai ba..." Ta fada tana Dariya, ."hope you're happy your daddy made your mom happy... because your mom is so happy and is feeling so light sosai..." Tafada tana Dariya, abinci taci ta koshi rana tunanin ina faiz yaje tunda ba gari ya sani ba, she hate sosai and arrange the place, zanin gadonta ta sauya ta gyara ta fara yawo a cikin dakinta rubbing her waist, she walks around her room for over 30 minutes like the dr told her to, bathroom ta shjga ta fito ta dawo ta kwanta, bata dade da kwanciya ba faiz ya dawo, ahankali ta mike ta zauna, he walks straight to her and kiss her mouth passionately, he kissed her over over again yana shafa cikinta to under her to koina all over her and he removed his clothes and hers, it's like both of them suna jin yunwar junansu, the only difference is that he can't be on top sai dai baya, "You're sweeter....wetter....hotter... yummier...oh my goodness..." Faiz ke fada as he goes in., Magana kala kala, it's so much fun again, they didn't even lock the door and nobody comes in, amira was going so crazy for the ride, she gave him his favorite wato doggie, abun baa cewa komai, sunsha love kaman yau aka hadu, they took their bath together before coming out, yana daure da towel ita kuma daure da wrapper, rungume daita suka fito waje ya zauna ya jawota ta zauna kafarshi, she's two times heavier than before and still haka ya dauketa "My better half...I love you so much.... thank you for making me happy... wallahi the 8 months of pain had gone so fast...ganinki a few hours ya wanke duk wani kunci da bakin ciki...I love you so much..." Yake fada mata yana shafa cikinta, kiss tayi mashi without saying anything, he keeps telling her how much he loves her, how much he's willing to sacrifice everything for her, "Pls baby let's go back home..." Ya kara fada mata cikin sanyin murya, idanuwa ta daga ta kalleshi, "I can't just go back to your house?...and I can't go back home...ina kake son in zauna..." Ta fada mashj cikin rawar voice, wayarshi dake gefe ya dauko ya kunna mata voice not din mamanta, amira listen to the way her mother talks and she started crying, kanta kan kirjinshi ta dan duki chest dinshi tace "Why are you doing this to me pls..." Ta fada tana kuka Kanta kan kirjinshi, "Why are you doing this ..this is really hurting..." Ta fada tana kuka as she heard her momma's voice crying like a baby because of her, it's the worst thing I child could ever do, mahafiyarka ya zubda hawaye saboda da kai, ba Hawayen farin ciki ba sai na bakin ciki, fajz knows it's deep so he was just rubbing her head ahankali, "Am the worst child ever... will I make heaven?..." Da sauri faiz ya dora hannu kan bakinta yana cewa "Don't ever say that again...don't...have ba naki bane... it's for the merciful rabbi....bai bawa wanda yaso ya hana wanda ya so....don't ever say you won't make heaven..." Ya fada mata "My mother cried because of me...not once...not twice... countless times..." Ta fada cikin matsanacin Kuka "Then go and ask for her forgiveness...kinsan nor matter what mothers are always right...pls...." Ya fada mata cikin sanyin murya, he feels so bad she's crying haka, she cries sosai for over 30 minutes sai petting dinta kawai yake tayi shuru amma she won't stop crying, kaman anyi pinching dinta tace "I want to go back home...I want to go back to my mother...kilan ma bazan haihu lafiya ba...let me die in her hands..." "Amma amira ban taba ganin mahauvkaciya irinki ba...sai ayi maganar arziki na second guda the other second ki fara hauka again...kou dai the pregnancy have gotten into your brain..." Ya fada sounding so angry at her statement, hugging dinshi tayi sosai still crying, she cries until she sleeps in his legs, dukda tayi adding weight sosai he didn't feel her weight at all, the sleep wasn't deep and after 30 minutes she woke up, "I want to go home..." Ta fada bayan ta fito daga bathroom ta dawo ta sake zama kam legs dinshi, ahankali yace "What will happen to us now..." Ya fada sounding so calm thinking if suka koma aka hanashi amira fa? He knows if har amira zata samu welcoming hands from her family she's never coming back to his family don duk yanda zai nuna mata nobody will assault her ever again ba lallai ta yarda ba, she never believed if tells her everything is ok now, sannan gashi bintu da yasan will help him bring her back is no more with him, He feels ana iya rabasu if ta koma, not with the evidence of the beating they all saw, gashi Ismail is not on his side at all, "Pls what will happen to us...nidai nor Matter what you're still my wife..." Ya fada mata sounding so serious, amira was just looking at him, if her mother will let her stay home with out marriage she can never be with anyone...ba zai taba yuwa tayi aure with such hideous past ba, tasan faiz is her and she's fajz don son da sukewa junansu is beyond words Amma dole zata hakura dashi ta koma makaranta ta cigaba da harkokinta ta kula da yaranta biyu, sam she can't go through any trauma yanzun, all she wants is peace and happiness, "Am never leaving you..." Ya sake fada mata sounding so damn serious than ever, ya fada yana kallon yanda ta zubawa waje guda idanuwa tana tunani "If you go home you will tell them everything is ok now...and zaki dawo dakinki ki haihu...pls ki dawo gidanki ki haihu.. just promise me...." Ya fada mata, she just rubbed his chin, idanuwa ya daga ya zuba a cikin nata, she's just thinking if her parents will stand by her give her all the support a girl child should have she's never getting married because no amount of words will make her believe bazaa sake wulakanta da threatening messages yayi ending da another duka ba, he can never make her think she's so save, to cut the story short tace "Ok..." Ta amsa mashi "Amira it's so hard for me to believe you right now... anyways...banga mai iya rabani dake ba...sai rabbi...alla I know is if na fara tijara dole a bani matata..." Ya fada feeling sure of himself, amira murmushi tayi "Yanzun we should get ready to go back.. pls I just want to see my mama..." Ta fada sounding so anxious, the block her brain from wanting to see all of them and she have unlocked it, "Da akwai bus...da suke tashi duk yamma,..." Bata karasa ba yace "Abeg shut up madam.." da sauri tace "Don't call me madam again..." Ta fada tana nunashi da yatsa, yatsar ya kama kaman zai cije yatsar "Ban karawa..." Fada mata sai kuma ya kara da "Madam..." Fushi tayi zata sauka daga kafarshi ya kamata ya rike, "Kinsan what we will do is kou zamu samu hotel...mu zauna na kwana uku...sai mu tafi nan da kwana hudu...Kinga bazan samu enough time dake ba if mun koma...so let's get down to more business..." Kafafuwa amira ta fara bugawa kasa tana cewa "Wayyo kwana har uku...no pls...I feel like flying home right now..." Ta fada cikin shagwaba feeling home sick, "Develop wings mana tunda haka kikace..." 'kasan ina iya haihuwa before then fa...kuma kou yanzun ina jin marata yana mani nauyi...kar in haihu..." Ta fada cikin shagwaba, "Oh really...ok kwana biyu . Just two more nights...kinji dadinki kuwa... chabdin.. " ya fada sounding very naughty, "Nidai pls... let's go back home mana..." Ta fada mashi as he keeps rubbing her, faiz mugun jarababbe ne na gidan gaba and she knows that from lokacin da suka je abuja, da kuma sanda suke tare without bintu, when she puts to bed, kou baa bangaren ta yakr ba he disturbs her, she knows jarabanshi yasa ciki bai zauna ba har sai da ta bar gidan, duk ya hargitsa mata womb da jaraba, he will do you over and over again, if she sees people buying man power sai ta dinga mamakin masu saye sai kuma ta tuna da habeeb kawai dai irinsu faiz basu da yawa ne Amma for sure da akwai su, his libido is always high, duk namiji mai motsa jiki bai taba zama lazy in bed, kisses koina na jikinta, "Nifa marata ciwo yanzun...kaman ma na fara labor..." Ta fada mashi tana turo baki "Bari inyi sharp sharp..." Ya fada yana daga zare zaninta kaman wanda bai taba ganin mace ba He's so arrogant da harka sex, sai ya koma wani mara mutunci for harka, he will never take no as an answer, ware legs dinta yayi dukda tana zaune kan legs dinshi, "Jarababbe..." Ya fada mashi as he starts what he wants most "Jarababba"". Ya rama yana moaning. Duk yanda amira taso ace sun koma a ranar hanawa yayi, she even pretend she's have a back ache yace he will massage her, he made her follow him to a hotel, he practically show her if her tana son su koma gida as soon as possible then ta bashi hadin kai, latifat ya bawa kudi tayi mashi booking wani hotel na yan gayu mai suna eko hotel and suites, she booked for two days, sannan he Also sent her Money don tayi mashi booking Flight zuwa kano, batasan fajz bai da mutunci ba sai yanzun, she thought pregnancy zaisa ya tausaya mata Amma kou kadan, kawai bambamcin sanda bata da ciki da yanzun shine bai iya hawa sama Amma anyhow yi yake, daga tsaye daga zaune anyhow kawai, she just wish real labor zai zo mata ya kyaleta Amma the ciki was complying with his or her dad, tunda suka shiga hotel din jiya basu zuwa koina, kou kaya bai sakawa daga shi sai towel kaman kwarto, if ya saka kaya tou sallah zaiyi, kou irin fitar nan basuyi, the hotel was so beautiful and perfect, the room was so beautiful and large, baki taba cewa kana nigeria or kana waje, wajen is so perfect, he made latifat bought her lingeries har kala biyar and latifat has eyes for good things, she bought wayanda masu ciki will be comfortable a ciki. Bayan sallah ishai yana zaune kan gado jingine da kan gadon ita kuma tana zaune gabanshi tana shan fruits hannunshi biyu kan cikinta, he keeps kissing her back while rubbing her tummy, "Baki gama ba..." Ya fada kissing her passionately, "In na gama me zaayi?..." Ta tambayeshi sounding fed up "Cinki zanyi..." Ya fada kissing her babu wani boye boye, "Haba dan Allah meye haka.." ta fada sounding angry "Love...sonki ne ke haukata ni...nayi kewarki.. " ya fada sounding so low as usual "Aa ai wannan mugunta ne...kawai kaman abinda kazo yi kenan...ai in ana abu ana tuna gama. If babu rabuwa ai da akwai mutuwa... just imagine yanzun if kai ka mutu... after all this wicked training da kake bani...tell me who will give me this..." Ta fada mashi tana tunanin this is wickedness "Pls can you finish eating?...ya zaayi ina son samun jin dadin kina maganar mutuwa..." Ya fada stopping the kissing "Ai gaskiya na fada...kilan jarabarka ne yasa bintu leaving...don nasan she loves you and won't leave you without strong reason..." Ya fada mashi tana tunanin kilan bayan ta haihu ya addabeta har ta bar gidan, "Wow haka kike tunani?.."ya fada yana sauka daga kan gado yana tsayawa gabanta "Eh mana... which woman will handle this...duk ka gama lalatawa mace gaba... too much of everything is bad abeg..." Ya fada mashi "Well bintu bata barni because I ask for too much sex ba...let me tell you a secret...if zan nemi bintu sau goma a dare daya she will gladly give me.." ya fada sounding very frank "But sai inyi wata ban nemeta ba...did you know why I do you so much?..." Ya fada yana nunata, baki ta turo tana kallon shi "It's because I love you and looking at you get me arouse... that's reason number one...sai kuma na biyu..." Ya fada mata sounding very angry "Because am not your first...I want to beat him to what he did to you so that bazaki dinga tunanin he's better than me in bed ba..." Ya fada mata from the bottom of his heart,. Alhamdulillah 3/26/22, 17:05 - Ummi Tandama😇: 50 Zuwairat Ummumaryam Idanuwa amira ta zaro tana kallon shi as he said what he said, she's so broken right now, she can't believe yana mata wannan mugunta kawai because she's not budurwa before he met her, wato he sees her as wacce ta riga tayi loosing alot that is hard to please "Amma Allah yaisa..." Ta fada tana fashewa da kuka saboda takaici da haushin kalamanshi "Did you know how it feels kuwa?... you will never know... believe me..." Fajz ya fada mata face dinshi daddaure, "Sai ka fadamin haka kaman wata yar iska?...damn kallon da kake min kenan..." Amira ta fada tana Kuka sosai "It's not like that..kawai I want to prove to you that am also a man..." Ya fada mata cikin sanyin murya "Why will you even think like that...why will you compare yourself to habeeb...the he goat that joystick dinshi baifi karamin yatsa na ba...wanda bai minti biyar yana abu guda?...wanda ban san meye dadin namiji ba sai a kanka...did you think I did what I did with habeeb out of so much enjoyment..not it's isn't... it's out of fear of loosing him..." Ta fada tana kuka, faiz feel so angry at his statement right now "Am sorry..." Hannu amira ta daga mashi tace "Am I too open da kake tunanin am ruined..." Ta fada mashi still crying bai bari ta karasa ba yace "Don't turn that pls...Kar ki fadi abinda ban fada ba... stop turning table..nidai kawai am... anyways am sorry..." Ya fada yana dawowa kusa daita ya zauna, janyewa tayi daga gareshi tana cewa "Kar ka tabani..." Ta fada cikin kuka "Amira you won't understand why I always want to be with you... wallahi kaunarki ne ke maidani kaman mahauvkaci...ni kawai ban gajiya dake...wallahi bintu sai da ta kai karata because I don't touch her....haihuwata da bintu is destined to be .. she's like a baby machine small touch and she's pregnant..." Da sauri amira tace "Lair..." Ta fada cikin ihu "You're such an awful liar....ban san kai makaryaci bane sai yau...your mouth is so full of lies..." Ta fada tana tafiya cikin dakin, faiz dafa goshinshi yayi seeing that he's trying to tell her what he never told her, Gani yake tsakanin shi da bintu shikenan, he wants her to know irin zaman da sukayi da bintu so that next time Kar ta kara fada mashi bintu left him because of his high libido, "Stop calling me a liar...ba karya nake maki ba...sanda mukayi aure I stayed over months without sleeping with her...kuma duk sanda zanyi to ina imagining dinki cikin kaina...did you know sai na tuna ki nake samun erection din saduwa daita..." "Oh will you stop it pls...hope ni ka tuna sanda family dinka suka tararmin suka kusa kasheni kaje kana enjoying kanka har da ihun you're killing me .." ta fada cike da takaici as she knows he's so lying to her, amira komawa tayi kam luxury kujeran dake kallon kan titi ta zauna backing him still crying. Faiz takawa yayi zuwa wajenta ya dafa kam kujeran da take zaune a kai facing outside the view is very beautiful dayake darene, "You don't have to believe me...kawai na san ban maki karya...ban taba maki karya kan how I feel about you ba..."ya fada yana maida hannuwanshi kan shoulder dinta yana massaging ahankali "Ni dai Kar ka karamin magana...tunda so kake ka lalata min gaba saboda kana ganin I have been destroyed...kawai so kake ka karasa ni...kuma ai kou kai kasan ban wani bude ba..." Ta fada tana kuka,faiz murmushi ya saki yana biting lips dinshi yana tunanin how he feels that if baa fada mashi she have a child ba da bazai taba yarda ba, she's so tight, he have never feel her loose, each time he tear her open gives him total pleasure, "No you're not open... you're not destroyed...kou kadan amira bazaki iya ganewa bane...Inda zan iya baki matsayina ke ki bani naki da bazaki iya barina ba... maybe da kilan na fiki hakuri... you're to sweet...gani nake a duk duniya babu mace irinki...kuma kinsan ana son ana harka sosai fa if mace tana da ciki yanda baby zaiyi saurin fitowa" Ya fada yana dariya tare da bending yayiwa wuyanta kiss, da sauri ta kauce tana cewa "Duk cikin yaudara ne...ni wallahi gabana ma zafi yake min...kuma ga zafin fitowan yaro that will be arriving any moment from now...ni Wallahi ban saba da wannan abun ba..." Ta fada tana Kuka cikin shagwaba, "Tou yanzun in na shjga bazanyi pumping ba... wallahi amira if haihuwar yazo zaki ji sauki sosai tunda am really trying to make the place slippery..." Ya fada yana murmushi, idanuwa ta daga ta kalleshi ta watsa mashi harara tare dacewa "You talk as if you know anything about haihuwa..." Ta fada mashi "Ai dr ya taba fada min cewa if matarka tana da ciki then ka dinga kwanta daita don ta samu sauki wajen haihuwa..." ya fada yana dariya cikin ranshi kam yana tunanin ai dole yayi har ya gaji saboda bai san abinda zai biyo baya ba if sun koma gida, he wants to have it in a Way that kou da ta dawo gidanshi bayan haihuwa bazai matsa mata ba for the first two months, he wants to be a perfect gentle man after now, ita dai ya matsa mata, she didn't want at all Amma kuma he won't even be mad yayi fushi, she wants him to be angry and said bai so Amma sam hakan it's not happening, haka ta hakura ta mika mashi jiki yayi yanda ya gandama dashi, luckily she's always wet, da ba karamin wahala zata sha ba, she felt she's in love with sex after pregnancy Amma what he's giving her is more than what she begained for. Yana makale daita har ranar da zasu bar Lagos, their flight was around 2pm na rana, sunce su bar hotel tun da safe saboda zata kwace wasu abubuwan a gidanta, she dressed and he dressed only for him to say "Let's have one last round..." Ya fada yana tare kofar da zaibi, "Am definitely not coming back to you...mugun..." Ta fada cikin ranta Like he doesn't care about her face, hade rai tayi as he hug her tight, "What planet are you from..." Amira ta fada as she thinks wane irin jaraba ne wannan don before sam bai kai haka ba, "Planet of the apes..." Ya fada yana dariya yana kissing dinta, she have no choice but to summit to him, like she can't wait to get away from this man, wannan abun da yakeyi is like kana hora mutum ne to become monster, she wonder if bintu is sleeping well right now without him don irin wannan harkar zaisa ka kamu da son mutum kou baka so dukda it's kind of tiring, a karshe time ya tafi, she couldn't go back to gidanta, "kinsan Kar ki damu zan sa latifat ta kwashe dukkan kayanki ta saka maki su mota...or better still I can come back for them...I don't want us to loose our flight..." Fada kaman it's not his fault, banza tayi dashi kawai ta zauna waiting for him to finish dressing as ita kou pant bata saka ba sai doguwar rigar da bra that's pinching her gashi bata iya tafiya haka raba raba nonowa suna yawo, her body is so sour, she wonder why all this excessive sex baiyi triggering labor ba, she was thinking her water is going to burst as he keeps doing over and over again but nothing, she just doesn't pray baby push out right now, she call latifat as yana shiryawa, "Na so inzo inyi maki bankwana kafin in dawo...Amma sam ban samu hakan ba.." amira ta fada wani irin kallo fajz ya watsa mata jin tace kafin ta dawo "Oh dear Kar ki damu..in ma kin haihu zanzo ai..." Inji latifat, amira that is feeling so soar all over her body don tamkar anyi pounding dinta haka takeji idanuwa lumshe tare da sakin ajiyan zuciya tace "Nagode da son da kika nunamin...I know you said I shouldn't say thank you but I have to..." Amira ta fada sounding so calm, idanuwanta cike da kwalla, "Awwwn pls stop it...don't say that... but you sounds so weak are you ok?..." Ta tambayeta "Yes...am just tired and stressed from arrogant husband..." Ta fada tana kallon faiz dake fesa perfume a jikinshi idanuwansu hadewa yayi yayi mata blowing kiss "So my brother is not easy abi... sorry about that... you need that zai taimaka maki sosai..."inji latifat, dan guntun tsoki amira taja tace "You won't understand kawai...am so tired... everywhere hurts...I pray I reach home safely before delivery..." Inji amira da haka nan bakinta sai ya bushe idanuwanta look so weak and tired kou enough sleep bata samu, she's just tired, "Is it that serious?...kou dai zaki je hospital kafin ku tafi labor ya fara a cikin jirgi..." "No am fine...dan Allah ki gaidamin maami da borda tunde... tell them I will personally come back.." ta fada fajz ya hade rai kaman bashi ba, "Zasuji my sister from another mother,.." ta amsa mata, kashe wayar tayi ta zauna tare da tagumi, she looks so stressed, wajenta yazo ya dagata ya rike mata hannu, jaw dinta ya daga yace "Baby...are you ok..." Ya tambayeta calmly, "Yes..." Ta amsa mashi cikin sanyin murya, "Alright then... let's go..." Ya fada yana daukan bag dinsu, cikin elevator suka shjga suka sauya yayi checking out before suka fita waje suka shjga taxi sai airport, few minutes da zuwansu flight ya tashi, amira was su quite bata cewa komai, ita dai gata nan, mararta sai kasawa kawai yake, abu kadan sai tace "God..." Under her breath, da fajz ya kalleta yace what's wrong sai tace "Nothing..." After 30 minutes sama taji fitsari ya matseta, she can't say zatayi fitsari a jirgi, hannunta na cikin na fajz, ji yayi ta danne mashi hannu da karfi kaman ba ita ba, dayan hannun kan cikinta ta kama rigarta ta rike gam, "Babe what is it...meke damunki..." Ya tambayeta don yasan something is definitely wrong with her, "Nothing..." Ta amsa mashi idanuwanta lumshe, goshinta ya dafa yaji her temperature is normal, after like another 30 minutes ta kalleshi tace "I want to ease myself..." Ta fada kasa kasa, "Am press..." Ta sake adding da sauri idanuwanta sun sauya kala she have never stayed and hour without urinating tunda ta shjga watanta her bladder is so full, maganar yayiwa wata maaikaciya amira ta mike da kyar, taje Inda ake fitsarin, ta rasa abinda ke mata dadi, tana shjga ta daga rigarta sama kaman yanda ta saba tayj, while washing wajen taji wani abu kaman yauki and thick, hannunta ta daga ta gani tayi bending as cikinta ya danyi turning, the thick stuff yana dauke da small jini, "Oh..." Ta fada tana dan biting lips dinta, gyara kanta tayi ta dawo ta zauna ya kalleta yaga she's kind of pale "Da akwai Inda ke maki ciwo ne pls .." ya sake asking dinta "Nothing...and pls stop asking me..." Ta fada idanuwanta lumshe, bata sake magana ba, ya sake kama hannunta, abinda ya lura dashi sai yaga ta kama mashj hannu da karfi for a second or two sai ta saki, he knows something is wrong with her, already he told his mom zasu sauke da karfe hudu saura so hajiya sent driver. Suna sauka yaga duk ta sauya, nothing is really wrong with her sai dan ciwon mara dake zuwa ya tafi, haka yayi mata lokacin nasir Amma it took her a week kafin ta haihu cikin so much pain and agony She remembers all the pain without pity from her mother kuma gashi yanzun ma zata sake komawa da ciki haihuwa yau kou gobe, sai dai wannan karin kou baa kaita hospital ba tana da wanda zata iya kira ya kaita, ahankali ta daga idanuwanta ta kalli fajz, tasan he will do anything possible to make sure she's alright, "What..." Ya fada as she's looking at him, "Lau..." Ta amsa amsa mashi atakaice tana kauda kanta, "Mu fara lekawa gidanki?.." ya fada bai karasa ba tace "Aa...pls dan darajan manzan rahama ka bari..." Ta fada mashi don tasan karamin aikinshi ne yaje ya sake aikata da duk ciwon marar da take fama dashi, dariya ya saki har da bugun cinyarshi yace "Why do you sounds so afraid..." Ya fada yana dariya, driver drive and she was happy as taga hanyar gidansu ya kama, her heart is beating so fast, she's so afraid Kar a sake rufe ta da wulakanci, they didn't talk much har suka isa kofar gidansu, ahankali amira ta dora hannu kan chest dinta as it beat so fast, "Oh my...am so anxious... scared... terrified..." Ta fada tana breathing in and out loud "Why pls... you shouldn't feel like that again...we have all learnt our mistake..." Ya fada yana rike da hannunta, da sauri ta cire hannunta dake kan chest dinta ta maids kan cikinta tace "Washhhh..." Ta fada under her breath as she feels that little pain again, "Pls amira kou dai you need a Dr..." Ya fada mata "No no..." Ya amsa mashi da sauri ta breathing in and out loud again sai sakin ajiyan zuwa take saboda fargaba, gasu a kofar gate din gidsnsu Amma ta kasa mustering courage to fito ta shjga "Baby tell me kina komawa zuwa gobe kou jibi ki dawo dakinki pls...I beg you..." Ya fada mata sounding so serious "You're funny...very funny...so you expect me...to come back when your first wife ta fita?...so kake ka sake jamin zagi kou me...anya you're not selfish kuwa?..." Ta fada mashi "Ikon Allah what have bintu got to do with you coming back...amira in banda abinki ni I have wished to be alone with you... just two of us...nifa ban raayin mata biyu... just one perfect woman is enough for me..." Ya fada sounding so serious than ever "Lallai ma...so you wish ne da kai kadai mu zauna...so that your family will say karuwar ta kori yar uwarshi ta zauna ita kadai..."vata karasa abinda zata ce ba yace "Can you pls pls pls stop calling my family if we're talking about us?..." "Ai ya zama dole in Kira family dinka..." Ta fada mashi bata karasa maganar ba tayi shuru as he tummy cramps again, kallon driver fajz yayi yace "Pls malam excuse us...muna magana ne nan..." Ya fada mashi, driver fita yayi amira ta cigaba dacewa "Dole inyi maganar family dinka... in short let me tell you something...ban ganin I can even come back to your house..." Fauz hade rai yayi yana kallon ta "In as much as I love you won't make me come back to a toxic relationship..." Faiz dafa goshinshi yayi yana cewa "Amira why not kawai ki dauko wuka kiyi tearing heart dina open maybe it will give you so much joy..and it will be easier for me..."ya fada idanuwanshi na kadawa "Am damn serious...ban komawa....I can't handle this anymore...ni ban ma iya zaman wani gidan aure...if my parents will accept me for who I am alhamdulillah..." Ta fada mashi atakaice, shuru yayi for a moment cike da takaici, a rayuwa babu abinda ke ciwo kaman so, duk son da zai wahalal da kai is the worst thing that will ever happen to you, "Did you know in the right sense you should be begging for me to take you back?...amira you left my home with aurena a kanki...my family have dignity and big name Amma son da nake maki yasa kou kadan basu ganin laifinki...kinsan a wani wajen yanzun ban isa ince zan maidaki ba...Amma my parents are not even complaining all because sunsan ina sonki amira...Amma kece zakiyi rejecting dina... gaskiya I wish I never loved you at all...I wish I never loved at at ..." Ya fada sounding so bitter, ajiyan zuciya amira ta saki tace "That's why nace am not coming back...they won't complain because sunsan kana sona...kou da suna ganin dansu bai kamata ya zauna tare daita ba still zasuyi shuru... saboda..." Tayi shuru tana san squeezing face dinta saboda the contraction again, "Amira muje hospital.. let's leave this discussion for another time.. " ya fada, da sauri amira ta bude kofar, ahankali taja kanta ta fita "Let's go to the hospital for crying out loud... you look sick..." Ya fada yana fitowa, banza amira tayi dashi, she went straight to the gate gabanta na dukan uku uku, she feels the fear and it's making her week, she feels another wetness under her, another fluid, binta yayi da sauri as she knocks on their gate, mai gadi lekawa yayi yana ganinta yayi saurin vude gate, "Amira kece?..." Was abinda ya fada sounding so surprised, ahankali tayi mashi nodding tana shjga gate din, compound din ta tsaya tana jiranshi, bag dinta ta amsa tace "Pls stay with me...I don't want her to hit me out of anger. " Ta fada cikin sanyin murya as mum dinta tana da saurin hannu ba kadan ba, "Nobody can hit you..." Ya amsa mata atakaice suna kama hanyar falon, amira finds it difficult to walk, cikin sanyin murya tace "Pls ka shjga gaba. ." Ta fada mashi, babu musu ya kama hanyar kofar shjga falon yana rike da hannunta, sallama yayi yana shjga falon, it's about to 5 and her mom was in the falo, mijin amira ta fara gani ta amsa mashi sallama cikin sanyin murya, mutum ta gani bayanshi, dan lekawa tayi don ta tabbatar da she's not just seeing things that are not real, amira da ta fara Kuka tana tsaye bayan fajz, sallama tayi in a cracking voice mahafiyarta tayi saurin mikewa don kou a mafarki taji murya amira tasan itace, "Amira!!.." ta fada da sauri yayinda amira ta rike bayan rigar fajz gam saboda tsoro... .. Alhamdulillah 3/26/22, 17:05 - Ummi Tandama😇: 51 Zuwairat Ummumaryam Fajz felt her grip and he knows she have learnt lot of tough lessons from this woman here don yanda ta rikeshi ya nuna hakan then above her he sees lot's of scars a jikinta from her beaten, the mistake da wasu keyi shine suna tunanin duka zai iya taba gyara da but ba haka bane, wasu kuma in yaro ya bata masu rai kou duniya zasu taru su basu hakuri in har ba bugun yaron nan sukayi ba basu taba samun sukuni at all, "Amira..." Hajiya ta sake fada tana mikewa heading to Inda amira ke tsaye amira dake Kuka sosai rike da faiz sake boyewa tayi still crying, hajiya kuka ta farayi tana "Amira....am so sorry... hajiya ta fada cikin matsanacin Kuka, amira dake tsaye bayan fajz sanyi taji a ranta, she feels this kind of relief da kake samu when you feel safe, faiz feel yanda ta dan saki rigarshi "Ki yafemin for being a bad mother..." Fajz ta sake fadi tana takawa zuwa Inda amira ke tsaye tana kuka, hannu ta budewa amira tana kuka itama amira tana Kuka ta fada jikin mum dinta da katon cikinta tana cewa "Mummy am sorry....kiyi hakuri i...made you cry..." Amira ta fada cikin Kuka hajiya hugging dinta tayi tana cewa "Don't say anything... it's all my fault...Inda na jaki jiki na baki darajan daya kamata kowacce uwa ta bawa yarta da abinda ya faru bai faru ba..." Ta fada rungume daita gam tamkar tana tsoron a sake kwace mata ya, faiz na tsaye yana kallon the beautiful reunion that may affect his relationship da amira, he knows for sure Inda amira ta samu irjn gatan da kowacce ya take samu tasan kou kadan bazata zauna dashi bayan duk abinda family dinshi sukayi mata, don ko shi baiga wanda ya isa ya wulakanta mashj sister ba kou yaya ne,, both of them were just crying and hugging each other so tight dukda cikin amira bai barin suyi hugging juna da kyau, Amma they can feel each other's heartbeat, tamkar an maido maka danka daga cikin kabari haka take ji, she have different thought, she thought maybe she's even dead, abun tashin hankalin is yanda yaranta da mijinta suke jin haushinta ba kaman Ismail, ahankali hajiya ta daga kai ta kalli fajz tace "Nagode daka maidomin yata... nagode sosai..." Ta fada tana hawaye but sounds happy, ahankali amira ta zauna saboda her waist feels the pain wannan karin instead of her tummy, gefen amira da vata kallon shi ya ajiye bag dinta before yace "Zan tafi... anjuma zan dawo..." Ya fada mata ahankali, dan kallon shi tayi ta sauke kai, hajiya quickly Rush ta kitchen, and she came back again "What would you like to eat...me kike shaawa..." Hajiya ta tambayeta sounding like a baby, amira dake zaune kanta kasa feeling the kind of happiness and relief data ta dade bata ji shi murmushi ta saki tace "Mummy Kar ki damu..." Vata karasa ba hajiya tace "Aa aa dole in damu...me zan dafa maki..." Ta fada tana latsa wayarta calling alhaji,she gave him 3 miss calls straight bai dauka ba, hajiya text tayi mashi tana fada mashi amira is back, sai kuma ta Kira Ismail ta fada mashi amira is back, he was so surprised but happy and excited to hear that Faiz kam gaban mota ya shjga ya zauna kusa da driver cikin ranshi yana tunanin discussion dinsu da amira wanda basu ida ba, he just prayed Kar a yarda da zancen kar ta sake dawowa gidanshi, he just wants her back in his life, har driver ya iso kofar gidsnsu bai sani ba he was so lost in thoughts, sai da yaji yana ta horn sannan ya dawo hayyacinshi, driver na parking ya fito ya shiga bangaren shi yayi wanka yayi sallah yayi relaxing kaman minti talatin before ya fito ya nufi wajen mum dinshi, he looks so fat lokaci guda hajiya hugged him as she was wearing a smile kan face dinta, sakar mata jiki yayi kaman wani karamin yaro. She gave him something to eat Amma yace he's ok bai jin yunwa, she asked if something is wrong with him yace mata babu komai, kawai he's tired of stressing this woman, kullum shi kadai ke sakata cikin damuwa, yana da kanne da wayanda bata batunsu kaman shi, always shi kadai ne mai bata headache, he knows he doesn't have friends to share Amma right now bai ganin yana mata adalci if any small matsala da yake dashi yazo ya isheta dashi, he smiled and say "Iyami....am so happy amira is finally home...with my baby..." Yayi adding yana blushing as he thought of the kind of fun they had kafin su dawo, zai dade bai ji shaawar ya mace ba, it's like ya sauke nauyin da yakeji a mararshi for long, "Am so happy for you....I pray it's all the end of this problem....kuma pls make sure ka maido bintu..." Hajiya ta fada mashi, "Mummy ta gujeni fa...ban koreta ba...she forced me to divorce her...kuma sai in maidota... gaskiya ni aa... In short ni ban iya zama da mata biyu..."yafada mata sounding so serious "It's not about bintu... it's about your daughter growing up in the arms of her mother...babu dadi wata yarka ta kasance tana gidanka Amma mahaifiyarta na wani wajen...it opens doors to so many evils...pls ka rarrashin bintu ka maidata dakinta tunda amira is back pls .." ta fada mashi shuru yayi yana sauraronta Amma sam he have no single intentions of doing what she's asking him to, "Iyami kinason inci wuta?..." Ya tambayeta kai tsaye "Aa...why such words..." "Iyami indai da amira zan zauna bazan iya adalci a tsakanin su ba...duk kokarina na banzane when it's amira...kawai ni a barni in zauna da amira kadai... shikenan..." Ya fada sounding so calm, kallon shi hajiya ta cigaba dayi before adding "If har kanason amira ta zauna lafiya ka maido bintu....and remember duk wanda zak ajiye mata biyu dole da akwai wacce yafi so yafi kauna... just try ka sakawa kanka dukkansu matanka ne and they all deserve your love.. that's all..."ta fada mashj, "Hmmm iyami you talk as if bintu haven't moved on...naji ance maza nata zuwa neman aurenta...so let her have what she deserves... she deserves better than me..." Ya fada kamshi kasa feeling so bad,shi yasan yana kishi kan bintu sosai, yasan ranar da bintu ta auri wani har fever sai yayi,kawai so hawan hawan ne and he loves amira more Amma that doesn't mean bai son bintu, He loves bintu too kawai son amira yayi mashi yawan da hada ta da wata ba abu bane mai yuwa, he's so much happier being with her alone, lokacin nan if zai zo kwana bangaren bintu ranshi mugun baci yake Amma because he wants to do the right thing sai yayi pretending with a smile. Bintu leaving is the right thing and he prays she gets someone better than him in every way, ahankali ya mike ya shiga bangaren dad dinshi suka gaisa ya zauna suka sha labari, his dad have changed compared to lokacin nan da komai hantara, mataimakin company da faiz yake ya fara kiranshi sai ya mike yana daga wayar nan suka shjga maganar abinda ake ci. Amira kam ta zama kaman wata celebrity, her aunts ta wajen uwa da sukasan ta dawo called her mom and asked her to give amira waya,data karba sai su fara cewa "Kar kikara gudu kibar gida...in basu sonki ni ina sonki...Kar in karaji...Kar in kara gani..." Wata daga cikin sister hajiya dake maiduguri ta fadawa amira, she just smile, her dad Rush back and he hugged her yana hawaye yana cewa "Am sorry am less of a father..." Ya fada rungume daita, he feels so angry ba kadan ba dukda she's back, shima Ismail came home, haka nazifa data haihu, asiya da nasir came together tunda tare suka fita, nasir came and stand besides her irin yana tunanin where have this woman been for this long. He didn't talk or say anything, kawaii only staring at her and she stares at him too, the more he grows the more he looks like his father, her mother prepared dankwake for her tunda shi ta fada mata tana shaawa. Old room dinta aka gyara mata ta shjga tayi wanka tayi sallah, around 8pm tana zaune dakinta sanye da doguwar riga ta lumshe idanuwa ta saki ajiyan zuciya, the contraction continues from time to time. She calls latifat suka sha hira, faiz called her sanda suke wayar da latifat, he calls after 5 minutes again Amma still she's on another call. She went and gave her mother the phone hajiya ta dingayiwa latifat adua da godiya. Basu dade da gama waya ba fajz ya sake kiranta, tana picking yace "Dawa kike waya..."was what he asked "Latifat..." Ta amsa mashi tana dafa mararta, "What are you doing..." Ya tambayeta calmly "Nothing...ni dai marata ke ciwo...I think am having a contraction..." Ta fada mashi ahankali as she knows it's becoming serious "Contraction?...meye contraction..." Ya tambayeta sounding kind of confused "Labour..."ta amsa mashi atakaice "Oh my goodness...oh my gosh...wow... should I come...bari inzo... in kaiki hospital..." Ya fada yana mikewa da sauri sounding so anxious, Dariya amira tayi tace "Am joking. " Ta fada tana Dariya dukda she's not tasan if ba natsuwa gareshi ba, "Are you sure?.." ya tambayeta "Yes mana...ka taba ganin Inda mai labour take iya rike waya har tayi hira?..." Ta fada tana Dariyar karfin hali tana dafa waist dinta, tunawa yayi da sanda bintu zata haihu sai yaga yes she's not in labour bai san kowa da yanda yake so mashi ba, "Kinsan am missing you already...ni dai ban san how comes nake sonki haka ba..." Ya fada sounding so calm, "Hmmm...ba dole kayi missing ba...tunda kabi ka cinye ne ba bu saura?.." ta fada tana Dariya, dariya yayi yace "Kina kam da saura...wani abun ma sai kin dawo...Kinga yanzun that zai zama mu biyu kadai we will travel...do hajj together... go-to umrah every year...do so many fun things kafin yara suyi mana yawa...don ni ina son haihuwa sosai..." Ya fada mata shuru amira tayi for a moment before saying "Pls bari in shjga bathroom...let me ease myself..." "Kar ki kashe...ki je ki dawo..." Ya umarceta "My battery is low...zanyi charging wayata..." Ta fada to get rid of him "What ever call me..." Ya fada mata yana kashe wayar shi. Itama zata kashe wayar sai ga kiran ahmed,they gist for a while before sukayi sallama.kashe wayar tayi ga baki daya mum dinta ta shigo sukasha labari. Har 11 basuyi bacci ba suna hira tana fadawa mum dinta how lagos is, tana fada mata yanda ake neman kudi a chan that ba kowa zaiyi lalata ba sai if ka sakawa kanka lalata,one thing da hajiya ta lura is yanda take yawan shjga bathroom after 10 minutes "Amira are you alright?..." Ta tambayeta, shuru tayi for a moment before saying "Wallahi marata...ke ciwo...tun muna cikin jirgi nake jin ciwon..." Amira ta fada mata kaman she have been waiting to asked. "Oh my... sorry...kou mu tafi hospital...I think we should go to hospital..." Hajiya ta fada tana mikewa, amira batayi mata gardama ba, it's like having what she didn't have before, Amira kallon ta ta dingayi har ya fice daga dakin, tana fita sai ta saki ajiyan zuciya ta saki murmushi feeling so happy, babu abinda ke da ban haushi kaman wanda ya kamata ya soka ya ki sonka, when you're hungry for the love and affection and all of a sudden you got it sai kaji wani irin sanyi, ta dade bataji irin farin cikin da take ji ba, she so loved, murmushi ne kwance kan face dinta dukda the contraction continues, dafa gadon tayi har mummy dinta taje ta fadawa alhaji amira tana Labor, he asked his driver to get ready to take her to the hospital, dawowa tayi amira ta kalleta tace "Mummy it's not serious fa...kou dai a barshi kawai..." Amira ta fada tana kallon ta, "Aa... noway...kawai muje hospital...zan Kira hajiya lantana zata sameki hospital... yanzun kuje da asiya...sai dai bamu da komai na baby ..." Hajiya ta fada kaman ba ita ba, it's like she's even happier than amira, amira saka doguwar riga tayi tare da hijab sukayi waje, asiya hajiya ta tado suka fita tare, amira na zuwa wajen mota ta dan dafe kugunta tare da rike asiya gam kaman zatayi Kuka, it's getting worst, she just prayed ba fajz ya jawo mata wannan early labour ba don her Dr said in next two to three weeks dukda yace it can be less, she feels fluids under again ba kadan ba, bata san sanda tace "Wash ." Ba, kasa shiga motar tayi wanna lokacin sai da taji ta lafa ta shjga mota, haka suka tafi hospital with nothing, she sees her dad gave asiya money Amma bata san kou nawa ba, this time was so different, the hospital is the hospital da suke zuwa tun suna yara, it's one of the best a kano, she already paid for everything har da delivery dinta over 300k gashi wannan ya zama waste, she feels more and more contraction, bata dade da zuwa ba matar da mum dinta ta kira mata tazo, sanda aka dubata da farko akace she's in 4cm, bats da experience din wannan don duk bata samu wannan a na farko ba, like joke abun ya zama gaskiya, tun ciwon yana zuwa yana daukewa har ya kaiga if ya zo sai ta dinga bugun gadon, the pain was so unbelievable, na nasir is a gift kan wannan, "Komai naka matsala ne..." Ta fada under her breath as she thought of fajz, around karfe biyu ta kalli agogo with her weak and tired eyes tana tunanin yana chan yana bacci, ba karamin wahala tasha ba, har karfe hudu she's still at 7cm, hajiya kam batazo hospital ba Amma tafi wacce ke hospital din shjga tashin hankali, sai ta Kira every five minutes, tasa an kawo wasu kayan amira ta kira ismail ya kai baby wears hospital tunda tasan bazai rasa ba since his wife is pregnant , bai dade ba ya kawo some of the unisex daya saya. Har asuba amira bata haihu ba, taci kuka babu hawaye, "Wayyo ku kirashi...ku kirashi...pls a Kira faiz.. I can't take it anymore..." Ta fada tana Kuka sosai Amma face dinta babu hawaye kou guda, voice dinta ya dishe. She asked the nurse to tell them to call faiz, "Ai if kina da number shi kina iya kawowa in Kira maki shi..."inji nurse din dake dakin da amira take amira data sha bakar wahala girgiza kai tayi tana "Wayyo Allah...wayyo.. " to fada tana fara fadin number, tana daukan long time after each digit, she's not crazy so she knows his number, the pain baiyi erasing memory ba don kou jiya I yanzun she knows what he was doing to her, he shouldn't be sleeping while she suffer in the whole pain, tana gama fada mata number tayi dailing zata mikawa amira wayar amira data gigice kasa amsar wayar tayi tace "Pls.. ki sakamin...a loud speaker..." Ta fada tana yarfa hannuwa as the pains goes more and More "Insha Allah tunda kin shiga 8cm kin kusa .." nurse din ta fada mata tana saka mata wayar daya fara ringing a loud speaker 🔊 A bangaren faiz kam bayan sunyi waya da amira he tried calling her severally Amma her phone is phone is off, dayaje sallah asuba ya dawo he still called still switch off, "So baki son magana dani kenan..." Ya fada yana cire jallabiya da yaje masjid dashi, kwanciya yayi yana latsa wayarshi. Unknown number ce ta kirashi and he feels that he's not going to pick Amma ganin it's still dark yasa yayi tunanin it's something serious, dagawa yayi ya kafa a kunne tare da sallama, amira na jin yayi magana cikin kuka tace "Ka...zo....na.. gaji..." Ta fada sounding so exhausted, fajz mikewa zaune yayi idanuwanshi waje wondering who's talking "Amira..." Ya fada cikin daga murya as he feels she's the one, "Na..." Sai da ta fara amsawa bata san sanda ta saki wayar ba as another hard one come in, wani irin nishi ta saki cikin wahala "The baby is coming..." Inji nurse din dake wajen amira ta fada,, dr ce ta shigo, "The baby is coming..."nurse din ta fadawa dr, wayar is already far away from their mouths Amma faiz can still hear what's going on, wato amira is in labour kuma bata fada mashi. "One more push...and you're done..." Dr ta fadawa amira da duk ta gigice as she hears the head pushing forward, "You're really doing great...kina kokari sosai.. " inji the dr, wani the next push came with power data batasan tana da shiba and she pushed sosai again and it's over, kukan jariri take over the room, faiz dake parade a dakinshi lumshe idanuwa yayi tare da furta "Alhamdulillah... alhamdulillah... alhamdulillah..." Kawai ta dinga maimaitawa saboda farin ciki hearing the baby cry, it's the cry every father wants to hear, kashe wayar yayi tare da sujudul shukur saboda farin ciki. Amira just relax back with her eyes closed as tears rolled down her eyes, taci bakar wahala, it's nothing like the first, bata damu tasan gender din baby ba, kawai feeling the pain is gone lokaci guda yasa ta samu sauki sosai, kuka baby ya cika dakin, "What's the baby's gender..." Dr ta tambayeta, ahankali amira ta bude idanuwa ta kalleshi "Boy..." Ta fada tana kallon baby da aka rike sai kuka yake, kan chest dinta ana daurashi ya cigaba da kuka ta dauki tired hands dinta ta dora a bayanshi while the dr da nurse suke ta aikin gyara. Gayawa su matar da hajiya ta turo akayi amira ta haihu Kuma ta samu namiji. Nan take aka Kira hajiya da ta kwana sallah amira ta haihu. Faiz still called the same number Amma suna busy suna gyara amira, daga nan aka aka kaita postnatal room bayan ta sake kayan jikinta, she really wants to sleep, fajz keeps calling the same line until the nurse picks, "Pls me aka samu..." Was question din faiz "Baby boy ne congratulations..." "Wow...pls sunan hospital..." Fajz ya fada yana rawa kaman mara hankali, nan ta fada mashi sunan asibitin, it's that same hospital da aka kwantar daita sanda ta kusa commiting suicide, godiya yayi mata ya kashe wayar ya fita da gudu zuwa bangaren alhaji yana fada mashi amira ta haihu kuma an samu baby boy, alhaji was so happy,da gudu ya sake shiga bangaren hajiyarshi yayi hugging dinta yana cewa "Iyami am a father again..."ya fada sounding so happy kaman zaiyi Kuka saboda murna "Masha Allah..." Hajiya ta fada tana hadawa da guda saboda farin ciki, "Yanzun dai driver ya kai kayan baby chan family house dinsu, .." inji hajiya, "Haka zaayi?...I was thinking from hospital kilan ta dawo gidanta.. " inji fajz don yaji abinda zata ce "Let her stay a gida tukun...kasan dole sai family sun zauna before ta dawo ai... she's not just coming back . " Ta fada mashi "Amma zata dawo kou?..." Ya tambayeta "Eh mana...if komai ya daidsita zata dawo mana.... yanzun dai...get me the driver.." inji iyami Ida farin ciki yayi mata yawa, mikewa yayi zaiyi waje iyami ta kirashi da irin sunan nan ba kirari da yarbawa sukewa maza, irin yaransu in sunyi abun burgewa kou sunyi abun jarumtar nan, irin kirarin dake fadawa mutum kai namijine faiz just laughed and went out to get the driver, daga nan bai dawo ya koma bangaren shi yayi wanka da sauri before dressing perfectly ya fito ya shjga motarshi, duk wanda zai ganshi yasan yana cikin matsanacin farin ciki, he entered his car and was about to start his car sai kuma ya tsaya ya dauki wayarshi yayi dailing wata number. Bintu na bacci bayan tayi sallah yarta gabanta sanye da pijamas din yara kaman wata babba, gashin kanta gyare sosai, she's really glowing, she's peacefully sleeping a gaban bintu, karar wayarta ne ya tadata daga bacci, she looks so dizzy thinking who is calling her by this time, tana dubawa taga it's faiz, who she now change his name to baby daddy, ahankali ta gyara zamanta tana kallon waysr thinking of why is he calling her now, bintu have changed alot itama, tana kara gaba da gyara kanta fiye da before kunsan if mutum na jawarci kuma ga mai baka kudi without even asking, her cousin brother have been sending money duk weekend, tunda yaga bata amsa yakr saka mata huge amount of money a account dinta bata san waya bata account number dinta ba buy she believes her mother have something to do with it don tasan tana mugun son tarayyarta dashi dukda ita kou kadan baiyi mata ba kou da kuwa zata aureshi it's because she wants to be in a home where ita bata mugun son mutum sai dai shi yayi hauka kanta just the way it was tsakanin ta da faiz. "Assalamualaikum..." Was abinda ta fada cikin sleeping tone, amsawa yayi tare da lumshe idanuwa for just a second yace "Sorry...na tasheki kou..." Ya fada voice dinshi chan ciki, bintu lumshe idanuwa tayi tare da hadiye saliva tare da dan biting lip dinta looking so sexy, there's something in his voice that if sau dubu yayi mata magana sai taji abu yana mata yawo cikin kai, "Ba komai... good morning..."ta fada mashi cikin cracking voice "Morning... how's my baby. " "She's fine...tana bacci..." Ta fada chan ciki... "Ok...how are you...ya samarinki..." Ya tambayeta with wani kind of look a face dinshi "Hmmm..." Ta fada kawai without anymore statement, if kuka rabu da mutum kuma he still ask something funny then kana da Sauran kima a idonshi amma babu magana kou wata yar simple muamala a tsakanin ku then baka da Sauran mutunci idon mutum "Meye hmmm...ai kou ba komai ni yayanki ne ..kuma I have the right to know about your affairs.. so tell me who's the new lover..."ya fada sounding so calm, "Pls can we stop talking about such?..." Inji bintu that feels so happy he's talking to her like this, she can never say she hates him, kawai dai she wants more, he have never treated her horribly "Nidai tell me who's the lucky man...inason inyi mashi congratulations ya samu mace ta gari...ga hakuri.. ga kawaici, ga bawa mutum goyan baya, ga son farantawa mutum then above all ga kyau da iya kwanciya aure da girki...all in one is her name..." Ya fada cikin sanyi murya, "Pls ka daina...I don't want this...why do you call me... pls..." Ta fada kaman zatayi Kuka "Ok...ki fadawa mamana she have a baby brother...amira ta haihu...mun samu namiji.. " ya fada mata, idanuwa bintu ta zaro tana cewa "You mean amira ta haihu?... Ta dawo?.."ta fada cike da serious surprise with mix feeling, "Yes ..sanda ta tafi da ciki bamu sani ba...jiya ta dawo...kuma ta haihu da safen nan..." Ya amsa mata "Oh my goodness...wow...pls yanzun tana ina.. " bintu ta tambayeshi "Tana hospital... for now...nima chan zani..." Ya fada before adding "Kou inzo mu tafi tare?..." Yayi tambayeta "Aa...no...I will find my way there...ah no wonder yau ana mana magana... ashe duk farin cikin ne ya shafemu...fajz kenan mazan duniya..."tana kaiwa nan ta kashe wayarta. Fajz murmushi ta saki yana cewa "Uwar kishi..." ya fada yana tada motarshi Alhamdulillah 3/26/22, 17:05 - Ummi Tandama😇: 52 Zuwairat Ummumaryam He drove out of the house with a smile a face dinshi, tamksr ya tashi sama haka yake tuki, bai tsaya koina ba sai da yazo compound din hospital din, wajen receptionist ya tsaya zaiyi magana sai ga asiya nan, da sauri ya bar wajen ya nufeta da smile kan face dinshi itama haka, "Yaya... congratulations...anty ta haihu..."ta fada cikin serious excitement ""Ke ma congratulations...tana ina..." Ya tambayeta, "Ga dakin da take chan Amma baa barin mutane shiga wai she's resting..." "Ina baby?.." ya sake asking dinta "Suna tare...suna bacci..." Inji asiya, "An saka mashi kaya?..." ya sake asking dinta "Eh...yaya Ismail ya kawo kaya..." Ta amsa mashi "Let me see them..." Ya fadamata heading to the place she pointed, itama binshi tayi praying a barta ta shjga don hospital din suna da kaidoji da yawa, she told him ga dakin da suka isa yana bude kofar wata nurse tace "Malam kayi hakuri baa shiga...uwa tana bukatar hutawa bayan haihuwa...she will spend 12 hours resting..." Ta fada mashi "I know... she's my wife...all I need is just few minutes...pls..." Ya fada cikin pleading tune "Oh...ok..." Ta amsa mashi, nan ya bude kofar amira tana kwance sleeping so deep don tamkar if kaya ya dade a jikinka Allah yasa ya fita a jikanka sai kayi wani irin sanyin da ka dade baka ji ba, she feels so free don dukda she baby baiyi wani bacci ba yana tsa dan hayaniya in a low tune bata jinshi, all she does is just sleep, da sauri fajz ya shjga dakin kaman ana ingiza shi, all he does was went straight to baby bed and stares at the baby dake kwance cikin, he's not sleeping at all, hannu fajz yasa ya daukeshi ya dorashi kan chest dinshi feeling so happy like never before, he keeps looking at the baby that looks just like his first daughter, dukda he's an infant the face is there, he's so happy, fadin yanda yake ji yanzun will ba a total waste of time, ahankali ya taka zuwa bakin gadon da amira take kwance ya zauna ya tallabi baby da hannu daya don ya iya rike baby sosai, he stroke amiras head da dayan hannunshi sai ta bude idanuwa, murmushi ya saki tare dacewa "Thank you..." Ya furta mata as amira ta zuba mashi idanuwa tana kallon shi, Idanuwa ta lumshe tare da sakin murmushi, he kissed her on the forehead yayinda yake rike da baby, idanuwa ta sake budewa tace "Wallahi naci kwakwa...ka fadamin zaizo da sauki. " Ta fada cikin muryar da bai fitowa sosai, dariya ya saki with so much joy a face dinshi yace "Baki ganin girman shi... wannan bawan Allah ya fito ta Inda ni sai nayi da kyar in shjga..." Ya fada yana dariya, murmushi kawai ta saki tare dacewa "Let's see him..." Ta fada tana kokarin mikewa zaune tana cije libe alaman dinkin da akayi mata yana mata zafi, riketa yayi ta zauna ya mika mata baby, it seems she's more happier than him, kallon shi ta dingayi smiling, sai motsi kawaii yake, "Am so happy...ban san ya akayj nake irin wannan farin ciki ba..." Ta fada tana kallon shi then ta kalli fajz dake kallon ta with adoration, "Am happier baby..." Ya fada cikin farin ciki, "Nagode da kasa na dawo gida...this is the best moments of my life...I can't just imagine this moment without my family..." Ta fada kaman zatayi Kuka, kiss ya sake mata yana stroking kanta, "Nidai am just speechless...kisan ban gaya maki ba but I wanted to add another day...da kawai sai ki haihu?..." Ya fada yana dariya "Kilan da muna tsakar love making fa..." Ya fada yana dariyar keta murmushi kawai ta saki, he stayed for over 30 minutes before nurse tace yayi hakuri ya fita. He kissed her and the baby and left after taking several pictures of the baby. Bintu was so surprised, it hit her so hard, she can't just believe amira ta tafi da cikin faiz, she thought chapter din amira is closed Amma God have away of doing things, bata sake komawa bacci ba, she's happy for her, kawai sai she's surprised. Haka ta zauna ta dinga sake sake tana tunanin yanzun tasan dole maidota zaiyi if ta yarda kenan, bayan hour guda of different thought tayi tunanin ai ba itace suka samu matsala ba, kou faiz ba matsala suka samu ba kawai itace taji she's not welcome here ta tafi don haka babu wani maganar jin haushi, tunawa tayi da sanda ta haihu and how amira behaved sai kuma ta tuna da abubuwan da suka faru a wannan lokacin, dukda tunda amira ta tafi basu sake magana daita ba. Mikewa tayi taje ta gaida mum dinta before telling her wata kawarta ta haihu tanason zuwa ganinta, she knows if ta fada mata amira ce she will never let her go, she allowed her to go, dakinta ta dawo ta dauki waya ta Kira fajz, lokacin faiz na kan hanyar komawa gida, he picked "Pls ya sunan hospital din da suke" ta tambayeshi, one thing he knows for sure is bintu tafi amira zuwa mai kyau he remembered yanda yayi battling da amira kam taje wajen bintu a hospital,fada mata sunan wajen yayi before adding "Ina ganin ki barshi sai ta koma gida don baa bari a shjga wajensu..." Ya fada mata "Tou shikenan... nagode...pls help me send address din gidan...kou a gidanka ne?..." Ta sake asking dinshi, "Kinji rainin hankali wai kou a gidanka ne?... maimakon kice kou a gidanmu ne... anyways tana gidansu...am not good in giving address..zan zo daukanki around 7..." Ya fada mata "Aa banso... just give me the address or kawai a barshi..." Ta amsa mashi atakaice "Wai are we fighting...why are you behaving kaman muna Fada ne...kou nayi maki wani laifi ne?...pls tell me kou da bamu tare ban son kina nunamin kina fushi dani .." ya fada sounding serious (yanzun let me summarize) She didn't say anything much har fajz ya shawo kanta ta yarda yazo ya dauketa, fajz ya santa tamkar yanda ya san yunwan cikinshi wanda hakan yasa shawo kanta baj zame mashi komai ba. A gidansu maman amira kam an kawo kayan baby har falonta babu wajen saka kafa saboda yawan kayan da aka kawo, har ta gama haihuwa da akwai abubuwan da bata san me ake dasu ba, wasu abubuwan na cikin manyan kwalaye wasu manyan cartons, kayan sakawan baby unisex sai da tayi pack of 24, kowacce pack da akwai 8 set na expensive kaya ciki, feeding bottle ma bata taba ganin irinsu ba, har da baby pool, da mamaroo (🤣🤣🤣 rukky how market) hajiya bude baki tayi tana kallon don da aka kawo su da farko she was speechless sai da driver ya sake dawowa mamaki ya kara kamata, mai aiki tasa ta kaisu dakin amira aka jerasu waje guda ana dora daya kan daya, she called her family and her friends, before 10am aminanta biyu sun zo gidan Inda daya tace "Kinga kyau dakin nan a dan jera wasu kayan baby din..." Haka kau akayi, gadon baby akayi setting dukda sai da suka sha wahala sosai aka hada, dauke gadon dake dakin amira akayi aka suka sake mata gadon, kawarta told hajiya that tunda mijinta manyan mutane ne ya kamata ace if zasuzo nan dakin suga komai daidai, hajiya batayi gardama ba, gyara dakin sukayi kowacce called mai aikinta, gidan sai kamshi yake an dora ruwan wanka da kuma abinci an kai hospital. Karfe hudu aka sallami amira dake hospital, tafiyarta ahankali yayinda matar da mum dinta ya kira ta rakata hospital tana rike da baby, when she enters her room she almost burst into tears saboda farin ciki, the love is something she have forgotten it exists, wanka tayi ta saka kaya, gidsnsu cike, she doesn't really know who told people about her child birth, faiz gidsnsu ya tafi ya dauko mata kayan sakawa da dan dama before ya biya gidansu bintu don ya daukota. Har yanzun number amira bai shjga wanda hakan yasa sai da ya Kira asiya daya amshi number ta, he called latifat and tell her amira ta haihu, she was so happy kaman zatayi hauka saboda murna. Bintu was crying her baby ta fito cikin shigar da fits her sosai, da sauri faiz ya fito daga cikin motar ya amshi daughter dinshi, gaisawa sukayi da bintu ta shjga motar, she didn't tell her mummy she's going out with fajz don kou kadan bazata yarda ba, they drove in silence dukda yana janta da hira vata wani amsa mashi, wajen karfe shidda suka isa gidan, har cikin gate yayi parking ya fita ya budewa bintu kofar motar ta fito without looking at him, ya bude bayan motar ya dauko bag dinta suka shjga ciki. Har bedroom da amira ke kwance hajiya tace su shjga bayan sun gaisa. Faiz ne gaba yana rike da bag din amira yayinda bintu ke biye dashi rike da yarta, sanda aka bude kofar amira na kwance with her baby on her chest tana shafa bayanshi, tayi rub da ciki kanta, she's so much inlove with her baby tun kafin ta haifeshi he's the person that have been with her when she's alone,she always talk and laugh kaman yana jinta. Having him outside gives her total joy, duk ta mance bakin ciki da ta kasance ciki months back, kofar da aka bude yasa ta kalli wajen sai ga faiz, he have this look on his face, she never knew suna tare da bintu sai ga bintu da yarta, da sauri amira ta mike zaune tana kwantar da danta before standing up, rungume juna sukayi da bintu. Amsar khadija amira tayi yayinda ita kuma bintu ta wuce kan gado ta dauki jaririn, faiz was so happy, abinci aka kawo masu bintu bataci ba sai faiz. Sun dade gidan sosai don sai bayan sallah ishai suka tafi Like I said a gurguje zamu karasa, ranar suna yaro yaci sunan baban amira, he gave her choice to choose, itama tace yayi choosing daga karshe dai aka saka mashi muhammad aka amir,. Har amira tayi wata gida batayi maganar komawa ba dayayi mata maganar saj tace "Abeg leave me..." Abun yana mugun bashi haushi. Har wata biyu, shuru, dole yaje ya samu dad dinshi ya fada mashi har yanzun amira bata dawoba, he told him to beg her to come back shi kuma ya amsa mashi da kou nayi a banza, ranar yaje gidan su amira, yanzun if yazo har bedroom dinta ya shiga, he stayed holding his baby that is growing very fast, amira was looking so breath takenly beautiful, "In kawo maka abinci?..." Ta tambayeshi, "Aa...am not hungry..." Ya fada rungume da babynshi "Drink fa..." Ta sake asking dinshi "Amira abeg ban son rainin hankali...am not interested in duk abinda zaki bani...I came to ask you a question..." Ya fada yana gyara zamashi talking calmly don Kar ya tada baby shi dake bacci, amira kallon shi tayi tace "Toufa am all ears .." ta amsa mashi dukda she knows why he's so aggressive "Yaushe zaki koma..." Was question dinshi "Wai ina zan koma...did you think am joking when I say am not going back... nifa kayi hakuri don nima na bawa kaina hakuri..." Ta amsa mashi atakaice, haushi da takaici ne ya isheshi "Hmmm you must be joking if you think ni zan sakeki... it's not happening..." "Then it's a joke if you think I will go back to gidan da ban da mutunci idon dankinka. No way..." Ta amsa mashi atakaice tana mikewa, "Sit..." Ya umarceta kai tsaye, banza tayi dashi ta iso Inda yake ta amshi danta ta kwantar before heading to the bathroom, kafin ta shjga tace "Abeg close the door if ka fita..." Ta fada mashi ta shige bathroom abinta, faiz mikewa yayi ya kulle kofsr before ya bita bathroom, idanuwa amira ta zaro tace "Meye haka..." Ta fada idanuwanta waje, "Shush..." Ya fada yana dora hannunshi kam bakinshi "Kinga tunda ke matatace...I have right over you...I just think you don't have to go back to my house...nan ma will do..." Ya fada yana danneta da bango yana daga rigarta, "What are you doing...stop it...baka da hankali..." Ta fada cike da mamaki as he dominates her making sure he removed her pants, kou kadan she can't move "Pls amira shout...moan very loud...yanda zaa san am doing you...so that they send you back home..." Ya fada sounding so serious yana zare belt dinshi, amira danne bakinta tayi da kanta saboda kar tayi ihu, karfin mace is nothing compared to na namiji, he shows her he's the man and will always be, "Pls scream my name..." Ya fada sounding so naughty as he picks her up ya hadata da bango yana ware legs dinta, kaman a dream yayi yanda yakeso daita, it was very hard that the pain is unbearable, abinka da wacce ta haihu aka dinke wajen making her back to virgin, he cries in enjoyment, amira have to cover his mouth don taga he meant to disgrace her a gidansu, "Nan zan kara maki wata cikin...wait and see..."ya fada mata atakaice leaving the bathroom after he got what he wants leaving her in so much pain down there. Tafiyar shi yayi hankalin shi kwance. This same thing happens twice in a week, he made it clear to her kou ina suka hadu sai ta bashi hakkinshi and he's never going to tell her to come back home again, gashi babu wanda yasan abinda ke faruwa, sannan bazaa hanashi zuwa ba, duk sanda yazo he walks straight into he room, after like two months again she's pregnant again, her new baby is just four months, she's not really sure of the symptoms until ta kai danta immunization tasa akayi mata test kuma ya fito positive, she couldn't hold her tears, driver ne ya kaita so she sent him and the baby out of the car while she cried, "Shikenan haka zan kare..." Ta fada cikin hawaye, daidai lokacin faiz ya kirata kan video call, she picked and he saw tears in her eyes, "What's the problem..." Ya tambayeta, "Nothing..." Ta amsa mashi cike da jin haushinshi "Kina ina ne?..." "Hospital I brought amir for immunization..." Ta fada mashi tana goge face dinta as she feels the only solution is to abort the pregnancy, "And why are you crying.. " ya sake asking dinta yana kallon ta "Nace nothing..." Ta daka mashi tsawa "You're up to something kenan... pls Incase if you want to run again ki tabbatar kin ajiyemin dana..." Wannan maganar ya bata mata rai that she just offed her phone, he called her again and she refused to pick, he called har sau uku bata dauka ba. Bangaren alhaji haruna kuma sau uku suna haduwa da mahaifin amira kan amira ta dawo Amma sai yace gaskiya suyi hakuri da maganar auren don Kar a sake samun matsala, asalima he told him ya fadawa fajz ya kawo takardan amira, alhaji haruna bai fadawa faiz ba don yasan ba abu bane mai yuwa, shima alhaji muhammad bai fadawa hajiya kou amira mutanen mijinta sunata zuwa ba, kawai he wants it to end haka nan. Fajz kam sai kawaici kawai yake bai son ya matsawa dad dinshi Amma ganin bai cewa komai yasa ya tafi office dinshi daga nashi office, he went and begged him kan yasa a maida mashi matarshi, banza alhaji yayi dashi, he repeat the same thing several times, afusace alhaji yace "Kana damuna...did you know how many times I have been to see her father?...did I have to tell you anything I do?... mahaifin ta baj yarda ta koma ba...ya hana...in short he's waiting ka kawo takardan amira..." Alhaji ya fada mashi atakaice, faiz tsayawa yayi ya kasa magana, ahankali ya juya ya fice, he drives straight to office din alhaji muhammad wato mahaifin amira, daya samu daman shiga ya durkusa ya gaidashi, bayan alhaji ya amsa ya cigaba da abinda yakeyi faiz na nan durkushe ya kasa mikewa, hakuri ya fara bawa alhaji muhammad begging him telling him how he can't leave without amira, he promised daga yanzun babu wanda zai sake takurawa amira, alhaji kallon shi kawai yayi yace " I will think about it.. " was reply din alhaji. Bayan kwana uku alhaji ya Kira amira, he asked her if she wants to go back, it's as if she's waiting, with the new pregnancy shine ta koma dakinta kafin a san abinda ke faruwa, "Indai zaa barni in zauna lafiya...kuma ya maido matarshi..." Ta amsa mashi atakaice, "Ki tashi ki tafi...." Ya fada mata. He wanted to call alhaji haruna Amma kuma sai ya sauya raayinshi waiting for them to come back again and they did bayan sati biyu, luckily har lokacin both fajz da iyayen amira basu san tana da ciki ba sai ga iyayen fajz har da wan alhaji haruna wato alhaji shamsu, kusan su 8 suka zo, bayan an gaisa suka sake bada hakuri kuma suna sake biko, alhaji ya amince All he told them is fajz yayi magana da amira if ta yarda shikenan, sai dai ya sake fada masu su Kula mashi da ya Kar a sake bari a wulakanta mashi yarinya. Ana fadawa faiz haka he jumped to gidansu amira cikin matsanacin farin ciki, hakuri ya dinga bata kan ta dawo tunda iyayenta sun amince, she really wants to go back kafin a san she's pregnant, Amma not without bintu, banda harara babu abinda take mashi, she's so angry at him, "See if kana son in koma ka maida bintu..."was abinda ta fada mashi atakaice, "Pls don't give me that condition...bake kika hadani da bintu ba...kuma bani zaki sakani in maidota ba...ban iya zama da mata biyu...ban iya adalci...if you don't want me to burn in hell just let me be..." Ya fada mata as she breastfeed the baby, it's her only solution right now, dataga ya shigo sai ta dauki dan ta rike, he knows what she means sai ya dinga dariya, "Kana iya adalci mana... you did it before... yanzun ma if you want me... you have to do it again..." Ta amsa mashi atakaice, "Did you know how it felt?... for a man to want to be with just the one he loves the most Amma was compelled to stay with another... kullum ina son in kwanta wajenki... feel your body..."hannu amira ta daga mashi tace "Abeg malam ni ba long story nakeso ba...nidai kadai bazan zauna dakai ba ..ban ma iyawa... mutumin da bai san ta daga maka kafa ba ...No way...if kana son koma pls bring your first love back.. " ta fada mashj atakaice tana kokarin mikewa rike da yaronta "Wai amira me yasa kika raini...why will you try to even walk out of me.... wallahi zan maki wulakanci if you ever try to walk out of me again..." Ya fada face dinshi daddaure, komawa tayi ta zauna itama face dinta babu walwala, sakin face dinshi yayi yace "Yanzun ki taimaka ki roki bintu ta dawo . Pls ..don ina ganin bazata saurareni ba..." "Aa...ka fara rokanta...then I will help you..."ta amsa mashi like the way bintu help him get amira. "Ok...Amma before I go let's do quickie..." Ya fada yana mikewa, "In rokanka da darajan itayenka...ka bari.. " ta fada mashj, "Tou..." Ya fada atakaice yana juyawa. Bayanshi tabi da kallo tana tunanin his a wonderful person with a wonderful heart, every month yana bata 50k for baby's upkeep, sannan sunan yaronta da akayi is like one of the biggest she have ever seen, she didn't make any arrangements duk shi yayi komai har dinkin data saka shi ya kaisu. His parents are so wonderful, iyami bought many goodies for her and her baby. Daman she feels if har zata sake zaman aure a duniya then it's him. Fajz went to gidansu bintu, she was at home and his daughter was in the falo walking around da kayan wasanta koina na falon, wasu ma bai san how comes ba. She brought him drink and garin amsa ya rike mata hannu tare da kneeling kasa, he begged her to come back don su samu that home again Amma bintu tace sam she won't she's sorry ta fara soyayya da cousin dinta, he didn't care she said she's now in a relationship kawai he knows first love will always be first love, he knows if har she wants she can be with him again, he keeps begging Amma a banza, she told him ta hakura that she have moved on. He called amira bayan ta bar wajen ya fada mata yanda sukayi daita, nan tace if ya samu lokaci yazo ya kaita Alhamdulillah duk summary din da nake na kasa gamawa a wannan page din yanzun the question is bintu ta dawo kou tayi gaba 6/7/22, 20:43 - Ummi Tandama😇: 53 . Zuwairat Ummumaryam A wannan ranar amira tayiwa mum dinta karyar zataje gidansu ahmed don she's so shy tace tare da faiz zasu fita kat tayi tunanin kilan gidansu zasuje su hole, hajiya ta yarda suje, sai bayan sallah magrub ta fita, she told her mom she's using Uber don da cewa mum dinta tayi ta tafi da driver, she was wearing a very long hijab kan kayan dake cikinta don Gani take zaa iya ganin cikinta kafin ta koma dakinta, faiz was just looking at her, tunda ta shjga mota ta gaidashi ya amsa yake binta da kallo, ta dauki baby da baby carrier ta kirjinta, he watched her remove the baby and hold him, she's so dull but so glowing, "I think ya kamata a bawa skin blog dinki award..." Ya fada yana kallon ta, "Pls mu tafi Kar aga na dade..." Ta fada just brushing him up don she's just frustrated with this pregnancy. "Baby I just gave you a compliment fa..." Ya fada cikin sanyi murya "Naji thank you..." Ta fada tana gyara zaman baby a hannunta, motar ya tada suka kaman hanya Amma he's driving slowly "She's not going to accept..." Faiz ya fada mata breaking the few minutes silence "Insha Allah zata yarda mana...sai dai if you think you treated her so bad..." "No...not at all...but muje ki gani...kuma ki tambayeta if I treated her bad..." Ya fada cikin sanyin murya, it's like he's kind of disturbed, he's disturbed saboda yana tunanin if bintu bata dawo mashi ba then definitely she will marry another person, then the person will have her all, har yau bai ganin laifin bintu for leaving him, Sannan kuma yasan she's a wonderful person Amma will she love another as she loves him?, "Nidai pls mu roketa...ta dawo...ban son ace na kori yar uwarka..." "Pls ki bar maganar they Said when we're talking.. if bintu bata yarda ba ai sai in kawo wata cousin din tunda ke Allah ya yoki da son kishiyar . Ga cousins cike da family suna son ka kulasu kou kallo basu isheka ba?..Kar ki damu..." Ya fada don ya bata haushi saboda yanda take maganar dole sai bintu ta dawo, shuru tayi bata ce komai ba, chan tace "Allah yasa mu dace..." Ta fada tana relaxing, "Mu biya gida?..." Ya tambayeta "Wane gidan..." "Gida nawa garemu?..." Ya tambayeta yana sakin murmushi "Aa pls ..pls not today. " Ta fada mashj atakaice "Kin dai zama raguwa wallahi sai tsoron tsiya..." Ya fada yana dariya, shuru tayi bata amsa mashi ba cikin ranta tana tunanin Inda yasan halin da take ciki da ya rabu daita mata magana, she's so tired, she can't sleep when she wants to and he's here talking about rangwanci, kan yaronta dora kan chest dinta tana shafa mashi bayanshi, kallon ta yayi ya saki murmushi yace "You're the greatest blessing to me ...I never knew Zaki taba tawa with ahmed on the way..." Ya fada yana tunawa da yanda ahmed ke nuna iko da isa kanta, itama murmushi ta saki without saying anything, "Am so happy you're mine...above all now we share a child together..." Ya fada mata cikin farin ciki "Alhamdulillah..." Amira ta fada tana lumshe idanuwa, duk yanda yake ganin yana cikin farin ciki ta fishi, she's someone who never expect to be a married woman sai gsshi Allah ya dorswa wannan bawan Allah kaunarta, she's always thanking Allah for the blessings, suna hira har suka isa gidansu bintu, horn yayi a gaban gidan maigadi ya bude mashi gate. Lokacin bintu na gefe daya a compound dinsu tare da cousin brother dinta dake mugun sonta fiye da yanda take son faiz, ita bata ba wani sonshi take ba Amma she can't reject him, irin son da yake nuna mata bata taba samun shi wajen kowa ba, he make her feel like the most precious thing on earth, she feels if faiz can manage her itama she can manage him to have happiness, sai dai does it work that way? Hasken motar faiz went straight to them, amira saw them, suna zaune kan carpet ta alfarma sai hira suke, motar data shigo ne ya sa suka kalli wajen suna tunanin waye, ita bintu ta gane it's motar faiz Amma wanda suke tare bai san waye ke haskasu da hasken mota haka ba, yanayin faiz ya mugun sauya, wani irin kishi ya taso mashi, wato he loves two women, kawai son amira shi ke dakusar Dana bintu kuma da bintu ita ta nace mashi Amma he loves her, "Kana haske su ..lower your light pls..." Inji amira dake kallon yanda ya sauya lokaci guda, kin kashewa yayi yace "I think we should go back..." Inji faiz, "Nope..." Amira ta amsa mashi "Baki ganin she's busy with her new lover..." Ya fada lokaci guda ya dora kan kai staring feeling so hot, "Nasan kishi kake Amma ai bamu zo bamu gaisa ba mu tafi .." amira ta amsa mashi calmly, daga kanshi yayi ya kalleta yace "Bani Dana kije ku gaisa...." Ya fada kaman wani karamin yaro Yana amsar yaron daga hannunta, dariya tayi tana cewa "Gaka kishi na son kasheka... imagine if ta auri wani .." ta fada mashi tana Jan wani, "Kawai it's because of my daughter..haka nan sai yata ta dinga ganin ta da wani va abunta ba...Kinga sai su lalata min tarbiyar yata..." Ya fada mata, "Ka fadi gaskiya ne . " Ta fada tana bude motar, kashe Haske motar yayi amira ta fita shi kuma ya zubawa Inda bintu take ido, kawai he's wondering what they're discussing, abun ya mugun tada mashi hankali, bai taba ganinta da kowa tunda ta taso ba if ba yay ba, he feels it was all joke Amma gashi it's real, yana kallon amira ta fito itama bintu ta taso, they walked straight to each and hugged each other,gaisawa sukayi, "Sister da kanta sai shagalinki kawai kike .." inji amira wearing a smile,. "Kai wane shagali...mu shiga ciki .." inji bintu "Aa ..ai naga you're busy. Kawai zamu koma .. next time..." Inji amira, "Aa...aa....daman ya dade tafiya zaiyi..." Inji bintu, juyawa tayi ga wanda suke tare ta fada mashi it's her former cowife don haka zata kaisu ciki, mikewa yayi ya Dan Mika mata hannu, hannunshi ta Dan kama, fajz was just looking at them and it really hurts so much kaman yayi kuka, he can't believe bintu that promise him so much love ce nan tare da wani and there's nothing he can do about it ba, sai kuma ya tuna he promised her everything Amma he didn't give her. "Ku gaisa da daddy daughter dinka .." bintu ta fada mashi, babu musu ya nufi motar faiz, it's like bintu tayi casting big spell on him don duk abinda tace haka yakeyi, bai taba mata gardama ba, bintu kaman hannun amira tayi sukayi ciki shi kuma ya nufi Inda motar faiz ke tsaye, faiz na ganinshi ya taho ya fara wasa da yaron dake hannunshi, he came to wajen car dinshi and knock the glass din Fajz continuing playing with his son kaman babu kowa wajen, he totally make him invisible despite his visible, kishi have gotten in the brain of this man, he stands there and gave a slight knock on the window for about 4 times Amma faiz baiyi acknowledging dinshi ba wanda hakan yasa ya bar wajen with a smile on his face, wannan behavior din ya nuna mashi he's not over his wife at all and in mai auri bintu da wuri ba zai iya dawowa ya sake aurenta. Yana barin wajen fajz ya juya ya kalleshi yana hararanshi, he saw him enter a car worth 15m, sake hade rai yayi feeling so jealous. A cikin gidan su bintu kam amira daukan daughter tayi ta ajiyeta kan kafarta, hira ne ya barke a tsakanin su, "Baki fadawa mijinki ya shigo ciki?..."inji amira bata kara sa ba bintu tace "Ex .." ta amsa mata atakaice "For real?.." inji amira "Yes for real..." Bintu ta sake amsa mata "Haba pls...don't do this ...the devil you know is far more better than the angel you don't know....wasu maxan a pretenders fa ..zasu nuna maki suna mugun sonki...but a karshe su wulakanta ka...wasu kuma are truthful to the ladies in their lives...Dan Allah kiyi hakuri ki dawo...don't call him ex....Kinga you have a daughter here...kuma kije wani wajen and have anyone...if chan ma baiyi ba ki sake komawa wani wajen ki sake samun wani... that's not proper sister...I know am not a perfect person to advise you Amma Dan Allah . Dan darajan manzon rahama ..ki dawo dakinki.." bintu was just staring at her as she says what she's saying sai dai she's not even listening to her don she have made up her mind that she's moving on, she wants to be Loved and cherished too, she wants to be all a man have, "I can't do that anymore.. " inji bintu kai tsaye, "Sister take me as your sister...take me as a friend and tell me abinda yake maki wanda kilan ni ban sani ba... wallahi I will give you a honest advice trust..." Amira ta fada yana dafa bintu da hannunta daya while holding the baby with the second hand,, ajiyan zuciya bintu ta saki tace "Sister...I feel less...I always gives me a second position.. sister bazan maki karya ba faiz bazai iya zama da kowacce mace ba in ba ke ba... he's the only one he loves... zuciyar shi belongs to you alone .." murmushi amira ta saki tana girgiza kai before saying "Sorry to cut you short but you lied...at times nima I Feel I don't belong cikinku because ku biyu looks perfect together...let me tell you something... yanzun you need to see his face daya ganki da wata...faiz yana sonki sosai fiye da tunanin ki...kawai kinsan ita amarya tana da farin jini Amma no woman can replace man's first wife ( big fat lies) faiz yana kaunarki ..Dan Allah ki dawo mu cigaba da zamanmu...mu haifi yaramu mu raini abunmu...nasan in mutuwa nayi yau Zaki kulamin da yara kaman yanda nima zan kula da naki... wancan mutum zai iya Kara aure gobe Kuma baki san wacece zai dauko ba ..nima fajz na iya Kara aure gobe Kuma ban san who ba...I beg you sister come back pls ..." Inji amira dake rike da hannu bintu, "Sister pls aa...don't force me pls... wallahi mijinki doesn't want another woman... you're the only one in his heart...faiz have tried to be a good husband Amma in na dawo banyi mashi adalci ba knowing so well he wants to be with you alone...." Inji bintu da jikinta yayi sanyi don daman she's pretending Amma she knows kou gold wanda zata aura zai dinga bata as abinci she won't be happy like being with faiz, Son fajz a jikin jininta yake staying with him is like belittling herself, tasan kou amira bata kaita son fajz ba, he's her first true love, tunda ta bude idanuwa take kaunar shi Amma at times letting go is better kou da kuwa hakan will cause you your life "Don't say that pls ..he wants you...he asked me to beg you...ki dawo kou Dan yarki... wallahi ba justice bane if she grows up to know you left her father ba shi ya koreki ba...Dan Allah..." Amira ta dinga rokon bintu Amma cikin ranta she have made up her mind and her mum will be so disappointed at her if she goes back to faiz, haka dai amira ta sha zama tana begging bintu Amma a banza, daga karshe dagawa tayi ta rakata waje tana rike da yarta, faiz na ganinsu ya sake hade face, she came there and greet him yaki amsawa, instead yarshi ya amsa ya danyi mata wasa na minti daya Sannan ya mayar mata, amira ta shjga yaja motar suka bar gidan, on their way he's totally silent, he's just thinking yanzun bintu barinshi zatayi, he takes everything as a joke sai yanzun. He asked amira If bintu ta yarda Amma tace taki, yana ajiye amira ya koma gidansu, dare yayi Amma kasa hakuri yayi sai da yaje bangaren dad dinshi, alhaji was almost asleep Amma fajz ya tadashj, nan ya fada mashi shi yanason a mayar da matar shi alhaji korashi yayi, fajz ranar baiyi bacci ba, kawai good behavior din bintu was just coming back to him, he just wants her back, he wants both of them. (Hmmm maza haka suke fa, kou da basu sonka suna bakin cikin su ganka da wani, especially irin faiz that doesn't like sharing komai nashi,) kou kadan baiyi bacci ba just thinking. The following morning yaje wajen mahaifin bintu ya fada mashi ayi hakuri kuma a bawa bintu hakuri, her father called her in his presence, he asked her with zata koma dakinta sai ya sake biyan sadaki a daura masu aure, faiz kura mata idanuwa yayi duk yayi kalar tausayi she stares at him for a moment ta kalli dad dinta ta fada mashi she's not going back to him. Abun yayi mashi zafi sosai ba kadan ba, da farko ba auren dole akayi masu ba so yanzun ma yasan bazaayi forcing dinta ba, haka ya tashi ya tafi feeling so feverish. Gida ya koma yayinda akazo aka gyara dusting bangaren amira. Bayan sati biyu amira ta dawo dakinta da babynta with her new pregnancy da fajz bai sani ba, sai lokacin ta fada mashi she's pregnant again, he was so happy kaman bai taba haihuwa ba, one thing is clear shine he loves yara above anything. He was so happy. He gets her nanny with the condition that bazata bar danshi da nanny su kadai ba, she accepted.. Bayan wata biyu da dawowan amira aka sakawa bintu biki da mai kaunarta, just two months, it should be a happy day for her but she cried kaman wacce zaayiwa auren dole, tayi Kuka ta godewa Allah, she prays Allah ya cire mata son fajz but it doesn't work that way. Shi kanshi faiz dayaji labarin saka bakin sai da ya yi fever, now he believes bintu is gone, yana zaune office har Kuka yayi saboda bakin ciki, ranar babu abinda yayi, har dare yana office, bai taba Sanin bintu ta barshi he will feels so down haka ba, it's like God is punishing him for not loving her equaling da amira, he wish zai sak samun daman to make it right. Faiz goge number bintu yayi blocking dinta, he hates her for doing this to him, a bangaren bintu as the wedding day gets closer she misses faiz more, bikinta sauran sati biyu and she really have to see him before going, duk ta rame dukda skin dinta is glowing beyond words. She dressed and went to his office, when she entered her heart skip shima nashi beats so fast, ashe haka rabuwa yake, kana tare da mutum baka darata shi sai if rabuwa yazo ya zameka tamkar diamond, zama tayi kanta kasa shi kuma ya daina abinda yake yana kallon ta, swallowing saliva dinshi yayi yace "How can...I help you.. " ya tambayeta finding it difficult to talk, ahankali ta bude bag dinta ta fiddo wedding invitations dinta ta Mika mashi, ."you're invited..." Ta fada mashj idanuwanta cike da kwalla dukda she's trying so hard to control it, "Am not coming..." Ya fada mata kai tsaye, idanuwa ta daga ta kalleshi full of tears tace "Why..." "Ban sani ba .." ya amsa mata atakaice sounding so angry, "Tashi ki tafi..." Ya faada mata kai tsaye, ajiye zuciya bintu ta saki tare da daukan tissue ta goge idanuwanta ta mike, juyawa tayi kaman daga sama taji mutum ya hadata da bango, jaw dinta ya daga tare da rike throat dinta ya dora bakinshi kan nata kissing her like never before, tunda take dashi bata taba jin yayi mata irin wannan fierce kissing ba, it's so fierce and passionate, ya rike mata wuya but not with force, he bend over her and take total control of her, yanda yake shan bakinta tamkar he's so hungry and she's the only thing he wants, bintu gave in without hesitation, it's like her last pleasure, bakinshi ya zare yace "Why . Will you separate us.. I love you more than life itself..." Ya fada yana sake kissing dinta sosai, before adding "Come back to me I promise to be a better husband..." Ya sake fada mata yana grabbing dinta yana riketa a hannu, while her back on the wall, "Pls .." ya sake fada mata kissing her over over and over again. Hugging dinshi tayi so tight that she feels his heart beat, da sauri ta bar jikinshi ya gudu ta bar office din, he followed her and said "I know you still love me so am happy.. " ya fada yana komawa office dinshi. Daga wannan ranar basu sake haduwa ba har aka daura mata aure da wancan. It wasn't a happy day at all, faiz na mugun jin kunyar amira so he couldn't let his pain out, yana manne da jikinta har dare, ya koma tankar baby, he didn't attend any of the ceremony Kuma bai bari amira ta je ba, ya maida bintu tankar enemy. Two months later. Cikin amira ya fito kowa yasan she's Carrying another child, iyami collected mai sunan mijinta wai Kar ya sha nono, faiz bai so hakan ba Amma he can't say no to her, haka ya rage daga ita sai shi a gida, ya rage damunta kaman before, yaga yanda take kwana ta tashi da fever, as time goes on wutan bintu na raguwa a cikin zuciyar shi but duk ranar da ya tuna da wani na chan tare da bintu sai ya yini cikin bakin ciki da takaici. Bangaren bintu kuma Sam bata jin dadin auren dukda yanzun sunje kasashen uku ciki har da Paris she's not happy, Sam her happiness is not here, mijin sai ya sha wuyanta take bashi hadin kai, sai ta dinga mitan ya cika jaraba, tamkar ba ita bace take fadan fajz bai bata hadin kai, duk yanda mijinta zaiyi mata bata jin dadin shi, kou kadan bata son ya tabata, you know how it is when a woman doesn't want you. Kou kadan he's not complaining because he loves her and nor matter how she's will behave bai jin he can ever let her go duk iya girkinta sai tayj sati bata dora abinci ba sai da yayi masu takeaway kou yasa the best chef in abuja ya kawo mata abinci she's just miserable, mijinta yasan why she's behaving like this and he knows with time she will learn to love him, yanzun wata biyu da aurensu Amma saduwarsu bai Fi ayi counting ba Daya tabata sai ta dauke hannunshi, kou kadan bata son shi a jikinta, sai yanzun ta gane your libido is always high with the one you're in love with. Haka suka cigaba har wata six, tun yana hakuri yaji bai iyawa, gashi duk abinda namiji yakewaa mace yana mata and even more har ya kaiga if zai tabata sai ya dinga fargaba saboda kar ta hanashi, gashi basu fada tana mashi biyayya in other aspects Amma she's not giving him herself completely, kawai she feels her body belongs to faiz dukda ba shi take aure ba yanzun, (kunsaj da akwai irin wannan sosai?, Yes da akwai, shi yasa zakaga sai an rabu a sake dawowa kou da kuwa the new husband gives everything.) Yanzun haushin kanta take ji data rabu da faiz tunda tayi tunani sosai Taga babu abinda yake mata na zalunci, she knows he doesn't love her much but try to make her happy ita gashi she can't do same,she can't stand this man, he's handsome and richer than fajz Amma still she can't make him happy the way shi fajz yayi sacrificing yo sleep with her and give her hot romance, yanzun gata kou kadan bata son hannunshi a jikinta, tunda sukayi aure bai yarda taje gida, shi already yasan bintu bta sonshi. A gado if ya takura mata sai ta bude mashi kawai ta dauki pillow ta rufe kanta dashi, wannan bawan Allah tun yana hakuri yaji he can't take it anymore, lokacin aurensu na 8 months ya kirata suka zauna, he asked her if da akwai abinda yake mata da bata so ta amsa mashi da aa, he asked if da akwai abinda takeso da baiyi mata tace aa then he asked why she's treating him bad sai da tayi shuru ta fara Kuka, she didn't say anything but just tears, she can't tell him that she can't let go of faiz, Inda soyayya kadai sukayi da faiz da it will be easy Amma she knows his skin, his softness and everything, her heart beats for him, tasan kou shekara twenty zatayi da sabob mijinta she's not going to forget her first love. "Tell me what you want me to do...kou kina son in sakeki...don am not a selfish person...I would want you to always be happy... happiness dinki matters to me alot..." Ya fada mata shuru tayi ta cigaba da Kuka, bai sake cewa komai ba ya barta nan tana Kuka. Bayan wata guda nothing changes, kou ciki bata dashi, she's just miserable, today he came back and she didn't even notice he's back, kawai sai yaga shima yana da masu mutuwar sonshi why will he end up like this, ciki ya shiga ys rubuto mata takarda ya bata, ajiye mata yayi kan kafarta sai lokacin ta dawo hayyacinta, ahankali ta daga takardan ta bude kawai sai ta mike tayi hugging dinshi tana Kuka, he's the best husband any woman could ever wanted Amma her heart is somewhere else, "My mum will be mad at me.. " ta fada tana Kuka "Kar ki damu...I will make her understand..." Ya fada mata. Atakaice dai bintu tana idda faiz ya aureta again, it's like when you find your missing part, happiness everywhere for both of them, amarci kam baa cewa komai don the first one isn't as hot as the second one, amira tana goyon second baby dinta mai sunan mom dinta, rayuwar faiz is totally completed. Nasan wasu zasuce fajz got everything and so what?🤣 Rukky make I no hear anything oooo tam. The end Alhamdulillah Duk wacce kou wanda na vatawa ta yafemin...don't hold single grudges against me cos I don't against you, rabbi have blessed me beyond my expectations, 2021 is my breakthrough year, all I wanted to have in 5 years was given to me in one year so alhamdulillah. Ina godiya ga masoyata da basu taba gajiya Dani ba, nagode sosai hajiyoyina Allah ya biya maku bakutunku na alkhairi, rabbi knows your hidden prayers rabbi ya biya maku bakutunku na alkhairi. Ga prayer points for you, always pray rabbi ya cire maki fake people from your life kou da kuwa danuwanka ne in har bai son cigabanka rabbi ya saka katangar karfe a tsakanin ku and you will see how your life will change for the best.see you in lamarina nagode sosai sisters for life. Don't forget we have the best kayan mata oooo yauwa.🥰😂