MATA.. IYAYEN.. GIJI DAGA ALƘALAMIN BADI'AT IBRAHIM (MRS BUKHARI) (GAWURTATTU UKU) ( WANNAN LITTAFIN BA ƘIRƘIRARREN LABARI BANE. LABARINE DAYA FARU A ZAHIRI. LABARINE MAI CIKE DA ƊUMBIN DARASI. DUK WATA MACE DA TACI KARO DA LABARINNAN, TAYI ƘOƘARI TA BIBIYESHI HAR ƘARSHE. ZATA AMFANA DA ABUBBUWA DA DAMA.) LAMBA TA ƊAYA SAMFOTI SADAUKARWA: NA SADAUKAR DA WANNAN LITTAFIN KACOKAM ZUWA GA JAM'IYYAR MATAN AREWA. ALLAH YA ƘARA ƊAUKAKA WANNAN ƘUNGIYA. GAISUWA: Gaisuwar ban girma a gareki, shugaba uwa jagorar mata. ( Hajiya Rabi Saulawa. President ta jam'iyyar matan Arewa) Ina miƙa saƙon gaisuwata a gareki da ahalin gidanki baki ɗaya. JINJINA: ina miƙa jinjinata ga dukkan wata uwa ta faɗin duniya baki ɗaya. Mata iyayen giji. ƘAWAYENA: Maman Khairat. ( Ke alkhairi ce a rayuwata) Maman Yaseer ( ƙawar arziki) Ummu maheer miss Green ( Mai farar zuchiya) Ummu Affan Fatima Sunusu Rabi'u. ( Ke ta musamman ce) Hajjon Bakori ( Ƙawar amana) Anty Laila Ali Othman ( matsayinki da banne) Ummu Affan Da sauran ƙawayena da ban kira sunanku ba. Kuna da yawa ne. GAISUWA ZUWA GAREKI UWAR ƊAKINA: ANTY HADIZA BARA'U GIDAN IKO. SARAUNIYAR MARUBUTA, INA JINJINA BAIWARKI, KUMA INA AMFANA DA RUBUTUNKI" KATSINA ƘARAMAR HUKUMAR BAKORI: LAILA: Wasu shekaru da suka shuɗe a baya can_can: So! So!! So!!! Itace igiyar da take zarge da ko wanne ruhi. Wannan igiyar ita ta jefani a cikin gadar da taima rayuwata mugun bugun da saida ta haddasa ma rayuwata karayar da babu maɗorin da zai iya kawo mun ɗauki. Ashe na shiga ban ɗauka ba baya fidda ɓarawo, tunda so ba goriba bane balle kace zarenta iyakar haƙori zai zarge ma, in ka gaji kayi fatali da'ita. Dama ace ina da ƙafafun da zan iya shure so, ko kuma sandar da zanbi so da mugun gudun da saina halakashi kowa ya ma ya huta. Akace so Zuma ne, ni dana sha sai ya zame mun farar guba mai ruguza gangar jiki, so ya maisheni nakashashshiyar ƙarfi da yaji. Kallon mai lalura akeyi mini, har wasu na danganta hakan da shafar junnu, ba su son so bane yabi dare ya durƙusar dani ba. Na tattare kaya na daga majalisar so, ni da wannan majalisar haihata_haihata. Ƙunshin kayana dana ƙunso a ɗankwali mai ɗawusu na yar a filin tsakar ɗakin mahaifiyata. Idanuna caɓe_caɓe da hawayen daya haɗu ya dame da farin kwallin dake idanuna. Hakan ya saka fuskata ta ƙara yin baƙi. Mahaifiyata ta dubeni tace. "Karfa kice mun yaji kikayo da yamma sakaliya haka Laila, baki da hankaline, ko so kike ki zubar mana da mutunci a gari, ince dai surukanki, da facalolinki basu san yaji kika yo ba ko?" Cikin in_da_in_da nace." Ba yaji nayo ba Inna, Auren Shehu ne na dena. So yake ya kashe ni Wallahi". Bub, ta bige mun bakina da bayan hannunta, take bakina ya fashe ya soma zubar jini. Ga tsohon ciki a jikina haihuwa ko yanzu ko anjima. "Kul kika ce zaki toni asirin mijinki, babu kyau yin hakan sam, labule ai asirin ɗakine. Ki ɗauki ƙunshin kayanki, tunda duhu ya soma rufawa, ki yi komawarki ɗakinki tun kafin mahaifinki yazo ya tadda ki, wallahi bazaki ji da daɗi ba. Ba tsohon ciki gareki ba, wallahi ko haihuwa zaki yi yanzu, saiya saɓa miki. Kuma kinsan baki da wajan zama a gidannan ai. Shashashar kawai, yara basu san darajar aure da miji ba, sai shirme, da bankaura kaɗai suka iya a gidan mutane." Ni dai ina tsaye, sai shirɓine hawaye nake yi da bayan hannuna. Muryar mahaifina muka jiyo yana kwaɗama Innata kira. "Ke Ta Asibi, Ta Asibi ke" Mahaifiyata sabida kaɗuwa kasa amsa kiran tayi. Labulen ɗakin ya yaye, ya doge a baƙin ƙofar, yana kallona. "Dan ubanki ashe da gaske ne ke aka gani ɗin kenan?" Ƙunshin kaya na dake ƙasa ya duba, ya ɗago ya zuba ma mahaifiyata idanu. Dani da'ita duk kawunanmu a sauke suke. "Ta Asibi, yaji Lailan tayo shine kika bata wajan tsaiwa, kin tsaya sauraronta kenan ko, sabida zaki bata mafita?". "A'a Malam Haram giya a gidan liman. Ban tsaya naji komai ba, kuma yanzu zata koma dama. Laila ɗauki ƙunshin kayanki ki koma ɗakin mijinki, aljannarki tana ƙarƙashin tafin ƙafarshi, kiyi mishi biyayya. Duk macen duniya da kika ga tayi lib a gidan mijinta, haƙuri take yi, kuma tana duba makomar rayuwar yaranta. Aure wata tara, baki taɓa zuwa ganin gida ba sai yaji? Wallahi in kika sake yin wannan kuskuren ni da ke ne, tunda ko saɓani baki taɓa ganin mun samu da mahaifinki ba, ballantana harta kaini ga yin yaji." Cewar mahaifiyata kenan. Da jin muryarta cike take da tsantsar tausayina. "Au jawabi ma kike yi mata? Bari kiga." Shigowa mahaifina yayi, banyi auneba ya rufeni da duka takota ina. Ko tausayin abunda ke ƙunshe a cikina baya ji. Wai me yasa maza suka ɗauki mace tamkar baiwar da su ka siyo a kasuwa da silalla danta bauta musu ne?" A guje na fita da ƙunshin kayana, nama mance cikine a jikina, tsabaragen kaɗuwar da nayi. Da Kishiyar mahaifiyata naci karo a tsakar gida. Ina wuce ta nayi da mugun gudu. Mahaifina ya biyoni da mugun gudu shima har waje. Gudu nake yi sosai yana bina, ina kukan fitar rai, sai da mu kai nisa, sai naga mahaifina ya dakata., Yana nuna ni da karar dake hannunshi" Tsaiwa nayi nima na dinga sauke numfashi, ga wani irin haki da yake ta taso mun, irinna masu tsohon ciki. Haka naita dawowa baya cikin jan ƙafa, har zuwa tashar (Bodi) Keken shanu. Malam zaka ƙarasa Ƙauyan unguwar Alƙali?" Kauyen Unguwar alkali dake qarqashin karamar hukumar Bakori ta jahar katsina. ya kasance kauyene daba makarantar boko, babu ta addini, ba su da wutan lantarki, ba asibiti, ƙauyene dai irin ƙayau ɗinnan zamu iya cewa. tunda ko ilimin addini bai wadacesuba, sannan basuda wadataccen ruwa haka suke rayuwarsu. A qauyen sau daya ake aurar wa shine lokacin kaka wato hatsi yadawo gida, suna noma sosai da sosai. In aka tashi biki, Abokan ango suke girka abincin daza aci aranar daurin aure wannan al adarsu tun iyaye da kakanni in aka kai amarya da yamma, to adaren ranar akwai wasan da suke yi tsakanin abokan amarya, da abokan ango, Wanda abokan ango zasu zuba kudi, na amarya ma zasu zuba. Wanda nashi yafi yawa to shi ya ciri tuta, za kuma a yi mishi kyauta ta kayan noma, ko buhun masara, ko dawa, ko gero. Wannan kenan. Dubana matuƙin bodinnan yayi, yace. "Gaskiya bazan ƙarasaba, iyakacina Rimi nan dandali, anan zan tsaya." Bance mishi komai ba na shiga cikin Bodinnan na zauna. Mata ne su biyu a cikin Bodin, ko wacce da goyo a bayanta. Gaggaisawa mu ka yi da matannan. Sannan mu ka ci gaba da zaman jira, saida muka cika mu goma cib matuƙin Bodin ya ja linzamin bakin shanun suka soma tafiya." Tafiyace mara sauri sam, dan hanyace mai cike da ciyayi, da gonakai, da kauci. Baka jin ƙaran komai a hanya, sai haushin karnuka, da kukan kwaɗi, da kukan gyare. Da duk wata dabba da dare ne yake zama rana a wajanta. Tsoro ne fal raina, dan muna fama da mayu sosai. Munyi tafiya mai ɗan karen nisa kafin muka iso Rimi dandali. Sai lokacin na sauke ajjiyar zuchiya, dan ina jiyo hayaniyar samari da ƴan mata, ga hasken wutar kara ina hangowa. A hankali na sauka, dan jikina yayi mugun laushi, ga ƙafata bata da wani ishashshen lafiya guda ɗaya, ta ɓarayin hannun dama. A bakin dandalin na tsaya, wajan masu sai da ƙwalam da maƙulashe. Dangin Algaragis, carbin malam, hana kwalla, alawar ɗinya, ɗan ta matsitsi, kwaskwaro, kantun riɗi, tsami gaye, ƙurmus, hallaka kwabo. Ga ɓangaren kuma masu, ɗan gauda, bagalaji, tako, rama, dinkim, ɗan malele, wara, da sauransu. Ke bani Tako na sile biyar." Hannu nasa a cikin lalitata na kwaso tsaabar dake ciki, na ƙirga tsabobinta sile biyar na bata, ta zuba mun tako a leda, harda ƙara mun mai da albasa mai lawashi." Tako wani abin maƙulashe ne na katsinawa, anayin tako ne da kofaton dabba, saniya, rago, akuya. Katsinawa suna mugun son tako. Duk da gidan da ake sarrafa tako baya ko iya shiguwa ta daɗi tsabar wari. Ina tafe ina cin tako na, na ɗaura ƙunshin kayana a kaina. Wani ruwane, naji yana bin ƙafata dalalala, kuma kamar ruwan yana da ɗan yauki. A haka dai naci gaba da jan ƙafata a hankali. Wata ƙatuwar mage ce tazo ta wuceni. Gabana ya yanke ya faɗi, yaron dake cikin cikina shi kanshi saida ya zabura. "Laila Uwar maza" wannan magen naji ta faɗa, da wata dattijuwar murya. Nan na ya da ƙunshin kayan nawa na ari na kare. Gudu nayi sosai, ta tsakiyar maza masu kwana a ƙofar gidajensu na ratsa na shige gidan aurena a guje." Tsattsallake mata, da yara, dake kwance a tsakar gida nayi. Dan tsakiyar lokacin zafi muke yanzu, ɗaki baya shiguwa, garin Katsina ƙasace mai zafi, kasancewar tana maƙwabtaka da ƙasar dake da sahara." Garam na tura ƙyauran ɗakina na shiga." Shehu na gani a kwance a maulidi na, +gado mai rumfa) Babu ko wando a jikinshi, ya shirɓine jikinshi da man shafawa mai gurguwa, sai wasa da jikinshi yake yi, a ƙoƙarinshi na son gamsar da kanshi." Kuka na rushe dashi kawai, ga wani irin kaɗuwa da hantar cikina take yi, marata ma sai tsungulina take yi. Da sauri Shehu ya diro a gadonnan, ya riƙoni yana ɗan jijjigani. "Manene Laila, ko Babane ya biyo ki da gudu har nan? Bai bani zarafin yin magana ba, ya shiga laluben hakkinshi. Tsabar takaici, ban iya cewa dashi komai ba, a halin da nake ciki ya shiga biyan buƙatarshi, wanda hakan ya ɗebemu mintici da dama, marata ce ta shiga ciwo ganga_ganga, bayana da ƙafata mai lalura sai amsawa suke yi. Nayi yunƙurin ture Shehu amman na kasa. Ƙara na saki mai amon da sai da kowa ya jiyo. Da sauri Shehu ya sake ni, ya rarumi wandonshi da ƴar shararshi ya saka. Wayyo zan mutu, Shehu ka kirawo mun Matar malam, haihuwa zanyi, Shehu zan mutu." A gaggauce Shehu ya fita tsakar gidan, ya barni a kwance a leda ina juyin azaba." Mrs Bukhari ce Ku kasance tare dani, dan karanta wannan littafin mai ɗauke da salo irin na rayuwar iyayenmu ta shekarun baya. Labarine mai ɗumbun darasi. Duk macen data karanta littafinnan na tabbatar zata ilmantu da ilimi mai tarin yawa. Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki. Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻 07068606171 08104335144 08179523215 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟* *_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._* _Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._ *_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._* *MATA IYAYEN GIJI* _Mrs Bukhari_ *INDA BA ƘASA..!* _Ummu Maheer_ *KARO ƊAYA...!* _Ummu Affan_ _LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_ 1 500 2 700 3 1000 _Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._ 2212328303 RABIATU BASHIR Zenith bank _Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._ _Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171 *DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.* 0810 433 4144 0817 952 3215 0706 860 6171 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.* _TEAM GAWURTATTU UKU 2023_ *Mrs Bukhari ce 👉🏾👉🏻* MATA... IYAYEN.. GIJI BADI'AT IBRAHIM ( MRS BUKHARI) ( GAWURTATTU UKU) LAMBA TA BIYU SAMFOTI *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* *_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_* _A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_ *Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻* https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ---------- No 07067964894 *_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._* *_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_* *_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_* *_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_* MATAR MALAM: Fitowarta kenan daga sakaki ( Bayan gida) ta jiyo ihun Laila. Sai kuma taga Shehu a ruɗe ya fito. "Shehu lafiya, Laila ta dawo ne, ni naji ihu ko?" "E matar Malam, naƙuda inaga ta soma, sai juyi take yi aƙasa." Butar hannunta ta ajjiye tace. "Ka tashi Mai riga, da Iyami maza. Bari ni in soma zuwa." Tana kaiwa nan ta shige ɗakin Laila, shi kuma ya wuce Shiyyar su Baba Mai riga mahaifiyarshi. "Baba Mai riga, Baba" "Kaik waye wannan haka nenene?" "Shehunki ne Baba mai riga " Da sauri ta miƙe zaune, tana mutstutstsuke idanu. "Yaya dai Shehu, ko duk a kan tafiyar Lailan ne? Infa iyayenta na gidi ne, to wallahi cikin darennan zasu dawo da'ita ko ka gansu asubar fari, abun kunya kuma ta riga data jama kanta, harfa yaran data haifa za'a iya goranta musu in sun girma. Kama kwantar da hankalinka kaji ko?" Shehu ya sosa kai yace. "Tama dawo, naƙudace ta tasan mata Baba. Yanzu haka matar Malam na kanta." Ba shiri ta miƙe daga ita sai ɗaurin gaba, mayafi ta jawo a igiya, ta wuce ta Bar Shehu tsaye a wajan. Iyami, da Laure surukanta, facalolin Laila ta taso, suka shiga ɗakin Lailan a tare." Laila; Ina zaune dirshen a kusa da kwallayen dake jere hawan hawa a ɗakina, sai yarfe hannaye nake yi, idanuwana sunyi ƙwala_ƙwala, jikina kuwa a jiƙe sharkab yake da ruwan jiɓi." "Ki durƙusa Laila, ba zaki zauna dirshen haka ba, saiki kashe abunda ke cikin naki." Da jin haka ba shiri na durƙusa, hannayena duka biyun a dafe a ƙasa. Kafin kace me, ɗakinnan ya cika da mata, duk sun tsaya akaina. Ga wasu a barandar ƙofar ɗakin, duk sun tare mun iska. "Iyami maza ki samu Shehu, yaje ƙwar gida ya taso Malam yai mata rubutu tasha, sai kiga yanzu ta samu kai. Sannan yaje gidan Unguwar zoma ya tado ta itama. Da hanzari Iyami ta fita, ta faɗama Shehu saƙon da aka bata ta bashi. Da sauri ya fice zuwa waje, ita kuma ta dawo ciki. Kamar minti talatin haka, ina tsaka da cin kwakwa. Shehu ya kawo rubutunnan, Unguwar zoma itama isowarta kenan. aka ɗirka mun, amma shiru kake ji. Awa ɗaya awa biyu. Na gama galabaita na fice a duk wani hayyacina. Sai sannu suke yi mun. Ni kuma haushi suke bani ma. "Mai riga a samo barkono, sai anyi mata hayaƙi ina ganin." Cewar unguwar zoma kenan." Baba mai riga tace. "Laure a duba kaskon nan baya rabo da gaushi, a ɗebo, saiki kawo barkono guda bakwai." Azaba kan azaba kenan. Dan mugunta haka anguwar zomannan ta rufeni da zane, ta zuba barkono a ciki ƙaramin kasko, ta ajjiyeshi gabana. Nan take yajin barkono ya turniƙeni. Kowa ya dare a ɗakin, daga ni sai ita. Tari nake yi ina zubar da hawaye da majina, sai atishawa nake yi, kamar wacce ta hau na kada. Ƙashin kwankwasonane naji ya buɗa, wani irin nishi ne naji yana tunƙudo ƙanshi da kanshi. Wani abune naji ya tokareni. Wannan anguwar zoman na haskawa, sai naji ket, tasa aska ta ƙarani. Hannu tasa ta jawo jaririn. "Ayririri yiriririhhhh ta samu kai" Ɗakin nan ya kuma ɗinkewa. Mabiya kuma akayi akayi ta fito abu yaci tura. Muciya unguwar zomannan muguwa tasa aka ɗakko mata. Ai kuwa haka taita turbuɗamun a baki, ina kakarin amai. Mabiyar ce ta faɗo, take aka yanke cibi. "Subuhanallahi mai riga me zan gani, kinga aljanin da surukarki ta haifa kuwa." Ras naji gabana ya tsinke ya zube. Aljani kuma? Na nanata a zuchiyata. Ina durƙushe jaririna sai canyara kuka yake yi. In wannan ta leƙo saita matsa, sai waccan ta leƙo itama saita matsa. Ni dai tsabar kunya kaina yana ƙasa, amma zuchiyata sai daka take faman yi. Baba mai riga ce ta tsugunna, tasa hannu tana duba jaririn. Ɗaga kai tayi ta dubi Matar Malam tayi shiru, tama rasa ta cewa. Jaririna kuwa sai canyara kuka yake yi. Ƙauna da tausayinshi sai buga mun tambari yake yi. Ina ji ina gani aka rasa wanda zai ɗaukeshi, ko ya bani umarnin rungume kayana, inna ɗago kuma ace nayi rashin kunya a gaban surukai, da matan Yayun miji." Shehu: Yana zaune a kututturen itacen dake ƙofar gida. Shi da abokanshi biyu. Haruna, da Hamza. Kukan jariri suka soma jiyowa, yanata canyara kuka. "Inya_inya_inya_inya" "Anya kukannan da baƙon duniya yake yi na lafiyane kuwa? Naji kukan yai yawa. Inji abokin Shehu. "Nima haka nake ji dai. Amma bana shiga ciki ba, su Laure su sani a waƙa in suna dakan dawo a tsakar gida. Malam ne ya tawo shida Baba Kabiru mahaifin Shehu, wanda akafi kira da Baban Yara. Malam yace. " Kai Shehu ka leƙa masu haihuwarna kukan kamar bana lafiya ba. Kafin Malam ya rufe baki, zuruf Shehu ya shige cikin gidan. Laila: Hawaye nake ta fitarwa na tausayin jaririna. Muryar Shehu muka jiyo yana tambayar Iyami matar wanshi ko lafiya?" Iyami tace. "Wani babban al'amarine mai cike da almara jaririn yake tattare dashi Shehu, danni tunda uwata ta haifeni ban taɓa cin karo da jariri irin na Laila ba. Amma duk yanda akayi ɗan ruwa ne, ko kuma mayu sun shafeshi, ko kuma aljanu sunyi mata canje.Tana kaiwa nan tasa hannu ta ɗauki jaririn tasa akan tsumman zani. Shehu kuwa dajin haka ya fita guiwa ba ƙarfi. Ajjiyar zuchiya na sauke. Baba mai riga tace. "Allah ya baki lafiyar shayarwa Laila. Tana kaiwa nan ta juya tayi hanyar fita. Surukan gidan suka mara mata baya. Ɗakin ya rage dani ni sai matar Malam, Sai Iyami. "Tashi zauna Laila, bari insa a hura wuta a ɗaura ruwan wanka. Iyami a nemi tsumma a naɗe mahaifarnan da safe sai aba Shehu ya birne. Iyami tace. "To matar Malam, amma ruwan wanka kam inaga bojuwar ta juya yanzu, sai dai a kwashe a kwatanniya kawai. Tun sanda take kan guiwa nasa Laure ta hura wutar. Ina miƙewa jini kamar jira yake yi saiya ɓalle, take na nemi ganina na rasa, yarab na faɗi idanuna na shirin kakkafewa. A guje Iyami ta kirawo Baba mai riga da Shehu. A lokacin aka kwanɗa kiran assatu. Dishi_dishi nake ganin Shehu da jaririna wanda ko fuskarshi ban kalla ba. Da sauri Laure ta shigo hannunta riƙe da kofi. "Ga mandan Baba na jiƙa" Manda aka ɗagani aka ɗuramun. Kamar ɗaukewar ruwan sama jini ya tsaya cak. Daga nan ban sake sanin ina nake ba. A duniya ko a lahira. Shehu: "Laila, Laila, Matar Malam kinga bata motsi fa." Baba mai riga tace. "Shehu kayi maza kaje ka sanar da iyayen Laila halin da take ciki kamun ta Allah ta kasance, zaiyi wuya yarinyarnan ta tashi. Ka shiga jarawaba, gana rashin mata, gana samun ɗa mata maza. Shehu ji yayi kamar an kwaɗa mar guduma a maɗigarshi. "Mata maza Laila ta haifa mun Baba?" Matar malam ce ta katseshi. "Ta farfaɗo kayi maza Shehu ka sanar da iyayen yarinyarnan halin da ake ciki. A gigice Shehu ya fita, ya nufi hanyar Bakori. Laila kuwa wani nannauyan baccine yai awon gaba da'ita na baƙar wahala. Mrs Bukhari ce Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki. Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻 07068606171 08104335144 08179523215 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟* *_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._* _Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._ *_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._* *MATA IYAYEN GIJI* _Mrs Bukhari_ *INDA BA ƘASA..!* _Ummu Maheer_ *KARO ƊAYA...!* _Ummu Affan_ _LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_ 1 500 2 700 3 1000 _Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._ 2212328303 RABIATU BASHIR Zenith bank _Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._ _Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171 *DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.* 0810 433 4144 0817 952 3215 0706 860 6171 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.* _TEAM GAWURTATTU UKU 2023_ *Mrs Bukhari ce 👉🏾👉🏻* MATA IYAYEN GIJI DAGA ALƘAMIN BADI'AT IBRAHIM ( MRS BUKHARI) GAWURTATTU UKU LAMBA TA UKU SAMFOTI *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* *_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_* _A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_ *Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻* https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ---------- No 07067964894 *_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._* *_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_* *_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_* *_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_* Ɗambawa garin marasa kyau, duk kaga ɗan ƙwarai baƙone. Ɗambo Ƙarƙashin ƙaramar hukumar Bakura, Zamfara Gusau. Ƙauye ne mai cike da ƙauyanci, da gidadanci sosai, ƙauyene da babu wutar lantarki, babu asibiti, babu makarantar boko, babu ta mahamdayiiya. Duk wannan abun dana lissafo sai ɗambawa sun shigo garin Bakura suke gudanar dashi. Manoma ne, kuma makiyaya. GIDAN UWAYEN AMARYA: Uwar biki, taci kwalliya da jojinta sai sheƙi take yi. Mata maƙwabtane naga suna ta shigewa da fantekoki manya, cike da tuwon dawa, tuwon, masara, tuwon gero, tuwon ruwa, ( tuwon ɓula) Ko wacce da nata. Da sun shiga sai su dire wannan fantekar akan gadon kara da aka ajjiye a tsakar gidan. Wannan kawo abinci daga maƙota zuwa gidan uwar biki, wata al'adar auren ƙauyen Ɗanbo ne, daɗaɗɗiyar al'adar da aka ƙi yar da'ita, al'adace da take taimakon marasa ƙarfi sosai. Uwar amarya sai washe baki take yi, tana faman gaggaisawa da jama'a. Mata da yara sai cin tuwo kala kala suke yi. "Rakiya kuyi da jiki mana, dan Allah a samu aje gidan maza ayi daɓennan mana." Rakiya ƙanwar Uwar amarya ce. Isowa tayi wajan yar Tata, ga dangin uwar amarya daga gefe, mata biyu suna riƙe da ƙyauren langa_langa sabo fil sai kashe idanu yake yi. Wasu na riƙe da kayan aikin daɓen ɗakin amarya. "Yaya mu kam mun tafi, gara muje da wuri kam" "Allah ya tsare hanya." A jere matannan suka fito kusan rai goma sha biyu. Suna tafe a ƙafa suna waƙar da akeyi in mata zasu je yin daɓen ɗakin amarya. Ga waƙar kamar haka. Ayye lalle, ayye lalle waya kawoki, Baba daya kawoki mi aka baki? Tuwo aka bani da fura, inda naji kiran nan da gudu nika sheƙawa, inbanso neran nan wazobiya ta ɗori, Allah bani mijina koda ƙadangarene, mu shige ɗan ɗakunmu, sunɗunɗun, maɗunɗun. Aka suke ta waƙarnan suna tafe. Ɗabe itama wata al'adar aure ce a Ɗanbo. Dangin amarya suke yin daɓen ɗakin amarya, su shafa makuba a bango, da Ƙyaure. Amma in aure ya mutu, ana cire ƙyauren, in rabuwar rashin daɗi sosai akayi, har daɓen ake farfasawa. Washe gari kuma sai a kawo jere, da yamma masu kai amarya su kawota. Gagarumin biki akeyi sosai a ranar daɓennan. Da sallama su Rakiya suka shiga gidan maza. "Ahuwanku dai masu gida, ga baƙin arziki, baƙin daɗi, munzo yin daɓen ɗakin Amarya ne." Ƙanwar mahaifiyar Audu Ango tace. "Maraba lale da zuwan baƙin arzki. Ku muje a nuna muku shiyyar surukan gidan." A baya suka bita, suna tafe suna waƙa, tsofaffin cikinsu nayi musu amshi da tafi. Gidan a batse yake da jama'a fam. Kuma yau da Yamma abokan ango sun shirya wasan Dambe, a gidan wasan Ɗan kande, kasancewar Damben gargajiya shine aikin Audu, duk da ma dai suna taɓa sana'ar fawa. Yawanci mahauta sune masu yin damben gargajiya kamar yanda yazo a tarihi. Mahauta sukan yima saurari dariya, in baya shiga fili, harma su kirashi da matsoraci, wani sa'ilin har mata yake rasawa. Dan ko wacce mace tafi son jarumin maza, ba rakkon maza ba. Hakanne ya sa mahauta suke damben gargajiya sosai. "Ga ɗakinnan" Tana nuna musu ta wuce tana guɗa. Ɗakin falle ɗaya ne babba. Nan dangin uwar amarya suka zage, sukaita aikin kwaɓar bigaggiyar ƙasa. Suka shiga daɓen ƙasan ɗakin amarya, suna yi suna waƙar al'ada mata sai tafi suke yi. Ga waƙar da akeyi in anga daɓen kamar haka. Ke kika ce kina so, da baki ce kina soba da ba'a baki shiba. Ta zama _ta zama ɗakko hula. Ta zama _ta zama ɗakko buta. Ta zama _ ta zama ɗakko riga. Haka har zuwa ƙarshe. Mata kuma suna shewa, ana tafi da amshi. Suna gama daɓe, suka saka ƙyaure, sannan suka shafa makuba a bangon ɗakin, ya fito shar dashi, sai ƙamshin ƙasa yake yi. Dangin ango ne, suka dire musu fanteku. Ɗaya cike da dawo, ɗaya cike da nakiya, ɗaya cike da diɓila. Bisa ga al'ada. Haka suka ɗauki wannan fanteku aka suna tafe suna waƙa da tafi, har zuwa gidan Uwar amarya. Da yamma su Audu suka gabatar da wasan dambe. Washe gari, bayan sakkowa a masallaci, aka ɗaura Auren Audu da Shamsiyya. Da rana ƙwal aka soma fito da kayan jeren ɗakin amaya, gado da kwaba tuni mata suka soma gaba da'ita, kwabar nan aka mata suka azata. A ƙarƙashin kwabarnan mata sunfi rai ashirin. Haka masu ɗauke da gado ma. Suna gaba, mata masu ɗauke da jere aka suma suna biye. Kwalla, kumbo, fanteku, samiru, ɗan china, kwanon sulba, gidauniyar cin tuwon mai gida, languna. Da adakar kayan lefe. Ga kuma fanteku manya da aka cikosu da wara. Dan tuyan wara shine sana'ar Shamsiyya, kuma al'adace ranar auren yarinya, a samu fanteku a tsaƙe da abinda take siyarwa, naci a kai gidan surukanta, suci su ture, tare da kayan gara, irinsu. nakiya, ga diɓila, ga ajaye, ga nakiya. Ga su buhun shinkafa, buhun gero, buhun dawa, buhun masara, ƙwarya bokatan ƙarfe. Da kayan noma dangin su, haiwa, garma, guraye. komai aka kuma da ƙafa ake kaiwa." Sun samu tarbar kirki, tare da dangin Audu, da maƙota aka haɗu aka jere ɗakin Shamsiyya. Tas. Da yamma kuma, ƙanwar mahaifin Shamsiyya ita ta goyo Shamsiyya a baya. Ana tafe a ƙafa da mata da ƙawayen amarya ƴan rakiya, suna tafe ana waƙa. Amarya ƴar gata tana baya tana shurɓune majina. A haka aka kaita ɗakin mijinta. Kwanan ƙawayen amarya biyu a ɗakin Amarya. Ana Ukunne abokan Audu suka rakoshi ɗaki shima. Shamsiyya Na ɗauka rayuwar soyayya haka za taci gaba da ɗorewa. Harma a kwanakin amarcina nayi magana da gogan nawa kan cewa. Ni naji sai cewa akeyi aure haƙuri ne. Kuma tausayi da haƙuri ke riƙe ma'aurata ba soyayya ba. Ni kuma sai naga saɓanin hakan Audu. Shi kanshi a lokacin giyar soyayya ashe ta buga shi, baya gane komai, cemun yayi "Romun soyayyarmu dai ba mai ƙarewa bane, haka za muita sharɓarshi in sha Allah. Haka rayuwa taita garawa damu, kwanaki, watanni, shekaru sai Shuɗewa suke yi. A haihuwa ta biyu, anan na soma ɗanɗana baƙin ciki da takaicin ɗa namiji. Audu madokine sosai, ko yaya nayi mishi kuskure sai duka, dukan da zaima sa'anshi a filin daga, irinshi yake yi mun, du ya farfashemun baki. Dana zari mayafi na tafi gida. Mahaifina ya rakoni da duka har ɗakin mijina. Na rasa wanda zai tausaya mun ya dubeni. Ƴa mace rayuwa take mara ƴanci, ko a gidan iyayenta. Iyaye su suka soma banbance mu. Dan da zaran sun haifi ɗa namiji, zasu saka rayuwarmu a kwandon shara. Da wannan tunanin mazan suke buɗe idanu. Suna buɗe idanune suga iyayensu mata ai basu da wata daraja a idanun iyayensu maza. Amfaninmu shine, girki, haihuwa, kashe musu ƙishi. Iyakar darajarmu kenan. Ɗiyata ta farko macece mai sunan Mahaifiyar Audu wato Aishatu, muna kiranta Shatu, ban cireta a nono ba na kuma haihuwar Zaliha, ina tsige Shatu, Zaliha ta cabka. Lokaci ɗaya nabi na susuce, haihuwar konika nake yi, a cikin shekara bakwai da aure, yarana uku, ga wani cikin a maƙale a jikina. Tsohon cikine a jikina, amma haka jiya da daddare Audu yai mun duka, dan kawai nace ya bani kuɗi in ɗan tsitstsinto kayan jarirai, dan na Shatu duk ya mutu, Zaliha ce take sawa, Shatun ko suturar arziki bata da'ita. Nan ya shiga farfaɗamun magana, ta inda yake shiga ba tanan yake fita ba. Shine harta kaimu ga duka, haka na wayi gari cikin nauyin jiki da tsami. A zaune nake a dokin ƙofata ina kaɗa ma Baba Shatu lagwani, na jiyo Sallamar Goggo Rakiya, ƙanwar mahaifiyata. MRS BUKHARI Ayi haƙuri babu yawa. Yau asabar mai gidan ya kafa ya tsare 😀 Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki. Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻 07068606171 08104335144 08179523215 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟* *_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._* _Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._ *_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._* *MATA IYAYEN GIJI* _Mrs Bukhari_ *INDA BA ƘASA..!* _Ummu Maheer_ *KARO ƊAYA...!* _Ummu Affan_ _LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_ 1 500 2 700 3 1000 _Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._ 2212328303 RABIATU BASHIR Zenith bank _Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._ _Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171 *DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.* 0810 433 4144 0817 952 3215 0706 860 6171 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.* _TEAM GAWURTATTU UKU 2023_ MATA IYAYEN GIJI BADI'AT IBRAHIM ( MRS BUKHARI) ( GAWURTATTU UKU) *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* *_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_* _A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_ *Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻* https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ---------- No 07067964894 *_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._* *_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_* *_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_* *_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_* NA SADAUKAR DA WANNAN LITTAFIN KACOKAM GA JAM'IYYAR MATAN AREWA, KUMA INA MIƘA GODIYATA A GAREKU SHUGABANNIN JAM'IYYAR MATAN AREWA. KUMA INA ƘARA MIƘA SAƘON TA'AZIYYAR HAJIYA LAILA DOGON YARO UWA MA DA DA MAMA GA JAM'IYYAR MATAN AREWA. MUTUWACE WACCE BAZA'A MANCE DA'ITA BA, DUK DA TSOWON LOKACIN DA RASUWAR TA ƊAUKA, AMMA DA ZARAN ZA'A TAƁO JAM'IYYAR MATAN AREWA, DOLE MUTUWAR HAJIYA LAILA DOGON YARO TA DAWO ƊANYA SHARAB DA DUBBAN JAMA'A" JAM'IYYAR MATAN AREWA BA ZATA SHAFE SUNAYENKU BA, HAR ABADA, DOMUN KUN TAKA MIHIMMIYAR RAWA WAJAN GANIN JAM'IYYAR TACI GABA. HAJIYA MURJA WAMBAI ( FARA MAI FARAR ANIYA) HAJIYA RABI SAULAWA (SHUGABAR ƘASAR JAM'IYYAR MATAN AREWA MAI CI A YANZU, BAYA GOYA MARAYU) HAJIYA GAJE ( YA GA SUNUSU LAMIƊO) ANTY RABI MUHAMMAD ( BAN MANCE DAKE BA) ANTY AISHA MUHAMMAD ( NA JINJINA MIKI) HAJIYA HALIMA ADAMU BARISTER AISHA USMAN ( DOLE IN SANYA DAKE) HAJIYA ZULAIHAT MUHAMMAD ( KIN TAKA MUHIMMIYAR RAWA) ANTY NURATU ADAMU FASKARI ( KIN BANI GUDUNMAWA TA MUSAMMAN, NA KUMA YABA DA KULAWARKI GARENI) LAMBA TA HUƊU "Shamsiyya kece kika fige kika dawo haka, uwa wacce ake gutsuran namanki?" Baba Shatu tace. "Haba Rakiya, mai makon ki tausheta kuma, sai kike ƙoƙarin ingizata inda bai dace ba." A zafafe tace. "Amman Shatu kina gani Audu ya ɗakko shirin nakasa mana yarinya? Dubi yanda jini ya taru a idanunta fa, ga tsohon ciki a jikinta, ina ganin rashin tausayin ai kamar yayi yawa ko?. Ya kamata a tsawata mishi, kawar da kai da muke yi, baya nufin bamu damu da Shamsiyya ba, muna yin hakanne dan siya mata mutunci da kima a idanun surukanta, da facalolinta." Buɗar bakin Baba Sahura kishiyar Baba Shatu tace. "To kema kinsan ba zamu kasa tsawatar mishi ba, albasace ba tai halin ruwa ba, kinsan yaranmu na yau, ganinmu suke yi mu iyayensu mata kamar ba abakin komai ba, to yaro tun yana cinyarka za'aita zaginka, ana wulaƙantaka a gabanshi, sai kiga sun taso basa bamu daraja. Amma ai kamar yadda mahaifiyarta tayi haƙuri da dukan mahaifinta, itama ya kamata tayi koyi da mahaifiyarta ko?" Naji ciwon maganar Baba Sahura sosai, haka hawaye yaita sintiri a kuncina. Hannun Goggo Rakiya naja muka wuce ɗaki, dan ta kasa haƙuri sai zazzagama Baba Sahura jaraba take yi, ni kuma ina gudun abunda zai jawo mun abun faɗe a wannan ƙauye namu. Muna shiga na fashe da kuka, nan Goggo Rakiya ta shiga lallashina. "Goggo Rakiya dama ashe haka auren yake, ashe haka maza suke, shine ake tururuwar yin aure, ashe babu komai a cikin aure, sai ƙunci da tashin hankali? Tun muna yara muke ganin mahaifiyarmu na kuka, wata rana muna jiyo yanda mahaifinmu ke zaneta tamkar jakar daya ɗauro ma kaya, taƙi tafiya. Yau gashi nima na faɗa irin taskun da mahaifiyata take ciki. Kuma nasan a haka zanta zaman haƙuri, har ranar da Allah zai kawo mun ɗauki." Goggo Rakiya tace. "Da zan fasa miki irin haƙurin da Ta Annabi tayi a zaman aurenta ko da zaki kwashi abubbuwa da dama Shamsiyya. Mahaifiyarki bata taɓa gudowa gida da sunan yaji ba, kuma bata taɓa kawo ƙarar Babanku ba. Sai ranar da muka gani da idanuwanmu, a lokacin ta haifeki da ɗanyen jego a jikinta, ranar sunanki da safe. A jikin ƙarfen gado mahaifinki ya ɗaure Ta Annabi, ya riƙa tabka mata dorina tana ihu. Suna cikin wannan halin muka shigo muka same su, maƙwanta sun shigo kawo mata ɗauki. A ranar maƙwabtanta suka labarta mana irin ayar da mahaifinki yake gasa mata a hannu. Karki manta a lokacin akwai yayyenki maza biyu a gabansu. Yau gashi ankai wani matsayi da matakin da Ta Annabi itace hasken cikin gidan mahaifinki, tayi haƙurine ba dan komai ba, sai dan ku data haifa dan bata ko sha'awar tsallakewa ta barku." Tsabar tashin hankali da kaɗuwa take naƙuda ta kamani. Kafin Magriba ta rufa, na santalo yarinyata mace. Babu irin zagi da ɗiban albarkan da Audu baiyi mun ba, akan haifar mace dana kuma yi. Ranar suna yarinya taci suna Tahira. Ashe a ranar aka ɗaura auren Audu, ni ina ɗaki bansan wainar da ake toyawa ba. Zaman doya da manja muke yi tsakanina da Amaryar Audu Hindu. Audu ya tare a ɗakin amarya, anata ɗonan romon Amarci, ni kuma ina daga gefe ina kula da yarana. Gorantama Audu aka soma yi a gidan dambe, har anayi mishi kirari da ragon namiji. Ranar kuwa nasha zagi a wajan Audu. Hindu tace. "Ka sha kuruminka goga na Hindu, ga cikin magaji nan a jikina. Nice zan haifa maka magaji da yardar Allah. Tun daga wannan rana, Audu ya ƙara ƙaimi wajan kulawa da Hindu, har zuwa lokacin data sintilo ɗanta kyakkyawa namiji. Ranar suna yaro yaci sunan mahaifin Audu. Muttaƙa, ana kiranshi da Baban gida. Sai da Hindu ta Haifi yaronta na biyu, Audu ya dawo ɗakina kafin Hindu ta gama biki, dan rabon kwanan da yake yi mana na rashin tsoron Allah ne. Zai iya kwana bakwai a ɗakin Hindu kafin ya dawo ɗakina, wani lokaci daya kwana ɗaya zai koma ɗakin Hindu, a hakan na kuma haifan Basira, harda ƙaramin ciki a jikina yanzu haka.. Ashe dawowa ɗakina da Audu yayi hakan ya ƙona ran Hindu ainun. Har ɗakina ta shigo ta dinga tsiwa akan Audu, tana yi mishi ɗiban albarka. Daya fusata ya shiga jibgarta kamar anyi mishi wahayi. Baki na taɓe, ai miji madoki baya dena duka, har sai ranar da tsufa ya rufan mishi. "Allah ya isana, shege mara mutunci, tsinanne azzalumi. Inji Hindu wacce bakinta yaƙi rufuwa. Duka har tsakar gida. Baba Shatu, da Baba Sahura suka tawo a guje, suka riƙe Hindu wacce take ta kutuntumawa Audu zagi, bakinta duk ya fashe yana zubar jini. "Shege ɗan gidan taƙi zama." Wani irin naushi Audu ya kai mata, Baba Shatu ta tare Hindu, ai kuwa Audu ya sauke mata naushi a bakinta. Ji kake gib. Take bakin Baba Shatu ya fashe, yawu da jini, da haƙora biyu suka zubo. A take ta hangure ( suma). Mrs Bukhari ce. Ai mun dai afuwa, yau lahadi oga na gida. Masu ƙorafin sun rikice kuma. Ya kamata ku gane wani ɓangaren labarin na taɓa. Dan labarin mata iyayen giji, bai ta'anlaƙa a kan tauraruwa ɗaya ba. Muna da taurari da yawa, kuma zamu shiga gidajensu da garinsu, mu taɓo rayuwarsu. Allah yasa kun fahimta? Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki. Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻 07068606171 08104335144 08179523215 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟* *_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._* _Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._ *_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._* *MATA IYAYEN GIJI* _Mrs Bukhari_ *INDA BA ƘASA..!* _Ummu Maheer_ *KARO ƊAYA...!* _Ummu Affan_ _LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_ 1 500 2 700 3 1000 _Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._ 2212328303 RABIATU BASHIR Zenith bank _Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._ _Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171 *DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.* 0810 433 4144 0817 952 3215 0706 860 6171 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.* _TEAM GAWURTATTU UKU 2023_ BADI'AT IBRAHIM ( MRS BUKHARI) (GAWURTATTU UKU) *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* *_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_* _A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_ *Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻* https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ---------- No 07067964894 *_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._* *_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_* *_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_* *_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_* SAMFOTI LAMBA TA BIYAR Saleri: Ƙarƙashin ƙaramar hukumar Azare, jihar Bauchin Najeriya. Saleri ƙauyene ƙayayau, daga Azare sai an wuce rugage biyar kafin a iso Saleri. Kab garin Saleri, basu da katangar ƙasa, sai dangar kara. Gidajen ƙauyen a jere suke babu fasali, dan in ka shiga gida ɗaya, a cikinshi zaka iya ɓullawa gidaje sama da goma. Suna da makarantar boko, da malamai biyu, malamin lissafi, da malamin turanci. Wannan makarantar ada ana karatu a ciki, shima daga lokacin rani kawai, da zaran damina tayi, yara suna gona. Amma yanzu ba'a karatu a wannan makarantar, wani mahaukaci ne yake kwana a ciki. Babu asibiti, har sai sun hau Bodi ya fita dasu zuwa Azare tukunna. Babu wutar lantarki, rijiya ɗaya ce a garin jol, duk jama,ar Saleri a wannan rijiya suke ɗiban ruwa, sai rafi da suke zuwa wanki, dabbobinsu ma a rafin suke shan ruwa. basu da injina, Mata ke surfe hatsi su dake ya zama gari, sai su sarrafashi, in buski zasu yi kuma, a dutsin niƙa na hannu suke zuba hatsin su ɓarje shi. Suna noma ka'in da na in. Mata da yara in damina tayi, tare duk ake zuwa ayi noma. Mace zata iya hayan gona, ita da yaranta maza da mata su nome gonar. Mai garin Saleri wanda ya rasu yana da kambun baka. Da yaga saurayi ya taso da gaye, da jarumta, zaiyi tofin Allah ya tsine akan yaron. Da sannu sannu yaron zai kwanta jinyar da saita zama silar ajalinsa. Amma yanzu Allah yayi ma Mai garinnan rasuwa, har an naɗa wani. Musina: Alwala nake ɗaurawa, ina zaune akan wani dutsi. Kukan Yarona Ƙasimu na jiyo, a zabure na miƙe, dan inje in ɗaukoshi, shekaran jiya_jiyannan ya faɗo akan maulidi (gado mai rumfa) ya dauje hanci. Salati na jiyo Baba Hauwa na rabtaɓawa harda tafa hannaye. "Kai amma Musina baki da kunya wallahi. A gabana ina uwar mijinki kike zabura dan ɗanki kin jiyo yana kuka? Lallai Yawale ya auro mana fitsararriya, ko dama ance kinyi makarantar firamare. Amman in banda rashin neman albarka yaushe zaki yi haka a gaban Yar miji ma, ballantana har kiyi a gabana ni uwar mijinki. Kishiyarta Baba Huwaila ta amshe da cewa. "Ke kin mance sanda Yawale ya karɓi Idi ya baki ne, wanne irin kuka da rama ne bata yi ba. Har yanzu ƙulafacin Idin take yi. Mu da sai mun haifi yara uku ana kwacewa, saika haifi na huɗune za'a barma. Haka zamu kawar da kanmu akan yarannan, har sai sun girma zasu san iyayensu na ainihi, raɓarmu ba bama bari yarannan suyu sabida kawaici irin namu na hausawa." Jin faɗowar Ƙasimu da shiɗewarshi, yasa na bar wajan a jijice, ni nama mance da su Baba Huwaila sam. A ƙasa na taddashi, hancinshi ya kuma daujewa, bakinshi sai jini yake zubarwa. Hannuna yana rawa na ɗagoshi, kujerar tsugunna na jawo na zauna a gaban kwabata, kusa da kumbunan dake ƙasa a jere hawan hawa. Nono na zura mishi, na soma shafa kanshi, sai ajjiyar zuchiya yake saukewa. Ni kuma sai hawaye nake fitarwa. Wannan wacce irin rayuwace mara ƴanci, rana zafi inuwa ƙuna. Zafi a wajan surukai, zafi a wajan miji, zafi a wajan facaloli, a hannun uban mijina kawai nake samun dama dama, sai Yayan Yawale, da ƙannen sa maza. "Yayi tabbatacciyar maras kunya. Ni ina magana shine kika tawo kika barni a wajan ko?. Mu ada, in uwar miji na magana ma, wallahi tari wannan baki isa kiyi ba, balle ki ki tafi ki barta a tsaye tana magana, da shike iyayenki sun damƙa ragamar tarbiyyarki a hannun yahudawa marasa addini shi yasa. Amma a al'adance ke fitsararriyace ta ƙarshen zance" Da sauri na ɗago, Baba Huwaila ce riƙe da labulen ɗakina. Kasa cewa komai nayi, dana bata haƙuri zata ce na kuma yin wani babban laifin, koma tace zaginta nayi. Hawaye kawai nake zubarwa. "Yayi kyau, sabida anyi miki faɗa, shine kika tusa yaro a gaba, kina zubar hawaye ko? To bari kiji shi kanshi Ƙasimun kina yayeshi zan karɓeshi, kiyi maza ki tashi ki koma bakin aikin girki, su A'i ai ba bayinki bane da zasu gwafe suna daka, ke kina ɗaki, kuma a gama tuwon kifi kowa bakin ci.. ." Labulen ɗakin ta saki. Wani irin kuka ne ya turniƙeni, da ƙyar na rarrashi zuchiyata nayi shiru. Ƙasimu na shinfiɗe a gadon bono. Sai naji danshin ruwa a jikina. Dana duba jikin Ƙasimu sai naga baiyi fitsari ba. Zanin na sake, na fita tsakar gida na sako alwala, amma ina cikin Sallah na kuma jin danshin ruwannan, sallamewa nayi jikina ya shiga rawa To meye wannan, daga ina wannan ruwa? Kai bari dai in sake alwala." Fita na kuma yi na sako alwala, a taƙaice a daddafe nayi sallah a ranar, daga jikina ruwannan yake fitowa gashi harna kuma jiƙe zanina. Kuka na rushe dani dana gane na kamu da lalurar yoyyon fitsarine, hankalina ba ƙaramin mugun tashi yayi ba. Kuka nake rerawa mai sauti, a haka Baba Hauwa ta buɗe labule ta sameni." "Au har yanzu kukan kike yi tabbatacciya? Zaki tashi kije ki kama musu aiki ne ko yaya, maras kunya fitararriya." Kiyi haƙuri Baba, ganinan. "Moin rufa mini baki, wacce bata iya shiru in babba nayi mata magana ba." Labulen ta saki, ina jiyota tana zage_zage a tsakar gidan. Tashi nayi na fita wajan girkin. Amma kamun mu gama girkin, na shiga sakaki, ( bayan gida) yafi sau ashirin, fitsari nake yi sosai. Bayan mun gama girkin muka shiga rabo. Surukan gidan muka soma cirema, sai ko wacce ta ɗakko langar tuwo da miya na mijinta. Bayan mun zuzzuba musu, sai aka zuba ma yara. Muma muka zuba namu a ƙawuwar ƙwarya wacce ake kira da mazubi. Lauma biyar nayi ma tuwonnan, na tsame hannuna. A jiƙe na koma ɗakina, ina hawaye. Ƙunzugu nayi da fallen zani guda. Ina zaune ina ba Ƙasimu daya farka nono, zuchiyata sai harbawa take yi da sauri, tunanina baya jikina sam. Yawale ne ya shigo sai wani cicciza yake yi, yana ta batsewa. Langar tuwonshi na jawo mai gabanshi, da kwanon sha dana zuba mishi farau_farau a ciki. Sannu da dawowa Yawale" A daƙile yace. "Musina karki kuma bari su Baba suyi ƙararki akan rashin kunya da kike yi musu akan yara. Dan har yanzu ban mance fitsara da ɗiban albarkar da kika yi ba, lokacin da na tsige Idi a nono, na ba Baba ba. Kuma shima wannan kina Yayewa zan kyautar dashi, kina kuma haifa zan kuma kyautarwa. Sannan wallahi in kika sake tado mun da maganar inje Birni in dubo Idi kuma, zan iya salwantar miki da iyoyin aurenki, danni ɗiban albarkar da kike yi mun a gidannan takai intaha." Yawu na haɗiye muƙut, take jikina ya shiga kakkarwa. Dan mu matan hausawa muna tsoron saki, mace duk ƙuncin da take ciki, tana kiyaye abunda zai zamana an kai ga sakinta. Alhalin a mafi yawan lokuta sakin shine a'ala a garemu, duk da inka fita daga gidan auren naka, baka san gida wa zaka kuma faɗawa ba, tunda mazan ba tukwane bane balle ka ƙwanƙwasa ka samu gidi, amma kuma a rashin tayi ake barin arha . Ina mamakin irin wannan milkin mallakan da iyaye suke yi mana akan yaranmu, yanzu laifine dan na damu da nawa, a matsayina na Uwa? Nisawa nayi nace. Yawale kayi haƙuri, in sha Allah ba zaka sake jin bakina akan ko wanne yarona ba. Wannan yaron kuma tuni na jima da sama zuchiyata dangana. Rayuwar shekara biyu yayi, a ƙirjina da cinyata, aka rabani dashi, daga baya ma aka kaishi almajirci na dena ganinshi baki ɗaya ma." "Kuma in maza ɗari zaki haifa haka zasu tafi almajirci, ko kina mutuwa kina tashi ne, nj yarana bazan miƙa su hannun turawa ba, kamar yanda iyayenki su ka yi kiskuren miƙa ki, gashi a sakamakon karatun boko zaman aure, da bin miji yana shirin gagararki." kwanon tuwon ya ja ya soma kantara loma. Ni kuma sai kallonshi nake yi. Ina ina ɗigar hawaye. Yawale." Ɗagowa yayi yace. "Wooo haba Musina kar inci abincinne koko me kike nufi ne?. Ɗauriya na ara na yafa ma kaina, nace. Daman gani nake kamar yoyyon fitsarine ya kamani, shine nake neman izininka, gobe zan shiga Azare inje asibiti a duba ni." Jim yayi yana kallona. " In sha Allahu ma ba yoyyon fitsarin daya kamaki, yama akayi kika san yoyyon fitsari?" "Yayata marigayiya Hanne, ciwon daya kasheta kenan, ita asibin binni ma Babanmu yasa aka kaita. Kuma tun la'asar nake sunturin shiga sakaki, yanzu haka maganar nan da nake yi maka, ƙunzugune a jikina" ina kaiwa nan na soma kuka. "Ke dalla tsayar da kukannan haka, banson shirme irin naku na mata. Maganar asibiti kuma babu inda zaki wallahi. Ki shirya dai in kaiki waccan ruggar ta fulani wajan malam Sakaraɗa, ya baki magani kizo ki dafa kiyi ta sha. Ince dai babu wanda yasan halin dai da kike ciki a cikin gidannan ko? Kai na girgiza mishi halamar eh. Sannan nace. "Yawale kayi ma Allah ka yarda inje gida Baba ya kaini asibiti, wallahi yaya Hanne ma da maganin gargajiyar aka soma, saida ciwon ya cinyeta aka kaita asibiti dana gidan yaƙi." Tsawa ya daka mun, saida na zabura, tsabar ƙarfin tsawar. "Tunda gidanku ne ke auranki ai dole kije gida a kai ki asibiti, wata kan kinma raina duk ƙoƙarin da nake yi a kanki ko? Maganin gargajiyar da zan karɓo miki shi ba magani bane?asibiti ko shirmen banza. Ke duk maganin gargajiyar mu ka sha, gamu gadagau da lafiyar mu, wallahi daga nan zan iya zuwa har Azare da bala'in gudu, tsabar lafiya, kuma ba'a taɓa kai zuriyar gidanmu asibiti ba, a kanki baki isa a soma ba, uwar iya. Dan haka na gargajiya zaki yi. Kice ciwon ma gado ne." Yana kaiwa nan ya wanke hannunshi, ya haye maulidi. Nafi kwatan dare a zaune a wajan ina dubka da warwara, maganganun da Yawale ya yaɓa mun sai yawo suke a kaina. Ƙunzugun jikina ya jiƙe sharab har tsungulata yake yi. Sake ƙunzugun nayi, wanda na cire kuma nasa a bokitin da nake wanke kayan ƙunzugun Ƙasimu, na tura a ƙarƙashin maulidi, na jawo matashin kai na yar a ƙasa. Na jima banyi bacci ba. Ina ganin lokacin da Yawale yake zuwa zance gidanmu a idanuna. Da irin kalamai tausasan da yake jifana dashi. Ko a gida aka ɓata mun rai, da zaran Yawale yazo zance, zai yaye mun dukkannin damuwa, saiya tabbatar ya sani farin ciki. Ashe yaudarace kawai. Yau gani a cikin halin da nake buƙatar tsantsar kulawa daga wajan Yawale, amma yayi kwanciyarshi yayi burus dani, sai munshari yake ja. Tunda na Auri Yawale muka gama cin amarcinmu salamun_salamun, ban kuma samun farin cikin daya haura mako ba. Kullum a cikin taraddadi gami da taka tsan_tsan nake, dan ɗan motsi kaɗan zakayi, saiya zama gagarumin laifi, a wajan miji, ko iyayenshi. MRS BUKHARI INA MIƘA GODIYA TA DA DUKKAN MASOYA WANNAN LITTAFI NAWA. HAƘIƘA YAU NAGA RUWAN SOYAYYA. NA AMSA WAYA TAFI SAU GOMA, ANA TAMBAYATA YAU BANYI POSTING BA. NAGODE DA SOYAYYA. AKWAI WATA BAIWAR ALLAH DATA SAKA MUN SAƘO A MOTA DAGA NIGER ZUWA INDA NAKE RIVERS STATE. DUK AKAN WANNAN LITTAFI. NAGODE SOSAI. DAMA DANA BUƊE INGA.....🤣 Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki. Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻 07068606171 08104335144 08179523215 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟* *_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._* _Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._ *_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._* *MATA IYAYEN GIJI* _Mrs Bukhari_ *INDA BA ƘASA..!* _Ummu Maheer_ *KARO ƊAYA...!* _Ummu Affan_ _LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_ 1 500 2 700 3 1000 _Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._ 2212328303 RABIATU BASHIR Zenith bank _Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._ _Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171 *DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.* 0810 433 4144 0817 952 3215 0706 860 6171 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.* _TEAM GAWURTATTU UKU 2023_ MATA IYAYEN GIJI BADI'AT IBRAHIM (MRS BUKHARI) ( GAWURTATTU UKU) *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* *_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_* _A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_ *Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻* https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ---------- No 07067964894 *_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._* *_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_* *_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_* *_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_* SAMFOTI LAMBA TA SHIDA Da ƙyar ɓarawon bacci wahalalle ya kwashe ni. Kamar a mafarki naji ana tokarata da ƙafa ana shureni. Da sauri na farka tare da saurin zama. Yawale na gani a tsaye a kaina, hancinshi a toshe. "Kinji kunya wallahi Musina, fitsarin kwance da girmanki, jibi yanda fitsarinki ya fita har waje yana gudana. Da sakel gaskiya." Tsaki yaja ya tsallakeni ya tafi sallar asubahi. Cikin hanzari na miƙe, kayan fitsarin na haɗa dana jiya du na wawwanke na shanya. Ruwa na samu na wanke ɗakin tasa na goge, turare ɗan goma na yayyafa a ɗakin. Sannan nayo wanka da ruwa mai ɗari. Ina idar da Sallah, Ƙasimu ya farka da kuka. Nima hawayen nake ta zubarwa. Nono na zura mishi a baki. Babu ko sallama Yawale ya shigo. A kaina ya tsaya ƙiƙam kamar ɗan doka, sai toshe hancinshi yake yi, yana mun muzurai. Ina kwana Yawale? Baice dani komai ba, ban daddara ba nace. Zuwa ƙarfe nawa zamu tafi can ruggan?" Ananne na fusata shi ainun, dama mai neman kukane aka jefeshi da kashin awakai. "A haka zamu je rugga muna tafe kina fitsari kamar wata tunkiya kenan? Allah ya tsari gatarina da saran shuka. Ke bari kiji abunda nake so dake shine. Ki shirya tsab ki tafi gida, ayi miki magani a can ala bashi in kika warke sumul sai in je in ɗakko ku. Bazan iyaba, kinji zarnin da ku ke yi daga ke har yaron kuwa?" Yana kaiwa nan ya wuce wajan kwalla inda anan kayanshi na sawa suke. Kaya ya sake ya fice. Baima kalleni ba balle ya tausaya mun. Murmushi kawai nayi. Na jima da fahimtar halin maza, lafiyar mace da ƙuruciyarta kawai suka iya cinyewa. Da zaran ciwo ko girma ya saukar mata, shikenan a wajansu ta zama bola, daga wannan lokacin zasu iya wanko budurwa tsarar jikarsu ma su aura, tunda su tsufa bai fiye shafarsu kamar mu mata ba. Barinma mazan ƙauye, wanda ƙashinsu ya ginu da tuwon dawa, da zogala, da yaɗiya. Ƙasimu na saɓa a bayana, na fita tsakar gidan. Kai tsaye shiyyar su Baba Hauwa na nufa. Bayan na gaisheta ne, na shiga yi mata aikace_akace kamar yadda yake bisa al'ada da tarbiyya irinta malam bahaushe. Na gyare mata ɗakinta tass. Na fito da wankin kayanta kala uku na wanke mata tas. Sannan na koma ɗaki na sake ƙunzugu, na wanke wanda na cire na shanya. Madafi na nufa wajan facalolina. Bayan mun gaggaisa kuma sai muka shiga aikin ɗunamen tuwo da dama ruwan kokko. A'i tace. "Musina sai kika ji tafiya ta kama su Yawale da jamilu ko?" Tsabar takaici E kawai nace mata naci gaba da abinda zai fishsheni. Damuwar dake gabana ma tafi ƙarfina, dan haka bazan ɗaura damuwar Yawale a raina ba. Rana fatse_fatse ina shirin kulle ɗakina zan tafi gida. Sai kawai na jiyo ihun yara a waje, ana cewa. "Ga almajirai sunzo ganin gida, ayi noma a koma makaranta, dan damuna tana dab da tsaiwa, harma munje munyi sharar gona. A guje suka shigo gidan tuɗuɗu. Ina gani su A'i suka rungumi yaransu, amma irinsu Laure dani masu na fari ba damar ko kallo ka yawanta yi. Yanzu sai ace kayi fitsara, kai da ɗanka, sai a iya zazzaginka ma, a gaban yaran. Shi yasa yaranma suke tasowa basa ganin girman mu, yaro a ƙauye uwarshi zata iya cewa yayi mata abu, ko yaje mata aika, kakarshi wato uwar miji tace bazashi ba, a gabanshi kuma. Da sun girma kuwa sai abinda iyayensu maza suka ce dasu, shawara ma yaro bazai naima a wajan uwarshi ba. Banyi aune ba Idi ya tawo a guje ya ruƙunƙunemun zane yana dariya. Kallonshi nayi da kyau, yaro ɗan shekara Shida, wanda bai wuci inyi mishi wanka, da wankin kashi ba, shine ɗawainiyar kula da kanshi ta rataya a wuyanshi, kaico. Hannunshi na jaye na ɗan tureshi gefe badan raina yaso hakan ba, sai dan gudun matsalar da kaje kazo tai sanadin auren nawa baki ɗaya ma. A guje yayi cikin gidan yana kwaɗama Baba Hauwa kira, dama a ɗakin yake. Inba dai idanuna basu suna mun dai_dai ba, sai naga Idi kamar ɗingisa ƙafafunshi yake yi. Kulle ɗakina nayi na wuce shiyyar su Baba Hauwa. Sallamu Alaikum, sannu Baba." Da harara ta bini. "Lafiya da dawowar yaro zaki shiga yi mun sunturi a ɗaki, menene to rasa kunya ɓeran danga? Wallahi ki kiyayeni Musina, inba haka ba kina dab da barin gidanma baki ɗaya" Kai na sauke ƙasa kawai, inason kallon Idi ko zanji daɗi amma babu wannan damar. Gida zani shine nace bara inzo inyi muku sallama " "To ki gaida magabata" Tuwo ta tura ma Idi a kwanon samira. Tashi nayi na fita. Naje naima Baba Huwaila sallama, sannan na kama hanyar zuwa tashar bodi. Ina tafe harna kusan isa tashar, sai kawai naji an riƙe mun mayafina ta baya. Juyowar da zanyi muka haɗa idanu da Idi. Murmushi muka sakarma juna dukkanmu, hannunshi naja zuwa gefe can. Yaya karatun kana taɓawa ko, kuma kana maida hankali a karatun dai ko?" Hawaye ya soma sharewa, gefe da gefen bakinshi duk ya fashe, ga wani ƙaton makero a kanshi sai ci yake. Tsugunnawa nayi nace. Ya'isa me yasa kake kukan to?" "Baba kice ma Baba ya cireni a makarantar, kullum da duka da ruwan sanyi ake tashinmu, kullum bana samun abinci inci da daddare. Malam Zulƙe kuma yaita samu a mari, ƙafata ciwo take yi, in ranar labara bamu bada kuɗin laraba ba, saiya samu a ɗakin duhu mu kwana." Hankalina naji ya tashi ainun, da rai na yarona yana kwana da yunwa, ya kwana a mari, da ɗakin duhu. Inna ci gaba da zura idanu inaga kamar banyi ma shi kanshi Idin adalci ba. Tuno da zafi da azabar dake cikin naƙuda nayi. A lokacin dana Haifi Idi saida na kwana biyu cir jiri na ɗibata bana iya gane kowa. Amma yau dubi halin da mahaifinshi ya sashi a ciki. Ƙafarshi ya nuna mun, ƙarfen mari duk ya fasa mai idanun sawu. Kayi haƙuri zan roƙeshi ya barka a gida, yanzu ka koma gida kaji, gidanmu zanje. Bari in baka nera uku ka sai marau_marau nasan kana so." Abunka da yaro sai kuma ya washe baki, ina bashi ya kwasa a guje yana jujjuya kai irinna murnar yarinta. Murmushi nayi, tare da share hawayen daya gangaro a kuncina. Munyi tafiya sosai, sai wajajen la'asar na isa Azare. Gida na wuce, na riga na jiƙe sharab ruwan fitsari sai wanke mun ƙafafu yake yi. Ina shiga na zube a gaban iyayena mata. "Lafiya Musina zaki shigo da kuka meke faruwa?" Cewar abokiyar zaman mahaifiyata, Innata tana zaune a turmi tana yanka kuɓewa zata shanya. Kallona kawai tayi, tana ganina tasan ina cikin matsala, amma sai cemun tayi. "Ana miki magana kin tusa mutane a gaba kina kuka, ki sakko da goyon, ɗan baɗo yayi miki fitsari a baya." Ana cikin haka mahaifina ya shigo, shima ya tambayeni ko lafiya?" Baba ciwon yoyyon fitsari ne ya kamani, kuma na roƙi Yawale ya kawo ni asibiti yace baida kuɗi, daga baya kuma yace in dawo gida, in ku kai mun magani na warke zai zo ya ɗaukeni." Inna Lami kishiyar mahaifiyata ta dubi mahaifiyata wacce suke kiranta Tarana tace. "Tarana yau nake jin ɗan gatan uwa, wato mu nema mata lafiya, sai yazo ya ɗauki abunshi ko? Haka fa mijin Hanne yai mana sanadin mutuwarta." Inna dai bata ce komai ba sai haɗiyan ƙududu take. Malam Dauda mahaifina yace. "Yawale baiyi laifiba ko a musulunci, da lafiya ya aureta, amman ku sani in wata lalura ta sameta yaji bazai iya zama da'ita, zai iya sauwaƙe mata. Lo kuma yaji bazai iya nema mata lafiya ba, zai iya turota wajanmu mu saimu nema mata lafiya, inta warke kuma yazo ya tafi da matarshi. Ku mata kun cika kacancana zancen da bai kai ya kawo ba. Ke Lami ɗauketa kuje asibiti muji me zasu ce, da kun gama ki wuce ki rakata ɗakinta, bata da wajan zama anan, nina haifeta bazan ƙi nema mata lafiya ba, amma bazata zauna mun a gida ba, hakkin cinta, shanta, makwancinta a wuyan Yawale kaɗai ya rataya." Inna Lami tace. "Amma Malam ayi haka kuwa? "Amma yi Lami, ga wannan jaka ɗaya ce ku tafi ku ga likita, ke kuma Musina ga muttala biyu ki riƙe, sai haƙuri. Ina kuka nace. Baba dan Allah ka barni in zauna anan ɗin inna warke sai in koma" dubana yayi yace. "Uwata in badan kinci darajar mai sunanki ba, dana baki kashi a gidannan ƴar jakar uba, ana nuna muku hanya kuna bauɗewa. Banyi zuchiya ba nace. Baba wannan yaron ya dawo yau daga birni, amma yunwa tana damunshi, kuma idanun sahunshi du sun fashe sabida sashi a mari da akeyi a makaranta. Dan Allah ko zaka yi ma Yawalen magana yai haƙuri ya barshi a gida ya ƙara tasawa. "Ke uwata tashi ki tafi. Yawale shi ke da cikakken iko a kanki da yaranki, ta yaro kyau take bata ƙarko, ke ashe in da kinsan wuyar da muka sha a almajirci zaki ɗauka baza muyi rai bane ko kiyi tunanin iyayenmu basa ƙaunarmu ne. Gatan da za'a nuna mishi kenan, ita rayuwa ƴar gwagwarmaya ce. Mu gashi yanzu mun gama tuni, kuma muna cin gajiyar almajirci. Lami ɗagata ku tafi. Abincinshi ya karɓa ya fice. Mahaifita ce ta bani kaya na sake, na sake ƙunzugu. Muna tafe ina kuka har muka isa asibitin, inna Lami sai rarrashina take yi, tana bani magana. Bamu samu likitan ƴan yoyyon fitsari ba, ranar Laraba kaɗai ake zuwa. Haka Inna Lami ta sani a gaba har gida. Bamu muka isa ba sai bayan magriba. Ɗakin Baba Huwaila ta kaini sabida tsabar kara irin ta iyayenmu. Sai Baba Huwaila ce tasa akayi kiran Baba Hauwa tazo. "Ga Musina na dawo da'ita mahaifinta yace aba Yawale haƙuri ya barta ta zauna, zamu nema mata lafiya in sha Allah, daga asibitin ma muka wuto nan, sai ran laraba zamu koma dan bamu samu malaman kiwon lafiyar ba." Baba Huwaila tace. "Musinan ce ba lafiya Lami? Ai mu bamu da masaniya, kinga Yanzu Yawalen ya bar nan ɗakin dawowarsu daga tafiya kenan shi da wanshi." Cike da mamaki Inna Lami ta dubeni. Labarta musu lalurar dake damuna tayi. Nan suka shiga sallallami, buɗar bakin Baba Hauwa tace. "Ni ko ina da shawara Lami. Da kun bar Musina a gida tayi jinya, nake ganin kamar zata fi samun kulawa a can. Yawalen ma bikinshi shingin mako ɗaya zai auri ƴar aminiyata a can rugar malam harɗo can hayi, yau ɗinnan wanshi ya rakashi aka tsaida ranar, ga can lefen ma. Wasu sababbin Kumbuna na gani masu hawa uku, da babba da mabi da babba, da ƙaramin na saman sai walƙiya suke yi. Muƙut na haɗiye kibiyar kishi, idanuna suka cika tab da hawaye, ita kanta Inna Lami jikinta ya mace, tace. "Ayya Allah ya sanya alkhairi, wannan amarya tako yi goshi. Baba Hauwa tace. "Ku buɗa kuga kayan ciki mana." Inna lami ta buɗa kumbunannan, kayan alfarma Yawale ya zuba ma amaryarshi, su atamfa mai ɗawisu, goji, banbalasta, leshi, karen miski, ɗankwali mai geza, ɗan duros, fatari, rigar mama, jan baki, gazal, sarkar murjani, da tsakiya, agogo, da takalma masu tsini, da mayafai. Kaya rigijibjib dai, dan banma gama kalloba, Inna Lami sai ɗaga kayan take tana mamakin irin uwar dukiyar da Yawale ya narka, amma ya kasa nema mun lafiyata. Inna Lami tace. "Amma Hauwa yarinyar nan a barta a ɗakinta ta zauna, zan dinga zuwa dubata, biki kuma da Yawale zai ƙara Allah ya sanya alkhairi." "To tunda hakan kika ce ai saita zauna." Har ɗaki Inna Lami ta rakani. Sannan ta dawo ɗakin Baba Huwaila ta kwana. Ni kuwa ina kwance a ƙasa Yawale ya turo ƙofar ya shigo. Kuka ya samu inayi. "Baki ji abinda bace miki bane shine kika wani dawo ko? To ga ɗakinnan ki zauna na bar miki. Fuu ya fice a ɗakin, kwanan damuwa da baƙin ciki nayi dare yayi mun tsayi sosai. Washe gari da sassafe Inna Lami tayi mana sallama ta kama hanya. Ni kuwa da wankin kayan fitsari na tashi. Labarin lalurata ya bazu har maƙobta, sai jaje aketa yi mini, Baba Hauwa tace in dena zuwa madafi aiki har saina warke. Ina dai zuwa inyi mata gyara, akan po nake zama a koda yaushe, sai zuwa dare kuma sai inyi ƙunzugu, kafin gari ya waye fitsari har gudu yake. Yau Laraba, yau zan koma asibiti, amma na ƙudiri niyyar kai tsaye asibitin zani, gidan ma bazan shiga ba tunda ba ƙaunata suke yi ba. Ina gama aiki na nufi shiyyar su Baba Hauwa, na gyara mata ɗaki. A tsakar gida naci karo da Idi, murya ƙasa ƙasa nace dashi. Ka sameni a bayan gonar mai gari yanzu, karka faɗama kowa" Fita nayi a gidan na nufi bayan gari. Zama nayi a kan wani kututture ina jiran zuwan Idi" Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki. Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻 07068606171 08104335144 08179523215 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟* *_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._* _Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._ *_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._* *MATA IYAYEN GIJI* _Mrs Bukhari_ *INDA BA ƘASA..!* _Ummu Maheer_ *KARO ƊAYA...!* _Ummu Affan_ _LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_ 1 500 2 700 3 1000 _Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._ 2212328303 RABIATU BASHIR Zenith bank _Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._ _Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171 *DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.* 0810 433 4144 0817 952 3215 0706 860 6171 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.* _TEAM GAWURTATTU UKU 2023_ MRS BUKHARI MATA IYAYEN GIJI BADI'AT IBRAHIM ( MRS BUKHARI) ( GAWURTATTU UKU) *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* *_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_* _A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_ *Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻* https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ---------- No 07067964894 *_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._* *_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_* *_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_* *_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_* SAMFOTI LAMBA TA BAKWAI Na ɗan jima a zaune a wajan. "Baba! Baba!!" Na jiyo muryarshi yana kirana cike da yarinta. Ko dana hangoshi gudu yake yi sosai, yana isowa ya faɗa jikina. Tsam na tiƙeshi fata nake dama mu dauwama a haka. "Inna kinyi ma Baba magana bazan sake tafiya in barki ba ko?" Kanshi na shafa, nace. Haba ɗannan ai wannan karatun da kake yi shine gatanka, kuma kayi haƙuri da duk abinda malaminku yake yi maka, gyaran tarbiyya yake yi muku. Kul na kuma jin kace bazaka koma ba, ka zamto mai bin umarnin mahaifinka a koda yaushe." Badan inaso ba na bashi haƙuri, nayi hakanne dan in kore mishi damuwa, gami da ƙarfafashi, ga ƙafafunshi duk raunin ƙarfen mari, ga datti da tsagewar fata har wani ɗoyi_ɗoyi yake yi. Ga ɗakin duhu da malaminsu ke rufesu a ciki, ni tsorona ma kar yarona ya rasa idanunshi, dan Mahaifinmu ya taɓa bamu labarin wani abokinsu ada lokacin suna wajan almajirci ya kasance mai yawan yin laifin da yasa kusan kullum sai an sashi a ɗakin duhu, daga ƙarshe wannan ɗakin shi yai sanadiyyar makancewarshi, sai gida aka mayar ma da iyayenshi shi. Babu wani mataki da aka ɗauka na shari'a shikenan an cuci iyayenshi. Na jima ina yi ma Idi nasiha, ina kuma kwatanta mishi rayuwa, mun jima sosai a wajan, daga baya mu kai sallama ni na nufi tashar Bodi, shi kuma ya nufi dandali. Kafin in isa Azare na jiƙe sharab da fitsari. Hakanne ya tilasta mun zuwa gida dan in gyara kaina. Kayana dana bari rannan shi mahaifiyata ta ɗakko mun na saka nayi ƙunzugu, sannan tace. "Naji cewar wai Yawale zai ƙara aure ko? Karma ki sake kice zaki ta da hankalinki a karon banza. Tunda kika taso kika tarad damu mu biyu da Lami a gidannan, kuma mun cakuɗe yaranmu ta yanda mu kaɗai muke iya banbancewa. Ki sanya salama a zuchiyarki, kici gaba da bin Yawale sawu da ƙafa. Zaki ci ribar yin haƙuri, Allah ya raya miki yaranku SU KULA DAKE." Inna Lami ce tayo sallama ta shirya tsab. "Tarana na fito, Musina tawo mu tafi maza, harma fa nasa tun safe Yayanku yaje ya kama mana layi." Jiki ba ƙarfi na fito muka wuce." In baka zuwa asibiti bazaka gane cewar ana ciwo ba. Nayi zaton masu yoyyon fitsari basu da yawa, amma abun mamaki sai naga a ɓangarenmu munfi mata hamsin. Harda ƙananun yara da basu wuce shekaru goma ba. Ashe nawa nafila ne, dan naga mata da dama da suke zaune amma fitsari na gudu a ƙasa daga jikinsu. Gun duk zarni. Ƴar nutsuwa na samu. Muna zaune ba'a soma ganin likita ba, kamar ma likitan baya nan. Sai muka ga wasu mata manya sun shigo. Sai nuna musu mu akeyi, sunata mana sannu da jiki. Basu jima da tafiya ba Likita ta iso. Nan kuma aka shiga bin layin shiga ganin likita. Duk wacce ta shiga sai in ganta ta fito da takadda. Har layi yazo kaina na tashi jiki ba kwari, Ƙasimu yana hannun Inna Lami. Tare muka shiga ɗakin ganawa da likita. "Bismilla zauna" waje ta nuna mana. "Musina ko zaki iya bani labarin sauyin yanayin da kika samu a jikinki kamun wannan lalurar ta ɓullo miki?" Hawaye na soma zubarwa, nama kasa bata amsa. Likitannan ta dubi Inna Lami tace. "Baba tare kuke da mai gidan nata ne?" "O'o ƴannan mu kaɗaine, ni uwarta ce, sai yaronta na goye. A Saleri take ba anan ba. "Amma ina mai gidanta? Ai ya kamata ace shi zai rakota. Wai me yasa maza suke gudunmu da zaran laruri ya samemu, kuma duk yawancin lalurin sune suke zama sanadiyyar ɗaura mana, sai su dinga gudunmu in matsala ta samu. Nayi imani da shine wannan lalurar ta sameshi, ƙarshenta ita zata rakoshi asibiti, kuma taita ƙarfafa mishi guiwa. Baba Lokacin da tazo haihuwa a gida ta haihu ko asibiti? "Ƴannan a gida ta haihu, bata taɓa zuwa asibiti ba dai_dai da sunan awo, sanadiyyar wannan lalurinne yasa muka zo." Ɗan rubuce_rubuce tayi sannan tace. "Musina kinyi doguwar naƙudane a lokacin da kika haifi jaririnki, sannan watanshi nawa ne? Ki saki jiki kiyi mun bayani asibiti ana zuwane dan a samu mafita, ba'a ɓoye komai. Baki ga tarin mata masu yoyyon fitsari a waje ba? Wasu ma aiki za'ayi musu, ga wasu tari da yawa suna kwance a cikin asibitinnan an basu gado." Daurewa nayi nace. Nayi naƙuda ta kusan kwana biyu, kuma iyayen mijina sun hana a kawoni asibiti, dan alokacin mai gidan yaso a kawoni. Ko dana haihu har akayi suna ban dawo dai_dai ba. Yanzu wata huɗu da haihuwar tawa. Kwana takwas yau da faruwar abun." "Okey jikin naki ma da sauƙi kuma kinyi kyan kai sosai da kika zo asibiti, ba wajan maganin gargajiya ba. Zan ɗauraki kan wata shawara Musina mu gwada na tsawon sati biyu mu gani. In kika koma gida kita shan ruwa kawai, ko da ƙishi ko babu, fitsarin da kike yi zai ƙaru amma karki damu da hakan. In anyi sati biyu saiki dawo asibiti. Sannan in ba dai dare bane ya rufa ba, ki dena saka ƙunzugu, ki dinga barin wurin yana samun iska dan gudun wari da kuma gujema ƙwayoyin cuta masu cinye al'aurar mata wato Infection sanyi kenan a hausance. Sannan akwai wata gidauniya data ajjiye mana forms guda hamsin, kuma ga mata masu lalurar fitsari kawai suka bada umarnin a raba. Wannan gidauniyar zata ɗebi mata masu lalurar fitsarine ta horar dasu kan sana'a irinsu ɗinki, haɗa mandula, da sabulun soda, da omo na gari, da man shafawa. Kuma a kyauta zata horar daku, sannan ta raba jari gareku in zata yaye ku. Ga Form nera nera biyar zaki bayar a baki form. Za'a gudanar da aikinnan a filin firamare tamu, ina fatan zaki zama ɗaya daga cikin waɗanda za'a horar ko Musina? Bana fatan mijinki ya hanaki wannan abun kiyi ƙoƙarin kasancewa ɗaya daga ciki, dan zai taimaka miki ki tsaya da ƙafafunki." Ajjiyar zuchiya na sauke, jakata na buɗa na ciro nera biyar kamar yadda tace. A gabanta ta ajjiye Form ɗin tace. "Bari in cike miki, sannan ɓangaren wacce sana'a kika zaɓa?. Likita aina iya karatu da rubutu, na ajimi da hausar boko nayi firamare a makarantar gwamnati ta Azare." Murna naga wannan likitan nayi tace. "Amma iyayenki sunyi ƙoƙari sosai Musina. To ga form ɗinki sai ki cike, nan da sati biyu za'a soma horas daku, shima horarswar zata kai sati biyu ana yinta. Sai kuma a yayeku,a ɗan baku jari da zaku dinga jujjuyawa." Godiya Inna Lami tayi ma likitannan sosai. Mu kai mata sallama muka fito. Har saida Inna Lami taga bodin mu ta tashi, sannan ta nufi gida. Zuchiyata cike dake fal da fargaba. Dan nasan ko ina shure shuren mutuwa dafara na fitowa a bakina Yawale bazai amince da wannan ƙungiya dana karɓi form ba. Ko ya amince nayi imani Baba Hauwa bazata taɓa amincewa ba. A zahirin gaskiya inason koyan sana'ar haɗa mandula, dan mandula in zamu saye, sai dai muyi sallahu a tawo mana dashi daga Azare, amma mu bamu dashi a ƙauyenmu. Zanso im koya ko dan in dogara da kaina, in kula da yarana. Dan nasan Yawale bazai kula dasu ba. Gashi ina da buri akan yarana mata in Allah ya bani, ina da burin ganin sunyi ilimin boko mai zurfi. Dan inason karatun boko sosai. Inna tsaya akan sana'a sai in kula da karatunsu ai. Da waɗannan saƙe saƙen muka iso madakata. Koda na shiga gidan babu wanda ma ya amsa sallamata, sai tottoshe hanci suke faman yi. Kai kawai na gyaɗa nayi shigewata ɗaki. A jiƙe na dawo sharab, kayan jikina na cire, na ɗaura zani a ƙirjina na fita tsakar gidan. Kayan Fitsarin na wanke, sannan na shika sakaki na ɗauraye jikina, na fito tsakar gida na ɗaura alwala na koma cikin ɗakina. Rayuwa haka tai ta garawa, har gida ya cika daf da jama'ar biki. Ranar likinin aka soma bikin bisa ga al'adar ƙauyen Saleri. Ranar litinin: In dare yayi Babannin Amarya zasu tafi gidan uwar dakinta, a kamo ta dakyar qawaye sun ɓoyeta, a fisgota, a sa mata lalle wanda aka kwaɓa da turare, sai a shafa mata suyi ta kuka ita da qawayenta." Ranar talata: za a yini a nata qunshi amarya da qawayanta, Haka laraba da yamma, babbar qawar Amarya, da mabi da babbar ƙawar Amarya, za su sai lalle a taru a dekashi adama da ruwa , su fito qofar gida kowacce ta daura tsohon zani, ba riga, mamunansu a bayyane, ayita zubawa juna duk su jiqe, a hakan za'a tafi gun angwaye ayi ciniki su biya, a dawo gidan da amarya take wato gidan uwar dakina . Da yawan samarin ƙauyan Saleri, a rana irinta yau, suke zaɓen matan aure, sabida mamansu a buɗe suke zuwa, mai so saiya zaɓi wacce mamanta yayi dai_dai da ra'ayinshi. Bayan sun koma gidan uwar ɗakin Amarya, sai su yi wanka. To in dare yayi kuma, gidansu ango zasu zo su kawo kayan sakun lalle, zasu kawo dakakken lalle, turmin zani biyu, sabulu, man shafa, turare, takalmi, gazal, jambaki, duk kowanne guda bibbiyu, da bokiti, baho, moda, kofi, se goro da minti za'a bara goro a faranti kowa ya dauki minti goro ɗaya, minti biyu " Ranar laraba: Asuba nayi baza ayi salla ba za'a zagaye garin baki ɗaya a nata waqoqin amarya iri _iri sai a wuce gidan wali nanma a yita waqa shima seya biya kudi tukunna ayi sallah a karya kumallo. Yamma nayi se kokuwar tsifa ɗaya bayan ɗaya za'a riqa yi amarya tana dokawa, ƙawayen amarya sai su taru a kadata ɗaya ta zauna tana tsefe mata kai, saura kuma suna waqa har agama. kowacce za ta duqa amarya ta zage tayi mata dundu abaya sau biyu, sai su tafi gun angwaye a biya su. Daga nan sai su wuce gidan amarya. Rufar qofa kafin akawo amarya, za su rufe ɗaki nanma sai angwaye sun biya sannan su bude a saka amarya. Ingari yawaye za'a sami budurwar da tsawanta yayi dede dana amarya se tasa kayan amarya a zagaye gidan dangin miji, ana waqa wannan su bada taro wancan su bada sisi da haka har su gama a dawo. In dare yayi ko wacce zata dafo abincinta, sunan abin alibidi a yi taci a dakin amarya, samari su cika kowa da budurwarsa yaci abinci ya bata kudi juma'a. kafin hakan da safe zuwa dare dangi za su yita kawo gudummowarsu atara kaya a fitar da tsaraba kaya Lodi_ Lodi akai gidan su ango" Asabar: Yinin gidansu ango, za'a yanka tunkiya abawa "yan matan amarya wuya dashi za suyi abinci suci idan anzo cin abincin, sai asa zobe aqasan abincin aboye ana cikin cin abinci wacce ta zaro zobe ita za'ayita tsokana" Lahadi: kashe wuta, za,a kawo ma amarya sauran kayanta a wanke tukunyar da'aka,aro, baqi kowa ya tafi biki ya qare. Haka al'adar bikin aure a Saleri yake, har gobe, amma bamu san dame jibi zata zo ba. Haka ne ya gudana a bikin Yawale. Ni kuma inata faman jinyar kaina, na zama abun ƙyama babu mai raɓata, aka yi ta mun waƙe_waƙe a tsakar gida. Yawale kuwa bana ma jin ɗuriyarshi sam tunda ya tare a ɗakin amaryarshi. Sai a bakin matan gida nake jin sunan Amaryar Yawale wai sunanta Kumatu. Amarci Yawale yake ragargaza shi da Amaryarshi Kumatu, dan ina jiyo labarin yadda suke gudanar da amarcinsu a bakin matan gida. Ni dai ina ɗaki ina jinyar kaina, da zuchiyata, dan in nace bana kishi ma, na yaudari duk wanda zai karanta labarina. Ana washe gari sati biyu da zuwa na asibiti, na fito da zummar zuwa ɗakin amarya dan inyi magana da Yawale, ganinshi ma ai yafi ƙarfina a yanzu. Gabana sai faɗuwa yake yi, dan bansan yanda zamu kwashe da Yawale ba. Amma na shirya duk abunda zance mai, dan dai ya barni inje koyon sana'arnan. Assalamu alaikum' Assalamu alaikum" daga ciki na jiyo muryar kumatu tana cewa. "Wata sabuwar alaranmiya muka samu ne a gidan? Koma waye in zai shigo ya shigo. Yawale yace "Musina ce, uwar iyayi ake faɗa miki" Da ba dan ba dan ba da yau anyi badan, dan ji nake kamar in shiga in shaƙo wuyan Yawale inta jibgar matsiyaci har sai naga ya dena motsawa. Jiki a mace nasa kai na shiga ɗakin. Yawale yana shingiɗe a ƙasa anyi mishi shinfiɗa irinta sarakai. Yana kan faifan tum_tum, guiwar hannunshi dafe da tum_tum. Ga gashsshen zabo a gabansu suna ci, harda lemun lamurje a gabansu, Kumatu sai wani fifita take yi mishi, harda yi mai sannu, kamar wanda jaki ya ka dashi. Ɗakin nabi da kallo, caɓi lallai duk inda akayi Kumatu Mahaifinta tahirine dan an zuba mata dukiya a ɗaki. Gado biyu ne a ɗakin, maulidi da bono. Ga kwaba bango guda mai ƙofofin glass, can saman kwabar ma tangaran aka jera mata, cikin kwabar kuwa harda samira mai kala. Ga kwalla hawa kusan goma, ga fanteku suma hawa hawa, haka kumbo ma hawa hawa. Bango guda kuma akai mata jeren tasoshi sama da seti sittin. Ga tum_tum guda uku tare da faifain shi. Ga ƙore a rataye a ragaya fin goma, ga shinfiɗa mai taushi a ɗaki, sai ƙamshin turaren binta sudan ke tashi. Ita kuma Kumatu sai ƙamshin turaren jan miski take yi. Ajjiyar zuchiya na sauke, inajin nunfashina na bazaranar ɗaukewa. "Musina ya kamata ki faɗi abunda ya kawo ki ko? Sabida kar kiyi ma Kumatu fitsari a ɗaki." Cewar Yawale kenan. Buɗar bakin Kumatu tace. "Ga fitsarin manya da mugun zarni" Dauriya na aro na yafa ma kaina. Na cije nace. "Dama gobe ne ranar komawa asibiti. Kuma ita likitan tace daga gobe kullum zanje asibiti harna tsawon sati biyu..." "Bani da ko ficika Musina, ba kina da kayan jere a ɗakikin ba? Ki kaɗar dashi ki samu na magani, amma ni in ba wajan maganin Hausa za'ajeba. Ficikata Kwarankwatsa ba zatai ciwon kai ba." Murmushin takaici nayi na dubeshi nace. "Umarnin zama a gida nake son ka bani kawai, domun bani da ikon fita ƙofar gida ba tare da izininka ba. Ficikarka bana buƙata." "Umma ta gai da Asha, Allah raka taki gona, can dasu gada. Dama jarabarki ce tasa kika dawo gidan ma. Aini cewa nayi sai kin warke kya dawo." Da dai na riga naji abinda nake son ji. Ban jira ya haɗiye yawu ba nayi ficewata a ɗakin, zuchiyata sai suya take yi. Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki. Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻 07068606171 08104335144 08179523215 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟* *_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._* _Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._ *_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._* *MATA IYAYEN GIJI* _Mrs Bukhari_ *INDA BA ƘASA..!* _Ummu Maheer_ *KARO ƊAYA...!* _Ummu Affan_ _LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_ 1 500 2 700 3 1000 _Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._ 2212328303 RABIATU BASHIR Zenith bank _Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._ _Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171 *DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.* 0810 433 4144 0817 952 3215 0706 860 6171 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.* _TEAM GAWURTATTU UKU 2023_ MRS BUKHARI MATA IYAYEN GIJI BADI'AT IBRAHIM ( MRS BUKHARI) ( GAWURTATTU UKU) INA MIƘA SAƘON GODIYATA GA HAƊAKAR MARUBUTAN NAJERIYA BISA SHAIDAR KARRAMAWA DA SUKA BANI, AKAN LITTAFINA MAI SUNA ( UNGULU DA KAN ZABO) NAGODE MATUƘA ALLAH YA SAKA DA ALKHAIRI. INA MIƘA GODIYATA GA SHUWAGABANNIN HAƊAKAR MARUBUTA, DA ALƘALAN DA SU KAI ALƘALANCI. *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* *_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_* _A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_ *Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻* https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ---------- No 07067964894 *_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._* *_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_* *_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_* *_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_* SAMFOTI LAMBA TA TAKWAS BAKORI: Da isar Shehu Bakori bai zarce ko inaba, sai ƴar kasuwa wajan mahaifin Laila malam Zangina. Inda anan yake kasuwancin sai da musullar ƙarfe, da musullar da ake cirewa a jikin bushiya da matajin kai na katako, da wuƙaƙe masu ƙota. Wannan itace sana'ar mahaifin Laila, taburin dake kusa da nashi kuma teburin wan Laila ne Jibirila. Shi kuma yana siyar da, kayan aikin gona. Garma, ƙota, cebur, da sauransu. Haka Shehu ya ratso kasuwar nan yazo wajan mahaifin Laila afujajan. "Shehu kaine tafe afujajan haka? kar dai almurar yarinyar nan ta kuma tawowa ne? Ka haifi yarone baka haifi halinsa ba, amma zanje gidan in bata kashi yanzu." Shehu da yake duk a burkice, dan ana tafe a hanya yana tunano mata mazan da Laila ta haifa mishi, wannan wacce iriyar ƙaddarace haka? Yace. "Ba kuma fitowa tayi ba. Ta samu kaine" "A masha Allah, tana dai lafiya ita da abunda aka samu ko?" "A'a gaskiya, ita da jaririn duk ba lafiya, Laila bata san wanda yake ma kanta ba, jini ne ya ɓalle mata wallahi, saida aka jiƙa mata manda tasha. Jaririn kuma mata maza ta haifa " wani zumm mahaifin Laila yaji a jikinshi, yayi shiru yana nazari irin nasu na manya, ya tausaya ma ɗiyar tashi gaya, kafin daga bisani yace " Hmmmm Allah ya bata lafiya, shi kuma yaro Allah ya raya shi da imani. Muje gidan in sanar ma da mata, in yaso sai a samu mata su bika ko?" "Toh" kawai Shehu yace, dan hatta mahaifin Laila Shehu haushinshi yake ji. "Malam tsalha ga kayana kayi mun jira, yanzu zan dawo" malam Tsalha abokin malam Zangina ne sosai. Zungui_zungui suke tafiya kowanne cikinsu da abinda yake magana akai a cikin zuchiyarshi, Malam Zangina sai tunani yake yi, gami da taraddadin halin da iyayen Laila mata zasu shiga, in sunji halin da take ciki, da kuma abunda ta haifa, dan a wannan zamani mata maza tamkar mayu, ko aljanu aka ɗaukesu, gidan da akwai mata maza ma, ba'a aiken yara gidan, kuma an camfa cewar iyaye suna shiga halin fatara da shiga iftila'i kala_kala da zaran sun haifi mata maza. Har suka iso gida, malam Zangina tunani yake yi, hankali, da nutsuwa, basu da gurbi a jikinshi tsabar kaɗuwa. Tare suka shiga gidan da Shehu. Malam Zangina shi ya Faɗama su Ta asibi da Daddo halin da Laila take ciki da abinda ta haifa kuma. Take Ta Asibi ta soma zubarma da ɗiyarta hawaye. Dan tasan mutanenmu na ƙauye zasu camfa Laila da yaronta, ƙila ma a ɗaura musu karan tsana. Gabaki ɗaya suka tashi hankulansu, Shehu sai kallonsu yake yi, yana jin wani mugun haushinsu na ɗarsuwa a ranshi Daddo cikin murya mai cike da karaya tace. "Malam to yanzu yaya za'ayi maganar tafiyar?" "Ke da Laraba saiku je, amma ke dubota zaki yi ki dawo, ita Laraba saita zauna da'ita zuwa kafin su tawo wanka. Shehu ka shiga ka sha ruwa, zanje Fada in tambayi mai gari mijin ƙanwar tawa izini, sai mu tawo ku wuce." Fitarshi da mintuna talatin, sai gashi shi da Laraba ƙanwarshi, itama a kiɗimen take sosai. "Daddo fito ku tafi, zan aiki wannan yaron yaje ya sanar da ƙannenshi batun haihuwar, ranar suna sai su ɗunguma suje." Daddo ta fito da ƙunshin kayanta a ƙunshe a ɗankwali, Ta Asibiti ta fito da ƙunshin yajin daddawa, da soyayyen man shanu, da yajin gauta, ta miƙama Laraba. "Kuje Laraba Allah ya bata lafiya. Laraba tace. "Amma Yaya itama Daddon ka barmu muyi zaman mu a can, ita saita kula da Laila, ni kuma inji da aikace_aikace koya kace Yaya, sabida Laila tana buƙatar kulawa kasan haihuwar fari ce?" Malam Zangina ya gyaɗa kai yace. "Babu komai Laraba kuje ɗin." Kama hanya suka yi, Shehu na biye dasu a baya sai wani cin magani yake yi. A haka har suka isa Saleri yana zabga uban fishi da dana sanin auren Lailan ma baki ɗaya. "Ahuwanku dai masu gidan" inji Laraba kenan. Matar malam wacce fitowarta kenan daga ɗakin Laila tace." "Laraba sannunku da hanya, kun shawo rana, ku shiga ba insa a kawo muku ruwa." Da sallama su Laraba suka shiga ɗakin. Amman ganin irin halin da Laila ke ciki ya sake ɗaga hankalinsu sosai. Matar malam ce ta shigo da sallama, Baba mai riga na biye da'ita da kaskon wuta. A kusa da gadon Laila ta ajjiye kaskon, ta zuba tazargade a cikin kaskon. Jaririn ta ɗakko ta dinga busa mishi hayaƙin tazardagennan maganin mayo ne wanda ake amfani dashi a ƙasashen Hausa dan korar maye, kuma ana yima wanda ake zargin Mayu sun shafeshi. "Mai riga ni ina ganin bai dace ace an bar yarinyar nan a gida ba, kamata yayi a tafi da'ita asibiti." Inji Laraba kenan. Matar malam tace. "Ana ƙoƙari akan lafiyar tata, kinga kofin rubutu yanzu malam ya aiko, aka shafe mata jikinta dashi. Baban yara kuwa ya shiga jeji zai tsinko mata magani, ya farauto mata naman gashi, kar a raina ƙoƙarin Laraba ayi haƙuri" Baba mai riga tace. "Kinsan ƴan birni duk inda suka kai suka kawo sai sun raina baƙauye. In banda raini Fulani Laraba, ina ke ina maganar asibiti a nan gidan na mafarauta, ƴan na gada ba ƴan haye ba. Daga nan cikin gida Shehu zai iya kiran zomo ko gada, kuma dolenta tazo, harmu za'aima zancan banza?" Laraba ta buɗe baki zata mayar ma da Baba mai riga martani. Daddo ta haneta ta hanyar girgiza mata kai, sannan tace. "Mai riga ayi haƙuri kinsan sha'anin yara. Fatanmu Allah ya bata lafiya." Shehu ne yai sallama ya shigo. "Matar malam, malam yace a bada jaririn, wanzami yazo zai dubashi ko da maganin da zai bayar." Laraba tasa hannu ta ɗakko jaririn taba Shehu. A mugun wulaƙance ya karɓi yaron, yana wani huhhura hancinshi, ala dole waishi an cuceshi." Shehu: Fita yayi da Jaririn zuwa ƙofar gida. Akan taburmar kaba ya samu Malam da wanzan. "Miƙa mishi yaron Shehu, meye haka ka riƙo yaro sheƙeƙe? Wallahi ka kiyayeni shin me ruwa ukun banza (shashashan banza) Inji Malam. Shehu baice komai ba, ya miƙa ma wanzan jaririn. A hankali ya sunce ƙunzugun jikin yaron. Halittarshi ta bayyana ta mace da namiji, na mazan a sama, na matan a ƙasa. Allah sarkin girma, mai yin yanda yaso da bawanshi, a lokacin da yaso. Sarkin da babu irinshi, sarkin daya haɗa ma wannan jariri al'aura biyu a jikinshi. Tsarki ya tabbata ga wannan ubangiji. Wanzan ya juya yaron, ya juya, yace da malam. "Babu wani magani da za'a bama yaronnan da sunan maganin kashe halitta ɗaya ta jikinshi. Ni abunda nake gani kawai malam, kayi mai rubutun tsari yasha, ƙila mayu ne suka shafeshi ko aljanu. Riƙeshi Shehu a mayar ma da mata shi sabida sanyi. Ranar suna zanzo inyi mai aski a cire mishi beli. Shehu jikinshi a mugun mace mus ya mayar da yaron ya dawo ya zauna a gaban malam. "Nayi ma jaririn huɗuba da Ɗahiru domun tunawa da ɗan uwanmu. Kai kuma kayi haƙuri, ka ga uwar yaronnan? Nayi imani saita fika shiga damuwa, dan duk wata tsangwama da za'aima yaronnan inya girma, ita zaifi taɓawa. Kuma ba'ita taba kanta wannan yaro ba, Allah shiya bamu. Kai dai kaci gaba da shirinka na shiga jeji dan zaɓen fidda gwani. Akwai rubutu gora biyu da zaka ƙarashe sha. Fatanmu ace kai ka zama sarkin mafarautan Unguwar Alƙali. Nasan kai jarumine, sai dai fa jejin da zaku shiga yana da haɗari sosai, ko a mutu ko ayi rai ne. Shi yasa ma in har mutum ya kwana bakwai a cikin jejin ya fito sumul ake naɗashi sarkin mafarauta. Kuma Lauwali ya shirya tsab shima dan baka wasu layi da guru na layar zana ba wanda muka saba amfani dashi ba. Yanzu haka Baban yara akwai wani gashi da zaima shima laƙanine. Ka mayar da kanka akan sarautar dake tunkaroka karka watsar da darajar gidannan, mu da muka gaji farauta tun kakanninmu." Godiya Shehu yayi ma Malam. Amma gani yake yi, kamar ya faɗi akan zaɓen fidda gwani da za'ayi, dan fidda sarkin mafarauta. A tunaninshi sabida Laila ta haifa mishi mata maza. Mrs Bukhari ce Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki. Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻 07068606171 08104335144 08179523215 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟* *_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._* _Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._ *_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._* *MATA IYAYEN GIJI* _Mrs Bukhari_ *INDA BA ƘASA..!* _Ummu Maheer_ *KARO ƊAYA...!* _Ummu Affan_ _LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_ 1 500 2 700 3 1000 _Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._ 2212328303 RABIATU BASHIR Zenith bank _Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._ _Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171 *DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.* 0810 433 4144 0817 952 3215 0706 860 6171 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.* _TEAM GAWURTATTU UKU 2023_ MATA IYAYEN GIJI BADI'AT IBRAHIM ( MRS BUKHARI) (GAWURTATTU UKU) *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* *_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_* _A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_ *Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻* https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ---------- No 07067964894 *_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._* *_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_* *_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_* *_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_* SAMFOTI LAMBA TA TARA KADUNA. KURMIN MASHI: anguwace ta talakawa futuk, duk wanda ka gani a cikin unguwar mai fafutukar neman na sawa a bakin salatine, hakan yasa gidajen wajan yawancinsu na haya ne. Wani gida na hango da wata mata a tsakar gidan da tsohon cikinta. Yarane a gabanta mace da namiji. Ƙuɗi ta sunce a hannun zanenta, nera biyar ta miƙa ma babban, da gani shine babba. "Maza Zulƙifulu ka kama hannun Hadiza kuje makaranta, ga kuɗin laraba nan." Baban yarannanne ya dirƙo ta katanga, sai gashi tik a tsakar gidan yana haki." "Subuhanallahi Ɗahiru meye haka kuma, ko dai tsiyar ka kuma yowa ne?" Cikin masifa yace. "Dallah rabu dani, wace tsiya zan kuma yowa. Bashi ya cika mun hanjina yana shirin halakani. Labari naji fa Rabe yaje kira mun ƴan doka akan kuɗinshi." Tani tace. "Ni kaina duk tsukukunnan bashi suke bina Ɗahiru, fita wannan ta gagareni, yanzu meye abunyi to?" "Garin zamu bari Tani, bazan yi sake ƴan doka su kamani ba" "Me kace Ɗahiru, to in mun bar garin ina muka nufa?" Ɗahiru yace. "Saleri zamu koma Tani na riga na samu sana'a. Ɗan Audu ya koya mun duba, da yanda ake dukan ƙasa tayi magana, malumta zan soma da mun isa ƙauyen Saleri. Dama kuma kinsan nasan wasu laƙanin abubbuwa da dama, yawon almajirci da farauta wanne irine bamu yi ba, baduniye ne ni cikakke. Sako mayafinki mu wuce, dan tsaiwa ɗiban tsumma zai iya tona mana asiri." Tani ta riƙe ƙugu tace. "Ɗahiru ka mance tsiyar daka tabka a Saleri, ko ka manta da yanda muka fito daga ƙyauyen? Munfa tafi mun bar baya da ƙura, muna jiyo ihun matasa suna shirin ƙone gidanku, shine yanzu zamu kwashi jiki mu koma ƙauye?" "Ai Tani duk abinda ya koro ɓera daga rami kika ga ya faɗa wuta. To abunda yake cikin ramin yafi wutar bala'i." "Bikinka daya rage saura sati biyu fa, za'a ɗaura mu tafi da matar ƙauyene? "Kinci ubanki ƴar gatan uwa kai" Dariya Tani tayi. Mayafi ta ɗakko ta fito. "Ku same ni a titin baya, dan tafiyata daku bazai yiwu ba." Yana kaiwa ƙarshen maganarshi ya zuba da gudu." Tani taja hannun yara suka nufi titi. A tsaye suka samu Ɗahiru, suna isowa suka tari abun hawa zuwa tasha. Tafiyar awa biyar ce ta kaisu Bauchi. Daga Bauchi suka hau motar Azare, daga nan suka shiga bodi. Tani ta galaiba iyakar galabaita. Saleri: Laila. A hankali na buɗe idanuna da Goggo Laraba na soma haɗa idanu, idanuna sai ruwa_ruwa suke yi. "Alhamdulillah Daddo Laila ta farka. Sannu Laila kinji, yaya kike ji a jikin naki" Cikin ƙarfin hali da tawakkali nace. Bana jin komai sai rashin ƙarfi" Daddo tace. "Sannu ƴannan Allah ya ƙara sauƙi." Yunwa nake ji Goggo." Da sauri Goggo Laraba ta fita, bata jima ba ta dawo da tuwo mai zafi yana ta turiri. Yaji ta baɗa mun da man shanu. Jikina har yana rawa, duk yawan tuwon sai da na cinye shi tas. Saina soma jin sanyi_sanyi na shigata. Jaririna nake ta kallo a hannun Daddo tana bashi ruwa. Matar malam ce ta shigo. "A abun yayi kyau. Sannu Laila, yaya jikin kuma, ta farka kenan?" Da sauƙi matar Malam. Zuchiyata sai tunano mun wannan magen dana gani take yi. Amma nasan jaririn dana haifa mayu basu shafe shi ba. Dan ɗan gidan mafarauta ne, a zauren shigowa zauren gidannan akwai kafin Mayu a sagale a jikin azara, kusa da inda tsetsewalu suke guje_gujensu. ( Irin ƴan ƙananun tsuntsayennan da suke karakaina a zaurukan ƙasar Hausa ada) Adda'a nayi akan Allah yai mun tsari da dukkan abunda zai zama sharri a gareni. "Ungo Laila ɗan sa mishi nonon ya ɗan dinga zuƙa. A haka har ruwan zai kawo. Hanuna har rawa yake yi dana karɓeshi. Tausayi da ƙaunar jaririn sai ƙara burunƙasa yake a zuchiyata. Lumshe idanu nayi, hawaye suka surnano mun. Nonon na zura mishi a baki, carab ya soma tsotsa, a fakaice na dubeshi, kamanninshi ya fito sak da Shehu. Matar malam tace "Ki shirya ayi wanka, duk da magriba ta kunno, amman baza kiji daɗin jikin naki ba." Fita tayi, bata jima ba ta dawo. "Laila maza fito muje kar ruwan ya huce." Kwantar da yaron nayi, na yafa fallen zane na fita. Muna shiga sakaki matar malam ta tura mun wani kwaɓaɓɓen magani a gabana tace. "Mayar da ɗan durus ɗinki" mayarwa nayi. Ruwannan da mugun zafi haka matar malam ta dinga yaɓamun tana zaneni da ganyen darbejiya. Ta dinga zuba mun ganyen darbejiyannan a tudun cikina. Jini kuwa ya dinga fita, ina jin daɗi, jikina sai warwarewa yake yi. Hannu matar malam ta saka ta kwakwule maganin data cusamun. Ta bani ƙatuwar butar ƙarfe cike da itatuwa tace in wanke gabana. Na dinga wankewa a hankali, ina gamawa matar Malam ta rufeni da zani. Gudu gudu na koma ɗaki. Gaushi ya gama ɗumame ɗakin sai naji ni sawai iska mai daɗi na busani. Tsakin magani matar Malam ta zuba a wuta tace. "Maza tsugunna Laila yanzu ƙarin da akayi miki zai haɗe." Tsugunnawa nayi maganinnan yana shigata ina mugun jin zafi da raɗaɗi,jini sai ɗiga yake yi a cikin garwashin, saida na haɗa zufa sharab sannan matar Malam ta ɗagani, na samu na sake kaya nayi ƙunzugu. Bacci nannauya ne ya kwasheni. Daddo: "Laraba yarinyar nan fa da ganinta tana cikin damuwa mai yawa. Jiya da daddare uban ya korota tayo yaji. Wallahi haka muka rasa sukuni ni da Ta Asibi a cikin gidannan. Tunda akayi auren Laila bata taɓa zuwa ganin gida ba. Jiyan da zata fita sai naga tana ɗingishi, amman na ɗauka nauyin cikine. Sai naga abun kamar fa ba hakan bane Laraba. Kuma tunda muka zo gidannan babu wata facala data shigo ɗakinnan da sunan dubiya. Sai Iyami da matar Malam kawai suke suntiri. Shehun ma sai ciccika yake yi. Ni jikina bai bani ba Laraba." Goggo Laraba tace. "Nima naga hakan Daddo, amma ni zan rutsata ta faɗi abunda ke damunta ko zata samu sassauci a zuchiyarta. Ni tausayi take bani. Wannan yaro data haifa nina tabbatar sanadinshi matsalolin gidan aure zasu matsa ma Laila lamba. Kinsan maza basu cika tawakkali ba." Ɗahiru: A tashar bodi aka sauke su, sai jan yaran yake, Tani kuwa ahankali take jan ƙafafunta, dan ji take uwa zata haife abunda ke cikintane yanzu tsabar wahala. A haka har suka iso gida, Ɗahiru sai zazzare idanu yake yi. "Tani mu shiga can shiyyar su Yaya, ki daure sai rakin tsiya moi dalla." Ɗaga ƙafa ta shiga yi har zuwa shiyyar su Baba mai riga. Matar Malam ce ta soma ganinsu, fitowarta daga turakar malam kenan zata ɗebo mishi ruwa. "Wa nake gani kamar Ɗahiru da Tani? Mai riga, mai riga, malam,Baban Yara ku fito ga Ɗahiru." Ba iyakar waɗanda Matar Malam ta ambaci sunansu bane kaɗai suka fito ba. Kusan rabin matan gidan sun fito, cikin al'ajabi da almara. Malam yace. "Ɗahiru, Tani. Kune kuka dawo a cikin darennan?" Ɗahiru yayi dariya yace. "Yaya ka manta sanda zamu bar garinnanma da daddare muka barshi, ta katanga ma bata ƙofa ba?" Ajjiyar zuchiya Malam ya sauke. Baban Yara yace" "A tafiyarku baya haihuwa tayi ta tara tulin yara masu ƙiriniya sosai. Ɗahiru sai nake ganin kamar ka tabka babban kuskure da kayi tunanin waiwayar gida. Mai riga ki shiga da Tani da yara ɗaki. Tani wannan du yaranku ne? Ku da kuka tafi ku biyu, amma gashi kun dawo ku huɗu, da guxirin na biyar a ciki" Tani wacce take a galabaice tace. "Ke dai Yaya Mai riga bari. Mun wahala a bariki sosai, duk da nasan dawowarmu tamkar wasa da rayukanmu ne." Matar malam da Baba mai riga suka shiga ciki da Tani da yaransu. Baban yara ya dubi Shehu yace. "Kuje da Ɗahiru ɗakin zaure ku kwana tare Shehu." Ɗahiru yace. "Au Shehu bai aure ba har yanzu? Naga ya zama babban mutun. Ina Lauwali ne?" Malam yayi dariya yace. "Lauwali yana wajan tukuba yana gashi. Ga Iyami matarshi ita kaɗai nake tunanin ka sani a cikin surukan gidan. Lauwali yanzu ai da babban ɗanshi Jafaru suke shiga dawa farauta, kuma da gani zaifi ubanshi zamani. Shehu matarshi ce ta haihu, ƴan uwanta suna tare da'ita shi yasa ya koma ɗakin zaure." Ɗahiru yayi dariya. Nan surukan gidan suka shiga gaisheshi tare da wucewa ɗakin Mai riga dan gaishe da Tani. Shehu kuma suka wuce ciki da Ɗahiru. "Zauna kawu bari insa Iyami ta kawo maka abinci da ruwa." Dariya Ɗahiru yayi yace. "Shehu jarumin dawa, ka gagari kowa a dawa." Dariya Shehu yayi kawai ya fita. Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki. Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻 07068606171 08104335144 08179523215 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟* *_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._* _Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._ *_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._* *MATA IYAYEN GIJI* _Mrs Bukhari_ *INDA BA ƘASA..!* _Ummu Maheer_ *KARO ƊAYA...!* _Ummu Affan_ _LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_ 1 500 2 700 3 1000 _Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._ 2212328303 RABIATU BASHIR Zenith bank _Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._ _Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171 *DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.* 0810 433 4144 0817 952 3215 0706 860 6171 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.* _TEAM GAWURTATTU UKU 2023_ MRS BUKHARI MALLAKIN BADI'AT IBRAHIM ( MRS BUKHARI) (GAWURTATTU UKU)2023 INA TAYAKI MURNAR ZAGAYOWAR RANAR HAIHUWARKI. KIYI HAƘURI NAYI LATTI. ALLAH YA SAKE MA RAYUWA ALBARKA. KI DAƊE KIYI ƘARKO ( LAILA ALI OTHMAN) FARAR MACE ALKYABBAR MATA, SUKARI BAKIYI FARIN BANZA BA. 🤍🤍🤍💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* *_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_* _A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_ *Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻* https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ---------- No 07067964894 *_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._* *_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_* *_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_* *_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_* SAMFOTI LAMBA TA GOMA Lauwali ne ya shiga ɗakin da Ɗahiru yake ciki da sallama. Yana ganin Ɗahiru ya shiga washe baki. "Kawu ashe dai da gasken kune a tafe? Sannunku da zuwa." "Lauwali sarkin gashi, a gasa zomo, a gasa maciji, a gasa, akuya, a gasa tunkiya da ƴaƴan cikinta. Ya farauta kuma, naji labarin Jafaru na wajanka yana nema ya gajeka." Dariya Lauwali yayi. "Kawu ga gashashshen naman maciji na ƙunso maka." Ɗahiru yace "Kamar kasan kuwa ina kewa. Kai kowa yabar gida, gida ya barshi. Meye a bariki in ba hawala ba. Komai nasu tsada, abun ba'a magana. Bani labarin dawa." Naman macijin ya soma ci. Iyami ce tayi sallama ta shigo, hannunta riƙe da langar tuwo da miya, Shehu na biye da'ita da sassanyar ruwan tulu a kwanon sha. A gabanshi ta dire, suka kuma gaisawa sannan ta fice. Lauwali yace. "Ai Kawu Shehu za'a tambaya labarin dawa, dan yana daga cikin samarin da aka ware za'a gwada jarumtarsu dan a naɗasu sarautar sarkin mafarauta na ƙauyannan. Jibi ma zasu tafi gwajin ƙarshe a cikin dajin kankia, daji mai haɗari da ƙwanƙwamai. Amma anata dai girka shi, malam yana ta taimakawa da rubutu shima, duk wani kauci da sassaƙen daya dace yasha, ya gama Kawu." Dariya Ɗahiru ya saka har yana buga ƙafafu dan Ɗahiru baduniye ne sosai. "Kai kace gara da Allah yasa na dawo, ina gida za'ayi naɗinnan naka Shehu. Abun yayi mun daɗi, kaji shaƙiyyyin yaro mu ba'ai mana tayin sarauta ba sai kai. Wato sarkin mafarauta ya mutu?" Shehu yace. "Yayi doguwar jinya sosai kafin ya mutu. Aljanune suka shafeshi suka sabauta mishi lafiyarsu. Wai wani mai sarauta ya taɓa a cikinsu." Ɗahiru yace. "Hmmm mahaifinshi ma daya mutu, aljanune suka taɓashi, hauka yayi tuburan yana yawo da kamfai. Yawancin sarakan mafarauta ƙarshe da aljanu suke fafatawa wanda yaci nasara ya hallaka abokin gabanshi. Shehu me aka samu ne mace ko namiji ance matarka ta haihu?" Wani baƙin cikine ya turniƙe Shehu dan baya ƙaunar a dangantashi da Laila ma balle yaronta. Kasa magana yayi, Lauwali yace. "Namiji ne, Kawu sunanka ma yaron yaci. Amma mai lalurace ta mata maza. Tunda akayi haihuwarnan Shehu yake cikin tashin hankali, sai saƙe saƙe yake yi". "Mata maza, kuma dai nasan mayu basa iya raɓar zuriyar gidanmu, ko dai abokan hamayya ne suka sabautaka Shehu, dan kar yayi nasara? Kasan dai bazai haifi mata maza yayi tunanin cin nasara ba. Inma fa zaici nasarar saiya tashi tsaye yayi da gasken gaske tukunna. Wannan mata anya alkhairi ce a gareka kuwa, daga haihuwar ɗan fari? Wa yasan wanne jarabar zata haifo nan gaba. Ni ina ganin ka saketa kawai ta ɗauki ɗanta ta kama gabanta. Dan wulaƙanci a rasa wanda za'aimun magaji dashi sai mata maza? Yarinyarnan karfa ka bari ta taɓama mihibbarka, ina ganin haɗin naku babu alkairi duk yanda akayi mai farar ƙafa ce." Hannu yasa ya soma cin tuwon da Iyami ta kawo mishi. Lauwali yace. "Kawu bari in koma tukuba na bar Jafaru a wajan shi kaɗai." Tuwo cike da bakinshi yace. "To gobe zamu haɗu, dana gama zan kwanta." Shehu dai yana zaune yana ta jujjuya zancan Ɗahiru a ranshi, duk da shima yana tunanin ko ya rabu da Laila ne kawai? Amma kuma akwai wani buri da yake son cinmmawa, kuma yana tunanin in Laila tana ƙarƙashin inuwar aurenshi, burin nashi zaifi saurin cimmuwa, in yaso daga baya saiya cika ma rigarta iska. "Shehu, ince dai da daddare babu wanda yake fitowa tsakar gida ko? Dan akwai sunan wani aljani da zan kira biyun dare, zaimun aiki ne, kuma ance ba'ason kowa ya ganni a lokacin da zan kirawo shi." Shehu ya dubi Ɗahiru yace. "Babu mai fitowa, inma sun fito sai in zasu sakaki, kuma kaga a bayan gida can nesa yake." "To sai ka kula duk abinda zaka ji inayi, karka kuskura ka juyo dan zaka iya halaka." Shehu ya haɗe hannayenshi biyu suka daki idanun hannunwanshi duka biyu irinna ƙauraye yace. "Caw badai mutum ba, ba dai aljanba sai dai Allah. Nasha tabara, nasha yasin babu wani aljani da zai iya ja dani. Kawu wuya a jeji, wuya a kasuwa fa " Dariya suka saka dukkansu. Ta ɓangaren Malam, da Baban yara kuwa, bacci ya gagara ɗaukarsu suna tsoron mai gobe zata haifar. Dan sun tabbatar yanzu haka shigowar su Ɗahiru an samu mai gari an sanar mishi. Gashi bayan tafiyarshi abubbuwa da yawa nashi sun ɓullo, ƙila ma a ƙone musu gidan nasu a wannan karon." Tani: "Ai Yaya mai riga, faɗar wahalar dake cikin bariki ba'a magana wallahi." "Tani kun tafi kunbar baya da ƙura, dan wallahi guguwace ta tashi mai mugun ƙarfi, wanda mu kanmu saida ta kusan halaka mana rayuwa. Rikici anyi shi, dan Malam ma aka so a kama, wai kotun birni suke son a shiga. Ke Malam fa saida ya dena bacci, kullum sallah da sadakar zazzafan ƙosai. To sai maganar ta mutu. Mahaifanki ma, suka zo suka tada zaune tsaye a gidannan, akan ada tilas sai mun fito musu da ƴarsu. Sanadiyyar hakan ɗan zumuncin dake tsakani ya rushe. Wancan yaron ma yaso ya Auri ƴar gidan Iyatu, amma mahaifinki daya daka tsalle ya duro, dole muka janye. Ke abu dai babu daɗi." Inji Baba mai riga kenan. Matar malam tace. "Ai nasan gobe fada zata cika, ke mai garinma da kanshi zai taso babu mamaki." Haka sukaita tattaunawa dai, daga baya suka kwanta bacci. Dama yaran sun jima dayin nasu baccin. Ɗahiru. Ƙarfe biyun dare ya fito tsakar gida tsirara haihuwar uwarshi da ubanshi, da wani turare na kiran aljanin da aka bashi sunanshi. "Kayanasu, kayanasu, kayanasu" Taku Ɗahiru ya soma ji dib dib a bayanshi. Take tsoro ya rufeshi, wani irin hayaƙine ya ya makanta ganin Ɗahiru. Magana ya soma ji kamar raɗa a kunnenshi. "Labari ya iso mun. Ka samu duniya, zaka zama daga cikin shahararrun bokayen duniya. Gari, gari za'a dinga zancanka. Amma aikin da zamu baka da wuya. Muna buƙatar mahaifar da ƴarka take kwance a ciki. Dan haka gobe za'a haife yarinyar, sannan zamu ajjiye maka ƙoƙo da zaka taran mana jinin haihuwar matarka. Sannan muna buƙatar zabi guda ashirin, ka kalli yamma ka murɗe musu wuya ɗaya bayan ɗaya, ka tsotse jininsu tas ka shanye. Ayi sadaka da naman bayan an soya. Sannan ka samo jaki ka yanka a dokar daji a darennan, ka tona rami jinin ya tsiyaye a rami, saika ciro harshenshi da idanunshi ka ajjiye mana. Kana yin wannan aikin ka hau mataki na farko, kuma babu mai ja da kai, musu wannan babu mai yi da kai. Wannan shine mataki na farko, kuma karka sake a ganka yayin da zaka aikata komai." Ɗib ya daina jin maganar, a hankali Ɗahiru ya soma ganin gabanshi. Juyawa yayi ya koma ɗakin zaure. Wando da rigarshi ya mayar. Ya shiga tashin Shehu. "Kai Shehu, ana kiwon jakai a gidannan ne?" Cikin jin bacci Shehu yace. "A'a Kawu bamu da jaki ko ɗaya. Kasan ai gidan ɗan fulani maƙocinmu shine mai jakai" Shiru Ɗahiru yayi. Wuƙa ya zara, ya ɗauki layar zanan Shehu ya fice a gidan." Tafe yake yana jan jaki har zuwa dokar daji, garin shiru kowa na bacci. Rami Ɗahiru ya shiga tonawa, sai zufa yake ta faman yi. Yana gama tona raminnan ya yanka jakinnan, bayan sun sha turka_turka. Ya ciri abunda aljani yace ya cira. Ya bar gawar jakinnan a yashe a wajan. Ya nufo hanyar dawowa. Yana fitowa daga dajin ana kiran sallar asuba. Hanyar kasuwar ƙauyen dake maƙwabtaka dasu ya nufa, dan yau ake cin kasuwa a ƙauyen. Ya shiga ƙauyen kasuwa bata ma soma ci ba. Sallar asuba yayi a ƙauyan, yana zaune aka soma cin kasuwar. Ɓangaren masu kaji ya duba. Yako samo zabin cikin rahusa jaka ɗaɗɗiyq ya sane su. Buhu ya siya, ya kama hanya. A wani lungu ya tsaya, ya dinga murɗe wuyan zabinnan yana zuƙe musu jini, a haka_haka har ya gama ya ɗuresu a buhu. Yana tafe yana murmushi, burinshi ya zama shahararren gaske ta yanda labarin bokancinshi zai kewaye ƙasarshi Najeria kab. Yaga irin nasara da tarin dukiyar da abokinshi Ɗan Audu ya tara, duk ta sanadiyyar bokanci. Da kiɗan gambara yake yi a bakin kasuwa. Amma a halin yanzu ya tamfatsa gida a kurmin mashi, yana hawa mota, ga malum_malum na shadda, taji aikin aska tara, ya samu sukuni har kumatu da tumbi ya ajjiye. Ɗan Audu abokin Ɗahiru ne, Ɗahiru yaji sha'awar ya zama mai sukuni kamar Ɗan Audu. Sabida tun tasowarshi ya taso da mugun son abun duniya. Tun yana yawon bara yake ƴan sace_sace ƙananu. A hannun Malam ya girma dan tun bayan rasuwar mahaifiyarsu, riƙon Ɗahiru ya dawo hannun malam a lokacin Ɗahiru na da shekara goma da haihuwa. Ya taso da rashin ji da muguwar ƙeta, dan ko kaza inta bashi haushi, yana iya kasheta ya huta. Ya taɓa farke ma wata akuyarsu mai ciki, cikin nata da aska." Gidan mai Gari: MRS BUKHARI. Anan na kawo ƙarshen free page. Wato samfoti. Mai son kasancewa da wannan littafin mai ɗumbun darasi, mai cike da abun mamaki saiya tuntuɓi gawurtattu uku. Karku mance wannan labarin ya faru a gaske, ba ƙirƙira akayi ba. Ku nuna mana soyayya masoyanmu na faɗin duniya baki ɗaya. Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki. Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻 07068606171 08104335144 08179523215 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟* *_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._* _Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._ *_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._* *MATA IYAYEN GIJI* _Mrs Bukhari_ *INDA BA ƘASA..!* _Ummu Maheer_ *KARO ƊAYA...!* _Ummu Affan_ _LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_ 1 500 2 700 3 1000 _Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._ 2212328303 RABIATU BASHIR Zenith bank _Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._ _Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171 *DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.* 0810 433 4144 0817 952 3215 0706 860 6171 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.* _TEAM GAWURTATTU UKU 2023_[08/04, 19:57] Mrs Bukhari: BADI'AT IBRAHIM ( MRS BUKHARI) (GAWURTATTU UKU) Lamba ta goma sha ɗaya ƊANBO: "Ka kashe uwar taka Audu, sakamakon baƙar zuchiyarka. Bala da kai dashi ku kamata a kaita ɗakinta. A kirawo mai magani kuma". Audu sai Huci kawai yake yi, suna shiga da Baba Shatu ya fito, bai bari an yayyafa mata ruwa ta farfaɗoba ma. Gadan_gadan ya nufo Hindu wacce take zaune a inda aka barta. Ya shiga gibgarta kamar Allah ya aikoshi. Ni kuwa wucewa ta nayi ɗakin Baba Shatu. Gabaki ɗaya halittarta ta sauya, fuskarta ta kumbura. Da ƙyar mai magani ya buɗe bakin Baba, tana buɗewa wasu haƙora biyu suka sake zubowa. Kurkura mata magani akayi, nan ma haƙora biyu suka kuma biyo ruwan maganin, ya bata wasu saiwu yace a dafa mata." "Shamsiyya karɓi kije ki dafo mata." Karɓa nayi na fice. Dai_dai da fitowar Hindu da goyon jaririnta, tana jaye da Shagari ta fice tana kutuntumawa Audu ashariya manya_manya irinna cikakkun sokotawa. Baki na kwaɓe danni Hindu tayi mun dai_dai data nuna ma Audu iyakarshi, kuma bakinta yaƙi mutuwa dole shine ya haƙura ya barta. Na kuma ji daɗi daya dakata ta gane duk irin son da Audu yake yi mata, zai iya mata hukunci irin wanda yake yi mini, ko babu komai na tabbatar, dole rawar kanta ta sauka, wasu abubbuwan zata sauke su. Amma kash a daren aka dawo da Hindu, iyayenta kuma sukaita cin mutunci kafin su tafi, suna goyon bayanta, ashariya buhu _buhu haka su kaita zazzagarwa a tsakar gidannan, ashe ko wanne tsuntsu kukan gidansu yake yi. A daren a ɗakin Hindu Audu ya kwana, ni kuma suka barni da cizon yatsa. Washe gari, Yaya Bebi tazo ta dinga zagin Audu, babbar yarsu ce ita, taji labarin duk abinda ya afku, har Hindu bata bari ba saida ta zage. Amma Hindu saida tayi ma Yaya Bebi rashin kunya. Kuma itace babba a gidan, har iyaye mata basu cika tsallake maganar da Bebi ta zartar ba. Baba Sahura tace. "Amman Ƴannan baki da mutunci baki data ido. Yayar mijin naki kike sa'in sa da'ita sabida ɗibar albarka, duk ɗiban albarkar da iyayenki suka zo su kai mana a gidannan bai isheki ba ko?" Murmushi kawai nayi, dana tuno yanda suka dinga haba_haba da Hindu sanda tazo, musamman da suka ga ta haifi maza har biyu. Sai gashi rana guda suna Allah tur da ɗabi'un Hindu, dana iyayenta. Yarana na kaɗa muka shiga ɗaki. Haka Yaya Bebi ta tafi anata bata haƙuri a bisa fitsarar da Hindu tayi mata. Baba kuma haka ta dinga jinyar naushin da Audu yayi mata. Ya tare kacokam a ɗakin Hindu, baya raba kwana dani, baya bani kuɗin cefane, daga ƙarshe ma Hindu ta zuga shi yace kar kin kuma ɗibar mai abinci a rumbu, ina dafawa muna almubazzarancinshi. Da kuka na isa ɓayarin su Baba Shatu, na same su ita da Baba Sahura suna taɓa hira. "A Shamsiyya lafiya ya da kuka haka meke faruwa?" Baba Shatu, Audu ne yace kar in kuma ɗibar mishi abinci a rumbu in dafa, wai almusazzaranci muke yi mishi da abincin nashi, kuma wallahi ni ban taɓa dafa abinci na dafa yayi yawa harna zuba ma tumaki ba, Hindu ce ke dafa abinci da yawa ta barshi ya ɓaci ta zuba ma awaki. Ni na gaji ya sallameni kawai cin kashin yayi yawa" hawayene suka ci gaba da zurubtu a kumatuna. Baba Sahura ta sauke ajjiyar zuchiya tace. "Tashi kije zamu kirawoshi mu mishi magana, ki dena kukan ƴannan, maganar ke kin gaji kuma fitsarace da rashin mutumci" Da kukan na kuma fitowa. Hindu tana tsakar gida tana daka ma Audu dawo tana waƙe_waƙen habaici. Ina kuka nazo na wuce matan gidan. Ina jiyo Shewar da Hindu ta saka. Shirya su Shatu nayi tsab nasa ta kama hannun ƙannenta nace suje gidanmu, da daddare Ƙanina ya dawo dasu." Hakan kuwa akayi, tafe_tafe har sati guda bata sauya zane ba. Ina tsaye yinwa na shirin kada ni, su Shatu kuwa suna gidanmu. Kwalla na buɗe na zaro joji da yadin banbalasta asalin mai maiƙo da nauyi. Mahaifina ne yayi mun a lokacin aure na, ya siya mun dan in ɗinka in samu na fita taron mata. Goya Tahira nayi, na jefa kayan a cikin goyon na rufu da mayafi na fita. Kai tsaye gidan Inna dillaliya na shiga na bata wannan kaya ta siye. Ta kuwa siya da daraja sosai. Gida na dawo na je ƙofar ɗakin Hindu nayi sallama, Hindu ta amsa ciki_ciki tare da bani izinin shiga." Audu yana kwance babu riga, Hindu tana dama mishi dawo. "Lafiya meya kawoki ba dai akan abinci bane ko? Almubazzara sabida baki san daɗin dukiya ba shine kike dafa abinci jingim ki barshi ya lalace ki bama awaki ko, dan na rufa miki asiri shine kika je kinaso ki shiga tsakanina da mahaifana. Ta Allah ba taki ba Shamsiyya." Murmushin takaici nayi, zuchiyata sai gashewa take yi, nace. Inason ka bani izini inje gidan Goggo Rakiya ne dan Allah" "Kiji daga yau har gaban abada, duk inda kika ji kina son zuwa, na lamunce miki, ai matar so irin su Hindu su ake yima kulle jar fata ba irinku ba. Fitarmun daga ɗaki" Hindu ta kalleni taimun gwalo. Miƙewa nayi na wuce can hayi gidan Goggo Rakiya. Ina shiga na ɓalle da kuka ga yunwa na shirin halakani. Zaunar dani Goggo Rakiya tayi, ta bani ɗunamen tuwo da ruwa mai sanyi, saida naci na ƙoshi, sai naji na samu sassauci yunwa masifa ce. Goggo Rakiya tace. "Shamsiyya ni shawarar da zan baki shine ki soma sana'a. Zan ara miki jari, akwai wata tinkiyata mai ciki, zan siyar in dunƙuli kuɗin in baki, ki ja jari. Kina ganina babu ƙauyen da bana kutsawa aci kasuwa dani. Kuma kinga irin cinikin ƙuli da man ƙuli da nake yi ai? Ƙauye_ƙauye nake fita nemo gyaɗa fa ba'a bori da sanyin jiki. Musamman ma da yaranki suka kasance mata, kinsan dai Audu bazai ma yaranki kayan ɗaki ba ko? Ƙarshenta a ɗebesu zuwa birni a turbutsasu a gidan aiki. Ni kaina yarana biyu saida suka je su kai aikatau na shekara guda _guda da rabi, saida suka taro kuɗin kayan ɗaki kafin aka aurad dasu. Na baya_bayannan kuwa da sana'ata tayi ƙarfi ai kinga ni na aurad da abuna. Saifa kin tashi tsaye, kishiyarki irin mugayen makiran matannanne, amma da sannu zata girbe koma mai ta shuka. Ajjiyar zuchiya na sauke nace. Goggo Rakiya bama sai kin sai da tunkiya ba, na ɗan saida suturuna kinga kuɗin, sana'ar da zan soma ce ban sani ba. Shine nazo kiyi mun ido, tunda babu ƙauyen da baki sani ba" "Kinyi kyan kai, kawo kuɗin in adana miki, gobe asubar fari tayi miki a gidannan, dan gobe kasuwar ƙauyuka da yawa suna ci. Sai muje ki zazzaga ki sari abinda yayi miki. Amman ina zuwa" fita tayi ta nufi rumbu, ta haɗomun kayan abinci sosai, ta ɗakko muttala biyar ta bani, harda karar girki saida ta ɗaure mun. Godiya nayi sosai na nufi hanyar gida. Ina dawowa ban jima ba su Shatu suka shigo, suma da ƙunshin garin dawa da Inna ta ƙunso musu, harda kuka, daddawa, manda. Uwa mai daɗi kenan, Allah sarki, ni ina tausaya mata, ita tana tausaya mun, Allah kai mana mafita. Washe gari asubar fari kuwa, na kama hanya, su Shatu kuma nace musu in haske yayi ta tattare ƙannenta su tafi gidanmu. Ina isa gidan Goggo Rakiya, a daddafe muka karya kumallo, nan muka ɗauki hanya. Da yake ban sababa nasha wuya sosai, a ƙauye na uku ne na yanke shawarar kayan koli zan sara kawai, tunda ko ledar yin ƙunzugun yara wuya take yi mana sosai, har sai mun dangana da Bakura tukunna. Goggo Rakiya, na samu sana'a, kayan koli zan sara, musamman ledar ƙunzugun yara, da tawul ɗin ƙunzugun, sai in ɗan haɗa da ƴan kunnen yara da manya, da turaren tsinke, na rambo, da 999. Goggo Rakiya tace. "Kin kuwa yi dabara kab ƙauyen babu wata mace da take siyar da kayan koli, sai tsaffi masu saida farin kwalli, da kuratandun kwalli. Maza zo muje in haɗaki da Ya gana, kin ganta can, sai muji yaya abun yake, tunda shi kasuwanci in daka aka shigeshi ana wahala, zo muje. Wajan Yagana Goggo Rakiya ta kaini, taimun bayanin yadda koli take, kuma na gamsu da sa'ar koli. Anan na sassari abunda nasan babu a ƙauyenmu. Sai yamma lis muka nufi hanyar gida, da tarin tulin buhunhunan gyaɗa na Goggo Rakiya cikin bodi tab. Sai dab magriba na shiga gidan, sai wani gani_gani matan gidan keyi mini. Wucewa nayi ɗaki na ajjiye kayan sari na, sannan na fito nayo walwala na koma na rama sallolin da ake bina. Sannan na ɗauki ledar na nufi ɓarayin su Baba Shatu. Na nuna musu, suka sa mun albarka, sannan na koma ɗakina, dan a ƙoshe nake mun sha dawo a kasuwa. Sai da aka sallaci Isha Mamuda ƙanina ya rako su Shatu, kwanciya mu kayi dukkanmu. Da yake na gaji baccin nayi shi mai daɗi cike da mafarkai masu daɗi. *_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_* _A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_ *Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻* https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ---------- No 07067964894 *_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._* *_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_* *_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_* *_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_* MRS BUKHARI [08/04, 19:57] Mrs Bukhari: BADIAT IBRAHIM ( MRS BUKHARI) (GAWURTATTU UKU) Lamba ta goma sha biyu Washe gari tun sassafe na fito, na baje kayan kolina akan tabarma, nace. "Matan gida ka kayan siyarwa azo a siya fa" Hindu da take cikin madafi tana dafa abinci, ta fito zuruf. Dan a gidan ko wacce girkinta take yi daban, hatta runbu kowanne Namiji da nashi rumbun. Sunturi ta soma yi a tsakar gidan sai huci take yi. Ni dai hankalina na kan kaya da matan gida suke ta siye. Saida suka kammala tsab, na ɗauki kayannan na zuba a fanteka, na fita. Haka naita zagaye gida gida, har gaba da ƙauyenmu saida naje. Kuma nayi ciniki sosai, wasu sun biya a take wasu kuma sun ɗauka akan sai nan da kwana biyu zasu biya. Jefin azahar na shigo gida, da ƴan tsirarin kayan daya rage. Ina dure fantekata, na wuce madafi na haɗa kara na tsaida ruwan sanwa. Da sauri Hindu ta shige ɗaki wajan Audu. Hindu: "Malam tashi kaji abun mamaki, yau baƙin ciki kamar zai kasheni, ashe munafurtata kakeyi, shine ka zage kaba Shamsiyya jari, ka ɗibar mata hatsi. Kaji gorin data dinga yi mun a tsakar gida kuwa." Kukan baƙin ciki ta raushe ma da Audu dashi. A zabure ya miƙe yace. "Ita da bakinta tace miki nina bata jari da hatsi? Wallahi sharri take son tayi mun, gashi ta haɗamu rikici, haba Hinduwa ta, ai kinsan Audu bazai munafurceki ba, Bari ina zuwa." Furr ya tashi ya fito. Hindu ta daka tsalle ta shiga rawa." Shamsiyya: Ina duƙe ina tuƙa tuwo kawai naji duka takota ina, ihu na soma yi, da ƙyar matan gida suka kwaceni a hannun Audu tuwona sai ƙauri yake yi. "Mara mutunci ni zakiyi wa ƙarya." Baba Sahura tace. "Ba magana akeyi maka ba ka share mutane maras mutunci, me tayi maka kake dukanta haka? Haba Audu yanzu ba zaka bar Shamsiyya tasha ruwa ba." Yana huci yace. "Baba Sahura, tsakar gida ta fito tana faɗe wai na bata jari,na bata hatsi. Hatsin da almubazzarancinshi take yi mun, shi yasa na hanata, gashi yanzu tuwo take tuƙawa, ta satar mun abinci tana son ganin ta haɗani rikici da Hindu." Baba Shatu tace. "Kai kaji da kunnenka sanda take faɗe ko labarin aka kai maka?, Audu wallahi kaji tsoron Allah. Ni na kasa sanin waye mai gaskiya a tsakaninka da Shamsiyya fa. Ni dai wucewa nayi na koma kitchen ina kuka ina tuƙin tuwon. Daya sulala na kwashe, muka shiga ɗaki da yarana. Amman fa na kasa sa loma a bakina, wannan auren ni ya'isheni, yarana na saka a gaba, sai loma suke kaiwa bakinsu, hankalin su a kwance, sai naji nafi jin sha'awar rayuwar yarinta, fiye da girma. Haka rayuwa taita juyawa tamkar tamaule. Abubbuwa da dama sun faffaru, shekaru sun tura, har ni da Hindu mun sake haihuwa. Wannan karon duk mata muka haifa. Shekara ɗaya da wata biyar na kuma haihuwa wannan karon namiji na samu. Na haihu da wata biyar Hindu ta kuma suntulo ɗiyarta mace. A lokacin komai ya kuma dagulewa, ɗan jarin da nake taƙama dashi hidimar yara ya cinye. Dena sana'ar koli nayi, na sai da kayan jerena kab, na tada jari. Goggo Rakiya taimun ido a sana'ar man ƙuli da kulin. Sana'ace mai wuyar gaske, dan curin tunkuza ta fidda mai akwai wuya. Amma akwai riba. Yarana nake son sawa a makarantar boko, amma Audu fur yaƙi yarda. Ni kuma a wannan karon na nuna mishi tsurin kai irin namu na mata, dan har ƙara na kaishi wajan malam Babba, daga wajanshi da abun yaƙi muka ɗunguma gaban mai gari. Da ƙyar Audu ya yarda na jefa yarana a makaranta, zagi kuwa babu irin wanda bansha ba a wajan su Baba Sahura, da matan gidan. Damma iyayena Allah yayi musu rasuwane, da bazan ma soma jayayya da Audu ba sam. Naci alwashi in duk ƙarfin jikina zai ƙare, zan ƙarar dashi a sana'ata dan in baiwa yarana mata ilimi, burina inga rayuwarsu tayi kyau ta inganta. Da wasa bana yi musu sha'awar aure a cikin wannan ƙauyan, ko da za su yi, nafi son su san ilimin zamani, dana addini, na tabbatar komai zaizo musu da sauƙi in sha Allah. Soma zuwansu makaranta ya sani farin ciki mara musaltuwa. Tun tara suke fita a gida, su hau bodi zuwa Bakura. Basu suke shigowa ba, sai yamma lis. Kuma Allah ya dafa mun yaran suka mayar da hankali sosai a karatun. Nima sai naji na sake samun ƙarfin guiwar zage damtse wajan sana'ata. Yaran Hindu kuwa babu yasu a wajan Audu. Duk mazan an tarkatasu zuwa almajirci, da sauran yaran gidan. Mata_matan kawai aka bar mata. Suma kuma ta shiga ɗaura musu abun sana'a suna shiga Bakura. Daga haka suka ɗebo hanyar lalacewa." Ina zaune a tsakar gida ina murjin tunkuza, sai na jiyo muryar Audu yana raɗa mun kira. "Shamsiyya nifa bazan yarda da iskanci ba. Yarannan ance ana ganinsu a wajan makaranta a wani kango. Ba zaki lalata mun yara ba, dole abar makarantar su dawo gida kawai." Gabana ya yanke ya faɗi tare da fatan Allah yasa ba haka zancan yake ba. Haba Audu, meya ruwanka da su Shatu yaran bora? Ai wallahi na ɗauka ko zaki ka gani zai cinyesu, ba zaka iya kawo musu ɗauki ba. Amma ka sani yarana dole suyi karatu, dan da gumina, da jinin jikina nake neman kuɗin da zan biya musu na littattafai da fensiri. Kuma ina binsu da adda'ar kariya." "Rufa mun baki bazasu sake zuwa ba na faɗa miki." Hindu ce tayi maza ta iso gabanshi tace. "Haba malam, ka barsu suci gaba da zuwa makaranta, kai baka jin ana labarinsu a ƙauyennan su da yaran gidan malam? Su kaɗaine suke zuwa boko duk ƙauyannan,kuma sune marasa kunyar ƙauyannan, nifa inna shiga gidan sha'ani, har nuna ni akeyi tamkar watan ramadana. Barta ai tunda ita bata bin umarninka. Nan da take yawo ƙwararo kwararo da tasa a kanta tana tallar kayan koli, sau nawa ka hanata? Amma ai bata hanu ba sam. Muje malam kasha dawo mai sanyi" a gaba ta tusashi suka shige. Wani yawu na haɗiye muƙut, na zauna naci gaba da aikina. Har su Shatu suka dawo zuciyata ɗaci take yi mun. A ɗaki nake tambayarsu ance ana ganinsu a wani kango ba a makaranta ba. Shatu tace. "La Inna wallahi bamu taɓa shiga wani kango ba. Sau ɗaya da zamu wuce na leƙa kangon dake jikin makarantarmu, saina hango, Siyama ita da wasu maza. Amma kamar abinci take siyar musu, da muka haɗa idanu, shine ta miƙe da sauri." Ajjiyar zuchiya na sauke. "Ku kiyaye Shatu, ki kula da ƙannenki, su kuma Allah ya shiryesu. Kizo ki kai ma matar mai gari man ƙulinta, tun ɗazu take aike, amma yaran gidan duk manyan sun kama gabansu." MRS BUKHARI[08/04, 19:57] Mrs Bukhari: MRS BUKHARI GAWURTATTU UKU Lamba ta goma sha huɗu MUSINA: Ina sauka a bodi na nufi gida a jiƙe sharab. Da malam naci karo a zaure. "Musina ince dai lafiya na ganki da kaya niƙi_niƙi a ɗaure, karki sake ki cemun yaji kikayo" Babu komai malam, a asibiti ne ake buƙatar in dinga zuwa kullum daga yau har nanda mako biyu. Shine Yawalen yace in dawo gida tunda kusa ne" Nazarina yake tayi, kafin yace. "Kin tabbatar shi yace ki zauna har sai kin kammala da asibiti, kuma kin tabbatar ba matsa mishi kikayi ba, hakan kuma bazai zama kin shiga hakkinshi ba? E Malam " Kawai na iya cewa, tsorona kar malam ya rubto ni. "Ki shiga ciki, to ki ajjiye kayan ki sake wasu, saiki tafi asibitin. Ajjiyar zuchiya na sauke banyi zaton abun zai zo mun da sauƙi haka ba. Baba Lami na ɗaka na shigo. Na iske Inna bata nan. "Musina kece da kaya, kaddai sakinki Yawale yayi?" Harta soma fitar da kwalla. A'a inna Lami ba sakina yayi ba. Sabida yanayin asibiti ne, kuma Malam ya amince." Baki ta washe, ta kunto Ƙasimu a bayana. Sakaki na faɗa nayo wanka da ruwan sanyi naji daɗin jikina. Kaya na sake nayi ƙunzugu na fito. Inna Lami zan tafi, Ƙasimu zan barshi a gida, bashi da rigima, in yayi kuka a ɗirka mishi kokko. Murmushi tayi mun da halama taji daɗin dawowa gida da nayi. Tace. "Amma fitsarin yana raguwa kuwa?" "Sosai satin farko nasha wuya ko baccin kirki banayi, inda kika san ruwan jikina zai ƙare, ni kuma na dinga shan ruwa. A sati na biyu saina samu sassauci, in nayi ƙunzugu yana yin awa biyu bai jiƙe ba." Baki ta washe tace. "In sha Allahu ba za'ayi miki aiki ba. Ko Hanne mijinta da malam ne sukai ajalinta, saida komai ya kwaɓe aka kaita asibiti. Maza jeki abunki." Fita nayi ina jin wani sanyi a raina wanda bansan ko na meye ba. Babu layi sosai yau a asibitin. Waje na samu cikin ƴan uwana masu irin lalurata, a haka har layi yazo kaina. Likita tayi murna da ganina, kuma na faɗa mata yanayin jikin nawa, tace. "Jiki yayi kyau Musina, kuma babu maganar aiki. Zan ƙara miki sati biyu, daga sati biyu sai in baki sati ɗaya, kafinnan muna fatan fitsarin ya daidaita, ki dinga jin taruwarshi a ƙasan mararki. Ya batun koyon sana'ar fa?" Daga nan can zanje Likita mijina ya amince" "Naji daɗi, ki dage ki saka himma akan abunda zaki koya, ai zai taimaka miki sosai, kuma zaki kula da kanki da yaranki ma gaba in sha Allah. Godiya nayi mata na fita. Kai tsaye zuwa Azare firamare. Mata na hango danƙam, kai na girgiza. Ashe haka masu lalurar yoyyon fitsari muke da yawa? Allah sarki mata, duk wata wahala a kanmu take ƙarewa, sufa maza ƴan gata ne. Sai dai su je nema, su kawo, su huta da mace, shikenan aikinsu. Mu tare ake yin nomar hatsin ma damu. Mata mu ɗauki ciki, muyi aikin gida, mu haihu, muyi reno, muyi tarbiyya, mu kula da mai gidan. Banda sauran ƙananun aikace'aikace na yau da kullum MATA IYAYEN GIJI ( YA ALLAH KA SANYA HASKE DA FARIN CIKI A ƘIRJIN KO WACCE UWA). Form na nuna ma mai tsare da ƙofar shiga makarantar, sannan ya barni na shiga. Na samesu anata ciki_cikin rarrabe ajujuwa. Ni faɗawa nayi ajin koyon mandula, da sabulun soda, da omon gari. Koda aka gama ware mu, lokacin harya wuce dole aka tsaida komai kan sai zuwa gobe, taran safe za'a soma. Tare da ja mana kunnen yin latti. Washe gari da sassafe na taya su Inna aikace_aikace. Nayi wanka tsab, naba Ƙasimu mama yasha yayi gyatsa, na miƙama Inna Lami shi. Dan a ɗakinta na sauka. Ina shirin fita kenan Yaya Harira babbar ƴar inna Lami tazo ita da yaranta daga jama'are. A gurguje muka gaisa na fice. Naje na samu dab za'a soma koyar da sabulun soda. "Mata Assalamu alaikum barkan mu da safiya, yaya jikin naku?" Muka amsa mata da "Da sauƙi" "To masha Allah. Ko wacce dan Allah ta nutsu, kuma ta saki jikinta, babu mai hantararta ko tsangwamarta, banda surutu kuma. Wannan sana'o'e zamu koya muku su kyauta ne, sabida matanmu na karkara suma su tsaya da ƙafafunsu, wata gidauniyar mata ce ta ɗauki nauyin yin wannan abun aikhairin, mai suna ( GASKIYA DOKIN ƘARFE, WANDA ANTY ZARATU FASKARI TAKE JAGORANTA. FARAR MACE ALKYABBAR MATA, UWAR GIDA SARAUTAR MATA )daga Faskari muke, mai gari shine mai masaukinmu. Da fatan zaku bamu haɗin kai. Yanda ake haɗa sabulun soda. Wannan manja ne na miya, wanda ake cireshu daga jikin kwakwar manja. Wannan kuma costic soda. Wannan ruwa ne Waɗannan sune kayan da zamuyi amfani dashi. Da farko zaki samu ruwa ki jiƙa costic soda ɗinki ya kwana. Saiki samu manki ki zuba a roba mai faɗi in kika zuba, saiki samo muciya ko bulugari, kina zuba ruwan costic soda kina juyawa a hankali, in kika gama zubawa sai kita tuƙawa a hankali a hankali har ya haɗe jikinshi. Saiki juye a mazubi, ki barshi ya kwana, saiki yayyanka dai_dai na siyarwa. Shikenan sabulunki ya kammala, kuma bugu da ƙari gashi da kumfa. Yanzu zamu yi muku wannan sabulu ido da ido ku koya." Muna zazzaune a tabarma, matannan su uku suka haɗa sabulunnan abun gwanin sha'awa. Duk abunda suka ce ni kuwa saina rubuta, danma ajin baya tafiya, muna yawan fita fitsari. A haka muka gama ajin yau. Tafe_tafe dai haka rayuwa tai ta tafiya, har muka gama ajinmu na koyon sana'a. Alhamdulillah na gane komai na rubuta komai. Sun yaye mu, sun rarraba mana kemikal kyauta. Masu kuɗi sun kuma siye. Nima na siya, kuma sunce da mun shiga kasuwar gari, muka tambaya ɓangaren ƴan kemikal za'a nuna mana. Jikina yayi sauƙi sosai, fitsari saura kaɗan_kaɗan. Mako ɗaya na roƙi malam ya ƙaramun akan dana gama ganin likita sai in wuce. Maganin gargajiya malam ya sa aka dafa mini, na dinga sha shima. Cikin kwana uku da soma shan maganin fitsari ya dai_daita har inajin taruwarshi a marata, sai naje na tsugunna nayi nishi sannan ya zubo. Bani kaɗaiba duk wani masoyina nasan ya taya ni farin cikin samuwar lafiyata. ( Musamman maman khairat, maman Yaseer, ummu Inteesar, Deezatu, da Ɗambatta. )Ina fatan Allah ya bama waɗanda basu warke ba lafiya. Waɗanda kuma lafiyarsu ƙalau Allah ya ƙara musu lafiya da imani. Ranar da mako ya zagayo na koma asibiti, likita tayi farin ciki da samuwar lafiyata, ta ɗaurani bisa wasu shawarwari, har kyautar sutura tayi mun kala uku masu kyau da tsaɗa. Na dinga mata godiya. Ina fitowa na koma gida na soma tattare komatsaina. Har zuchiyata ta jagule na soma hawaye. Malam ya bada kuɗi da hatsi a bani. Suma su Inna suka ɗan haɗomun tsarabar mata. Ina kuka na fita, sai haƙuri suke bani, banza nayi dasu, dan da suna ƙaunata ba zasu ce in koma ma Yawale ba. Sati na uku a gida, ko sau ɗaya baizo ba. Babu wanda ya biyo sawuna a gidan, amma ansa in koma babu ko rakiya, ba dole ma Yawale da Kumatu suita mun wulaƙamci ba. Gani suke yi kamar bani da gata. Har aka isa Saleri ban fasa kuka ba, saida na iso ƙofar gida na share fuskata. Da sallama na shiga gidan. Gabaki ɗaya matan gidan suka zuba mun idanu cike da mamakin dawowata. Su buɗe baki su amsan sallamata, abun ya gagaresu. Kumatu wani turus tayi ta dinga bina da idanu. A'i shugabar munafukai ce tayi magana. "Musina kece tafe da yamma sakaliya haka, ashe zaki dawo? Murmushin tura haushi nayi nace. Mai zai hana ni da gidan mijina, kuma uban ƴaƴana, ko an faɗa miki sakina Yawalen yayi? Nan na shige ɗakina dana ganshi a wangale,na bar Kumatu da cizon yatsa. Ganin ɗakina a buɗe nanma raina ya kuma ɓaci ainun. Kayana na dure na fito, sai kallon ƙafata da hannayena suke nasha ƙunshin saleteb wanda Inna Lami ta kusan raba dare tana jera mun. Gashi ya turu kamar jinin kare. Naje gidan aminiyata Ma'u ta yarfa mun kitso, ta kuma bani shawarwari masu tarin yawa, ta yanda zan kula da mutuncina in kame girmana. Ɗakin Baba Huwaila na soma shiga muka gaisa. Sannan na shiga ɗakin Baba Hauwa. Itama muka gaisa, anan take faɗa mun Yawale sunje aiki a gona da yaran gidan. Ina komawa ɓarayinmu, na soma firfito da kayan ɗakina ina kwalima. Saida na wanke ɗakin tas sannan na mayar da gadajen da kwabata da babu komai a cikinta. Na kunna turaren wuta, ko ina ya ɗauki ƙamshi. Sannan na fito na wuce sakaki. Kumatu da su A'i sai aikin kallona kawai suke ta faman yi. Ni dariya ma suka bani. Ina fitowa daga sakaki, na ɗaura alwala nayi shigewata ciki. Sai da daddare can na haɗa sabulu na, na juye a mazubi, na barshi a saman kwaba. Sannan nayi bacci. Ko ƙeyar Yawale ban gani ba. Washe gari da yamma na yayyanka sabulun na fito dashi wajan matan gida. Hmm a daren ranar kusan raba dare Yawale da Kumatu suka yi suna rikici. Ni kuwa sabgar Yawale bana fatan kuma shiga. Sana'a kawai naba mahimmanci. Da sannu matan gidan suka gane na warke, sai kuma muka ci gaba da aikin girki tare kamar yadda akeyi da. Rayuwa haka tai ta juyi dani, yau fari gobe ɓaki. In Idi yazo haka zan haɗa mai kayan abinci, in ɗauki kuɗi in bashi, sabida bana son yana yawon barace_barace. Ashe daya je malaminsu yake amsar kayan abincin, yasa manyan almajirai su lalubeshi ya karɓe kuɗin, kuma ya sashi a mari. Ranar da Idi ya faɗamun wannan maganar bacci ma kasa yi nayi. Haka dai rayuwar taita Tafiya. Mu kaita haife_haife ni da Kumatu, rayuwa kenan.wata rana wacce bazan taɓa mancewa ba. Ina zaune a tsakar gida, ina yanka Sabulu. Alawiyya tana gefe tana wankin ƙannenta, sauran mazan gidan kuma duk sun tafi almajirci, iyakar yaranmu mata ne kawai a gabanmu. Kwatsam sai gasu Idi sunzo ganin gida. Nayi farin ciki sosai dana ganshi, amma ya rame sosai, kuma idanunshi naga yayi jawur. A guje ƙannenshi suka suka je inda yake suna murna. Sauma'iyya ƴar gidan Kumatu ma sake wankin da suke yi da kumatu tayi, a zuro a guje. Kumatu ta ɗago cikin jaraba tace. "Dan ubanki kina mace, kike gudu kamar wata jaka?" Murmusawa kawai nayi. Idi kuwa cikin fara'a ya tsugunna a gabana. "Uwo barka da gidan, mun sameku lafiya?" Lafiya lau wannan yaron, ya karatun?. "Alhamdulillah, kafin ma in tawo saida na biya wajan Ƙasimu, da su Jamilu na dubosu, sunce in gaisheki. Juyawa yayi wajan Kumatu yace. "Ina wuni Baba Kumatu?" A daƙile ta amsa mishi. Ana cikin haka, Saminu ɗan wajan Kumatu ya shigo da buhun kayanshi, makarantarsu ɗaya da Idi. Sai lokacin Kumatu ta soma washe baki. Baba Hauwa ce ta iso wajan. "Ah mai gida takobin yaƙi kaine a tafe? Ɗan nema shine saida ka soma zuwa wajan uwarka tukunna ko?" Kai na sauke kawai. Idi yace. "To ai dole inzo in nemi albarka kafin in je wajan tsohuwar matata ko? Dariya suka yi dukkansu. "Meya same ka naga ka rame idanka yayi ja da yawa?" Ajjiyar zuchiya na sauke, dan tambayar da zanyi mishi kenan, Baba Hauwa ta iso wajan. "Idanuna ne suke ciwo, har asibiti ma na kwanta, gidan da nake ɗan musu aikace_aikace su suka kaini asibiti. Amma da sauƙi, sai dai idanun ya samu matsala, in rana ta take bana gani sosai, amma ina shan magani, sunce wata mai zuwa in koma asibitin, in banji dama ba, zasu yanka mun tabarau." Hawayene ya subto mun. Babu shiri na miƙe na shige ciki. Leda Idi yaba Alawiyya ta tabami. Sannan ya miƙama Sauma'iyya nasu. Baba Hauwa kuma ta jashi suka tafi. Bani na samu keɓewa dashi ba, sai bayan sallar isa ya shigo. "Uwo saura shekara guda muyi sauka in sha Allah" murmushin din daɗi nayi nace. "Amma idanun naka da sauƙi ko? Nayi imani malaminku ne ya kashe ma idanu, amma bani da yanda zanyi ne" "Ai ko a asibitin ma likitoci sun faɗa Uwo. Amma babu komai, bayan wuya sai daɗi. Muna ta tattaunawa, ledar tsarabar daya bamu ya jawo. Atampace, da takalmi, da mayafi. Ya ware a gefe yace ga nawa. Sai atampa da man shafawa yace na Alawiyya da Kulu. Albarka na sanya mishi. Yai mun sallama ya fita. Yawale: Da sallama ya shiga ɗakin Kumatu, ya tadda Saminu a zaune. "Au tare kuke ashe da wancan yaron Saminu" Cikin kulawa Yawale yake magana da Saminu, harda tambayarshi yanayin birni, da kuma yanayin karatun. Can idanunshi suka sauka a kan Atampa da man shafawan da Idi ya ba Kumatu tsaraba." "Wannan kayan fa Kumatu? Dama jira take. "Hmm malam wai yaronnan Idi ne yayo mana tsaraba. Uwarshi kuwa nata leda guda, banda nasu Baba. Nifa Saminu yasha faɗa mun ana kama manyan kuɗi a jikinshi a makaranta. To Ta mai gari ma ta faɗa mun, kasan ɗanta Bala makarantarsu ɗaya. Ya tabbata dai Idi ɓarawo ne" Yawale ya dubeta da kyau yace "Amma duk kina da wannan labarin kika kasa sanar dani, kina jira har sai ranar da yaronnan zaije yayo wata gagarumar satar da ƴan doka zasu zo su naɗeni ina zaman zamana ko?" "Malam ka faɗa ace sabida ɗan kishiya ne" Ai bata gama magana ba, Yawale ya fice, sai ɓarayin su Baba. Yana shiga ya cukuma Idi, ya fito dashi tsakar gida, anan yaita tamaule dashi. Kowa ya fito, Su Jamilu, da Mudi suka tambayi Yawale me Idi yayi. Cikin kumfar Baki ya sanar musu. "Sata yake yi a birni, har malaminsu na kama kuɗi masu gwaɓi a jikinshi." Suna jin haka kowa ya shiga salati, Yawale yaci gaba da jibgar Idi. Musina:. Kalmar sata da Yawale ya dangantata da ɗana yafi mun dukanshi da yake yi zafi. Zuchiyata sam taƙi nutsuwa, musamman da naji Yawale yana faɗin Idi yazo ya bar mishi gidanshi. Da gudu na isa shiyyarsu Baba. Amma ganin yanda Idi ya fita hayyacinshi ya ɗaga mun hankali, fiye da tashin hankalin da nake ciki kafin in iso. Idi ya dubeni yace. "Uwo ni ba ɓarawo bane. Ki yarda dani. Na yarda dakai, nasan cikinku babu wanda nayi mishi tarbiyyar da zai ɗauki abun wani." Marina Jamilu yayi har yana huci. Nan matan gidan suka hayayyaƙo mun, dole nayi shiru. "Uwo ku dena kukan. Zan tafi, amman zan dawo in ɗaukeki a gidannan a lokacin da babu wanda ya'isa ya hanani fitar dake a cikin wannan ƙaddararren gidan da kike zaune dan sabida mu yaranki. Kuma zan kare mutuncin kaina" Inaji ina gani aka tusa ƙeyar Idi a gaba. Tun daga lokacin hawan jini ya kamani, dan na shiga damuwa mai tarin yawa. Ƙauye kowa ya ɗauka, dan Kumatu sai yaɗa abun take faman yi" Bayan wasu shekaru. MRS BUKHARI *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* *_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_* _A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_ *Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻* https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ---------- No 07067964894 *_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._* *_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_* *_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_* *_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_* [08/04, 19:57] Mrs Bukhari: MRS BUKHARI. GAWURTATTU UKU Lamba ta goma sha uku. Saleri: Musina: Ina shiga ɗakina na soma sauke jerena kab ina ɗurawa a buhu. Duk wani kayan ƙawa saida na cire na zuba a buhu, matan gida sai leƙowa suke yi. A'i uwar gulma matar Jamilu wan Yawale tace. "Musina kaddai rantsuwar da Kumatu tayi a tsakar gidannan akan sai Yawale ya sakeki, itace tayi tasiri? Kumatu dama tace saita ɗaukeki akan yaranki" Wani ƙunci da tashin hankali ne ya shigeni, maganar A'i tasa na kaɗu ainun. Dan bana fatan in tsallake in bar yarana su rayu babu ni a kusa dasu. Amma na sani Kumatu bata isa tayi mun abunda Allah baiyi mun ba, kuma duk abinda zai faru a kaina, rubuce yake a littafin ƙaddarata. Murmushi na ƙaƙaro nayi ma A'i kawai, na kasa ce mata komai dan in nace magana zanyi to kuka zai tawo mun dole A'i taga rauni da gazawata, banma kuma san me zance ma A'i a matsayin amsa ba. Buhun na ƙulle na dubi A'i da tai kasaƙe tana kallon ikon Allah nace. Taimaka ki ɗaura mun a ka A'i" Baki ta buɗe. "Kaddai a darennan kike shirin tafiya. Baba Hauwa suna da labarin ɗanyan hukuncin da Yawale ya yanke kuwa? Wallahi karki tafi ki zauna, Kumatu ce ta haɗa komai ni dai nasan baki ma Yawale komai ba, sai haƙurin zama dashi ma da kike yi, kar ki barma yaranki abun faɗe Musina. Kallon dana watsa mata ne yasa tayi gum da bakinta, ta taimaka mun na aza buhun a kaina. Fita nayi daga gidan. Na kaima Uwa mai siyan kaya,ta siya amma tace mun gobe da safe inzo in amshi kuɗin. Godiya nayi mata na koma gida. Ƙunxugu na sake, ina zaune ina jan carbi hawaye sai wanke mun fuskata yake yi, roƙona da burina shine, Allah yasa in rayu tare da yarana har zuwa matakin girma, da mallakar hankalinsu. Ba dan ko da wasa ina sha'awar zama da Yawale ba sam, sai ɗan ɗorewar farin ciki, gami da walwalar ƴaƴana dana kasance musu bango majinginarsu" A'i: "Jamilu Yawale fa ya saki Musina. Ita kuma ta hau dokin zuchiya harta soma kwashe kaya ta tafi gidama yanzu maganar da nake yi maka, abun ya bani mamaki gaskiya" Dena cin tuwo Jamilu yayi, nomar daya yanko ya ajjiye. "Ya saketa fa kikace? Lallai Yawale bashi da hankali, akan waccen figaggiyar Kumatun ya saki uwar Ƴaƴanshi daga yin sabon aure? Da safe zan je in yima Baba magana, su Baba Hauwa ma banyi tunanin in sun sani ba. Duk da dai naga sunfi ƙaunar yarinyar da Yawale ya auro, kuma Baba Hauwa ba zata ga laifinta ba Ɗiyar aminiyartace. Amma bari inje in samu Mudi mu tattauna" yana kaiwa ƙarshen maganarshi, ya wanke hannunshi a cikin kwanon da aka zubo mishi ruwan wanke hannun, ya fice. A'i sai kiranshi take, ita bata so akaji mutuwar sarki a bakinta ba. Gulma kawai ta kawo ma mijinta, kuma bata zaci zai ɗau abun da mahimmanci haka ba." Jamilu: Har yana tuntuɓe tsabar sauri. Ƙofar ɗakin Mudi yaje ya kwankwasa. Mudi ya fito daga shi sai godon wanda, yana lashe hannunshi da yayi jaga_jaga da miya." "Yaya Jamilu lafiya kuwa, naga yanzu muka rabu?" "Hmm Mudi kai dai bari wani labari A'i ta tare ni dashi. Wai Yawale ya saki Musina, harma ta tafi gidansu a darennan, kuma da kaya. Banyi tunanin yarinyarnan laifi tayi mishi ba. Tunda wannan laluri ya sameta, Baba Hauwa da Yawale suka ɗauki karen tsana suka ɗaurama Musina. Sannan munafukar amaryarshi ita take kuma ingizashi, tunda tasan tana da fada a wajan Baba. Baba Huwaila dai ita baka gane a ina take kasan ita in dai abu baiyi mata ba tana faɗe. Baba zamu je mu samu a turakarshi da safe, sai a kirawo Yawalen ya sanar damu dalilin da yasa ya saketa, mu kuma zamu je mu dawo da'ita. Kaje ka kwanta da safe ma tattauna." Mudi yace. "To Yaya sai da safe. Amma abun baiyi daɗi ba gaskiya" Musina: A zaune bacci yai awon gaba dani. Sai cikin dare dana farka na gyara kwanciyata, bayan na ba Ƙasimu ruwa da nono. Washe gari da sassafe na gama komai, na ƙulle ƴan kayana a ɗan kwali, na fito na kulle ɗakina. Kai tsaye na nufi ɓangaren su Baba Hauwa. Da Idi na haɗa idanu, ya sakar mun murmushi. Yana zaune yana cin tuwo. "Ina kwana Baba?" Baba Hauwa tace. "Lafiya, ina kuma zaki da sassafennan ina da zuwa gida?" Kai na kuma saukewa ƙasa. Shin wai me naima rayuwa ne ta juya mun baya? Yawale ya raboni da dangina, ya kawoni cikin nashi dangin. Ya juya mun baya, iyayenshi da ƴan uwanshi kab bana jin daɗin zama dasu, me nayi ma Yawale da rayuwa ne?" "Ba magana nake yi miki ba, kin wani zo kin zauna mun ke da kike yoyyon fitsari, sale_sakin ki mun fitsari a filin ɗaki ko me? Yau ga hauka da naɗe_naɗe wai mutuwa taga ladani. Idi na kalla shima ni yake kallo. Ƙwalla ce take shirin zubo mun nayi saurin mayar da'ita. Gida zani sai nan da sati biyu zan dawo. Yau zanga likita, kuma daga yau har zuwa sati biyun kullum zamu je" Baki ta taɓe tace. "Da zan baki shawara da kinyi zamanki a gida, in kika warke fes saiki dawo ɗakinki, tunda yanzun ma ba rabon kwana akeyi dake ba. Jibi fa yanda kike zarni Musina" Kaina na ƙasa harta gama faɗan abunda yake ranta tas. Sannan na tashi na fita. Ƙunshin kayana na ɗauka a bakin ƙofar ɗakin, na fice a gidan. Ajjiyar zuchiya na sauke da naji iskar waje ta doki gangar jikina. Tsabar takura ji nake yi kamar iskar waje data gidan Yawale akwai banbanci. Ina tafe ina tunanin rayuwa, da irin yanda Yawale ya soni kamar zai halaka kanshi, a lokacin har tausayin irin son da Yawale yake yi mun nake yi, dan gani nake yi in mutuwa ta ɗaukeni da ƙuruciyata, Yawale zai iya tagayyara. Hmm ashe shigo_shigo babu zurfi ne kawai, gadar zare ya saƙamun na faɗa ya barni da wayyo Allah. Jamilu: Sallama Jamilu yayi a bakin turakar mahaifinsu shi da Mudi, suna jiran a basu izinin shiga. "Jamilu shigo mana, ina kishingiɗe jikinnne ba daɗi. Shiga suka yi, suka tadda mahaifin nasu a kwance, Baba Huwaila na gefenshi. Baba Hauwa ce ta shigo da sallama. Amsa mata su ka yi, kana ta nemi waje ta zauna. Saida aka gama gaggaisawa, Jamilu yaima mahaifinsu malam Idi bayanin abunda yaji daga bakin A'i. Zama malam Idi yayi, saida ya jingina kafin yace. "Shi Yawalen ne ya saki Musinar, to akan me, wani abunne ya haɗasu? Jamilu yacr. "Baba bamu sani ba, amma a daren jiya tabar gidan ta kasa bari gari ya waye." Baba Hauwa tace. "Wai wacce Musina ake magana, matar Yawale? Yanzunnan fa muka rabu da'ita akan zata je gida sai nan da sati biyu zata dawo. Sakinta ashe yayi?" Jamilu yace. "Ha'a nifa tun daren jiya A'i ta faɗa mun ita da kanta ta taya Musina ɗaukar kaya." Malam idi Yace. "Karawo shi Yawalen shi kaɗaine zai faɗa mana gaskiya, amma wallahi in kuwa sakin yarinyar nan yayi ni dashi ne a gidanan" Yawale: Gama cin abincinshi kenan, Mudi yayi sallama cewar Baba na nemanshi. Tsaki yaja. "Bazai wuce akan Musina bane Baba yasa ayi kirana. Amma wallahi in dai ƙarata takai wajan Baba zata gane kuskurenta. Rigarshi ya saka. "Kumatu daga nan zan wuce kasuwa, ya kamata ace na koma kasuwa, ai an gama cin amarcin. Cikin yamutse fuska Kumata tace. "In zaka dawo ka tawo mun da ɗata bakina yawu sai gudana kawai yake yi. A dawo lafiya Allah ya tsare hanya." Sallama yayi mata sannan ya nufi ɗakin mahaifinshi, anan ya taradda da iyayen nashi da Yayunshi. Malam Idi yace. "Shin menene gaskiyar jita_jitar da aketa yaɗawa kan cewar ka saki Musina. Wasu ma suka ce tun jiya ta ɗebi kaya a buhu ta tafi. Babarka kuma tace yau da safe Musina tazo tayi mata sallama akam zata je gida sai nan da mako biyu zata dawo." Yawale ji yayi inama da gaske ne ya rabu da Musina da yafi kowa jin daɗi. Dan sai akan Kumatu yasan yayi aure, dan macace wacce tasan makamar kula da mai gida a gado, kuma tafi Musina ruwan ni'ima, shi yasa yake jin sonta ya zama na daban a zuchiyarshi. Daurewa yayi yace. "Ni ban sake ta ba Baba. Jiya da daddare tazo ta sameni a ɗakin Kumatu, take faɗa mun likita yace daga yau zata dinga zuwa asibiti kullum harna tsawon mako biyu, shine take neman alfarma in barta ta zauna a gida, har saita gama ganin likita. Kuma na bata dama. Banda labarin kwashe kaya da Musina tayi gaskiya. Ƙwafa Malam Idi yayi tace. "Zaman lafiyanka dani shine da wasa kar inji ka saki Musina. Dan na lura da take_takenku kai da mahaifiyarka, tunda ta aura ma ƴar aminiyarta.' "Ha'a Malam ai ba haka akeyi ba. Mai ɗaki shi yasan inda yake zubar mishi da ruwa. Ya zaka yanke ɗanyen hukunci haka?" "Hauwa kul na kuma jin bakin ki, ko bayan raina ban yarje mishi ya saki uwargidanshi ba. Kai kuma ya kamata ka soma zuwa aiki. Ni yanzu bazan iya aikin jima ba sam, kune zaku ci gaba da zuwa. "To" kawai Yawale yace ya fice. Ƙofar ɗakin Musina yaje, ya bankaɗe ƙofar ɗakin ya leƙa. Gadaje biyu sune abunda suka rage sai kwaba da babu komai cikinta. Tabbas Musina tafiya tayi, a ranshi yaji yana fatan karta dawo, inama iyayenta zasu aiko suce a basu takaddarta da zuchiyarshi tafi haka fari. A wangale ya fice ya bar ƙofar. Kumatu data fito tsakar gida taci karo da labari mai daɗi cewar an saki Musina. Murna ta shiga yi, a tunaninta taci nasarar samun Yawale ita kaɗai. [27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* *_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_* _A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_ *Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻* https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ---------- No 07067964894 *_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._* *_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_* *_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_* *_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_* [27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki. Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻 07068606171 08104335144 08179523215 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟* *_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._* _Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._ *_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._* *MATA IYAYEN GIJI* _Mrs Bukhari_ *INDA BA ƘASA..!* _Ummu Maheer_ *KARO ƊAYA...!* _Ummu Affan_ _LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_ 1 500 2 700 3 1000 _Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._ 2212328303 RABIATU BASHIR Zenith bank _Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._ _Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171 *DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.* 0810 433 4144 0817 952 3215 0706 860 6171 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.* _TEAM GAWURTATTU UKU 2023_ MRS BUKHARIMRS BUKHARI GAWURTATTU UKU Lamba ta goma sha biyar Unguwar Alƙali: GIDAN MAI GARI: Fitowa yayi a ɗakinshi zuwa tsakar gidanshi. "Uwani, Uwani!! Uwani uwar gidan mai gari ce. Da sauri Uwani ta fito daga ɗaki. "Kisa Zainabu ta shirya ta sameni a shagon waje, ba'a fada ba, Baban yaronnan nata Zulƙifulu ya dawo. Jiya da daddare, magatakarda yake sanar dani, yaji labarin shigowarshi a wajan ƴan doka. Har nasa fadawa suje gidan ayi kiranshi, da ƴan uwanshi. Shima malam Ayuba nasa ayi kiranshi da ɗiyarshi Binta, da duk dai wanda wannan rikicin ya shafa. Zamu tattauna a shagon waje, dan tattaunawar tana buƙatar sirri." Tsaki Uwani tayi tace. "Amma Allah yayi wadaran yaronnan Malam dan ya cutar damu, ya cutar da yarinyar, shekara sama da goma ta rasa manemin aure. Ƴan uwana da danginka duk a ciki an rasa mai aurenta. Cutarwar tayi yawa. Ni malam inason kaimun izini in rakota dan a tattauna komai a gabana." Mai gari yace. "Uwani kenan. Ni kaina a kullum inna kalli Zainabu yanda ta tsofe a gida, wallahi abun yana yi mun ciwo. Amma ki sani ba Baban Zulƙifulu kaɗai bane mai laifi, yarinyar nan ita da kanta ta bada kai bori ya hau fa. Ku tawo fadar dai." Yana kaiwa nan ya fice." Laila: Matar malam ce ta leƙo ɗakina, suka gaisa dasu Daddo, taji lafiyata dana jaririna. Sannan tace. "Laila tawo, mu tafi wanka, an juye ruwan karya huce." Miƙewa nayi, ina jan ƙafata harna fice. Daddo: "Laraba kinga yanda Laila ta nakasa kuwa, ƙafarta fa ɗaya janta take yi, bata iya ɗagawa. Bari dai ta fito muji" shigowar Iyami da kaskon wuta ne ya katse musu hirar, Laure ce ta shigo da baho na wankan jariri. Bayan sun gaggaisa. Iyami tayi ma yaro wanka ta banka tazargade a cikin wuta taima Jaririn hayaƙi. Laure ta gyare ɗakin, suka fitar da kayan da Laila, da jaririnta suka tuɓe. A haka Laila ta shigo ta samesu jigum." Laila: ina fitowa na sake kaya, na shafe jikina da man kaɗanya, sannan na zauna. Baba mai Riga da matar Malam ne suka shigo. "Ga tuwo Laila, kici ki ƙoshi. Gaishe da Baba mai Riga nayi. Sannan na koma na soma cin tuwon, jaririna yana hannun Daddo." "Baƙi kukayi ne Mai riga, ni naji jiya anata magana a tsakar gida" cewar Daddo. Baba mai riga tace." "Manyan baƙi ma kuwa, ƙanin su Malam ne Ɗahiru ya dawo, takwaran wannan" Ta nuna jaririna" "Shekara fin goma da tafiyarshi birni, sai jiya Allah yasa suka dawo" Shehu ya shigo kuwa?" Goggo Laraba tace. "Bai shigo ba, na ɗauka tun sassafe zai shigo yaga lafiyarta." Kafin tace wani abun sai muka jiyo sallamar malam. Yana cewa. "Matar malam, Mai riga kuzo mai gari ya aiko fa" Da sauri suka fita, buɗe labulen da sukayi, na hango Shehu a tsaye a kusa da Malam. Hawayen daya tawo mun ne ya gangaro bansan sanda ya zubo ba." Malam: "Mai gari ya aiko yana son ganinmu, Baban Yara nace yayi gaba shi da Lauwali. To Ɗahiru kuma tun safe Shehu yake nemanshi, babu shi babu dalilinshi, bamu ganshi ba ko'a masallaci. Amman zanje can fadar, Shehu zai kuma zagayawa ya duboshi. Na faɗa muku ne dan ku sani. Yaro yana son ya jefa mu a matsala, ai yasan abubbuwan daya tabka babbane" Nan Malam ya wuce ya barsu. Shehu kuma ya shiga ɗakin Laila." Laila: Hawaye nake sharewa na jiyo sallamar Shehu. Durƙusawa yayi ya gaishe da su Daddo babu ɗigon far'a a fuskarshi. A daƙile ya amsa gaisuwata. Goggo Laraba ta miƙo mai Ɗahiru. Shehu ya noƙe tare da cewa. "Sauri nake yi Goggo Laraba, dama gaisheku nazo yi, zuwa anjima zanzo." Yana ficewa na raushe da kuka. Shehu yana nufin bazai karɓi kyautar da Ubangiji ya bamu ba kenan, butulci yake son yayi?" Goggo Laraba ce ta matso kusa dani. "Laila ki dena kuka. Shawarar da zamu baki, wannan yaron naki ne, ki rungumi abunki kawai. Amma na lura kina cikin matsala a zamantakewarki da, Shehu, da iyayen mijinki, dama facalolinki, ko? Kuma Innarki ta faɗa mun ashe kinyi yaji ma, malam ya koroki ko? Meke damunki Laila, ki faɗa ko zaki samu sauƙin nauyi a ƙirjinki, sannan a iya saninmu munsan ƙafafunki suna da lafiya ras aka aura ma Shehu ke. Lalurace ta sameki kika kasa sanar ma kowa? Cikin ƙunci da ɗacin zuchiya nace. Goggo Laraba, tunda na auri Shehu, mu kayi mako guda tare, na fahimci Shehu yafi ƙarfina ta ɓangaren mu'amular aure. Sabida baya gajiya sam. Tun abun bai dameni ba, har naga abun ya wuce gona da iri, saina soma yima Shehu ƙorafi. Dan kullum ina wayar gari cikin gajiya, da kasala sosai, ya kasance bana ko sha'awar shiga cikin mutane. Hakanne ya ja mun tsana a idanun facalolina da iyayen mijina. Wata na biyar a gidan Shehu, ƙafafuna suka riƙe cikin dare. Tun daga wannan lokacin na rasa gane ma jikina, kullum a cikin rama da ciwo nake. Shehu tun yana bani haƙuri har ya dena. In yazo da ƙarfin tuwo yake karɓar hakkinshi, har ta kai har razana nake yi in naji motsi kaɗan, tsabar rashin hayyaci. Shine na gudo gida dana lura so yake ya kasheni, ko tausayin cikin dake jikina bayayi. Kuma na bashi shawarar ya nemi magani dan abun bana lafiya bane. Sai ya balbaleni da faɗa. A cikin halin da nake kenan, na rasa wa zan faɗama danya bani shawarar yanda zan tafiyar da Shehu. Kuka na fasa mai ciwo ina jin kunyar su Goggo Laraba sosai. Ba dan a cikin tashin hankali nake da son samun mafita ba, da wasa bazanyi irin maganar nan dasu ba. Shi kanshi Shehun kullum a cikin roƙona yake, kar in tuni asirinshi, amma ni kuma cutuwa nake yi. Wata tara da yin aure, amma na buɗe sosai, har tusa ce take fitowa ta gabana, tsabaragen buɗewa." Hawayene suka ci gaba da suntiri a kumatuna. Ɗahiru ne ya soma kuka. "Inya_inya_inya" Goggo Laraba ta miƙa mun shi, nasa hannu na karɓeshi. Na ciro Mama na saka mishi a baki, cikin kunya da nauyin su Goggo Laraba. Goggo Laraba tace. "Kin tabka babban kuskure da kika zauna a cikin irin wannan halin ba tare da kin sanar ma magabatanki ba. Daddo kin tuno da Hadiza ƙawata wacce ta haukace a shekarun baya ai?" Daddo tace. "Na gane Hadiza, wacce akayi bikinku rana guda ko?" Goggo Laraba tace. "Itafa. Mijinta wani irin mutum ne mai wata iriyar halitta, gabanshi yana da girman daya wuce misali. Wallahi ba'a sani ba. Ya dinga kwanciya da Hadiza har sai da ta haukace. Aka soma binciken dalilin haukar. Shine maƙotanta suke sanar ma iyayenta. Kullum cikin dare suna jiyo ihunta, tana naiman ɗauki. Daga baya saita soma firgita ita kaɗai. Daga ƙarshe bayan ta haukace, Allah yayi mata rasuwa a cikin haukar nan. Da mijin ya ƙara aure, wacce ya aura mutuwa itama tayi, sabida yafi ƙarfinta. Ni ina ganin maslaha anan shine, a kira Shehu a zauna ayi magana gemu _da_ gemu, yaje ya nemi magani, ai ana samu. In bazai nema ba kuma, a raba aurennan tun wuri." Da sauri na ɗago na kalleta. Daddo ta dubeni ta maida dubanta ga Goggo Laraba tace "Ba'ayi hakan ba Laraba, yin hakan ba maslaha bane. Kinsan wanki bazai yadda da wannan abun ba. Ni ina ganin abunda ya dace a matsayinmu na dattijai shine. Mu gyara ƴarmu kawai. Sauƙin da zata samu shine ya kasance kullum tana cikin tarin ni'ima, hakan zai taimaka. Nasan ta riga ta gama wangalewa, saimu gyarata tsab. Ki kuma ɗaurata akan yanda zata kula da kanta a koda yaushe. Akan yawan buƙata ba'a kashe aure ba. Mata da yawa suna cikin halin da ya fi na Laila. Amma sunyi haƙuri sun jajirce. Shehu gani zaiyi kamar Laila ta tozartashi ne. Ba lallai bane ya yarda cutar da'ita yake yi ba. In da ci, da sha, da sutura. To ta rungumi dukkan ƙaddarar da zata fuskanta a zamantakewar aurenta. Sabida mu kanmu bamu san wanne hannu zata sake faɗawa ba." Goggo Laraba tace. "Dole ta buɗe ai, kullum yana surfarta kamar hatsi. Da yaji tayi dameji, saiya ɓare wata a leda dal, ita ya zubata a kwandon shara. Mu mata kullum a cikin danne rayuwarmu ake. Maza kawai ake duba, kuma ake girmama damuwarsu. Mu ko oho, Allah ka zama gatanmu. Laila zan gyara ki tsab. Zan baki surruka irin namu na tsaffin hannu, ki dinga amfani dasu a koda yaushe. Magani a gonar yaro." Hawaye na share, nayi shiru ina tunanin maganar Goggo Laraba da tace. Daya gama cinye moriyata zai kada ni a kwandon shara, ya auro dal a leda. Lumshe idanu nayi, to ya zanyi da ƙaddarata? In nabar gidan Shehu ya zanyi da Ɗana wanda a wajena kaɗai zai iya samun kulawa? Dole in zauna ko dan kula da yarona." Fada MRS BUKHARI [27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* *_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_* _A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_ *Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻* https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ---------- No 07067964894 *_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._* *_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_* *_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_* *_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_* [27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki. Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻 07068606171 08104335144 08179523215 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟* *_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._* _Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._ *_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._* *MATA IYAYEN GIJI* _Mrs Bukhari_ *INDA BA ƘASA..!* _Ummu Maheer_ *KARO ƊAYA...!* _Ummu Affan_ _LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_ 1 500 2 700 3 1000 _Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._ 2212328303 RABIATU BASHIR Zenith bank _Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._ _Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171 *DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.* 0810 433 4144 0817 952 3215 0706 860 6171 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.* _TEAM GAWURTATTU UKU 2023_[08/04, 19:57] Mrs Bukhari: MRS BUKHARI GAWURTATTU UKU LAMBA TA GOMA SHA SHIDA "Malam. Gani gaku ku dangin Ɗahiru. Ga Zainabu ta wajena. Ga Binta, ga mahaifinta malam Ayuba. Ita waccan bazawara ta fita a cikin zancan tunda tayi aurenta. Amma ga malam Rabo mahaifinta yace yana son abi mishi hakkin ƴarshi. To duba da mutuncinku da nake gani, Malam da Baban Yara. Wallahi da tuni wani labarin akeyi ba wannan ba. Matasanmu ma zasu iya yin komai. Amma anyi zama na amana tare daku, kuma baku goyi bayan Ɗahiru kan taɓargazar daya aikata ba. Zainabu ta wajena, tunda wannan iftila'in ya dira a kanta. Du maneman ta suka tarwatse. Shekara sama da goma yarinya tana gabanmu, ƙannenta sai hayayyafa suke a gidan mazajensu. Binta tayi Auren harta haihu a gidan Aure, amma surukai suka sata a gaba har sai da a ka sakota, taci gaba da ɗanɗanar baƙin ciki a ƙauyannan. Yarinyar malam Rabo, ta samu tayi wani auren ita Allah ya rufa mata asiri. To sai ga labarin dawowar Ɗahiru cikin wannan gari nawa. Ina fatan zaku bi umarnina, shima zai ɗauki duk hukuncin da zan zartar akanshi? Domin a samu sulhu. Tunda yarannan suma da nasu laifin, ai ba fyaɗe yayi musu ba. Duk da muna jin jita_jita a gari cewar. Yana amfani da kwallin ƙiful danya cinma mummunar manufarshi akan duk yarinyar da tayi mishi. Fada tana son ganin Ɗahiru." Malam yayi gyaran murya yace. "Allah ya gafarta mai gari. Ina ganin ko babu Ɗahiru ni tamkar uba nake a wajanshi. Kuma Allah yana gani dai_dai da sakan ban taɓa mance ɓata sunan gidanmu da Ɗahiru yayi ba. Yanzu haka Shehu yana can yana nemoshi." Shehu ne ya ƙaraso cikin shagon, Ɗahiru na biye dashi. Suna zama yaron Iyami ya iso. Tsugunnawa yayi ya kwashi gaisuwa sannan yace. "Kawu Ɗahiru ana nemanka a gida. Umma Tani tana naƙuda." Zumbur Ɗahiru ya miƙe. Sai yayi kwarjini sosai a idanun jama'ar wajan. Aikin Tsubbu ya soma tasiri a jikinshi. "Aimun afuwa mai gari. Amma ga Malam zaiyi komai. Kuma ina mai ba kowa haƙuri nayi kuskure nai laifi. Na kuma yi nadama. Kaina bisa ƙasa ina neman aimun sassauci. Yana kaiwa nan ya fita a shagon. Da mugun gudu ya falfala." Malam yace. "Ni a shawarce mai gari. Mai zai hana a haɗu a rufa ma juna asiri. Yarannan tunda ga iyayensu. Muna nemama Ɗahiru aurensu. Ko ba komai wannan sirrin zai iya birne kanshi, duk da masu iya zance na cewa kunne ya girmi kaka. Amma yarannan da aka samesu bata hanyar aure ba. Kasancewar iyayensu a ƙarƙashin auren zaiyi musu rumfa, tunda Ɗahiru mahaifinsu ne. Malam Rabo muna roƙonka kayi haƙuri ka yafe hakkin ɗiyarka tunda tayi aure abunta." Fada ta ɗauki shiru na wasu lokuta. Dukkansu sun gamsu da shawarar Malam, duk da yaran babu wanda suka tsana duk duniya sama da Ɗahiru. Amma da yake su mata ne, sai suke ganin zama ƙarƙashin inuwar auren wanda ya salwantar musu da budurcinsu, kamar ya fiye musu. Badan komai ba ko dan su fita daga halin tsangwama da kyarar da akeyi ma ƴaƴan da suka haifa a gaban iyayensu. ( Ita mace a kullum tunaninta ta yaya zata samama yaranta kyakykyawar rayuwa mai inganci? Ita mace duk sanda ta zama uwa. Duk wani hange, da hasashenta akan, yaranta yake ƙarewa. Koda ita bazata samu ingantacciyar rayuwa ba. In dai yaranta zasu yi farin ciki da hakan, ta gammaci ranta ya zame ma yaranta fansa) ( Allah ka shiga lamarin iyaye mata ka taɓa, ya Allah ka kawo sassauci da rangwame a rayuwar iyaye mata. Ka dasa ƙauna, da soyayya mara yankewa a tsakanin yara da iyayensu Ameen.") Mai gari yace "Na gamsu da bayaninka malam. Kuma na amince da shawararka. Amma a yanzu ku fidda sadaki, a ɗaura auren a yanzu anan, kowa ya huta. Ku mata matan na sallameku." Tashi suka yi, suka fice. ( Iyaye mazan kuma suka yadda yaransu su auri wanda ya lalata musu rayuwarsu. Badan komai ba, dan gudun bakin duniya. Basu yi duba da wacce irin rayuwa yaran zasu fuskanta a wajan miji, da dangin mijin ba. Basu yi tunani akan tsawon shekarun da Ɗahiru ya ɗauka bayanan ba, wanne hali yaje ya kwafo, ya ɗaura akan halin akuyancin da suka sanshi dashi? Oho ba wannan bane abun dubaba a wajansu. Abun duban a wajansu. Sun ya da kwallon mangoro sun huta da ƙuda) A wajan malam ya ciro abunda ke ajjihunshi, Baban Yara ma ya ciro nashi, Lauwali ma ya saka nashi. Shehu ya zura hannu a ajjihu sai yaji wayam. Shi dai yasan da kuɗi a jikinshi. Murmushi yayi daya tuna ashe a ɗaki ɗaya suka kwana da Ɗahiru, yasan tabbas shi ya yasheshi. Mai hali baya fasa halinshi. A wajan lauwali ya ari kuɗin ya saka. Take aka ɗaura Auren Ɗahiru da zainab, da Binta. A bisa sadaki jaka huɗu. Kuma aka ƙare zaman akan da daddare za'a kawo mishi matanshi, da yaranshi biyu. Mace da namiji. A haka taron ya watse. Tani: Mahaifiyarta da ƙannenta ne a kanta. Dan tun safe suka zo gidan, dansu gane ma idanunsu gaskiyane su Tani sun dawo? Dan tuni aka cire rai dasu. Sai kuma suka zo suka sameta a halin naƙuda. Jini sai zuba yake yi a jikinta." Ɗahiru daya shigo gidan a guje, sai yayi ɓarayin su matar Malam. A ƙofar ɗakin matar Malam ya ga dafifin mata, ko wacce hannunta riƙe da kumatu. Turesu ya dinga yi yana kutsa kai. Ganin iyayen Tani ne a kanta, hakan ya matuƙar kashe mishi jiki. Amma a hakan ya daure yace. "Baba ku ɗan bani minti biyu, akwai wani taimako da zanyi mata ne. Yanzu zata sauka. Ba tare da sunyi tunanin komai a zuchiyarsu ba. Suka bashi waje. Kallon idanun Tani yayi, a runtse idanunta suke, bata ma cikin hayyacinta. Ƙoƙonnan ya ciro a aljihun ƴar shararshi, yasa hannu ya dinga kwarfatar jinin daya zuba a ƙasa, yana katse hannun nashi a bakin ƙoƙon. Ta cikin riga ya saka hannunshi riƙe da ƙoƙon. Wuf ya fice a ɗakin yana waige. "Inna ku shiga, yanzu zata sauka" Ya wuce har yana shirin faɗuwa. Matar malam sai rangaɗa mishi kira take yi. Amma banza yayi da'ita, har saida yaje ya nemi waje ya adana ƙoƙonnan, sannan ya dawo. Ya samu Tani ta suntulo ɗiyarta mace, gyarasu ma akeyi. Matar malam ta yafatoshi suka koma gefe. "Ɗahiru zabin da naga kaba Iyami ta gyare ta soye, na meye wai? Baki ya washe yace. "Sadaka ce za'ayi mun Matar Malam. Kinsan dana je binni na koyo ilimin malumta irinna Malam, zan ɗan dinga taimakon jama'a masu ɗauke da ciwo ayi musu rubutun ayoyin Alkur'ani, da yardarshi da amincewarshi su samu lafiya. Masu ɗauke damuwa kuma a tayasu roƙon Allah. Wannan sadakar ta neman yardar Allah ce." Dariya Matar Malam tayi tace. "Ai hakan yafi, da ƴan tsalle_tsallen da kayi. Ƴan satar kajin maƙota duk an daina" Ɗariya yayi yace "Matar malam baki da mantuwa gaskiya. Miƙon mahaifar in burne, sai in koma fada na baro su malam anata fafata sharia." Mahaifar Matar Malam tasa Baba mai riga ta miƙo, aka ba Ɗahiru. Itama yaje ya adanata a inda Aljani kayanasu zai gani ya ɗauka. Ya nufi hanyar fada yana tafe yana surukai. "Ai nayi kuɗi na gama, zan kai Tani ta sauke farali, nima inje inyi adda'a, inga masallacin ma'aikin Allah" Kaciɓus yayi dasu malam a hanya. "Kai dai baka da hankali kana tafe kana shashanci. Ya jikin Tani ince ta sauka?" Cewar Malam. Ɗahiru yace "Ta sauka Malam an samu mai sunan Goggo. Kun gama da fadar ne?" Baban Yara yace "Mun gama, kuma an samu fahimtar juna. Malam zaiyi ma bayanin komai. Allah ya raya Goggo" Shehu daya lula duniya tunanin ɗan da Laila ta haifa mishi. Yanzu da Ɗahiru yake faɗar haihuwar matarshi, sai yake jin inama shine aka haifama lafiyayyar jaririya. Ko mai ya tuno kuma oho, sai yayi murmushi harda girgiza kai." Suna isa ƙofar gida, Malam ya zaunar da Ɗahiru yayi mishi bayanin komai. Take Ɗahiru ya shiga lashe baki, yana tunano irin romon daya sharɓa a wajan su Zainabu. Yayi farin ciki sosai da wannan aure, dan murna ma, har tashi tsaye yayi ya dinga yi ma kanshi kirari. Baban yara yace "Sai kasa matan ƴaƴanka su share ɗakunan da suke can cikin gida, ta bayan sakaki can nesa, ɗakuna huɗu ne a jere falle_falle. Kaga kowa saita ɗauki ɗaya, kaima saika ɗauki ɗaya. Kayi haƙurin zama dasu, yara da suka haifa maka kuma. Ka tausaya musu Ɗahiru." Ɗahiru kamar na Allah haka yaita godiya. Kuma yayi musu bayanin irin wanda yayi ma Matar Malam kan malunta da zai soma. Sunyi murna dajin hakan sosai. Da yamma lis aka kawo amare. Laila: Ina kwance, muka soma jiyo yiriri_yiriri. Nayi mamaki sosai. Zuwa can sai muka jiyo ihun Tani, tana zazzagin matan da suka kawo amare. Dukkanmu muka yo waje. Da ƙyar su malam suka rarrashi Tani da danginta. Ɗakin matar malam ta koma tana kuka, tare da tunano sadaukarwar da tayi akan Ɗahiru." Haka naci gaba da jego, Shehu sun shiga jeji banda ko labari. Sai washe garin ranar daya tafine, Baba mai riga take shaida mun Shehu ya amince inje wankan gida. Hankalina sam bai bani ba, gani nake yi ƙarshen zamana da Shehu ne yazo. Tunda na haihu bamu samu damar keɓewa ba sam" Ɗaga ranar sunan akayi, aka haɗa dana Tani. Ɗahiru yayi ma Tani bajinta. Raguna biyu ya yanka mata, tare da mata alƙawarin abubbuwa da yawa a ciki harda alƙawarin kaita aikin hajji, kafin fa Tani ta sakar ma Ɗahiru mara. Dangina da ƴan uwana sunzo, nayi mutane sosai. Malam yayi mun gara da turamen zani har uku. Inna tayi mun turamen zannuwa biyu, da kayan yaro. Yayyena mata turame ko wacce tayi mun. Yayana kuma rigunan yaro ya siya mana. Yaro dai yayi goshi, ya samu kaya da yawa. Da yamma lis ƴan uwana suka tafi. Yaya Nazeefa yata wacce muke uwa ɗaya uba ɗaya, ita bata tafi ba. Tare muka kwana. Washe gari da wuri muka shirya, bayan an gama tuyan nama, aka ware nasu Matar Malam a fanteka, aka ɗaura turmin zane da sabulu, sai aka kai musu. Sallama muka yi musu muka tafi. Haka na dinga shayar da yarona a gida. Goggo Laraba sai tsumani take yi da magunguna iri iri. Har mu kai sati biyu babu Shehu ba labarinshi, babu wanda yazo duba mu daga gidansu. Kullum a cikin fargaba da zulumi nake. Sai ranar da muka cika kwana talatin cib, sai ga Shehu da rana face_face. Ina zaune a ɗaki ina ba Ɗahiru nono, na jiyo suna gaisawa da su Inna. "Tana ciki nan, ka shiga mana" Na jiyo muryar Innata. Cikin sallama Shehu ya shigo. Idanu muka haɗa, abinda yafi bani mamaki yanda yake cikin farin ciki da wakwalar da bansan ko ta mecece ba" MRS BUKHARI [27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* *_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_* _A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_ *Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻* https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ---------- No 07067964894 *_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._* *_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_* *_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_* *_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_* [27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki. Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻 07068606171 08104335144 08179523215 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟* *_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._* _Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._ *_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._* *MATA IYAYEN GIJI* _Mrs Bukhari_ *INDA BA ƘASA..!* _Ummu Maheer_ *KARO ƊAYA...!* _Ummu Affan_ _LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_ 1 500 2 700 3 1000 _Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._ 2212328303 RABIATU BASHIR Zenith bank _Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._ _Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171 *DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.* 0810 433 4144 0817 952 3215 0706 860 6171 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.* _TEAM GAWURTATTU UKU 2023_ [08/04, 19:57] Mrs Bukhari: Mrs Bukhari GAWURTATTU UKU Lamba ta goma sha bakwai: Ɗambo: Bayan wasu shekaru masu yawa: Abubbuwa da dama sun faffaru, wasu masu daɗi wasu akasin hakan. Baba Huwaila Allah yayi mata rasuwa, Baba Shatu tsufa ya far mata. Itace ciwon idanu, itace ciwon sawu, itace tarin tsufa. Mahaifin Audu shima Allah yayi mishi rasuwa. Gidan a halin yanzu mune iyaye. Yaranmu sun girma harma an aurar da wasu. Shagari ɗan gidan Hindu, ƙanin Shatu yayi aure, Audu ya yanka mishi waje a cikin gida, ya gina ɗaki ciki da falo, suna zaune a gidan. Hannatu kuma tana gaban Hindun tana mata tallah. Ita kuma Zainab tayi aure a nan ɗan ƙauyen dake kusa damu. Sauran mazan kuma na Hindu, biyu daga ciki, sun gaji sana'ar mahaifinsu ta dambe.Auwal kuma bashi da aikin yi sai zaman majalisa, in damina tazo, yana taɓa aikin gona na kuɗi. Yarana kuma yanzu, Shatu dai tana aiki a wani kamfani a cikin Zamfara, Zaliha kuma, Lauya ce, Basira kuma tana aji biyu a jami'a tana karanta kasuwanci. Duk suna zaune a cikin gari, sun kama ɗaki, Shatu na kulawa dasu, kuma sun riƙe mutuncinsu sosai, sun taso da nutsuwa gami da kamun kai. Duk juma'a suke shigowa Ɗanbo, ranar lahadi da yamma kuma sai su koma. Usman kuma kiwo yake yi na awakai, harma ya haɗa garke guda, da a gida yake yi, amma Hindu sai tasa mugunta, kullum saimu wayi gari dabba ta mutu. Saiya tattare awakanshi, ya mayar gidan abokinshi. Daga bisani kuma, wani Alh daya gina gidan gona a bayan gari. Saiya samu labarin irin yanda Usman ya iya kiwo saiya neme shi akan yazo ya dinga kula mishi da kifinshi da yake kiwo, da awakai. To Usman saiya roƙi Alhn nan ya kai awakanshi can gidan gonar, duk yake kulawa dasu, duk wata yana biyanshi. Duk da sana'ar man ƙuli da ƙuli na, na ɗauki ragamar karatun yarana kab. Usman da yaƙi karatun ya nuna mun ga abinda yake so, saina ɗauki kuɗi na bashi, ya siyo akuya, da bunsuru. Kamar wasa, akuyarnan taita haihuwar mishi, ƴan hurhuɗu, tashi ɗaya garke ya haɗu, saiya siyo rago da tunkiya, suma sukaita hayayyafa. Yaran gidan duk sun girma, matan da yawa suna gidan mazajensu." Ina zaune a tsakar gida, ina baza gyaɗa, Shatu tayi sallama ta shigo, cikin shiga ta kamala, ko ina a jikinta rufe rub. Hannunta riƙe da ƙatuwar leda. "Mama Aikin gyaɗa kike yi? Bayan kinsan duk ran juma'a da asabar muke yi miki in mun zo. Ki dinga hutawa. Baba Mariya ina wuni, Baba Hindu ina wuni?" Mariya ce kawai ta amsa, Hindu kuwa kunnen uwar shegu tayi da Shatu. Hannatu taja tsaki tace. "Aikin banza, aikin wofi, bayan munsan komai, ana zaune a binni ana tazubas" wani abune ya caki ƙirjina dajin kalmar da Hannatu ta jefi yarta dashi. Duk da inajin ana jifansu da kalmomi iri_iri, cewar na barsu sun tafi karuwanci a birni, sunƙi aure, sai yawon ɓel_ɓel. Shatu tayi murmushi, ta girgiza kai, dan rayuwar da Hannatu take gudanarwa rayuwace ta abun tausayi. Shatu tace. "Mama dama tafe nake da baƙo yana waje, yace lallai_lallai shi yana son ku gaisa. Oganane a wajan aiki, kuma muna mutunci sosai, yana yawan rage mun hanya" murmushi nayi, ina kallon Shatu wacce ta zama ƴar gaye, tamkar ba'a tsakar gidannan tayi rarrafeba. Wato shi ilimi har ƙarama mutum kyau yake yi, gashi da sa kwarjini. Yi maza ki shigo dashi, kaji ƴar nema shine kika barshi a waje?" Dariya tayi mun, ta fita zuwa shigo da baƙon nata. Ni kuma na shiga ɗaki na shinfiɗa mishi ƙatuwar daddumar da Zaliha ta sai mun." Ina zaune sai na jiyo sallamarsu, baƙon Shatu na gaida mutan gidan. Da sallama suka shigo. Cikin girma da karamci muka gaisa, kansa a ƙasa cike da tsantsar jin kunyata. Nace. Ya sunan malamin? A kunyace yace. "Sunana Isma'il dama kullum ina cewa ta gaisheki, sai yau Allah ya nufa nace bari dai, inyi tattaki inzo mu gaisa, dan zuwa da kai yafi saƙo." Murmusawa nayi. Nace. Zahiri Isma'il. Kuma naji daɗi Allah yayi albarka. Shatu bashi ruwa yasha mana" Fita nayi na dawo tsakar gida na basu waje. Ina zama Zaliha da Basira suka shigo, a jere tamkar tagwaye, komai iri ɗaya suka saka na sutura. Suna ajjiye ledojin hannunsu, suka shiga baza mun ɗanyar gyaɗar da nake aikinta." Buguzum_buguzum Audu ya shigo gidan, bakinshi duk dabzar goro, yana kumfar baki yace. "Ina karuwar ƴarki naji ance ta tawo da daduronta sun shigo nan gidan ko? Duk lalatar da suke aikatawa a birni bai ishesu ba har sai sun kawo mun daduro cikin gida? Ke wato magajiya harda basu waje." Kallo nabi Audu dashi, raina bai taɓa ɓaci makamancin irin na yau ba. Amma bana son tanka mishi dan gudun kar hakan ya taɓa darajar Shatu. Hindu ta nuna ma Audu ɗakina da bakinta, karab a idanuna. Harya nufi ɗakina, ya dawo ya fisge ledojin da su Zaliha suka shigo dashi ya zazzage. Kaji gasassu, da lemon roba ƙatuwa, da taliya, bushashahen kifi, da maggi, da farin mai, da tumaturin gongoni, da kayan abinci iri iri cimar ƴan birni ya gani sun zubo daga ledar nan. Baki ya rike, ya ɗauko kajin a ƙasa yace." "Gaskiya naga kin sake, sai walƙiya kike yi. Ashe ribar bariki ake kawo miki. Ke Hindu zo ki tattare kayannan ki ajjiye mun a turakata. Yana kaiwa nan ya wuce fu zuwa ɗakina. Da mugun gudu Hindu ta iso gaban kayan, ko nauyin jikinta bata ji, ta hau kwashe kayan. Ni kuwa adda'a duk wacce tazo bakina furtata nake yi. Hawaye sai suntiri yake yi a kumatuna. Su Zaliha ma sunyi tsumu_tsumu tamkar an watsa musu ruwan zafi." Fisgo Ismail Audu yayi waje. Sai zabga mishi mari yake yi, tamkar ya samu maƙiyi a filin dambe. Jama'a aka taru, dan Audu sai kwakwaso yake ta faman yi, tamkar kaza mai ƴaƴa. Ismail da yaga Audu na shirin illatashi, aiba shiri ya zame, ya fice a gidan da fashashshen baki. Shatu ya shaƙo yana shirin illatamun ita. Kukan kura nayi na fisge Shatu a hannun Audu. Audu daya zuchiya, saiya rufeni da wani irin mahaukacin dukan da ko sanda nake da jini a jika bai taɓa yi mun irinshi ba. Faɗuwa ƙasa nayi hangurarriya ( sumammiya) Ban kuma sanin kaina ba, sai farkawa nayi na ganni a gadon asibiti, tsintsiyar hannuna ɗaure da ruwan bature. Fuskata tayi wani irin mugun nauyi, idanuna ma basa gani sosai, ko buɗuwa basa yi" [27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* *_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_* _A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_ *Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻* https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ---------- No 07067964894 *_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._* *_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_* *_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_* *_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_* [27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki. Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻 07068606171 08104335144 08179523215 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟* *_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._* _Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._ *_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._* *MATA IYAYEN GIJI* _Mrs Bukhari_ *INDA BA ƘASA..!* _Ummu Maheer_ *KARO ƊAYA...!* _Ummu Affan_ _LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_ 1 500 2 700 3 1000 _Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._ 2212328303 RABIATU BASHIR Zenith bank _Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._ _Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171 *DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.* 0810 433 4144 0817 952 3215 0706 860 6171 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.* _TEAM GAWURTATTU UKU 2023_ Mrs Bukhari[08/04, 19:57] Mrs Bukhari: GAWURTATTU UKU LAMBA TA GOMA SHA TARA Saleri: Musina: Rayuwa kenan, a kullum inna zauna, sai inta kallon rayuwa, da yanda lamarin duniya ke tafiya, lallai tsarki ya tabbata ga ubangijin kowa da komai. Yanzu yanda muke jin zafin mutuwar iyayenmu da duk suka rasu, suka kwanta dama, haka muma wata rana yaranmu zasu tsinci kansu cikin maraici. Su Baba Hauwa an kwanta dama, mahaifin Yawale ya jima shi kam da rasuwa. Baba Sahura ce kaɗai ta rage. Ita kanta cikin ciwo take sai an kwantar sai an tayar. Yara duk sun zama samari, matan an auradda wasu, daga cikin mazan ma wasu sunyi auren. Awaliyya ta wajena, yanzu malamar asibiti ce, ɓangaren ƴan haɗari. Tana aiki a babban asibitin dake jihar Bauchi. Haka kullum take zuwa ta dawo. Kulu kuwa karatunta iya sakandare ya tsaye, akayi mata aure, danta nuna mun auren ya fiye mata. Naso tayi karatu mai zurfi, amman bata bani haɗin kai ba. Tana aure a nan kusa damu. Kattume ma tayi aure, iyakarta itama sakandare, tana aure a can jama'are. Jamilu kuma manomine babba, dan Allah yasa albarka a hannunshi, duk abinda zai shuga, zai samu albarka mai yawa. Ƙasimu kuma, yana aiki a Azare, a wani kamfanin buga bulo. Mustapha kuma maginine, sai ƴar auta ta Zubaida. Itama da halama tana da burin yin zurfin karatu. Tana ajin farko a jami'ar A T B U nan Bauchi. Tare suke fita da Alawiyya. Sai dai wani sa'in Zubaidar tana zama a ɗakin ɗalibai, musamman in jarabawa ta matso." Kumatu kuma Saminunta yayi aure, Yawale ya bashi fili a cikin gidan yana zaune da matarshi. Zakiya tayi aure a Kaduna, ta auri wani ɗan uwan Kumatun, hamshaƙin mai kuɗin gaske ne. Kamar dai yanda nake ji a bakin Kumatu da matan gidan kenan. Sauma'iyya kuma tayi auren amma yanzu zawarci take yi, auren ya ƙare. Muttaƙa kuma ya zama ɗan sara suka, sune ɓarayin kaji, da agwagin mutane. Su A'i duk sun aurar da yara. Sai ƴan tsirari da suke gabansu, amma ana shirin kawar dasu suma. Ina zaune a tsakar gida ina yanka sabulu, Jamilu na ƙirgama wata wacce tazo sari a wajena. Ƙasimu yana gefen wajan ɗakina yana yi mun miyar kuɓewa bushashshiya, nayi tuwon tun kafin in zauna aikin yankan sabulun. Alawiyya da Zubaida kuma sun shiga cikin gari. Mustapha ne ya fito da wankin kayana a hannunshi. Jamilu na ganinshi da kayan ya tashi a guje ya nufi Mustapha, sai kace wani ƙaramin yaro. "Wa ai wallahi baka isa ba. Gyaran ɗakin da kayi bai isheka ba, saika shigar mun aikina? Aini nake yin wankin duk sati inya taru." Mustapha na dariya yace. "Amma naga kana taya Inna aikin sabulu, ga masu sari sunzo. Kaga ga wata ma ta shigo" Fur Jamilu yaƙi yarda saida ya fisge kayannan a hannun Mustapha ƙarfi da yaji. Haihuwa mai rana. A rayuwar gidan Yawale da nayi sam babu daɗi. Amma gashi yau na haifi yara, sun share mun duk hawayena, suna bani dukkannin wata kulawar daya dace. Damuwata ɗaya ce, rashin waiwayarmu da Idi baiyi ba, sama da shekara ashirin da biyar, wannan itace kaɗai damuwata. In aka cire wannan, bani da wata damuwa da take damuna sam. Girgiza kai nayi nace. Kai Mustapha tawo ka ƙirga mata, bar mishi aikinshi kaji. Ƙasimu sannu ɗan albarka" Kumatu taja wani tsaki mai ƙarfi. Ni bansan ma ta fito ba, dan mu kaɗaine a tsakar gidan. Muttaƙa ne ya shigo a guje, ya bangaje Kumatu ta faɗi ƙasa warwars shi kuma ya shige ɗakinta." "Wayyo hannuna, wayyo ƙafata" Da sauri na miƙe tsaye. Kai Ƙasimu zo ka ɗaga Yadikkonku maza. Sannu Kumatu." Da sauri Ƙasimu yaje ya ɗagata. Fadawan mai gari ne, suka shigo gidan da zabga_zabgar dorunanrsu. "Muttaƙa muka biyo, kuma munga shigowarshi. Dan haka a fito mana dashi" Tsurewa Kumatu tayi. Ai su A'i iyayen gulma anajin haka sai gata ta fito tsulum. "Bayin Allah ko me yayi haka, kuka biyoshi da waɗannan murtuka_murtukan dorunan? Kuma yana shigowa ya haure danga ya dire bayan layi" Cewar Kumatu kenan wacce take riƙe da hannunta da nake tsammanin zata iya samun tsagewar ƙashi tsabar buguwar data yi. Ni dai ina tsaye ina mamakin Kumatu yanda duk ta gurɓata ma yaranta kab rayuwarsu. Haka fadawannan suka tafi, bayan sun faɗama Kumatu, akuyar mai gari suka sace. Kuma duk inda Muttaƙa ya shiga a ƙauyan zasu nemo shi. Suka fita suka barta da borin kunya. Sai zage zage take yi, harda kuka, ga hannunta dake ta faman zugi. "Wallahi ni nasan hannu akasa ma Muttaƙa amma ba yin kanshi bane. Allah ya toni asirin duk mai sa hannu akan lalacewar yaronnan. Baƙin ciki akeyi mishi, anga ya taso da ƙarfi." Tsaki naja, nayi zamana naci gaba da aikina. Yarana bayan duk sun gama mun aikina, sai kuma ko wannensu ya nufi wajan sana'arshi. Da yamma ina zaune ina haɗa sabulu, Yawale ya shigo cikin gidan da leda cike da cefane. Ya miƙa ma Kumatu. "Ki gyare kayan miyannan Kumatu, kiyi mana jar miya. Kazar wajan Sauma'iyya ki yanka mana ita asa a miyar. Zan bata kuɗin. Bakinane sam babu daɗi so nake inci wani ɗan abu mai galmi, kwana biyunnan bana jin daɗin jikina, kasala da na damuna, gashi mamana na gefen hannun dama ya soma damuna da ciwo fa." Yawale na kalla nace dashi. Sannu da dawowa Malam " "Yauwa Musina ya kasuwar Dai" Alhamdulillah" Ina faɗin haka nayi shigewata cikin ɗaki. Tuwo na zuba, da miyar kuɓewa taji naman rago, gashi naman yayi laushi. Ina ci ina shima yarana albarka. Jamilu ne yayo Sallama ya shigo. Hannunshi riƙe da leda cike da lemon taba_taba. Yasan inason taba_taba sosai musamman manyan da suka yi jawur a bishiya. "Uwo ga lemon taba_taba na sayo miki. Bari in ɓare miki. Zama yayi a gefena ya soma ɓare mun. "Uwo waini ya batun maganar Auren Yaya Ƙasimu ne, ni ranar Alawiyya na bani labarin wai kinje gidansu yarinyar da zai auran. Kuma magana ta faɗa, har Kawu Jamilu yaje ankai sadaki" Gaskiya ne. Iyayenta dai sunce a bari sai watan cika ciki, in Allah ya kaimu. To Kawunku sun shige gaba anyi komai, an biya sadaki, dan Babanku yace bazai sa hannunshi ba. Lokaci kawai muke jira. Inason in samu Babanku da batun inda shi Ƙasimun zai zauna. Ƙila ya taimaka ya yanka mishi guri a kusa da Saminu. Sai Zaidu ya gina mishi. Jamilu yace dani. "Uwo Baba Kumatu bazata taɓa barin Baba yayi mana abun arziki ba. Ita fa so take yaranta ace su kaɗai suka mallaki dukiyar Baba, gado ma dan tasan dole a raba da mune, kinsan da bazata yadda a raba da ƴan ɗakinnan ba. Amman ga shawara Uwo. Wannan filin nawa na unguwar madaki, mai zai hana Yaya Ƙasimu ya gina, yayi zamanshi acan kamar zaifi ko? Kuma filin yana da girma, dani da Mustapha duk zai ishemu muyi gininmu acan. Kinga shikenan kema saimu maidaki can kiyi zamanki tare damu, kema ki samu farin ciki. Amma mai kike gani?" Shiru nayi ina nazari. Abunda Jamilu ya faɗa gaskiya ne. Kumatu ba zata taɓa bari Yawale ya yanka ma Ƙasimu fili ba. Alhamdulillah yarana kansu a haɗe yake, kuma Jamilu yana samun kuɗi sosai akan amfanin gonarshi da yake siyarwa. Banda hatsin daya cika mana rumbu dashi, banda wanda yake raba ma matan gida da maƙota. Yanzu haka yana da gonakai biyu daya siya, ɗaya yana noma shinkafa, ɗaya yana noman riɗi a ciki. Banda gonakai na haya da yake haya. Dan ƴan uwanshi suna taya shi noman, harda su Alawiyya duk suna taimakon ɗan uwan nasu. Maganarka gaskiya ce. Banso suka san da wannan filin ba ma Jamilu. Amman kamawa tayi. Allah ya saka maka da alkhairi. Bari ya dawo sai in faɗa mishi, a samu a hankali a soma gini. Ai kuwa hakan Akayi. Ko da Ƙasimu ya dawo, saina zaunar dashi na labarta mishi abunda muka tattauna da Jamilu. Duk sunji daɗi kuma sunyi na'am da shawararshi. Ba'a wani ɗauki lokaci ba Ƙasimu ya soma gininshi. Labari dai ya zagaye harya faɗa kunnen Yawale. Ranar afujajan ya shigo cikin gidan. Yana kwaɗa mun mugun kira. Saida gabana ya tsinke ya faɗi. Buzu_buzu ya shigo da uban gemu" "Da gaske ne, Ƙasimu ne yake gini a unguwar madaki?" Murmusawa nayi nace." E shine, Jamilu ne ya bashi filin ya gina iya inda zai zauna da iyalinshi" Ƙuta Yawale yayi yace. "Duk girman filinnan na Jamilunne, ko iyakar inda yaba Ƙasimunne nashi? Kiyi magana mana, sai wani murmushin ɗaukar rai kike yi" Ai Kumatu na jin haka zuruf ta miƙe ta baro, ɓarzar dawar da take yi ta matso kusa da Yawale. Kallonsu nayi dukka nace. Duka filin nashi ne, ai wannan ƙaramine ma daga cikin filayenshi, banda gonakai daya mallaka" Ba Kumatu ba ba, har Yawale saida ya kaɗu da abinda yaji nace, take ya soma kumfar baki. "To baki isa ki raba mun kan yara ba wallahi. Duk ƙoƙarin da Kumatu ta dinga yi tun yaran na ƙananu dan ganin ta haɗe kansu, kinƙi yarda. Yanzu sabida kinason duniya ta zageni, wata na ya kama a ƙauyannan ace na kasa ba yarana fili suyi gini a gidana, saida suka je waje, shi yasa kika amince musu su fitan ko? Sabida munafukace ke ƴar iska, har yarona ya mallaki irin waɗannan uban kadarorin ace ni ubanshi bani da labari? Fili tabkeken gaske, wanda mai gari ne kaɗai yake da irinsu. Hawaye ya soma zubarwa. Kumatu ta cabke da cewa." "Ka dena kuka Malam, Ai Musina bata ƙaunar zaman lafiya, shi yasa kullum cikin cusa ma baƙin ciki take. Yawale yace "Dake da yaran naki duka, ina son ganinku a turakata bayan sallar isha" Wucewa yayi yana share hawayenshi. Girgiza kai kawai nayi na koma ɗaki abuna. Bayan sallar isha duk muka hallara a turakar Yawale, da yarana da yaran Kumatu. [27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* *_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_* _A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_ *Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻* https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ---------- No 07067964894 *_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._* *_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_* *_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_* *_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_* [27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki. Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻 07068606171 08104335144 08179523215 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟* *_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._* _Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._ *_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._* *MATA IYAYEN GIJI* _Mrs Bukhari_ *INDA BA ƘASA..!* _Ummu Maheer_ *KARO ƊAYA...!* _Ummu Affan_ _LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_ 1 500 2 700 3 1000 _Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._ 2212328303 RABIATU BASHIR Zenith bank _Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._ _Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171 *DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.* 0810 433 4144 0817 952 3215 0706 860 6171 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.* _TEAM GAWURTATTU UKU 2023_ MRS BUKHARI [08/04, 19:57] Mrs Bukhari: MRS BUKHARI GAWURTATTU UKU LAMBA TA GOMA SHA TAKWAS: Hawayene suke surnanowa ta gefen idona, suna sauka a matashin da kaina yake. Yau ni Audu ya daka a gaban yarana, da girmana yasa hannu yaimun dukan da har saida aka danganani da asibiti? Lallai na yarda Hindu ta shiga ta fita, ta cusa ƙiyayya mai ƙarfi a tsakanina da Audu. Duk da shima yana da nashi halin muguntar. Dan tun kafin Hindu tazo yake bani kashi. Shatu ce ta juyo, sai muka haɗa idanu. Kuka ta fashe dashi, wanda na kasa tantance na menene. "Mama sannu kin farka? Basira maza kirawo mana likita, kice ta tashi. Jiki a saɓule Basira ta fita. Da idanu kawai nake binsu, ko ina ciwo da tsami yake yi mun a jikina. Ina Usman Shatu?" "Usman, yana gida, Kawu Ɗan lami yana jinyarshi, Shazili ya ƙarya mishi mishi hannu." Wasu irin hawayene masu ƙarfi suke ta ƙoƙarin makanta ganina. Har harshena yana sarƙewa nace. Me ya haɗa Usman da Shazili, har abun yakai yake son durƙusarmun da yaro? Allah kana gani." Zaliha tace. "Sabida ya riƙe hannun Baba sunyi kokawa, yana ƙoƙarin ƙwatarki, shine Shazili ya ɓalla hannun nashi. Kuma suka rufar mishi da duka, shi da su Yaya Shagari, da Auwalu. Yanzu haka mun shigar da ƙarar Baba Hindu, da shi kanshi Baban, da Shazilin. Kuma ni kotu zamu shiga. Zamu kwato muku hakkinku, kuma duk wani hakki da Baba ya tauye mana, zamu nemi kotu ta kwato mana hakkinmu. Lokaci yayi da baza mu iya zura idanu Baba da Hindu suci gaba da takaki ba. Ɗaukeki daga gidan zamuyi ma." Mari na dallama Zaliha, wanda saida yasa ta miƙe tsaye a zabure. Take tausayinta ya kamani. Nasan yarana sune gata na, na gode ma Allah daya bani aron lafiyar da na dinga neman kuɗi, badan komai ba, sai dan in haskama yarana hanya. Haƙiƙa ni kaina na ƙudurce a raina, ƙarshen zamana da Audu yazo kenan. Sai dai bazan so yaranshi su jashi a ƙasa ba. Duk lalacewar masa tafi ƙarfin kashin shanu. Uban naku da matar uban naku, da ƴan uwan naku kuka miƙa sunayensu hannun hukuma? Ashe boko da sanin ƴancin kai shima hauka ne? Albaka nake fata kuyi a rayuwa, fatana ku rabu damu lafiya. Wannan jikin ya saba da wahalar Audu tun kafin kuzo duniya. Ku yi haƙuri ƴaƴana ku janye, in dai harni na tsugunna na haifeku." Basu da yadda zasu yi, dole suka ce dani sun janye. Kwanana shidda a asibiti aka sallameni. Babu laifi fuskar tawa ta ɗan saɓe. Kai tsaye su Zaliha suka wuce dani gidan da suke zaune. Suka kaini har gidan wata dattijuwa data kasance uwar ɗakunsu. Nayi ta binda da godiya. Muna zaune da daddare a falo, muna cin gashashshiyar kaza. Yarana sai jana da hira suke yi, burinsu suga ina walwala. Amman ina, sai dai na samar musu ƙirƙirarren farin ciki, badan yaudaraba sai dan in basu nutsuwa. Kwana na biyu a wajansu, muka dawo gida. Matan gida, da maƙota sai aukin sannu suke yi mini. Masu gulma nayi, masu zunɗe nayi. Hindu kuwa muna haɗa idanu ta fashe da dariya, ta shige ɗaki tana wani rausaya sai kace yarinya. Ɗakin da Usman yake jinya muka shiga. Yana zaune ana shafa mishi kitsen damo a hannun nashi. Ɗan Lami yana gefenshi. Sai aukin sannu muke ma juna ni da Usman. Saida mai maganin ya fita, Ɗan Lami ya faɗa ni da faɗa. "Ke wacce iriyar shin me ruwa uku ce ( Sha_sha_sha) Yara suna son kwato miki darajarki, amma kina gwalesu. Kinfi sha'awar ciwon zuchiya yayi ajalinki kenan? Ya zama dole a shigar da ƙararnan. Dan wallahi abun ya isa haka tura kuma takai bango. To bari kiji abunda yake faruwa tun ranar da aka fita dake jina_jina a gidannan. Audu har fada yaje, ya bada sanarwar duk saurayi, ko tsoho, ko dattijon da ya shirya aure, ga yara a gidanshi kyauta, sadaki kawai za'a biya. Ba wannan bane abun mamakin ba. Wallahi har aka kwana aka wuni, babu wanda yace yanason waɗannan yara. Sai gulmace_gulmace aketa faman yi a gari, wai Shatu ta kawo daduro har gida. Hindu ta dinga bi gida_gida tana sake tabbatar ma da mata cewar kama Shatu akayi da daduro a ɗakin mahaifiyarta. Jibi abinda suka ma ɗanki, ke kanki jibi fuskarki. A wannan karon dole Audu ya sakeki." Goggo Rakiya wacce ta jima da tsaiwa a dokin ƙofa, kuma a kunnenta akayi bayanin komai tace. "Ya zama dole ki yarda da abunda ƴan albarkar yarannan suka zo mana dashi. Da ba dan sunyi iliminba, da haka zaku zama ɗaya daga ke harsu, shin me ruwa uku kawai ( Sha_sha_sha) Zaliha kuyi abunda kuka saka a gaba. Allah yayi muku jagora, sai inda ƙarfina ya ƙare ni kuma" haka suka sani a gaba har saida na amince a maka su Audu a kotu ala tilas. Cikin kwana biyu, Zaliha ta dawo da takaddar sammaci. Ɗan lami, da Goggo Rakiya su suka tafi da sammacinnan har fada. Ni kuwa koda muka dawo gida, jikina sam yaƙi daɗi, ga tunane tunane da suka addabi zuchiyata. Ga habaice_habaicen Hindu wanda ta matsa mun lamda dasu a kwanakinnan. Audu kuwa sai sabgogin gabanshi yake yi, shi da Shazili gani suke zasu ci banza. Ƙuta nayi nace. Mu zuba, inda dane bani da ƙarfin ramawa, bani da muryar da za'a saurari kukana. Yanzu karana ya kai tseko" Fada: "Allah ya taimaki mai gari. Wannan takaddar sammacice daga kotun birni. Ta Audu ce mijin ƴarmu, da Shazili, da Hindu, Yaranshi ne suka doka shi a gaban kuliya, suna neman a ƙwato musu hakkinsu dana mahaifiyarsu. Tun daga lokacin da aka haifesu har zuwa girmansu. Domun baisan komai nasu ba. Kuma ya cuskuna ma uwarsu ainun. Dan haka suna neman hakkinsu a wajan Audu." Goggo Rakiya na kaiwa nan, fada ta ɗauki tafi da sowa. Saida mai gari ya dakatar dasu. Ya dubi Goggo Rakiya yace. "Rakiya, ni ina ganin da anyi sulhu anan fada ta da zaifi. Duk da nasan dolen Audu da Shazili su amsa kiran kuliya. Amma ya yara zasu kai ƙarar mahaifinsu? Shifa tuwo ba'a sauya mishi suna. Goggo Rakiya tace. "Amma in ba'a sauyama tuwo suna, ai hannunka yana ruɓewa ka je asibiti a yanke maka ko? To da kabarshi mana kaga in baici gangar jikinba duka." Fada tayi shiru kowa saida ya kaɗu da wannan lamari. Aka saka su Zaliha a gaba akaita tattaunawa a kansu, cewar baza suyi albarka ba." Mai gari ya tashi fadawa biyu yasa suyi mishi kiran Audu." Audu: Yana zaune yana shan fura, Hindu kuma tana gefenshi sai sake zuga shi take yi akan lallai, ko a cikin gidanne tunda da samari, ya tursasa musu su auri su Shatu kowa ya huta." "Damma baka zuwa sha'ani, da kaji yanda ake zagin Shamsiyya da ƙattin yaranta. Kuma abun takaicin, zagin har takan nawa yaran yake sakkowa. Yanzu Hannatu, mane minta cewa fa yayi in da gaske su Shatu yayyenta ne, bazai iya aurenta ba. Cikin dabara yanzu nake son tayi mun kiran yaron mu zauna mu tattauna" Audu yace. "Shawararki mai kyauce sosai Hindu, ni kam nayi dacen samun mace mai hangen nesa. Aini ban tuno da samarin gidan ba, da bazan fita har dawa ina shelar masu aurensu ba." Sallamar Salame suka jiyo a ƙofar ɗakin. Hindu ta amsa mata." "Baban Shatu, mai gari ne ya aiko ayi kiranka. Manzannin suna waje" "To gani nan Salame" Miƙewa yayi, yasa babbar riga, ya kifa hularshi. "E bari inje ɗin Hindu, ƙila an samu wanda ya daki ƙirji zaiyi jahaɗin auren ɗaya daga cikin yarannan ne" Yana kaiwa nan ya fita. Hindu ta sauke ajjiyar zuchiya na cin galaba akan raba Audu da yaran Musina data yi." Zainaba ce ta shigo cikin ɗakin hindu da kururuwar ihu, fuskarta duk a kumbure, da halama duka taci sosai." "Ma'aikin Allah na madina ni Hindu. Haɗarin Bodi kuka yi ne Zainaba?" Cikin kuka tace. " Fatsima ce tasa Tanimu ya rubuta mun takaddata saki uku. Kuma yace in tawo da yarana baya ƙaunar mu. Bayan tasa yayi mun mugun duka." Ɗiyar Zainaba ce ƙarama ta shigo mai sunan Hindu. Ga goyo ɗanye a bayan Zainaba." MRS BUKHARI[08/04, 19:57] Mrs Bukhari: MRS BUKHARI GAWURTATTU UKU LAMBA TA ASHIRIN" INA MIƘA ƊUNBUN GODIYATA S GAREKU MASOYA RUBUTUNA. HAƘIƘA WANNAN LABARIN YA KAINI WANI MATSAYI DA MATAKIN DA BAN TAƁA TUNANIN ZAI KAINI BA. HAJIYA TURAI NAGA SAƘO INA GODIYA MAI TARIN YAWA. YAWALE: Ƙarema yarana kallo yake yi. Masha Allah ko wanne cikinsu ya ginu da tarbiyya, gasu da mugun haɗin kai da soyayyar junansu. Gashi kowa yana da abun hannunshi. Yaran mowa Kumatu kuwa, Saminun ne dama dama a cikinsu, amma du sauran basa sana'a sai yawon ɓel_ɓel da bin inuwa. Muttaƙa kuwa yayi nisa baya jin kira. Yanzu haka yana can a kulle a kurkukun bayan gari, mai gari yasa an kamoshi shi da abokan satar tashi, ya garƙamesu a mari. Babu irin bori da tumamin da Kumatu bata yi ba a tsakar gida." "Musina nayi mamakin abunda kike shirin sa yarana suyi. Wata kam ba kya ƙaunar kiga muna zaune lafiya. Shin me Kumatu tayi miki da kika ƙi jinin yaranki su haɗe kansu da yaranta? Duk abinda yaranki suka kawo miki sai dai kici ke kaɗai. Kin nuna musu banda galihu a wajanki, kuma baki basu tarbiyyar su kula da Yadikkonsu Kumatu ba. Wai dam ɗiban albarka har Jamilu ya mallaki garjejen fili a ƙauyannan amman ni ubanshi banda labari Musina, ga gonakai daya mallaka da sa hannun mai gari amman ni ina nan hoto jibi yanda na dawo dan tsabar wahala komai nawa ya ƙare, dan baƙin hali yarana dana arziki amman kin hana su taimaka mun. Wallahi zan kafa dokoki a gidannan kuma dole abi, zaman zai sauya ko dan haɗin kan yaranmu. Ni dai bance uhm ba, bare um_um jira nake ya gama zazzago duk abinda yake cikinshi tukunna, su Jamilu sunyi tsuru_tsuru suna kallon mahaifinsu, ba'a taɓa yin zama irin wannan ba a gidannan sai yau. "Daga yau duk abinda yaran wajanki suka siyo suka kawo miki, na ci, ko sutura, to dole su siyo da Yadikkonsu, in basu da halin yi muku duka, sai suyi haƙuri. Nan Alawiyya take wucewa da babban buhu shaƙe da kayan alatu, bushashahen kifi a miyarki kamar zaiyi magana, amman baki basu tarbiyyar su kula dani ba. To itama duk wata inya ƙare duk abinda ta siyo a raba da Kumatu. Jamilu da yake ɗiban hatsin da bai wuce rabin buhu ba ya bamu, shima na soke dole ya raba duk hatsin daya samu gida biyu, rabin a rumbunki, rabi a rumbun Kumatu bayan ya ware na siyarwa. Kema Kulu inajin labarin jar biya da kike kawo ma uwarki cike da zabi duk wata. Daga yau ko ki haɗa da Kumatu ko ki bari.Ita kanta Kattume ƴar gatan uwa da tana wajan zamannan wallahi saina bigeta ma, dan inajin hidin_dimun da take yi ita da mijinta a gidannan, amman dai_dai da hatsi baki taɓa bari ta auno bata Kumatu ba. Sannan Alawiyya da Zubaida duk su fitar da mijin Aure na gaji da ganinsu a gabana anayi mun ɗan kallo a gari. Wani iri numfashina yake yi, da ba dan yara ne a gabanmu ba, da yau Yawale yaga hau irin namu na masu haƙuri. Waigowa yayi wajan su Jamilu da suke jere da Saminu. "Kai Jamilu na haɗaka da Zulai ƴar wajan Yayana Jamilu ka aureta, mun gama maganar da Yaya Jamilun, tuwona maina. Kai kuma Mustafa sai ka auri marka yarinyar Mudi duk a haɗe ayi auren dana Ƙasimu. Ke kuma Sauma'iyya mun gama magana da Zaidu zai aureki ya haɗaki da Harira zaki ci gaba da zama a cikin gidannan. Gida bai ƙoshi ba baza'a kaima dawa ba. Alawiyya, Zubaida, ku fidda mijin aure nanda mako guda in ba haka ba. Akwai samari fal gidannan zan tilasta musu su aureku, duk da baza su so auren fitsararru irinku ba. Ƙasimu ka samu Saminu zai yankar maka fili, kuma Jamilu ku sameshi a yanka muku." Kallon Yawale kawai nake yi, ko kunya baya ji sai hukunci yake zartarwa akan yarana dana gama wahala akansu. Har yake tunanin haɗa Jamiluna da Zulai yarinyar data zubar da ciki watan jiya, yawon bin maza take yi kwararo_kwararo. Ita kuma Marka ba ƙaramar fitsararriya bace, dan ko aiki,ko aike uwarta bata isa ta sanyata ba, sune za'a aura ma yarana, dan anga Allah ya tallafi rayuwarsu komai ya wuce rayuwa tayi mana shar. Su Jamilu sai kallona suke yi, kallo irinna kiyi mana rai. Ni dai Yawale da Kumatu nake kallo kawai, cike da maɗaukakin mamaki. "Sannan Kumatu zanci gaba da muku rabon kwana ke da Musina, kuma duk nauyinta dake kaina zan sauke mata, fatana ku zauna lafiya.' Kutumar bura ubanka, Yawale kaine kake faɗen haka da bakinka?" Bansan sanda bakina ya subce na narko wannan ashariya a gaban yara ba. Duk suka kalleni, nayi maza na sauke kaina. Yawake kuwa sai murmusawa yake yi, babu halamar fishi ko tunzura akan ashariyar dana narko mishi. Kallon su jamilu yayi yace. "Ku tashi ku tafi, na sallameku Allah yayi muku albarka, ayi haƙuri kuma a yafi juna. Komai ya wuce yaran kirki" sai washe baki Yawale yake yi, nasan dukiyar hannunsu yake kallo kawai. Ina kallo yaran suka watse, ai fitarsu ke da wuya na miƙe. Yawale bari kaji in faɗama, aure ni da kai ya ƙare daga yau, yau kaji kana son ka sake mayar dani matarka, sabida yarana sun samu arziki. Ni kuma ina baƙin ciki kaci dukiyarsu. Har hake cewa wai duk abinda suka kawo mun su ba Kumatu. Da kai da Kumatu Allah ya tsine muku albarka, ƴan iska, ƴan kutumar uba. Kuma wallahi babu ɗana guda ɗaya da zaiyi aure a zuriyarka. Yarona daya salwanta sanadiyyar sharrin da Kumatu tayi mishi. Bazan yafe ba, sai wutar Allah ta ciku." Da Yawale da Kumatun duk baki suka buɗe suna kallona. Dan na fusata ainun, shi kuma Yawale sai lallashina yake yi, sabida yana son cin banza. Kumatu tace. "Musina Yawalen kike zagi haka? Wani mugun kallo na jefa mata nace. "Dake dashi kun yayimi ƙwanyar bura ubanku, wakilin ɗaurin aurenku yaci uwatai. Haka na fice a ɗakin kamar kububuwa, ina huci dan jikina har kyarma yake yi mun, na koma nawa ɗakin. Duk yaran suna tsaitsaye sunyi cirko_cirko. Su kansu basu taɓa ganina a cikin irin wannan yanayin ba. Hakanne ya tilasta musu yin shiru, gudun karsu faɗi wani abun da zai kuma tunzurani. Kulu ta kasa tafiya gidanta, da dukkan halamu kwana zata yi, matan duk suka baibayeni" Mrs Bukhari [08/04, 19:57] Mrs Bukhari: GAWURTATTU UKU Lamba ta Ashirin da ɗaya BAKORI: Laila: Da idanu nabi Shehu ina karantar yanayinshi kawai. "Laila tunda babu gaisuwa ina wuni" murmushi nayi mishi, na miƙa mishi Ɗahiru, yasa hannu ya karɓeshi yana kallonshi, take sai fuskarshi ta sauya, daga fara'a zuwa akasin hakan. Ina Wuni Shehu, kazo lafiya?" "Lafiya lau Laila. Kuma na fito jeji lafiyar Allah, harma an zaɓeni a matsayin wanda za'a bama kujerar sarkin mafarauta, har an saka rana. Sai dai ina fargabar abunda kaje kazo, sabida wannan yaron naki, zai iya kawo mun cikas a mulkina. Hakanne yasa zan ƙara aure Laila, harma an saka bikin namu, saura kwana goma cib." Banyi mamakin auren da Shehu yace zauyi ba, maganganunshi sunfi bani mamaki gaya. Auren mace sama da ɗaya haka addininmu yazo dashi, muddin in miji zai iya adalci a tsakani. Malam bahaushe yana girmama lamarin ƙarin aure sosai, musamman ga mu ƴan ƙauye, dan ɗan ƙauye iyakar jin daɗinshi ya ƙare a kwanciyar aure da mace ne, shi yasa suke girmama dare. Balle Shehu da yafi ƙarfina, dan nayi imani Shehu yafi ƙarfin mace biyu ma. Amma aurennan babu makawa zaiyi ne danya mayar dani bora, an gama canfani cewar ni mai farar ƙafa ce. Allah ya sanya alkairi. Na taya ka murnar cin nasarar zama zakin mafarauta. Aure kuma Allah ya bamu zaman lafiya. Ina neman alfarma Shehu." Jin ban ɗaga hankalina ba yasa Shehu ya sassauto. "Ina jinki Laila" Nisawa nayi cikin ɗacin rai da ƙunan zuchiya nace. Saura kwana goma muyi arba'in ina son ka ƙara mun kwana goma akai, sabida zanyi ziyare_ziyaren dangi na. Har can Dutsin ma nake son zuwa wajan Baba Kande." Kai ya sosa yace. "Babu komai, zaki iya ƙara kwana goma akai ma, baki da matsala. Karɓeshi ki kwantar dashi, ni zan koma." Hawayen da nake dannewa ya zubo mun, ganin yanda yake nuna halin ko in kula akan Ɗahiru. Nasan ni da Ɗahiru cikin garari zamu yi rayuwa a hannun Shehu, ga aure zaiyi sabida ya samu kwanciyar hankali a wajan matar da zai aura. A tunaninshi ma na gama tashi a aiki, tunda ya gama buɗani, ya nakasa mun ƙafata, tawa ta ƙare ko? Hmm maza mutanen mu ( Allah ya gafartama Aisha Ɗan kano) Kallona yayi yace. "Hmm Laila kenan, ashe ba zaki godemun ba dana zaɓi in ƙara aure ba tare dana sakeki ba? Kinsan irin iftila'in dazai shafeni a sanadiyyar wannan abun da kika haifa kuwa, baki da labarin yanzu haka a gida, amma daina sayen kayan siyarwan da su Baba suke sayarwa, sabida baza'a iya aiko yara ba, shine har kina da idanun kuka dan zan ƙara aure, me yasa mata baku da adalcine ku, baza ku tausaya ma maza ba?" A al'adance laifine babba in ɗago in kalli Shehu ma a yayin da yake cikin fishi, in kuwa na mayar mishi da martani, tamkar na aikata wani zunubine mai girma. Dole na haɗiye maganganun da Shehu ya dinga yaɓa mini, a wajen ya fita ya barni, Ɗahiru na rungume a hannuna. Ina jiyo Shehu na gaisawa da Malam daya shigo yanzu. Shehu: "A Shehu kaine a tafe da rana haka?" Cewar malam. Shehu cikin girma da ladabi ya gaishe da malam, yake kuma labarta mishi batun zaiyi aure nan da kwana goma. Su Daddo suna tsakar gidan suna jiyo su. Malam yace. "Naji labarin a wajan Buba, dan jiya na shiga Dutsin ma ɗin naje cin kasuwa. Kuma ya labarta mun komai. Fatanmu yarannan Allah ya basu zaman lafiya a tsakaninsu kawai. Ina taya ka murna Sarkin mafarauta" Dariya da Shehu da malam suka saka, yayi musu sallama ya fita. Ta Asibi: "Malam ni na kasa gane wannan zarwancen da kuke yi da Shehu fa" Murmushi Malam yayi, tare da nufosu. A gefensu ya samu waje yaima kanshi mazauni. "Auren da Shehu Zaiyi ba kowa zai Aura ba, sai Asiya ƴar Kande ƙanwarki Ta Asibi. Malam Buba mahaifin Asiyan ya shaida mun, wai sunfi shekara guda suna nema. Shehun ya auri Laila da kaɗan suka soma nema. Abunda Allah ya nufa, Annabi sai ceto. Daddo tace. "Asiya dai ɗiyar ƙanwar Yaya uwa ɗaya uba ɗaya, ita Shehu zai aura Malam? Ai ana barin halas dan kunya, duk matan da suke a gari, baiga wacce tayi mishi ba sai Asiya, yarinyar da taje birni ta gama buɗe idanunta a gidan aiki da aka kaita. Ta Asibi tama rasa tacewa, ta rasa dalilin da yasa ƴar uwarta bata ƙaunar farin cikinta, gashi su biyu rak iyayensu suka haifa. Taso ta Auri malam Zangina dan taso ta ribaceshi ya jiya ma Ta Asibi baya. Amma da yake yafi sha'awar mace mai alkunya ne yasa yaima Kande tawaye. Da bata samu hakan ba saita ƙulla zazzafar gaba da ƙiyayya a tsakaninta da ƴar uwar tata. Ta Asibi kasancewar itace babba, sai taita yin haƙuri da halayyar Kande, taci gaba da janta a jika, taci gaba da ziyartarta tana kuma yi mata alkairi. Shine daga baya ta saki jikinta, ashe ta ciki na ciki. Baƙin ciki Ta Asibi ta dinga haɗiya. Malam yace. "Ta Asibi naga kin ƙume, abinda nake so dake shine. Kuyi haƙuri ku duka, kuma ku taushi zuchiyar Laila ta daure tayi ma Shehu biyayya akan auren ƴar uwarta da zaiyi. Taci girma ta kame kanta a matsayinta na babba. Kuma, ku daure karku nuna ma Kande wani abu na sosuwar rai, gudun lalacewar zumuncinku, da Laila da Asiya duk naki ne. Abinda Shehu yayi ba laifi bane, tunda ba Allah ya saɓa ma ba. Sai dai yin hakan ya kaucewa al'adar malam bahaushe mu da aka sani da yakana da alƙunya. Kande zata zo yau haka Malam Buban ya faɗa mun." Yana kai aya ya kurkure bakinshi da ruwan buta yaja langar abincinshi, ya soma cin gwaɗon zogale. Bai idasa gama cin zogalennanba saiga sallamar Kande da ɗan buhun kayanta a ƙunshe, Asiya na biye da'ita. Ta Asibi ta kallesu dukkansu tana jin wani zafi da zugin Kande. Malam Zangina ne yai mata ido, saita ɗan saki fuskarta. "Kande kune tafe a kwanɗeɗiyar ranar nan? Maraba lale, sannunku da zuwa Asiya" Cewar Daddo kenan dan Ta Asibi ta kasa iya sarrafa harshenta balle tayi musu sannu da zuwa. Kande ta ya da buhun kayanta, tana faɗin. "Wash Allah makashin kakata Rakiya. Malam Zangina yau baka fita kasuwar bane?" Cikin girma yace. "Nafita. Abinci dai nadawo inci, sai in koma Jafaru shima saiya je yaci. Sannunku da Hanya." Gaggaisawa akayi dukka. Malam Zangina ya wanke hannunshi, yai musu sallama ya fice." Laila: Ina tsaye ina share hawayena, na jiyo shigowar Inna Kande, kasancewar tana da ƙarfin murya. Da sauri nashare hawayena. Na shinfiɗe Ɗahiru na fita. Inna kune a tafe? Asiya hmm ai nayi fishi wallahi kuwa" Kusa da Inna Kande naje na zauna,muka gaggaisa. Baki ɗaya saina kasa gane ma Asiya dan ko fara'a taƙi yi mun. Saɓanin da, da in muka haɗu tamkar zamu cinye junanmu, hira kuwa sai mun raba dare munayi. Saita tunomun zance da take rakani wajan Shehu in yazo, muita wasa da dariya. Maganar Inna Kande ce ta katse mun tunanina. "Laila ashe mata maza kuma muka samu? Kaik abun baiyi daɗi ba. Dan samuwar yaronnan zai iya taɓa duniyarki, an riga an canfa irin haihuwarsu." Dam gabana ya faɗi har nake jin hawaye na shirin subce mun. Daddo tace. "Wannan duk canfinmu ne Kande na malam bahaushe. Ba wani abunda zai samu Laila sanadin haihuwar yaronnan sai alkhairi. Ke Laila shiga ɗaki jikinki ɗanye ne. Yanzu ma zanzo muyi wanka. Kici gaba da kwanciya a gadon ƙasannan." Jikina a saɓule na miƙe, kobi ta kan Asiya ban sake bi ba. Ta Asibi: "Sai muka ji biki Malam yana shaida mana, ashe Asiya Shehun Laila zata aura? Shehunma bai jima da tafiya ba. Allah ya sa gidan zamanta ne" Cewar Ta Asibi kenan. Kande duk rashin kunyarta sai taji nauyi ya rufeta, nan ta shiga kame_kame dasokiburutsun zance" "To ya zanyi. Buba ne ya ɗaure mata gindi. Har duka nayi mata, amman ta kafe sai shi. Wai tun lokacin bikin Lailan suka soma maganar aure. Yaya Abinda Allah ya nufa saiya faru. Masu iya magana sukance matar mutum. Shine na tawo da'ita zan kaita wajan Laraba ta zauna a can, ta dinga yi mata ƙunzugun lalle. In yaso in bikin ya rage kwanaki, saiki tawo da'ita Yaya" Da Daddo da Ta Asibi sun sha ruwan mamaki. Amman haka suka kanne, Kande ta kwana washe gari ta juya. Ta Asibi ta ɗauki Asiya ta kaita gidan Laraba. Kwananta bakwai a gidan Laraba, ana takwas ne Ta Asibi dasu Nazeefa suka ɗunguma zuwa Dutsen ma dan gudanar da biki. Laila tana nan gaho bata san wa Asiya zata aura ba. Har sai bayan da aka kammala biki Amarya ta tare a ɗakin angonta. Sannan suka zaunar da Laila dan faiyace mata halin da ake ciki. Laila Mrs Bukhari [27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* *_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_* _A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_ *Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻* https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ---------- No 07067964894 *_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._* *_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_* *_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_* *_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_* [27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki. Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻 07068606171 08104335144 08179523215 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟* *_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._* _Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._ *_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._* *MATA IYAYEN GIJI* _Mrs Bukhari_ *INDA BA ƘASA..!* _Ummu Maheer_ *KARO ƊAYA...!* _Ummu Affan_ _LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_ 1 500 2 700 3 1000 _Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._ 2212328303 RABIATU BASHIR Zenith bank _Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._ _Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171 *DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.* 0810 433 4144 0817 952 3215 0706 860 6171 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.* [08/04, 19:57] Mrs Bukhari: MRS BUKHARI GAWURTATTU UKU LAMBA TA ASHIRIN DA BIYU LAILA: "Laila ki buɗe kunnanki da kyau kiji me Daddonki zata faɗa miki. Kuma kiyi haƙuri da dukkannin abunda zaki ji." Innata tana kaiwa nan saita fice. Ni kuma jikina har rawa yake yi tsabaragen kaɗuwa, dama a daren jiya da aka ɗaura auren Shehu banko iya runtsawaba. Yanzu na gane dalilin matan da suka kasa tawakkali dan mijinsu ya ƙara aure, suyi hauka. Zafi da ciwon kishi, iyayen gida ne kaɗai ka iya ɗanɗana harsu gane abunda nake nufi ( Su maman Khairat,Deezatu ai baza su gane me nake nufi ba. Maman Yaseer ce kaɗai za tai mun uziri) "Laila" Daddo ta kirayi sunana da harshe rarrauna." "Shehu yayi aure har ya wayi gari a ɗakin amaryarshi. Abunda zamu ɗauraki akai shine haƙuri da juriya. Mai haƙuri shi kan dafa dutse har yasha romanshi. Ni da gyatumarki kina gani babu abunda yake shiga tsakaninmu na husuma. A tsakanina da'ita girmamawace, dan sanda aka auroni, shekaruna goma ina cikin na sha ɗaya. Ita da mahaifinku suka taru suka raineni. Kinsan dama ko mu jima, ko mu daɗe Shehu dole zai ƙaro aure. Ballema da kika haifi Ɗahiru kinsan yanda ƙabilarmu ta malam bahaushe ta canfa yara irinsu Ɗahiru. Babban abunda zan daɗa miki dashi shine, ki rungumi yaronki karki hofantar dashi, dan babu mai kula miki dashi, saike. Ki dage ki ta mishi adda'a ko Allah zaisa rayuwarshi tayi albarka. Ba kowa Shehu ya aura ba face Asiyan Kande ƴar uwarki. Amman ki daure ki jure zama da'ita Ta Asibi tace in horeki karki kuskura ki lalata musu zumuncinsu." Hawaye ya gama wanke mun fuskata har ɗiga yake yi. Sai yanzu nake tuno irin kallon da Shehu ke jifan Asiya dashi, sau tari ina kama Shehu na jifan Asiya da murmushi. Kasancewar ƴar uwatace ban taɓa kawo komai a raina ba ashe Shehu aurenta yake son yayi. Naji zafi ainun dan kwanana biyu ina cikin ruɗu da damuwa. Saida malam yaita mun nasiha sannan na dangana. Yaya Nafi matar wanmu ita taita zagawa dani yawon arba'in. Munyi ziyare_ziyare sosai. Bayan mun dawo kuma na soma shirin komawa, duk da a cikin fargaba nake, dan bansan me zan tadda a gidan ba. Na shirya tsab, Goggo Laraba da Yaya Nazeefa da Anty Nafi sune sukai mun rakiya. Ina sa ƙafa a cikin gidan gabana ya yanke ya faɗi, su Iyami suka shiga jaye yaransu ƙananu. Su tsaya ma mu gaisa, sai daga nesa_nesa. A ɗakin Baba mai riga muka yada zango. "Kune a gari Laraba, sannunku da zuwa" "Yauwa sannunmu Mai riga, ga Laila mun dawo muku da'ita yadda kuka bamu haka muka dawo muku da'ita. Ya akaji da taro?" Baba mai riga ta yashe baki tace "Taro ya watse lafiya. Sauran dangin mahaifin Shehun ma suna can ɗakin matar Malam basu tafi ba. Laila ya Ɗahirun?" Yaya Nazeefa tace. "Me gidanki lafiya lau, yayi mul_mul dashi. Ni dai kaina a ƙasa har muka miƙe. Ɗaki_ɗaki na leƙa aka sake gaggaisawa. Sannan muka shigo ɗakina. "Yanzu Laila ni inaga bari muyi miki kwalima, tunda sai gobe zamu juya, mu sake miki fasalin ɗakin. Saiki sake labulen da Inna tayi miki. Ni dai ina zaune sai tunani nake faman yi. Su kuma gadan_gadan suka shiga aiki. Sai bayan Isha suka game komai. Har zuwa lokacin Shehu bai leƙo ɗakin ba. Kuma ina jiyo muryarshi, yana kaɗa yara. Idanu na lumshe, a yanda naga rana haka naga dare. Sai jefin asuba na samu nannauyan bacci ya ɗebeni. Da sassafe su Yaya Nazeefa suka soma shirin tafiya. Goggo Laraba tace. "Taso muje ɗakin Asiyan mu gani, tunda ita bata da kunya ta kasa yi miki sannu da zuwa" Idanu na gwalalo nace. Goggo me yasa zamu je, ita da Shehun duk sun san mun dawo fa, amman ba wanda yazo ya duba mu." Sai tace. "Ke dai ƴannan muje, ki daure ki cusa mata aniyarta." Haka suka sani gaba muka shiga, Asiya kamar babu wata dangantaka a tsakaninmu da'ita haka tayi mana. Goggo Laraba tayi mana nasiha, ni kuwa sai ƙarema Asiya kallo nake. Ashe banda komai ba. Wasa_wasa na zama bola a gidan Shehu, sai Shehu ya ishi Asiya yake zuwa ya nemi hakkinshi. Babu zancan rabon kwana sam. Ni kuwa haka na dinga kannewa inata jure duk wani abu dazai ɓullo. Ɗahiru kuwa na mayar da hankali kan renonshi. Tani da kishiyoyinta kullum a cikin faɗace_faɗace da gore_gore suke. Kawu Ɗahiru kuwa ya zama shahararren malamin da ake ji dashi, dan aikinshi tamkar yankan wuƙa haka yake. Kullum gidan a cikin baƙi mata yake, kullum sai an yanka kaji an soya anyi sadaka. Rayuwa taita tamaule damu, Asiya taita baza mulki a zuchiyar Shehu, dan ko fishi tayi dashi, ranar bashi ba sukuni sam. Ranar naɗin sarautar Shehu ta zagayo, amma ko labari banji da wuri ba, sai ana jibi za'ayi taron. Haka na auni alkama, da farar shinkafa, na kaima Sha'awa ƙawata, tai mun nakiya da alkaki, ko wanne fanteka ɗaya. Ranar naɗin sarautar naci ado cikin yadin banbalasta fari sol, nasha ƙunshi da kitso. Da safe bayan isowar su Yaya Nazeefa, saita raka ni naje har ɗakin Asiya na kaima Shehu tawa gudunmawar. Ganin haka sai yaji kunya, yana sanye cikin kayan saƙi, jikinshi cike da layu da guraye, Asiya taci ado da yadin tentalan, tana gefen hannun Shehu. "Kiyi haƙuri Laila, Asiya zansa a naɗa a matsayin mai sauraron koken matan mafarauta, a matsayina na sarkin mafarauta, kinga ita ta'iya rubutu da karatu, ke ko ba ki iyaba. Naji ciwo, idanuna yai rau_rau, amman saina cije. Nace dashi. Ai babu komai Shehu, duk dai abinda ka yanke yayi, kaine shugaba, Allah ya taya riƙo shine fatana." Yaya Nazeefa ta kamo hannuna muka fice. A taƙaice ƴar kallo na zama a filin naɗin sarautar Shehu. Munsha wasan mafarauta sosai ranar, anyi wasannin al'ada masu ban ƙawa. Da haka taron ya watse, Shehu ya zama sarki, Asiya shugabar mata. Har taro suke gudanarwa, duk ƙarshen wata. Dani da Asiya haka mu kaita hayayyafa. Yarana Huɗu cib, Ɗahiru, Karima, Dauda, Izzatu, Sai tulelen cikin nabiyar. Asiya kuma yaranta Uku namiji ɗaya mata biyu, sai ƙaramin cikin na huɗu. Faɗar wuyar da nasha a wannan shekarun, ba abu bane wanda zai rubutu, aimun afuwa.Amman kallo ɗaya kaimun kasan ina azabtuwa, na tsofe, na bushe, sai hidimar yara nake yi. Ɗahiru kuwa kullum yana ƙunshe a ɗaki, bana bari ya fita, daya fita yara suke tunkuɗeshi ya faɗi har sai yaji rauni, ko suita tuɓe mai wando suna ma halittarshi dariya. Kullum yana biye dani, ko kuma ya zauna a dokin ƙofarmu yaita kallon yara suna wasan ƴar gala_gala a tsakar gida, yaita dariya. Tausayinshi ya cika zuchiyata fam. Shi yasa gabaki ɗaya na maida hankalina zuwa kanshi. Sallar dare kuwa harya zame mun jiki. Babu da irin sharrin da Asiya bata bini ba, amma ina ganin falalar adda'a. Tunda na samu wannan cikin, Asiya ta murɗa kanbunta Shehu bai kuma tako ƙafafunshi da sunan shigowa ɗakin ba. Ga cikin yazo mun da wani irin laulayi, dan harma na gama fidda rai da rayuwar baki ɗaya. In Yara suka shiga ɗakin Asiya, sha Allahu da kuka suke fitowa, yaranta ƙananu harta koya musu, hantarar yayyensu suma. Ina zaune ina wankin yara. Shehu ya shigo cikin shiga irinta sarakan dawa yace. "Ke Laila, wancan yaron ya fito, ga mota za'a wuce dasu birni almajirci. Asiya, kema ki kawo naki, Yaya Iyami, yaran duk su fito. Ƙirji na dafe nace. Sarki shayi ne a jikin yaronnan, a hakan za'a kaishi almajirci? Jijiyar bata warke ba, jiya da yasa wando wallahi ya fame ta har saida tayi jini. Sarki karka tagayyara mun yaro" Nan su Matar Malam su kai ca a kaina. Inaji ina gani, aka fita da Ɗahiru, yana ihun kiran sunana. Ai take na durƙushe na soma naƙudar dole. A kaina aka rufu, nan naita abu guda, wasa gaske har washe gari ban haihu ba. Saida suka ga na kusan macewa aka sani a keken shanu, zuwa Asibiti. Amma Shehu yaƙi zuwa fur, Iyami da matar malam ne suka tafi dani. Ban kuma sanin ina kaina yake ba. Saina farka naga babu ciki a jikina, ashe tiyata akayi mun.yara maza har huɗu aka ciro mun, amman ɗaya ana ciroshi, ko kuka bayyi ba ya rasu. Da Shehu na soma haɗa idanu, yayi zuru yana kallon kyautar da Allah ya bani. Maganar wannan magen ta faɗo mun da tace " Laila uwar maza" har bayan suna muna asibiti, ƴan uwana suna faman hidima dani. Dan tunda Shehu yasa kai ya fice a asibitin bai kuma zuwa ba. Ranar sunan matar Malam tazo nan take shaida mun. Yaran sunci suna. Salisu, Tasi'u Sadisu Allah ya raya su da imani" Shine abunda nace kawai. Kwananmu tara a asibiti aka sallame mu. Mahaifina shi ya biya komai daya shafi kuɗi, yaimun goma sha tara na arziki, Yaya Nazeefa kuma ta bani ɗiyarta Mama dan su taimaka mun, ita da Karima ta wajena da renon Tawayoyina,tare dasu muka koma gida. Cikin tashin hankali da damuwa naita rainon Tawayoyina, bana samun tallafi da kulawar kowa. Gasu da kuka sosai. Bayan Shekara da tafiyar su Ɗahiru, sai gasu sun dawo ganin gida, a lokacin Tawayoyina har sun soma gudunsu ko'ina. Ɗahiru yayi murna da ganin ƙannenshi. Ya sake yaita wasa a cikinsu yana dariya. Nima raina fari sol da naga Ɗahiru a cikin walwala. Haka rayuwa taita tafiya. Shekaru suka shuɗe sosai, su Tawaye har sun girma suma an kaisu almajirci. Asiya ta hana gaba ta hana baya, duk wata kyautatawa ta hana Shehu yayi mana ni da yara. Su tawaye sun sha azaba sosai a wajan Asiya da yaranta. Kullum a cikin duka da kyara suke. Ina tsugunne muna dukan shinkafa zamu cireta daga samfurarerta. Sai ga Malam ya shigo. "Iyami ki kwashi Su Laila ku tafi ƙofar fada. Akwai baƙi da muka samu daga jam'iyyar matan arewa. Suna buƙatar a taro kan matan ƙauyen. Tun ɗazu ake ta faman yekuwa." Ni dai inata aikina, dan duk wani abun arziki ba'a sani a cikinshi, nima bana cusa kaina. Ɗahiru ne yazo zai kama mana aiki, sai naga jini a bayan rigarshi. Gabana ya yanke ras ya faɗi. Wannan yaron kaje maza ka sake kayanka" Da sauri ya wuce, ni kuma na bishi da idanu gabana na faɗuwa. Asiya ce ta fito cikin gwalli tace da Iyami. "Nifa na fito kuzo muje, Yaya Tani kumujenku mana, Laila kema zaki iya tawowa." Ni babu tunani a jikina sam, amman haka na ɗauraye jikina na yafa mayafi muka tafi, na bar su Karima da sauran aikin. MRS BUKHARI [27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* *_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_* _A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_ *Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻* https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ---------- No 07067964894 *_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._* *_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_* *_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_* *_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_* [27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki. Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻 07068606171 08104335144 08179523215 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟* *_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._* _Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._ *_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._* *MATA IYAYEN GIJI* _Mrs Bukhari_ *INDA BA ƘASA..!* _Ummu Maheer_ *KARO ƊAYA...!* _Ummu Affan_ _LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_ 1 500 2 700 3 1000 _Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._ 2212328303 RABIATU BASHIR Zenith bank _Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._ _Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171 *DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.* 0810 433 4144 0817 952 3215 0706 860 6171 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.* _TEAM GAWURTATTU UKU 2023_ [08/04, 19:57] Mrs Bukhari: MRS BUKHARI GAWURTATTU UKU LAMBA TA ASHIRIN DA UKU LAILA: Ƙafafuwa kawai nake jefawa, babu kuzari a jikina. Tunanin daya addabeni, meya kawo jini rigar Ɗahiru? Tani ce ta katsemun tunanina da cewa. "Ke Laila, kinga Sha'awa ƙawarki sai magana take yi miki fa" Da sauri na juyo na dubi Sha'awa, wani sanyi naji sosai sabida dama sona inje in sameta mu tattauna. "Lafiya Uwar Tawayoyi?" Haka Sha'awa take kirana. Nace mata. Sha'awa wannan yaron ne naga jini a bayan rigarshi, shine duk kika ganni a ruɗe haka, naji tsoro sosai. Sha'awa tace. "Zanje in same shi muji ko lafiya, da mun fito fada zan sa Halima tayo mun kiranshi in tambayeshi duk yanda mu kayi dashi zan tawo in sanar miki." Ajjiyar zuchiya na sauke nannauya, sai na ɗanji sukuni a raina. Danfa danfan mata muka riske a zazzaune a fadar mai gari, an shinshinfiɗa karauni, mata da yaran ƙauyan ni bansan sun kai yawan haka ba. Matan mai gari, suna daga gefe, sa'ilin da baƙin da mu kayi suma suke gefe a zaune. Ga kayayyaki buhu_buhu a gabansu a jibge. Wata mata daga cikin baƙinmu, mai gari yaba damar yin magana. Cikin girma da karamci ta soma bayanin abinda ya kawosu cikin ƙauyannan, da manufar jam'iyyar matan Arewa. Ta ɗaura da bamu asalin cikakken tarihin kafuwar jam'iyyar matan Arewa kamar haka. "A ranar 27 ga watan mayu na shekarar 1963, wasu tarin mata suka haɗu a gidan mai ɗakin tsohon gwamnan jihar Arewa. Hajiya Asiya Hassan Katsina, da nufin yin ƙwarya_ƙwaryar bikin shan shayi, dan jin daɗinsu. Wanda hakan ya haifar da tattaunawa, gami da shawarwarin da suka samar da JAM'IYYAR MATAN AREWA. Babban maƙasudin wannan ƙungiya shine, rungumar dukkannin wata mace da ke arewacin Najeriya, ba tare da yin la'akari addininta ko ƙabilarta ba. A cokacin da aka kammala tattaunawar da ta haifar da JAM'IYYAR MATAN AREWA, an samar da kwamiti acikin matan da suke gurun, dan sanar ma firimiyan jihar Arewa AHMADU BELLO SARDAUNAN SOKOTO , domun sanar dashi yunƙurin da akayi na samar da JAM'IYYAR MATAN AREWA wacce ta kasance bata siyasa bace. Dan neman shawarwari, da tallafi, gami da sa mata albarka, a matsayinshi na shugaba, kuma babban mutum. Matan da su ka kasance a wajan taron bikin shan shayin sun haɗa da. 1 Laila dogon yaro. wacce itace ta fara kawo wannan shawara dan taimakon matan Arewa. 2 Comfot G Dikko 3 Inna Talib 4Helen Akilu 5 Aishatu Joɗs 6Tuha Shehu 7Mardiyya Liman Chiroma 8Ladi Yusuf Gobir 9Bilewu Yusuf Gobir 10Ambashai Shu'ab 11Asiya Hassan Katsina 12Laraba Tata Askira 13Mary Hamman Maiduguri 14Jummal Baba Jimeta 15Margaret Durlong A ƙarshe kwamitin da aka kafa sun samu ganin firimiyan jihar Arewa SA AHMADU BELLO a ranar 18 ga watan Yulin shekarar 1968 a gidansa. Bayan an gabatarma da Sardaunan manufofin Ƙungiya, da kuma irin muradan data ƙunsa ta sanya a gaba, Sardauna ya yi na'am da irin manufofinsu tare da bayyana jin daɗinsa akan wannan ƙungiya. Inda yayi musu fatan alkhairi tare kuma da basu gudunmawar Fam ɗari a matsayin gudunmawa, da kuma yi musu alƙawarin basu filin da za su gina ofishin wannan ƙungiya ta JAM'IYYAR MATAN AREWA. Daga wannan ganawa da aka yi da SA AHMADU BELLO SARDAUNAN SOKOTO, sai kwamitin ya gana da matan gwamnan jihar Arewa SA KASHIM IBRAHIM. Waɗanda su ka kasance a gurin wannan ganawa sun haɗa da. 1Khadija Kashim Ibrahim 2 Ya Halima Kashim Ibrahim 3 Zainab Kashim Ibrahim 4Inna Talib 5Helen Akilu 6 Aishatu joɗa 7Comfort Dikko 8Kydia F Zakari 9 Laila dogon yaro Bayan kammala dukkan wata tattaunawa da akayi da matan gwamna. Sai ɗaya daga cikin matanshi, uwar gida Khadija Kashim Ibrahim, ta samu gwamna akan wannan lamari. Nan take kuwa gwamna ya amince da wannan ƙoƙarin na matan Arewa. Khadija uwar gidan Gwamna ta kirawo taron ganawa a karon farko, wanda ya gudana a gidan Gwamnati, a ranar 21 ga watan Yuli na shekarar 1963 da misalin ƙarfe huɗun yamma. Jawabin uwargidan Gwamnan ta bayyana matuƙar buƙatar samar da ƙungiyar matan arewacin Najeriya tare kuma da yin farin cikin ganin zaratan mata daga yankin Arewacin ƙasar nan da su ka ɗauki zabarin aikin ciyar da ƙasar nan gaba. A ƙarshen jawabin nata ta yi godiya ga matan da suka samar da wannan Ƙungiya tare da yi musu addu'ar Allah ya dafa musu akan wannan kyakykyawar niya tasu. Bayan kammala taron ne aka tafi domun gudanar da zaɓen shugabannin da za su ɗauki nauyin shugabantar wannan ƙungiya ta JAM'IYYAR MATAN AREWA . An zaɓi shuwagabannin da mataimakansu. Sai justis Muhammad Bello a matsayin lauyan ƙungiya. Jim da kammala zaɓen shuwagabannin wannan ƙungiya ta matan Arewa, shuwagabannin sun kai ziyarar farko zuwa babban asibitin Kaduna a ranar 1 ga watan Disambar shekarar 1964 daga wannan ziyara aka samar da tunanin samar da gidan Marayu. An sanar da Firimiyan jihar Arewa wannan tunani, inda ya bayar da filin da za'a samar da gidan marayun, a titin Dendk da ke cikin garin Kaduna. Daga wannan gidan Marayu jam'iyyar matan Arewa ta samar da makarantun kwana na sakandare, tare da motocin jigilar maido ɗabibai jihohinsu. Wannan ƙungiyar bata gaza ba wajan samar da asibiti dake garin kaduna, wanda a lokacin kyauta ake duba marasa lafiya, kuma har gobe wannan asibitin yana rayuwa, duk da al'amuran rayuwa sun sauya, yanzu ana ɗan karɓar ƴan kuɗaɗen da basu taka kara sun karya ba. A shugancin Laila dogon yaro ne wannan ci gaba ya samu, danta kasance jarumar mace, mai kishin ganin farin cikin matan Arewa, da ci gabansu.Asibitin Laila dogonyaro ake kiran asibitin. Bayan haka, sai Hajiya Laila dogon yaro ta tara abokan shawararta akayi meeting, a wannan zama ne aka samar da tunanin faɗaɗa wannan ƙungiya zuwa jihohin Arewa,tare da buɗe ofishoshi, da naɗa shuwagabanni bayan hakan ya samu kuma, aka sake yin zama dan ganin ƙungiyar ta yaɗu har zuwa ƙananun hukumomi, tare da fidda shuwagabanni, daga ƙananun hukumomi, sai suma aka basu aikin yaɗa ƙungiyar Jam'iyyan matan Arewa, zuwa ƙauyukan dake kewaye da ƙananun hukumomin Taƙaitaccen tarihin Hajiya Laila dogon yaro. An haife ta ne a birnin Kano a 1944 aka yi mata aure tana da shekaru 13. Hajiya Laila dogon yaro tana gaba wajan fafutukar kare hakkin mata, musamman ganin an ilmantar da su. Ta shugabanci majalisar ƙasa ta ƙungiyoyin mata a najeriya wato national conucil of women's societies ( NCWS) daga 1995. Ta rasu tana da shekara 66 a shekarar 2011. Ina sake jaddada ta'aziyyata ga iyalan wannan baiwar Allah, baya goya marayu. A yanzu kuma ( Hajiya Rabi Saulawa ke riƙe da muƙamin presedent a cikin jam'iyyar matan Arewa. Kuma ita kanta a tsaye take, dan macace jajirtacciya, tana iya ƙoƙarinta dan ganin farin ciki, da walwalar mata) Gamu a wannan ƙauye na unguwar alƙali munzo dan mu tallafi mata, kuma a buɗe jam'iyyar matan Arewa, ƙarƙashin gwamitin da muke son mu buɗe. Amman zanba uwar gidan mai garin unguwar alƙali dama ta fitar mana da nagartacciyar mace da take ganin zata jagoranci wannan tafiyar, amman wacce ta zama ta iya karatu da rubutu, sai kuma mataimaka biyu da zasu taimaketa. Sunana Hajiya Turai shugabar Jam'iyyar matan Arewa ta ƙaramar hukumar Bakori, tare dani akwai Hajiya Tabawa shugabar jam'iyar matan Arewa ta ƙaramar hukumar Faskari. Waje yayi tsit, ni dai sai kallon matannan nake, ina jin inama zan iya zama ɗaya daga cikinsu, jibesu tsab_tsab dasu, kuma duk mata ne cikakku da suka san ƴancin kansu. Uwar gidan mai gari ta miƙe tace. "Ina godiya da wannan karramawar da akayi mun. Sannan ina godiya sosai, kuma ina farin cikin shigowar wannan jam'iyyar matan Arewa cikin wannan gari namu, wani babban alkhairi ne ya shigo mana, Allah ya jiƙan Laila dogon yaro. Allah ya saka ma da (MARYAM ABACHA DA ALKHAIRI) ni a tunanina da nazari na, ina ganin babu wacce ta dace da wannan matsayin kamar Laila Uwar gidan sarkin Mafarauta, dan ta kasance jajirtacciya, mai haƙuri da rashin raki. A garinnan babu iriyar tsangwamar da bata shiga ba, amma sau ɗaya bata taɓa zuwa gaban mai gari ta durƙusa da sunan ƙorafi ba, haka muma da muke sauraron ƙararrakin talakawa, bamu taɓa cin karo da Laila ta kawo ƙarar kowa ba. Kuma matar Malam ta tabbatar mun da haƙuri da juriyar Laila. Sai dai bani da masaniya akan iya rubutu, da karatunta." Gabana ne ya yanke ya faɗi, wani tsoro yayi tsalle ya dira a ƙirjina, nan take sai nake jin kamar numfashina yana kakkatsewa tsabar farin cikine, ko tsabar kaɗuwa, na kasa banbancewa. Wannan baiwar Allahn ta bani damar miƙewa dan jama'a su ganni da kyau. Jikina har wani kakkarwa yake yi, idanu muka haɗa da Shehu wanda ya ɗaga hannu halamar yana da magana. Mrs Bukhari ce _TEAM GAWURTATTU UKU 2023_[08/04, 19:57] Mrs Bukhari: GAWURTATTU UKU MRS BUKHARI LAMBA TA ASHIRIN DA HUƊU. Laila: Mai gari yaba Shehu damar yin magana. "Mai gari, wannan matsayi da ake tunanin ba Laila ta kaishi ina? Sannan ba wannan ba, Laila bata iya karatu da rubutu ba sam. Ina ganin ga Asiya a bata, dama ta saba karɓar kuke." Matar mai gari tace. "Shehu kaba baƙi damar gudanar da abinda ya kawo su, dan sauri suke yi, sannan Laila ai tana da bakin magana ko, kana tunanin ja da hukuncinane?" Gum Shehu yayi, Asiya sai mugun kallo take danƙara mun. A sannaye nace. Na iya rubutu da karatu ranki shi daɗe" Ɗaya daga cikin matan jam'iyyar matan Arewa ta miƙo mun form tace in cike ta gani." Hannuna yana kakkarwa na cike form tsab babu kuskure, na miƙa mata. Kallona tayi ta girgiza kai da taga shekaruna. Juyowa tayi tace. "Daga yau Laila ta zama shugabar matan Jam'iyyar matan Arewa na cikin wannan ƙauyen. Dukkannin wani tallafi da zai shigo ƙauyannan zai shigone ta hannunta. Zamu naɗa wacce zata taimaka mata, dama mataimakiyar mataimakiyarta. Dukkan wani abun inya taso, kona taro kona tallafi, zan turo aimun kiran Laila. Zan ajjiye foms a wajanta, duk mai sha'awar shiga wannan jam'iyyar matan Arewan, sai ya amshi fom a wajan Laila ya cike, akan kuɗi naira biyar. Sannan tunda mun buɗe jam'iyyar matan Arewa a cikin ƙauyannan, ku kuma ku dage ku burunƙasa wannan jam'iyyar, sannan ku ƙirƙiri abubbuwa da dama dan taimakon kanku da kanku. Ga kayan abinci nan, zamu raba ga mata. Bayan uwar gidan mai gari ta kuma zaɓa mana waɗanda zasu taimaki Laila." Ni dai ina tsaye sai hawayen murna nake shatatarwa ba ƙaƙƙautawa. Da Asiya da Shehu kuwa, sun cika fashewa kawai suke jira. Sha'awa aka ciro a matsayin mataimakiyata, sai Iklima amaryar mai gari a matsayin mataimakiyarta. Daga nan suka shiga yi mana rabo. Harda keken ɗinki guda biyu sababbi, da keken saƙa shima biyu. Suka wakiltani akan, in kula a koyama mata sana'a da kekunannan, kuma in sha Allah zasu kawo mana tallafin kekuna masu yawa. Suka bani foms, tare da atampar jam'iyya mai tambarin Arewa a jiki, atampar bulu, Hajiya Turai shigabar jam'iyyar matan Arewa ta Bakori ta rubuta mun adireshin gidanta, sannan ta bani izinin duk wani abun daya taso, zan iya nemanta kai tsaye" A haka taro ya watse, masu taya ni murna nayi, ƴan baƙin ciki ma sunfi yawa. Sha'awace ta taimaka mun, muka shigar da kekunan gidan mai gari, da sauran mata ƴan uwana. Dan nace a gidan zamu gabatar da koya ma mata ɗinkin. Jiki a saɓule na shiga gidan. Sha'awa kuma ta tsaya a ɗakin Zaure inda Ɗahiru yake ciki. A tsakar gida na samu Shehu ya kai mari ya kai gwauro. Ina shigowa ya tare ni. "Ashe munafukace ke Laila, yaushe kika iya rubutu da karatu, ni mijinki ban sani ba?" Wani ƙudidune ya cakeni a ƙahon zuchiyata. Yaci albarkacin Karima data fito da ƙunshin kayanta a zane. Kallona ya koma wajanta, sai naga yaran su Iyami ma duk sun fito da ƙunshin kayansu, duk yanda akayi aikatau za'a tafi dasu birni. Yaran Asiya ma suna can, wata biyu kenan har sun soma yo ma Asiya aike, waccen cin kasuwar data wuce ma harta soma yi musu tarin kayan aure. Mazajen ƙauye da damansu zuchiyarsu ta mace mus, sam basa iya rungumar ɗawainiyar ƴaƴansu, maza a turasu almajirci mata a turasu aikatau, su zasu yi ma kansu kayan ɗaki. Karima tana kuka Shehu ya tusa ƙeyarta, ni kuwa tsabaragen baƙin ciki da takaici na kasa cewa komai, yana fita ya dawo yace ƙanwar Karima ma ta fito ai shingin kaɗan ta isa aure. Ni dai waje na samu na zauna, ina kukan zuchi. Ina zaune sai ga Tani da Zainabu sun fito. Sunai ma matan gida sallama, zasu birni daga can jirginsu zai ɗaga zuwa ƙasa mai tsarki. Nan gidan ya kacame da murna, Amaryar Ɗahiru kuwa tana ɗaki ta kasa fitowa, sabida ba da ita za'aje ba, ya bata haƙuri kam sai wata shekarar. Ɗahiru yana shigowa suka fita, su Baba Mai riga da matar Malam sai binsu da adda'a akeyi, kamar basu san bokanci Ɗahiru yake yi ba. Shehu ne ya shigo gidan da sauri. "Laila ba zaki yi wannan shugabancin ba, na faɗa miki kenan. Ji mata marasa kunya masu yaƙi da maza, baki isa ki haɗa tafiyarki dasu ba. Shewar dila kake yi Shehu, in kaga banyi wannan tafiyar ba, bana numfashine a doron ƙasa. Au cigaban nawa ne baka so, sai ci gaban Asiya ƴar gwal ɗinka ko? To kasani nima uwace tai silar zuwana duniya" Kasaƙe Shehu yayi yana kallona, Asiya kuwa ta taso tana huci tace. "Ki fita idanuna in rufe, dan kinsan nafi ƙarfinki tunda har na sace zuchiyar Shehu a hannunki, kuma na shigo gidan na maisheki bora." Wani irin zabura da nayi saida yasa Asiya taja baya, mari na kawo mata, ta hankaɗo Shehu gaba, ban sani ba na zabga mishi mari. Nan su Baba mai riga suka shiga sallallami, kafin kace me, ita da matar malam, da Iyami, da Laure suka rufu a kaina da duka. Da ƙyar Sha'awa da sauran mata gida suka ƙwaceni, Asiya kuma sai riƙeta Shehu yake yi, wai saita rama mishi marin da nayi mishi. Sha'awace ta jani zuwa cikin ɗakina, ganin yaran du babu yasa na fashe da sabon kuka. "Haba Laila sai kace wata ƙaramar yarinya. Kiyi haƙuri ai in sha Allah wahalarki ta kusan zuwa ƙarshe, wannan ba komai bane face baƙin ciki, ki tura musu aniyarsu. Yara ki bisu da adda'a a duk inda suke adda'arki zata isa gareki, nima da nawa yara matan aka tafi birnin, to ya zamu yi, a dake mu a hana mu kuka. Ɗahiru kuma mun tattauna dashi, Laila al'adafa yaronnan yake yi, wata uku da farawarshi yace mun. Yanzu haka na baroshi yana murƙususun ciwon mara. Ni a shawarce ki miƙe ku tafi asibitin Bakori a duba shi, shi zaifi. Amman ki jiƙa manda ki bani in kai mishi." Hannu nasa a dai dai saitin ƙirjina na dafe. Dan ji nake kamar zai tarwatse, hawaye kuwa sai wanke mun fuskata yake yi. Namiji da ƙunzugu? Tsarki Allah ya tabbata ga Allah, ɗan Adam ba a bakin komai yake ba. Jikina sai rawa yake yi, manda na jiƙa na bata ta tafi kai mishi. Tana fita Shehu ya shigo wuf. "Ke Laila baki isa kiyi wannan shugabancin ba na dai faɗa miki, gabaki ɗaya ya dawo kamar wani mahaukaci." Da tsiwa nace. In kana ganin ba zaka iya barina inyi wannan shugabancin ba, ai saika sauwaƙe mun, kaga ko babu komai na baka filin ɗakin da zaka ƙara wani auren, ka haɗata da Asiya, wala Allah ai ma naɗin sarautar Katsina baki ɗayanta, a sakamakon rabuwa da mai farar ƙafa daka yi, mahaifiyar mata maza." Tsawa ya daka mun, na kalleshi na watsar, nan yaita zazzaga ruwan jaraba, har da mun fatali da kayayyakin aikina, yasa kai ya fice, sai zage_zage yake ta faman yi. Sha'awace ta shigo ta same ni ina kuka. Dafa ni tayi tace. "Laila ki dakatar da komai, ga kuɗi bari in ranta miki, ku tafi asibiti, ciwon sai tsananta yake, yanzu haka jinine ya ɓalle mai. A gigice na fito da mayafi a kaina, banbi takan kowa ba. Sha'awace ta fito da Ɗahiru, muka ɗauki hanyar Bakori a cikin bodi. Sai yamma lis muka isa asibiti, Ɗahiru ya jiƙe wandonshi sharkab da jini, hawaye naga yana fitarwa ma. Muna shiga asibiti aka ba Ɗahiru gado, ɗan kuɗin da yake hannuna dashi na buɗe fayil, likitoci har sun zo kanshi ana duddubashi, ni dai na haɗe hannayena da kumatuna, na zuba ma sarautar Allah idanu. Bacci yake yi fuskarshi tayi fayau. Wani likita ne ya dubeni yace. "Mama ki dena damuwa in sha Allah zamu shawo kan matsalar, amman dole zamu kwantar dashi muga yanda yanayin jikin zai kaya. Amman akwai kuɗin magani da zaku biya" A baya na bisu, na biya kuɗin maganin, sannan na nufi gida a ƙagauce nayi musu bayani, sai dai kash mahaifina na samu a kwance a tsakankanin rayuwa da mutuwa, su Yaya Nazeefa da Yaya Salamatu duk an aika sun zo. "Laila Jafaru harya tafi yayo kiranki, ashe kuma kuna asibiti. Muma asibitin zamu je, dan kwananshi bakwai baya gane ma wanda yake kanshi. Duk muka yi duru_duru, a wajan mahaifina ya cika, rai yayi halinshi. Zaiyana irin tashin hankali da damuwar da muke shiga ɓata lokacine. Kan kace me aka shiga yin shelar mutuwar mahaifinmu, Inna Laraba ce ta kwana da Ɗahiru a asibiti, mu kuma muka kwana munaima mahaifinmu da yayi kwanan keso adda'a. Washe gari aka kaishi gidanshi na gaskiya, da Shehu akaita zaman makoki, babu laifi wannan karon su Asiya da matar malam sun zo. Ana cikin zaman makokinne Baba mai riga Allah yai mata rasuwa itama, sakamakon ciwon ciki na dare ɗaya. Sake ɗunguma can akayi kuma. Ni kuma na koma asibiti. "Malama Laila wannan yaron sai anyi mishi aiki dangane da lalurar dake damunshi, in ba haka ba, zai dinga yin al'ada duk wata kamar yadda ko wacce mace take yi. Sabida yanayin tsarin halittarshi, a binciken da muka gudanar mun gano ya fi ƙarfi ta ɓangaren maza, Nera dubu talatinne kuɗin aikin. In kuɗin sun samu sai ku dawo mu rubuta muku takadda zuwa babban asibitin cikin gari. Mun sallameku, ya dage yasha maganinshi dukka." Na kiɗima sosai da wannan bayanin da Likita yaimun. Godiya nayi mishi, muka bar asibitin zuwa gida, nan muka ci gaba da karɓar gaisuwar Baba mai riga. Sha'awa da Iklima su ka ci gaba da gudanar da koya ma mata saƙa da ɗinki. Ranar arba'in ɗin mahaifinmu akayi mana rabon gado. Mun tashi da gonakai da shanu, da hatsi cikin rumbu biyu,banda kuɗi tsabarshi. Munyi koke koke sosai da sosai. Ban baro Bakori ba saida na koma asibiti suka rubuta mun takaddar da in munje asibitin birni zamu nuna, sai dai sunce mun sai ƙarshen wata,ishirin ga wata zamu je. Gida na dawo, nan naci gaba da kulawa da matan da ake koyarwa sana'a. Wa'adin da aka ɗibar mana a asibiti yana cika, na ɗauki Ɗahiru muka wuce. Tare da Shehu muka je, nayi mamaki sosai da tsaiwar da Shehu yayi dangane da neman lafiyar Ɗahiru. Mun daɗe sosai a asibiti, dan sai da ya warke tsab ya dawo cikakken namiji, sannan aka sallamemu, muka dawo gida. Haka rayuwa taita garawa, abubbuwa da dama sukaita faruwa, Su Karima sun dawo ganin gida, bayan shekara guda. A lokacin nace ma Shehu yarana bazasu koma birni ba. Yanzu ina da arzikin da zan iya tallafin ƴaƴana. Dan jam'iyyar matan Arewa tayi mun dukkan alkairai, ta dalilin wannan ƙungiyar, naga gwamnonin jihohi da dama, kuma sunyi mana alkhairai masu tarin yawa. A yanzu na zama fitilar dake haskaka gidan Shehu, yaran Asiya duk biyun da ciki suka dawo daga gidan aikinsu. Ni naja gaba aka ƙwato musu hakkinsu, mune har kotu, sun haihu, Asiya taci gaba da rainon yaran shege a gabanta. Rayuwa kenan, haƙuri shine jigon rayuwa, mai haƙuri shike dafa dutse yasha romonshi. Iyayenmu duk Allah yayi musu rasuwa, mun zama dattijai a cikin gidan. Ɗahiru ya zama babban ɗan kasuwar da ake ji dashi, ƙaton shagon atampopine dashi a babbar kasuwa, ya tamfatsa katon gida a cikin ƙauyan unguwar alƙali. Ya ja Su Sabitu ƴan uku, suke taimaka mishi a kasuwa, dan shi kullum a cikin tafiye, tafiye yake. Karima da ƙannenta mata sunyi aurensu, Karima a cikin garin Katsina tayi auren,tana zaune lafiya sumul a gidan mijinta.ƙannen nata kuma duk a ƙauyukan dake maƙwabtaka damu su kai auren. Suna gidajen aurensu cikin rufin asiri. Yaran Asiya mazan na roƙi Ɗahiru ya buɗe musu ƙaramin shagon siyar da takalma a gefen shagonshi. Tunda basu da aikin yi, ga iyalai suna dashi Asiya ranar tayi kuka bana wasa ba, ni naita rarrashinta. Rayuwa tayi mun kyau tayi haske. Ɗahiru yana daga cikin masu taimaka ma matan ƙauyanmu, da Azimi layi sosai ake ja a ƙofar gidanmu, dan Ɗahiru na raba gero da Suger. Ni kuma ina rabon kayan abinci a ƙarƙashin jam'iyyar matan arewa. Babbar matsalata shine, duk su Sabitu sunyi aure, sun hayayyafa. Amman Ɗahiru fur yaƙi yarda yayi aure, yace zai mutu yana bauta mana, musamman ni. Ranar wata juma'a muka tashi da tashin hankali, Kawu Ɗahiru ne ya fito tsakar gida tsirara, yana ihu yana fisgar gashin kanshi. "Kayanasu karka kasheni kuskure nayi, nabi Allah na bika, na bika kayanasu" Abunda yaita maimaitawa kenan. Shehu da Lauwali sunyi cirko cirko, sun rasa me zasu yi ma kawu Ɗahiru. Haka muna ji muna gani Ɗahiru ya naɗe kamar alkaki, jini ke zuba a bakinshi dalala. Zaratan yaranane suka Shigo Ɗahiru yana gaba, suna biye dashi a baya. Kamarshi sak da Shehu. "Baba lafiya meke faruwa haka? Cewar Ɗahiru kenan, yana tambayar Lauwali. Bayani yayi mishi cewar muma gani kawai muka yi yana ihu.' Ihun Ɗahiru ƙaruwa yayi, sai fisge duk wani gashin jikinshi yake yi, wajan na jini, Hannu Ɗahiru yasa ya ciske jelarsa ta fice daga jikinshi. Take ya shiga wani gurnani a take ya mutu, mutuwar tozarci da wulaƙanci, tsirara a gaban kowa da kowa. Su Tani hannu suka ɗaura aka, sukaita xunduma ihu. Ɗahiru ya ja hannuna zuwa cikin ɗakina, dan baya ƙaunar abunda zai ɓata mun rai. Zaunar dani yayi yace. "Ummi ki dena kuka, bana son ganinki a cikin ko wacce irin damuwa.Bari inyi miki albishir ko zaki ji sanyi. Dan Kawu Ɗahiru kowa yasan mushirikine, ni bazan halarci sallar gawarshi ba ma. Meye bayyiba a gidannan. Babu irin surkullen da baiyi ba a tsakar gidannan. Ajjiyar zuchiya na sauke, haƙiƙa yau zuchiyata ta tsinke, na sake girmama ƙudurar uban giji. "Ummi bana dani, dake, da Baba da Baba Asiya zamu sauke farali, zakiyi sallah a masallacin ma'aiki. Tsabar farin ciki, hawayene ya soma zuba a idanuna shatata ina godiya ga mahaliccina. Na dubeshi nace. Allah yaima rayuwarka albarka, ubangiji ya kareka, ya tsareka, Allah yaima albarka, Allah ya sada fuskokinmu a aljannatul firdausi. Amman babban farin cikina shine kayi aure wannan yaron. Shine farin cikina." Hawayenshi ya share yace. "Ummi wa kike son in aura?" Jamila yarinyar Yaya Jamila, ita nake son ka aura." Ajjiyar zuchiya ya sauke. "An gama zanyi aure, amman ku yarda ke da Baba ku tare a gidana dana gina." Nan take na amince mishi. Mutane ƙalilinne suka sallaci gawar Ɗahiru, domun gari kowa yasan Ɗahiru bokanci yake yi. Ya mutu ya bar yaranshi da abun faɗen da baza'a dena faɗeba, sai sanda duniya ta naɗe. Lokaci nayi muka ziyarci ma'aikin Allah. Muna dawowa Ɗahiru yayi aure. Kafin mu dawo Ɗahiru yasa ƙannenshi sun gyara mana waje a cikin tabkeken gidanshi, mai yalwar ɗakuna, anan muka tare, harda Asiya. Amman yaranta maza da iyalansu, suna tsohon gidanmu, da iyalan nasu, sai dai su shigo su gaishemu.Yara matan dake gaban Asiya suma sunyi aure, sabida sun tuba sun nutsu, amman sun jima basu auruba, sun garu, duniya tayi musu atishawa. Rayuwa tayi kyau tayi albarka. Ƴaƴa rahama ne. Kullum Shehu a cikin rarrashina da tarairayata yake yi. Na zama babbar mace hamshaƙiya. Yaranmu sai jikoki suke tara mana, zuriya tana ta girma tana burunƙasa. MRS BUKHARI [08/04, 19:57] Mrs Bukhari: MRS BUKHARI GAWURTATTU UKU LAMBA TA ASHIRIN DA BIYAR ƊANBO: HINDU: "Fatsima tasa aka sakeki kuma aka biki da mugun duka haka? Sakin har nawa ne, shegiya kike kuka zaki bada mata" Zainaba ta kalli Hindu tace. "Saki uku tasa yai mun, wallahi Baba inason mijina nikam" Tsabaragen takaici Hindu rufe Zainaba da mugun duka tayi, tana dukanta tana kuka, itama kukan take yi. Daƙyar su matan gida suka ƙwaceta. Suna cikin haka Audu ya shigo jikinshi a mugun mace mus da takadda a hannunshi. Jagwab ya zauna yana zabgama Hindu wani irin mugun kallon tsana, Zainaba yabi da kallo, yaga bakinta yana zubar da jini. Hawayene suka soma sakkowa a kumatunshi. Bai yi magana ba, ya fice a ɗakin zuwa turakarshi. A canma jagwab ya zauna ya shiga zurfin tunani. Haƙiƙa shi kanshi yasan yayi zalunci ga Shamsiyya da yaranta, ta yaya zai iya kare kanshi akan abinda yara sukai ƙararshi akai? Shi kanshi ya shiga kogin dana sani, mara madafa, dan yasan Shamsiyya ba zata taɓa mancewa da irin azabtar da'ita da yayi ba. Tunano baya ya soma yi, a lokacin da yake zuwa ƙofar gidansu taɗi, da irin musayar kalaman soyayya da suke yi a tsakaninsu. Abubbuwa iri_iri yaita tunanowa, Hindu da dai taga shirin yayi yawa, sai tabi Audu ɗakinshi, a kwance ta sameshi idanunshi jawur. "Malam ince dai lafiya ko? Naga ka shigo jiki a mace baka ce mana komai ba, kuma kana ganin Zainaba mijin yayi mata makirin duka, ya rangaɗo mata saki har uku. Ni fa wallahi bazan yarda ba Malam. Dubanta yayi da kyau yace. "Ai bazan daki ƴar mutane ni ince nawa yaran su sha ba. Gwargwadon yadda zan cutar da ƴar wasu, gwargwadon yanda za'a cutar da nawa yaran. Ta gode Allah ma, da har ta gane gidansu ma. Ki fita ki bani waje ina son hutawa, kuma ki shirya zaman kotu, ki sanar da Shazili ma, su Zaliha sun doka mu a kotu." Wata zabura tayi tasa hannu aka tace. "Ni Hindu naga ta kaina, kishiya tara rana ɗaya, ta goma na ƙofar gida. Kotu fa kace, anya yarannan yaran sunna ne kuwa? Kai ɗin suka maka a kotu? Nan cikinta ya juya ba shiri ta tsure sai zawo, Audu dai baya iya cewa komai. Anyi roƙon duniya akam Shamsiyya ta janye ƙarar amman su Shatu sunce basu amince ba. Hindu da Shazili suna cikin tashin hankali. KOTU: SHAMSIYYA: Muna zaune a bakin kotun, muna tsumayar a gama shari'ar dake gaban tamu kafin mu shiga. Hindu da yaranta da ƴan uwanta, suna gefe guda. Nima muna gofe guda, da yara dasu Goggo Rakiya. Audu yana gefe guda shi da abokinshi, ya zabga tagumi. Yayi matuƙar rama, kamar bashi da lafiya ne ma, dan ina gani abokinshi ya zaunar dashi zaune. Saida aka ƙare shari'ar da akeyi sannan alƙalin ya nemi ganawa damu a ofishinshi. "Barista Zaliha tayi mun bayanin komai, na zaɓi mu tattauna a ofishinane dan kar duniya ta zagi Audu. Amman Shamsiyya zanso ki bani labarin irin zaluncin da Audu yai miki, karki rage komai, hakkinku dana yaranki za'a kwato miki. Numfasawa nayi, na dubi Audu wanda yake mun kallon inji ƙanshi. Hindu da Shazali kuwa sai zazzare idanun tsoro suke yi, Shagari, kuwa yayi shiru sai faman jijjiga kai yake yi. Nan na soma zayyanema alƙali irin zaman da mukayi da Audu, da Hindu, da irin zaluncin da sukaimun. Ofishin ya ɗauki shiru, sai hawaye muke sharewa ni da yarana da ƴan uwana. Alƙalinnan na kalla nace. Ni na yafe musu, ai musu sassauci, babu komai ai duniya ce. Shatu tace. "Ina da ja ya mai shari'a. Mu munason a kwato mana hakkinmu a wajan mahaifinmu, na kasa kula damu da yayi" Zaliha tace. "Gaskiya ne yallaɓai muna son a ƙwato mana hakkinmu" Idanu na lumshe, Audu kuwa gabaki ɗaya ya galabaita, sai runtse idanu yake yi. Alƙali ya gama rubuce rubucenshi ya dubi Audu yace. "Me zaka ce Audu, kana da ja, ko ƙarin bayani a bisa bayanin da Shamsiyya tayi?" Murya na rawa yace. "Bani da ja yallaɓai. Wallahi duk abinda ta faɗa nayi mata, da sa hannun wannan algungumar matar tawa, wacce take sani a keken ɓera, ta haifamun kangarurrun yaran da suka gagaremu daga ni, har ita. Tabbas bansan komai nasu Shatu da ƴan uwanta ba. Sai dai tsana da tsangwamarsu kaɗai na sani. Bani da bakin da zan roƙi gafararku ƴaƴana, amman ku gafarceni nayi kuskure." Hawaye yake sharewa, harda dafe ƙirji, da dukkan halama ciwo yake ji a zuchiyarshi. Hindu da Shazili suma sai haƙuri suke bayarwa. Alƙali ya umarci Audu da biyana duk wahalhalun da nayi akan ci da sha, da ilmantar mishi da yaranshi da nayi. Sai ai mishi afuwa, ita kuma Hindu tayi alƙawarin ba zata kuma ƙulla wani makircin ba. Shazili kuma akace zaiyi zaman gidan kaso na wata biyu, tare da cin tararshi na dubu talatin. Audu ya amince zai bani gonakanshi duk biyun daya gada. Tare da yin alƙawarin bazai kuma cuta mun ba. Haka dai alƙalinnan mai adalci yai mana sulhu a tsakaninmu. Muka dawo gida. Audu ya ɗebo duk takaddun kadarorinshi ya danƙama su Zaliha. Suka sa hannu suka amsa, sannan suka ɗaukeni daga gidan. Bamu sake waiwayar ƙauyannan ba, har sai da sha'anin bukukuwansu Shatu ya taso, ni kuma nace dole sai dai ayi bikinnan a gidan mahaifinsu. Shine muka dawo gidan, munzo mun tadda Audu cikin jinya, wujiga_wujiga, duk ya rame ya ƙanjame, sai an tayar sai an ƙwantar. Ina hawaye na dubi Hindu nace. "Tun yaushe yake fama da wannan ciwon Hindu?" Cikin kuka Hindu tace. "Watanshi shida cur a kwance, Usman ya koma wajanki a birni babu jimawa ciwon ya kwantar dashi, dama a tsaitsaye yake ta fama da ciwon, tun lokacin da wannan abun ya faru yake fama, kuma barinki gidan ya kuma ɗaga hankalinshi sosai. Wallahi bashi kaɗaiba Shamsiyya ni kaina gidan da ƙauyan baya mun daɗi. Tunda jama'ar ƙauyannan suka ganoni, shikenan fita wannan ta gagareni. Ku yafeni Shatu na tuba. Hawaye na share, na dubi Mariya ƴar gidan Hindu wacce take gidan aure. Mariya ganin gida kikazo yine, na ganki da yara?" Hindu tace. "Ummm inji mai ciwon baki. Mijinta ne ya rasu, takaba take yi. Bata gama takabar ba, dangin mijin suka raba gado, aka tasheta a gidan. Tuminin takabarta kawai suka bata, hakkin yaranta na hannun wan mahaifin nasu. Duk haka muke zaune, ga Zainaba Hannatu ta samu tayi aure da ƙyar, wallahi wuya take ci a gidan Auren. Duka kuwa wane Audu. Ga mijii ba lafiya, yara mazan kuma. Shagari ta ƴaƴanshi kawai yake yi, wallahi hatsin da zamu saka a bakinmu gagararmu yake yi. Matarshi ta gama asirceshi, sai abinda tace yake yi. Ƙiri_ƙiri take hanashi kulawa damu. Shazali kuma ba sana'a yake yi ba. Gashi da iyali. Shi kuma Muttaƙa ya jijjiga wata sata a birni, shi da abokanshi, yanzu haka maganar nan da nake miki yana gidan gyaran hali a birni. Wai saiya shekara ashirin za'a sakoshi." Kuka suke yi dukkansu, suna roƙon gafarar ƴan uwan nasu. Ajjiyar zuchiya na sauke. Allah ya kyauta, yanzu shi Audu an kaishi asibiti ne?" A kunyace Hindu tace. "Ina wanne asibiti Shamsiyya, ana maganar abincin da za'aci kina maganar asibiti. Ruwan kokkone a cikinmu dukkanmu. Hankalina ya tashi, lallai Allah, Allah ne. Shatu da ƴan uwanta suka kinkimi Audu zuwa motar da Shatu ta sai mun. Suka wuce asibiti. Ni da su Hindu kuma muka hau keken shanu, xuwa Bakura. Gado aka ba Audu, munje mun samu har an ɗaura mishi ruwa. Kwananshi bakwai ya soma murmurewa, harya kuma roƙon gafararmu. Takaddun kadarorinshi na maido mishi. Da ƙyar ya karɓa. Sati biyu Audu yayi yana jinya, kafin aka sallamemu, muka dawo gida, da goma sha tara na arziki. Saida Audu ya nutsu na sanar dashi zancen biki. Aikuwa gadan_gadan Audu ya shiga shirin biki. Gonarshi ya siyar, ya bani nera dubu saba'in kuɗin kayan ɗakin su Shatu. Anyi biki amare sun tare a gidajensu. Suna zaune lafiya, sai ƴan matsalolin rayuwa da ba'a rasasu, in dai da rayuwa. Tsufa yaci gaba da saukar mana, yaranmu suka ci gaba da hayayyafa, suna kulawa damu. Audu yaga ranar ƴaƴa matan daya wulaƙantani sabida haihuwarsu. Shagari kuma saida matarshi ta tatikeshi tas, sannan ta nemi saki, dole ya saketa, rayuwa ta tagayyarashi, a sakamakon bijirema iyaye da yayi. Hindu kullum cikin istingifari take, burinta ta kyautata mun. Su Zainaba da Mariya, sunyi aure, suma dai wuyar suke ci. Wata ranar asabar, aka wayi gari da rasuwata." Audu: Ya jijjiga da mutuwar Shamsiyya, yayi kuka har saida ya kwanta ciwon da shima saida aka kusan rasashi. Su Shatu ba'a maganar tashin hankalin da suka shiga ma. Haka suka dage suka gina masallaci da sunan ladan ya dinga isa kabarin mahaifiyarsu, masallaci lafiyayye suka gina, mai kyau. Audu yana zuwa kai ziyara kabarin Shamsiyya akai akai. Rayuwa kenan. Haƙiƙa wannan labarin akwai ɗumbun darasi mai tarin yawa. Shamsiyya taci ribar aure, tunda ta samu yaran da suke mata adda'a ba dare ba rana. Ta samu mijin da yake raba dare yana roƙa mata rahamar mahaliccinta, yana yi yana kuka. Haƙuri yayi a rayuwa, Allah ya datar damu. Inaima mabiya wannan labarin, da iyalan malama Shamsiyya ta'aziyyar mahaifiyarsu Allah ya kafarta mata. Anan na kawo ƙarshen labarinsu Shamsiyya. Bari mu leka Saleri, gidansu Musina kuma: MRS BUKHARI [27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* *_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_* _A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_ *Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻* https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ---------- No 07067964894 *_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._* *_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_* *_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_* *_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_* [27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki. Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻 07068606171 08104335144 08179523215 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟* *_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._* _Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._ *_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._* *MATA IYAYEN GIJI* _Mrs Bukhari_ *INDA BA ƘASA..!* _Ummu Maheer_ *KARO ƊAYA...!* _Ummu Affan_ _LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_ 1 500 2 700 3 1000 _Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._ 2212328303 RABIATU BASHIR Zenith bank _Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._ _Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171 *DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.* 0810 433 4144 0817 952 3215 0706 860 6171 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.* _TEAM GAWURTATTU UKU 2023_[08/04, 19:57] Mrs Bukhari: GAWURTATTU UKU LAMBA TA ASHIRIN DA BAKWAI MRS BUKHARI SALERI: Zufa ce ta shiga yanko musu dukkansu. Haƙiƙa sunsan sun cutar da Musina da yaranta. Kuma haƙiƙa Idi gaskiya ya faɗa, Musina bata da wani amfanin da take ma Yawale, tunda ba rabon kwana yake yi da'ita ba. Kuma ba ciyar da'ita yake yi ba. Bata da maraba da me zaman kai. Jamilu ne ya daure yace. "Haba Idi bai dace kace hakan ba, ba daidai bane ka kashema Musina aurenta ba. Yawale dai mahaifinku ne, kuma mijin musina ne, ni ina ganin ayi sulhu, tunda dai mun gane kuskurenmu, shi kanshi Yawalen zai sauya." Jamilu na wajena yace. "Kawu rabuwar ita muke fatan ta zama alkhairi in sha Allah, ya saketa kawai, ta tattare kayanta mu baku iska." Ƙasimu yace. "Nima ina bayan ƴan uwana, sakin dai muke nema. Ɗaya bayan ɗaya yarana duk suka ce saki suke buƙata. Ni dai ina gefe ina jin bidiri, lallai yara ni'ima ne babba, duk uwar da take da yara. Ta tsaya tsayin daka dan ganin ta basu tarbiyya mai kyau. In sha Allah gaba zata yi dariya. Yawale yaƙi magana fur, sai su Jamilu ne suke ta ba da haƙuri. Daga baya Yawale yace. "Kuimun afuwa yarana, Musina ki gafarceni, tabbas ban cancanta inta riƙe igiyar aurenki ba. Amman rabuwa dake zai iya zamemun sular lalacewa, domun kece filita madubi a rayuwata. Amman in dai kin zaɓi yaranki akan aurenki, zan baki iska yanzu." Nafi minti uku banyi ko tari ba. Idanun yarana sai yawo suke yi a jikina, dan duk sun kafa mun idanu. Sai naji tausayinsu, da ganin nabi umarninsu. Farin cikinsu shine nawa, dan sune uwa, uba, dangi a gareni. Dan haka ka sauwaƙe mun, kaje ka rungumi yaranka da matarka abun soyuwa a gareka." Yawale yana hawaye yai mun saki ɗaya. Wallahi sai naji na sauke nannauyan ajjiyar zuchiya, ji nake tamkar an sauke mun wani ƙaton dutse a ƙirjina ne. Farin ciki ya ziyarceni. Yarana sukaita lallashina. Da yamma lis Idi yasa ƙannenshi a gaba zuwa gidan Kattume dan ya ganta, su sanar mata halin da ake ciki. Kattume: "Kai Yaya Idi, a gaskiya naji daɗin hukuncin da kuka yanke sosai. Uwo wallahi tausayi take bani. Tasha wahala sosai duk sabida mu. Amman Alhamdulillah gamu mun rayu, kuma muna tsantsar jin sonta da tausayinta. Wallahi duk ɗan ragowar kuɗin cefane inna rage, Uwo nake hidimtawa dashi, duk dan in bata farin ciki. Baba Kumatu kuma in sha Allah ƙarshenta ne yazo" Sun jima suna tattaunawa, sannan suka jira mijinta ya dawo, dan suna son Kattume ta bisu, tayi sallama da Uwo. Izinin binsu mijinta ya bata, yaronta na goye kawai ta goya suka tafi. Saleri: Yawale: Jiki a mace mus Yawale ya shiga ɗakin Kumatu. Tattaunawa ya samu sunayi ita da yaranta. Kumatu tabi kayan tsarabar da Idi ya ba Yawale da kallo. "Malam sai yanzu ka shigo? Kayan hannunshi ka karɓa kai ka mance Idi Ɓarawone, kasan ko sana'ar sata yake yi a birni? Ance fa harda mota yazo." Yawale ya zauna a ƙasa, ya ajjiye kayan a gabanshi, ya dubi Kumatu yace. "Kece kika haifi Ɓarawo Kumatu, Musina bata haifi ɓarawoba, amman ɗanki me yake yi inba sara suka ba? Duk garinnan ansan ɗanki sara suka ne, tunda har zaga gari akayi dasu, yara na jifansu, sakamakon nakasa ɗan mai gari da suka yi. Kumatu kin cutar dani gaskiya da yawa. Idi yasa na saki Musina, wallahi kwarjinin yaranta ne yasa dole na saketa. Kema na sakeki saki biyu, ki tattare ki koma gidanku.'" Hannu Kumatu tasa aka, taita kururuwa tana ihu. "Yawale ni ka saka, bayan ka gama cinyemun ƙuruciyata? Ina zanje to? Narantse da Allah babu inda zanje, zanyi zaman ƴaƴana, tsofai_tsofai dani, iyaye duk sun kwanta dama kace ka sakeni." Yawale yace. "Kamar yanda kika sa ƙuruciyar Musina ta ƙare ba tare da taji daɗin aure, da ɗaɗin miji ba ba. Ai kukan kurciya jawabine, mai hankali yake ganewa. Kayan daya shigo dashi ya ɗiba ya fice a ɗakin. MUSINA: Washe gari da sassafe Jamilu ya jibga mana kayanmu a mota. Haka na dinga bin maƙwabta ina sallamarsu. Maƙwabta suka rakoni har gaban mota, suna ɗagamun hannu. Kallon gidan da aka kawoni tun ina yarinya nake yi, gashi na bar gidan ina da girman shekaruna. Tun ina hango gidan harna dena gani. Tunanina bai tsaya ba har saida muka iso Azare. Nanma haka naita sallama da ƴan uwana. Sukaita taya ni murnar ganin Idi. Ina kuka wiwi na rabu da dangina, muka nufi Jos. Tafiyar awa ɗaya da rabi muka yi, sai gamu a Jos garin sanyi, garin dankalin turawa, da kayan lambu. Mrs Bukhari [08/04, 19:57] Mrs Bukhari: LAMBA TA ASHIRIN DA SHIDA GAWURTATTU UKU MRS BUKHARI JOS: "Musina, musina!! Wata mata ce take kiran ƴarta da babbar murya" "Na'am Mama, yanzu zamu gama, Alawiyya nake jira. Ƙasimu yaƙi ya canja rigarshi mama" Musina duk ita kaɗai tayi wannan maganar, mahaifiyarta Hadiza ta shigo ɗakin tace. "Kun fiye nawa in dai zaku fita, ga kuɗin kitsonku ku biyu, wannan hamsin ɗin kuɗin askin Ƙasimu ne. Ki kula dasu Musina, kuyi maza ku dawo, kunga gidan babu abunda muka yi." Tana cikin maganane mahaifinsu Musina ya fito daga uwar ɗaki, cikin shirin zuwa aiki. "Abban Musina yau da wuri zaka fita haka?" Kallon yaranshi yayi, ya musu murmushi, duk suka zube suka gaisheshi cike da ladabi. Da fara'a ya amsa, tare da jin lafiyarsu ɗaya bayan ɗaya. Saida yaga fitarsu ya dubi Hadiza yace. "Ba kasuwa zani ba, yau shago sai dai Aminu ya buɗe, Bauchi nake son in gangara, Amman bazan kwana ba a yau zan dawo. Shiru tayi tana dubanshi, sannan tace. "To Allah ya tsare, buhun shinkafarmu ya ƙare. Wake da garin tuwo ya rage mana kawai. Sai maganar gudunmawar da zan yi ma Fatima na biki, yanzu yarannan da sun dawo kitso, zamu tafi lalle, gobe kuma in muka tafi gida, sai bayan biki zamu dawo. Ajjiyar zuchiya ya sauke yace "Sau nawa zan faɗa miki ne Hadiza a dena bari sai abinci yayi ƙaranƙab za'a faɗamunne? Wallahi bana jin daɗin hakan. Zan sa Aminu ya kawo buhu ɗaya a shago, ya kawo. Gudummawar da zakiyi dubu ashirin ta isheki?" "Abban Musina da wai dubu hamsin nake so, sabida kaga nice babba a gidan." "To inna dawo zan baki, zan bada buhun shinkafa ki kaima su malam a ƙara a gara, Aminun zai kawo miki dubu hamsin ɗin kawai, ni na tafi" Da adda'a ta bishi harya fice. Motarshi ya hau, ya kama hanyar Bauchi. Cikin awa ɗaya da rabi ya shiga Bauchi. Azare ya nufa, daga nan ya nufi Saleri. A gefen ƙofar gida ya ajjiye motar tashi, ya fito ya buɗe bayan motar, tsaraba ce ta kayan marmari yayo, da shaddajin maza, da takalman maza. Saminu yana zaune a ƙofar gida a cikin abokai. Zabura yayi da ganin Idi ya fito a cikin mota, yayi wani mugun fari, yana sanye cikin kayan kamala, "Yaya Idi kaine ka dawo, ko dai gizo kake yi mini? Murmushi Idi yayi yace. "Nine Saminu, kira abokanka su shiga da kayannan ciki." Da sauri ya jiya, Idi kuma ya girgiza kanshi, yana tuno sanda mahaifinshi a ingizoshi dai_dai inda yake, yayi mishi jina_jina. Ya tafi ya bar mahaifiyarshi a cikin zulumin rayuwa yake yi ko mutuwa. Harsu Saminu suka kammala shiga da kayan yana tsaye. "Yaya Idi mun gama shigarwa" Murmusawa yayi kawai, ya nufi cikin gidan bakinshi ɗauke da sallama. Da Kulu ya soma cin karo, hannunta riƙe da kwanukan wanke wanke. Ihu tayi ta watsar da kwanukan. "Uwo kizo ga Yaya Idi ya dawo uwo" Musina Kamar a mafarki nake jiyo wannan kiran, da sauri muka taso dukkanmu muka fito. Kumatu da su Sauma'iyya ma a guje suka fito. Mudi, Jamilu duk sunyo waje, su A'i uwar gulma harta iso gaban Idi. Muna haɗa idanu na fashe da kukan jin daɗi. Shima hawayen naga yana zubarwa. Kumatu kuma jikinta ne ya shiga ƙyarma. Su Zubaida da Alawiyya sun zagayeshi, shi kuma ya riƙe hannayensu. "Idi kaine yau a tafe, maraba lale" Inji Mudi kenan. Tsugunnawa yayi ya dinga gaishe da iyayen nashi ɗaya bayan ɗaya. Kumatu a daburce ta amsa mishi gaisuwarshi. Ƙasimu ne ya shigo a guje, dan da dukkan halama labarin dawowar Wanshi ta isar mishi. Juna suka rungume, suna ta dariyar farin cikin ganin juna, juyawa nayi na koma ɗaki. Su Kulu ne suka shigo da Idi ɗaki. Kafin kace me, abinci har daga maƙwabta akaita kawowa, gida ya cika fam, Idi ya kasa samun keɓewa damu. Jamilu ne ya jashi suka tafi masallaci dan gabatar da sallar la'asar. Basu shigo gidan ba, sai wajajen yamma sakaliya. "Uwo ki shirya kayanki tsab, inason mu wuce da yammannan ne" Dubanshi nayi nace. Ɗannan daga zuwanka, bazaka bari gobe muje Azare ba, suma su ganka ba? Sannan bamu zauna munyi hira ba ma" Murmushi yayi mun. "Hakane Uwo da yake na ɗokanta inga na ɗaukeki a gidannan ne, ina da gida a birni na siya. Ƙasimu yace. "Aure fa Yaya?" nima tambayar da nake son yi mishi kenan. "Nayi Aure harda yarana uku. UWO, ƘASIMU, ALAWIYYA sai mahaifiyarsu Hadiza. Mahaifinta shi ya zamemun uban gida, bayan korata da Baba yayi. Babban shagon hatsi ne dashi, a ƙaramar kasuwar ƴan tifa, ana kiran shagon da suna shagon ɗan Aljanna. To ganin gaskiya da amanar dana riƙe mishi ne, yasa ya bani auren ƴarshi Hadiza, nima a hankali saina buɗe shagon saida hatsin a kasuwar. A cikin wannan sana'ar na samu rufin asiri, na sai gida, ina tuƙa ƴar motata. Uwo su sunyi Aure ne?" Kulu ce ta shiga bashi labarin abubbuwan da sukaita faruwa bayan tafiyarshi, da halin da suke ciki a yanzu hakanma. Kuka ya dinga yi kamar ƙaramin yaro. "Uwo kiyi haƙuri nayi jinkirin zuwa, wallahi duk neman da nake yi, sabida ku nake yi, shiyasa banzo da wuri ba, amman komai yazo ƙarshe, gabaki ɗayanku daku zan tafi, su Kulu kaɗai zan bari anan tunda aure suke yi. Jamilu naji daɗin yanda kuka kula da Uwo kuka share hawayenta. Amman tunda nine babba, ni zanfi so dukkanku, in tafi daku birni. In yaso in damina tazo, saimu ɗungumo muzo muyi noma mu koma. Ni dama hatsi nake sayarwa, kaima Jamilu haka. Sai mu sake buɗe wani shagon a kasuwa, kai da Mustapha ku dinga zama, ni kuma da Ƙasimu saimu zauna a nawa shagon. Alawiyyata kuma, zan nema mata gurbin aiki a babban asibitin juth, ita Zubaida kuma saita koma jami'ar Jos. Jamilu yace. "Shikenan Yaya ni hakan yayi mun wallahi sosai, kuma ina da hatsi a rumbu mai yawan gaske, sai a kira akori kura ta kwashe tas ku tafi dashi, amman bazan biku ba tukunna, saina girbe amfanin gonana, sai in biyo sawunku. Ƙasimu yace. "Yaya shawararka tayi kyau, gara mu tafi kawai, zanje inyi sallama da yarinyar da zan Aura, dan inna tafi, sai lokacin bikin zan dawo, ana ɗaura Auren, sai in ajjiyeta in koma. Sai a lokacin nayi magana. "Kana da wajan da zaka ajjiyemu mu duka ne, ba zamu takurama mai ɗakinka ba kuma? Kai kuma Ƙasimu ban yadda kayi aure, ka ajjiye matarka aƙauye ba, sai dai ka tawo da'ita" Idi yace. "Uwo kenan, takurawa kuma? Ina da ɗakin da zan ajjiyeku, babu damuwa in sha Allah, sannan su Ƙasimu akwai shago a ƙofar gida, sai su dinga kwana a shagon, zansa a gina musu makewayi a cikin shagon, tunda yana da girma. Uwo ai na isa da gidan nawa, kune kuma gatana." Albarka na dinga sa mishi, ina share hawayena. A haka Yawale ya buɗe labule ya same mu, shigowa yayi, su Jamilu da Mudi suka biyo bayanshi. A bakin gadon bono suka zazzauna. Idi ya matsa kusansu, ya sake gaishe da su Mudi, sannan ya gaishe da Yawale. "Idi kaine a gari, ya gida ya iyalai?" Inji Yawale kenan. "Lafiya lau Baba, iyalai suna gida." "Ai da kazo mana dasu, mun gansu, sunga danginka suma ko?" Girgiza kai Idi yayi yace. "Da yake naso komawa yaune shiyasa." Jamilu ya washe baki yace. "Komawa a yau daga zuwanka, sai kace muna korarka?" "Kawu aina jima da zama korarre, kowa da mahaifinshi yake alfahari, amma ni da mahaifiyata nake alfahari. Har abada bazan iya mance azabtarmun da Uwo da Baba yayi ba." Kai ya girgiza, ya jawo ledar tsaraba ya bisu da shaddoji, yadi goma_goma da takalma. "Inason zuwa gobe zamu tafi, zan tafi da mahaifiyata kamar yadda nayi alƙawari, ƴan uwana ma zan tafi dasu, dan bazan iya tafiya in barsu a cikin ƙauyannan ba. Amman Jamilu zai tsaya saiya gama girbe amfanin gona tukunna. Kawu Jamilu, Kawu Mudi, muna neman alfarma dani da ƴan uwana Baba ya saki Uwo ta samu salama, musam mun fita hakkinshi bata tafi da aurenshi ba. Tun ina yaro nasan Uwo bata zuwa turaka, ma'ana ba'a rabon kwana da'ita. Ƙannena an samesu ne a bisa ƙaddara suma. Munga abubbuwa kala_kala. Lokaci da yoyyon fitsari ya kama Uwo a sakamakon goduwar naƙudar haihuwar Ƙasimu, a lokacin Baba ya dace ya kula da Uwo, amman a lokacin ne yayo Aure ya tare da amaryarshi. Wuya babu irin wacce bata ci ba. Kuma kuna gani, babu wanda ya taimaka mata, ko da, da tarbiyyar yarane. Dan haka ya saketa kawai." Ni kaina sakin nake nema dan na gaji da Auren, nafison inje in nutsu a wajan yarana, in mutu a ƙarƙashin yarana. MRS BUKHARI [27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* *_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_* _A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_ *Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻* https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ---------- No 07067964894 *_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._* *_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_* *_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_* *_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_* [27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki. Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻 07068606171 08104335144 08179523215 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟* *_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._* _Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._ *_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._* *MATA IYAYEN GIJI* _Mrs Bukhari_ *INDA BA ƘASA..!* _Ummu Maheer_ *KARO ƊAYA...!* _Ummu Affan_ _LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_ 1 500 2 700 3 1000 _Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._ 2212328303 RABIATU BASHIR Zenith bank _Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._ _Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171 *DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.* 0810 433 4144 0817 952 3215 0706 860 6171 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.* _TEAM GAWURTATTU UKU 2023_[08/04, 19:57] Mrs Bukhari: GAWURTATTU UKU MRS BUKHARI LAMBA TA ASHIRIN DA TARA [27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: *_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* *_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_* _A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_ *Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻* https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj ---------- No 07067964894 *_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIES DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._* *_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_* *_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_* *_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_* [27/01, 11:04 am] BADI'T IBRAHIM: Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent, sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki, kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki. Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻 07068606171 08104335144 08179523215 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟* *_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._* _Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._ *_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._* *MATA IYAYEN GIJI* _Mrs Bukhari_ *INDA BA ƘASA..!* _Ummu Maheer_ *KARO ƊAYA...!* _Ummu Affan_ _LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_ 1 500 2 700 3 1000 _Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._ 2212328303 RABIATU BASHIR Zenith bank _Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._ _Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171 *DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.* 0810 433 4144 0817 952 3215 0706 860 6171 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.* _TEAM GAWURTATTU UKU 2023_ Kallonsu suka dawo dashi gareni. Ruwan hawayene ke zuba a idanuna. Da sauri Idi ya iso gareni. "Uwo ki dena zubar da hawayenki dan Allah, hawayenki suna da tsada, lokacin farin cikinkine yanzu." Murmusawa nayi nace. "Allah yayi maka albarka. Ka kyauta sosai akan abinda ka aikata. Wannan zai zama izina ga matan da suka washi iyayen mijinsu. Har wasu matan ke kiranmu da olsa, wasu kuma suce mana hawan jini. Hadiza ke uwace, ga Ƙasimu kin haifa namiji. Ya zakiji a lokacin da ƙarfinki ya ƙare, matar Ƙasimunki tace bazata iya zama dake ba? Bana fatan ki ɗanɗani wannan irin ɗacin da kika lasa ma harshena. Ni da ɗana yau yayi girma, da arzikin da wai akeson a rabani dashi kuma? Tun yana yaro ake raba mu. A yanzu kuwa sai dai mutuwa ta raba mu. Bari in baki labarin wuyar da nasha tun daga renon cikinshi har zuwa haihuwar tashi. Tun cikin na da wats biyu, na shiga wani irin zazzafan lauyayin da ko ruwa na haɗiya, saiya dawo. Na rame na kwanjame, jinina yai ƙasa sosai a jikina. Saida aka kaini asibiti. Likita ya lissafo mana abubbuwan da zasu ƙaramun jini, danginsu alaiyawo, wake, hanta, tumatur da gurji. Na dawo gida, kullum a kwance nake wuni, har cikina ya tsufa. Naƙuda kuwa, tunda na soma ran alhamis a tsatstsaye, saida nakai ranar sati na haihu da yamma. Koda na haifeshi, kwanana uku bana gane kowa, banda jini da naita zubarwa. Sannan nazo na shayar dashi, na goyashi, yai mun kashi yaimun fitsari duk, in baida lafiya in kasa bacci, farin cikinshi shine nawa. Amman yau shine ke da bakinki kike cewa bazaki iya zama dani ba? Ai duk wani ɗan halas dole ya sakeki Hadiza" Hawayena na sharce. Hadiza ta zube a gabana ta kama ƙafafuna tace. "Haƙiƙa na tabka babban kuskuren da bazan iya cewa meya shigeni na aikata hakan ba. Ki yafe mun Uwo, kuma nayi alƙawarin zan kula dake fiye da yanda zan kula da kaina." Dubanta ta mayar kan Idi wanda yake kusa dani. "Kaimun afuwa, sharrin shaiɗanne wallahi, zan riƙe Uwo da daraja da kima sosai, kaimun rai in rayu tare da yarana." Idi yana hawaye yace. "Wallahi sonki ne ya fice fut a cikin raina, banjin zan iya ci gaba da zama dake, sabida kin kushe dangina." Murmusawa nayi nace Kayi haƙuri ka dawo da'ita ɗakinta. Banason duniya ta buga dani cikin iyayen mijin da suke takura ma surukansu. Ni ba zanyi hakan ba, anyi mini nasan zafin shi. Na umarceka daka dawo da matarka." Juyawa nayi na fice a ɗakin, na ɗaura alwala na shige ɗaki abuna." Abubbuwan farin ciki da dama sun faffaru. Hadiza kula dani take yi sosai. Harma nakan rasa da ita da Idi wa yafi kulawa danine wai." Su Alawiyya, ita ta samu gurbin aiki a asibitin juth wanda yake kasuwar taminus, Zubaida kuma ta samu gurbin karatunta a jami'ar jos. Idi ya sani a islamiyya ta matan aure mai suna UMMAHAT wacce take cikin babbar makarantar arabiyya da boko Al iman, suna da reshuna a gari_gari. Daga ajin farko na soma karatuna. Sai a lokacin nake jin wani haske na shiga rayuwata. A koda yaushe da littattafan karatu zaka ganni a hannuna. Bayan wasu shekaru. Yarana duk sunyi Aure, Idi ya sayi gidan da suka haɗa katanga tare, an haɗeshi ya zama gida ɗaya. Su Mustapha da matanshi suna zaune a gefen. Matansu sai suka shiga gasar kyautatamun, ko wacce tanason ta samu fada a wajena, ko dan mijinta ya darajata. ( KU SANI DUK SURUKAR DATA KE WULAƘANTA UWAR MIJINTA. TAGA WANNAN UWAR BATA DA DARAJA NE A WAJAN ƊANTA. IN KUWA YA NUNA MA MATARSHI UWARSHI DA DANGINSHI ZAI IYA KOMAI DAN GANIN FARIN CIKINSU. YA ZAME MATA DOLE TA GIRMAMA UWAR MIJINNAN, DA DANGIN MIJIN. MUMA IYAYE MU KAME KAWUNANMU, DAN WATARAN MU KE WATSAR DA KANMU. MUITA SAKA MA MATAN YARANMU IDANU. IYAYE MU KULA) mun shiga jarabawrmu ta ƙarshe wacce ake kira Zariya. Wannan takadda ita zata baka lasisin shiga jami'a bangaren islamic studies. A lokacin ne Jamilu ya dawo daga ƙauye yake shaida mana Yawale ba Lafiya, yana asibitin Bauchi. Ba shiri muka yi mota biyu, muka nufi Bauchi. Dan yanzu arziki yaci uban na da, Ƙaton suto su Idi ke dashi na kayan hatsi. Shinkafar hausa, shinkafar tuwo, dawa, masara, gero, riɗi, duk suna dashi. Sun kuma dage da noma sosai, a ƙauye, sun mallaki gonakai, da ma'aikata masu yawa. Da tambaya muka isa ɗakin da Yawale yake kwance. Kumatu tana ganinmu ta sauke kanta ƙasa. Ta rame ta kuma tsofewa, ga su Saminu, da, Sauma'iyya da Zakiya duk suna asibitin. Zakiya dukta tsofe tayi zuru_zuru da'ita. Sauma'iyya kuma dukta tsotse ta tsomare, rashin Aure yayi mata illa, kamar kanta ya ɗan taɓu, dan naga tana wani abu kamar ba mai cikakken hankali ba. Yawale na zuba ma idanu a kwance babu riga, ga mamanshi ya kumbura har gefen maman ya fashe, yana zubar da ɗiwa, da jini jini. Idi yace. "Baba Kumatu me likitan yace ne?" Tama kasa magana sam, sai Saminu ne yace. "Mu dai tunda muka zo ba wani bayani da suka yi mana. Likitoci dai sunata zuwa suna gwada maman nashi, amman har zuwa yanzu basu ce komai ba." Jamilu yace. "Yaya Idi muje mu samu likitocin muji daga bakinsu." Haɗe kai suka yi mazan suka fice. Wata ma'aikaciyar jinya ce, tace mu je daga waje mu jira. Fita muka yi, Alawiyya taje bayan mota ta ɗakko ƙatuwar dadduma ta shinfiɗa mana. Nace da Zubaida. "Kuje ku ɗakko abinci a bayan motar Jamilu maza. Kumatu gafa surukanki. Wannan matar jamilu ce, wannan matar Mustafa, Ƙasimu matarshi na gida, ita da matar Yayansu, amman zasu tawo in sha Allah. Kumatu tace. "Au yanzu yarannan ne suka zama ƴan burni haka lallai kam yara Allah yayi albarka. Ni kinga Zakiya, karayar arzikice ta samu mijin nata, aikin komai bayayi. Ita ke wankau da surfau take ciyar da kanta, da yara. Gashi ma ciwon hawan jinine da'ita. Sauma'iyya kuwa muna nan tare, har yanzu miji bai samu ba. Wannan ɗan banzan yaje ya gama rayuwar gidan kaso, ya dawo. Wallahi maganar da yake ɗebowa na da ba komai bane." Murmushi nayi nace. "Adda'a zaki dage kiyi ta binsu dashi, Allah ya shiryesu. Ita Sauma'iyya in zamu tafi saiki bani ita, in sata a makarantar addini, wala Allah ta samu miji a birni tayi aurenta." Kumatu tayi ta kuka tana share majina. Ɗakin likita: MRS BUKHARI [08/04, 19:57] Mrs Bukhari: GAWURTATTU UKU MRS BUKHARI LAMBA TA ASHIRIN DA TAKWAS: JOS: "Uwo wannan shine gidana, ga shaguna guda biyu" Farin ciki ne ya lulluɓemun zuchiyata, nace dashi. Masha Allah, Allah ya ƙara maka buɗi da ɗaukaka" "Ameen Uwona" Fitowa mukayi dukka, Idi na riƙe da jakar kayana. Ɗan mabuɗi yasa ya buɗe ƙofar. Yai mana iso zuwa ciki. Tsakar gidan tasha sumunti luwal_luwal gwanin sha'awa. Tabarma ya shinfiɗa mana daga inuwa, ya kawo mana ruwa. "Uwo bari in kira Hadiza ta dawo gida, bikin ƙanwarta akeyi shine ta kwashi yaran suka koma can gidan nasu. Gobe za'a gama bikin." A'a barta tana cikin ƴan uwanta tana jin daɗinta. Allah ya kaimu goben." "To shikenan, zanje anjima in ƙarɓo ɗan mabuɗin madafi. Amman kafinnan bari in ɓalle ɗakinta, inason in mayar mata da kayanta wancan ɗaƙin. Sabida wanda take ciki yafi wancan ɗin girma." Yaƙi ya barni ince komai. Shi da Ƙasimu, da Mustapha sukaita jigilar fito da kayan jeren Hadiza, suna jera mata a ɗakin dake can cikin gida. Bayan sun gama kuma, ya fita ya jibgo mana naman balagu da masa, da lemon ƙwali." Ya ja Ƙasimu, da Mustapha zuwa kasuwa. Bayan kamar awa guda, ina sallah sai gasu sun shigo, da kaya kici_kici. Harda su gado da katifa. Haka akaita shiga da kaya harda kujeru masu kyau. Saida suka kintsa komai, sannan Idi yai mana iso zuwa ɗakin. Kafet malala a ɗakin ga taushi, komai sabo aka saka, ga gadona babba sosai, da sababbin zannuwan gado da bargo a ƙatuwar leda. "Uwo nanne ɗakinku da su Alawiyya. Nan ɗin yafi dacewa dake. Can ɗin ƙananune, kuma falle falle ne guda uku. To na bata biyu, yaranta na basu ɗaya. Ki sake a nan, ga makewayi a ciki kinga kina buƙatar sirri, tunda da suruka zaki zauna." Amman ai daka barta a ɗakinta, ni falle ɗayan ɗaƙi ya isheni, a falle ɗaya na gama rayuwar ƙauye. Tun daga ɗakin mahaifiyata, har zuwa gidan aurena". Murmusawa yayi yace. "Nan gidan ɗankine, wanda kika sha azaba wajan rainon cikinshi da haihuwarshi. Uwo bana manta sanda nake samunki a bayan gonar mai gari, ina gani kullum sai kinyi kuka in zamu rabu. Haka sanda Baba ya koreni, ina jiyo sautin kukanki. Inna barki a ɗaki ɗaya matata na ɗaki biyu da makewayi. Tamkar ban darajaki a matsayinki na jajirtacciyar uwa ba. Uwo aljanna ba'a ƙarƙashin matata take ba. A wajanki nake neman albarka" munyi kuka sosai dani da yaran duka. Haƙiƙa Idi ya haifu ya cika ɗa." Fita suka yi da Ƙasimu suka gyara shagon waje tsab, Ƙasimu ya shigo gida. Shi kuma yace a sanar mun yaje karɓo ɗan mabuɗin madafi." Idi: Kai tsaye gidan surukan nashi ya shiga, sabida shi ɗane a gidan. Iyaye kaɗai ya tarar a gidan. A gaban mahaifiyar Hadiza ya tsugunna, aka gaggsisa, yai musu Allah ya sanya alkhairi tare da jaddada musu uzirin daya hanashi halartar ɗaurin aure." "Yanzu haka ma, ita mahaifiyar tamu, na tawo da'ita da ƙannena zamu zauna tare." Mahaifiyar Hadiza tace. "Ka kuwa kyauta, Allah yayi albarka. In suka huta, muka gama sallamar baƙi muma, zamu zo a ga juna" "Zamu zo ma Mama, tanason tazo tayi godiya bisa karamcin da akai mata. Hadizan basa nan ko?" "Sun tafi gidan Amarya jere, shi yasa kaga gidan ya yashe ba kowa." "Ta bar ɗan mabuɗi a nan, ko dashi ta tafi?" Mahaifiyar Hadiza tace. "Bari in ɗakko maka jakarta ka duba ko zaka samu" Ɗakko mai jakar tayi ya duba, ya ɗauƙa, yaima iyayen Hadiza alkhairi, tare dayi musu sallama." Musina Wajajen magriba Idi ya shigo da kayan shayi niƙi niƙi, ga gashashshiyar kaza, ga figaggiya gyararriyar kaza cikin leda mai zane. Kayan shayi da gashashshiyar kazar ya dure a gabanmu Cikin ladabi ya gaisheni. Ƙannenshi suka gaisheshi. "Uwo ga kaza na siyo muku. Farfesu kikeso ko a miya kike son a saka miki?" Sai kallon Idi kawai nake yi. Na rasa me zance mishi tsabar daɗi. Allah yaima albarka, kaima Allah yasa yaran daka haifa su ma haka. Nagode_nagode. Kaimun duk yanda kake so. Alawiyya karɓi ki gyara." "A'a Uwo wannan ladan nawa ne, ni kaɗai zanyi. Ƙasimu, zo muje madafi. Tawo da ledar kayan shayinnan, in haɗa muku. Zubaida ke kuma zoki karɓi faranti ki baje muku gashasshiyar kasar" Miƙewa suka yi dukkansu suka bi bayanshi. Kwallar data taru a idanuna na sharce. Tare sukaita hidima dani. Idi bai huta ba, har saida yaga halamar bacci nake ji. Washe gari da farfesun kaza da biredi mai laushi, muka karya. Nan ya samu a mota ya dinga zagaye damu. Atampopi ya siya mana masu tsadar gaske. Ya kaimu wajan tela mace ta gwadamu dukkanmu. Ni dai sai hawaye kawai nake zubarwa. Mun dawo mun samu Hadiza da yara sun dawo, harda Yayar Hadizan. Nayi farin cikin ganin jikokina ainun. Suma da dukkan halamu sunyi murna. Abunda ya kashe mun jiki shine irin rashin tarbar dana samu a wajan Hadiza. "Hadiza zo mana" Idi ya jata gefe, na ga dai yana nuna mata ɗakunan da ya mayar mata da kayanta. Hannun jikokina naja muka shige ciki. Hadiza: "Me kake nufi, kana son kace nan ɗakunan a ciki zan zauna, ita mahaifiyarka ka bata wancan ? Amman Idris kamar bakai mun adalci ba" Ranshi ya kai ƙololuwar ɓaci sosai, dannewa yayi yace. "Tafi ki cancanta da ɗakinne, nan gidan ɗanta ne, ke kuma nan gidan mijinkine, zan iya sallamarki, ita kuma sai dai ta sallameni. Ki nutsu Hadiza ina girmamaki sabida alkhairin iyayenki gareni." Yawu ta haɗiye, idanunta fal hawaye, tace. "Yaya Halima aurenta ya mutu, zata zauna damu anan" "Bazan hanata zama ba, ga ɗakin su Mamana saita dinga kwana dasu" "A cikin yara zata kwanta fa kace?" "Bata son kwantawa a cikin yaran ta kaso auren nata? Ki shiga ciki ku kuma gaisawa da Uwo, ita kuma kin barta tsaye, ta shiga ɗakin su Mamana mana. A wajan ya barta, ya wuce ciki. Halima ta iso da sauri. "Wai waɗannan bataliyar ƙauyawan daga wacce shiyya suka zone? Meye naga kina shirin kuka?" Hannunta Hadiza taja zuwa ɗakinta. A bakin gado suka zauna. "Wai mahaifiyarshi da ƙannenshi ya kwaso suka dawo gidannan da zama kab ɗinsu. Sannan dan wulaƙanci ya fito mun da kayana daga ɗakina ya dawo dani wannan ɗakin. Halima tace. "Ki rufama kanki asiri ki rungumi aurenki, kinga dai wuyar da nake sha. Nabi Baban Fatima, na bishi ba wani canji, yaƙi ya dawo dani. Daga ƙarshe har yayi aurenshi, yana morewa da matarshi. Ni bazanma zauna ba ace ni na zigaki. Kinga tafiyata" Kayanta ta ɗauka ta fita. Hadiza ta raushe da kukan takaici, ko abinci ta kasa ci. Idi bai shiga daƙinta ba sai wajajen sha ɗayan dare. Tana zaune dirshen ya shigo. Baiko kalletaba, ya rage kayan dake jikinshi, ya hayo gadon, yana kallonta ƙur, yanayinta yake karanta. "Me yasa kika ƙi zuwa ɗakin Uwo, kinzo kin ƙunshe kanki a ɗaki?" Baki ta taɓe tace. "Wai kar in takura muku ne" murmushin cusa haushi yayi mata yace. "Kuma hakane, dan muna tattauna abinda zai amfanemu a gaba ne." Juya baya yayi abunshi, dan zuchiyarshi ma tafasa take:. Musina: Fitowa nayi tsakar gida da buta zan ɗauro alwala, danni ban saba da makewayi a ɗaki ba, gani nake yi ma ƙazantace zallah. Abunda kunnuwana suka jiyo sun girgiza duniyata baki ɗaya. Take hawaye suka soma shatata a kumatuna. Hadiza ce ke magana da kuka" "Allah yana gani, ni bazan iya zama da suruka ba, sannan bazan iya zama da danginka ba. Idris kar in rufeka, gara kaji gaskiya. Bazan iya zama dasu ba." Kuka ta kuma raushewa dashi. Muryarshi a daƙile kamar kuka yake haɗiyewa yace. "Sune rayuwata, duk fafutukar rayuwa da kika ga inayi, dan su samu farin ciki nayi shi. Uwata ta fiye mun kowa da komai, tayi wahala damu, ta kasance tamkar kendir, ta ƙona kanta, danta haska mu. Babu wata mace da zan iya zama da'ita alhalin tana gudun mahaifiyata. Dan haka na sakeki saki ɗaya" Idanu na runtse, inajin kalmar sakin na kaɗa ƙararrarawa a kunnuwana. Ihun Hadiza ne ya dawo dani kan doka da oda. "Ni ka saka Idris, ka mance da duk alkhairin da iyayena sukai ma a rayuwa?" "Baya nufin zasu fi iyayena daraja a wajena. Iyaye dabanne Hadiza, zan zauna in kula da uwata da dangina, dan nine gatansu." Da ƙyar naja ƙafata zuwa ƙofar ɗakinsu. Kai nasa na shiga. A tsaye dukkansu na same su" MRS BUKHARI [08/04, 19:57] Mrs Bukhari: GAWURTATTU UKU MRS BUKHARI LAMBA TA TALATIN ƘARSHE. "Likita mahaifimu ne malam Yawale, wanda aka kwantar a babban ɗakin maza. To yaune labarin rashin lafiyar tashi ta riskemu. Kuma na tambayi ƙanina kan ko akwai wani bayani da kayi musu. Yace A'a. Likitannan ya ɗago yace. "E hakane banyi musu bayanin komai ba, domun sai yau bincikenmu ya kammala. Mahaifinku yana ɗauke da cutar sankarar mama ne, na maza. Duk da dai ba'a cika samun maza da cutar sankarar mama ba. Mutane da dama basu san maza na kamuwa da cutar sankarar mama ba. Ba a san takaimaiman abin da ke sa maza ke kamuwa da sankarar mama ba, amma dai haɗarin kamuwa da ita yana ƙaruwa ne sabida. 1 ƙwayoyin halitta da tarihin iyali, ko dangi, ciki har da gadon gurɓatattun ƙwayoyin halitta, rukunin BRCA1 KO BRCA2 2 Yanayin da zai sa a samu ƙaruwar sinadarin oestrogen a cikin jiki, ciki har da teɓa da lalurar hanta. 3 Idan an taɓa yin amfani da makamashi wajan ɗaukar hoton ɓangaren ƙirjin mut ( radiothephy) Babu tabbas kan ko za'a iya ɗaukar wasu matakai na rage kasadar kamuwa da cutar, sai dai wata ƙila ɗaukar waɗannan matakin zai iya taimakawa: 1 Cin abinci mai gina jiki. 2 motsa jiki idan mutum yana da teɓa 3 kauracewa shan barasa da yawa. Babbar hanyar magance sankarar mama shine gashi, ko ƙona ta da na'ura, ko yin tiyata, ko kuma cire ƙwayoyin halittar da ke haddasa ta. Mahaifinku yana kan matakin da sai an yanke mishi mamanshi." Iyaye_iyayene ba'a fishi dasu. Take su Idi hankalinsu ya tashi. Kuma suka bama likita umarnin aima mahaifin nasu tiyata. Cikin kwana biyu akayi ma Yawale tiyata aka yanke mishi mamanshi ɗaya. Ya jima ainun yana jinya. Musina: Ko da Yawale ya samu kanshi yaga kafatanin yaranshi, kewaye dashi, sai ya samu sassauci, daga raɗaɗin da yake ji. Gafararmu ya kuma nema, kuma duk muka yafe mishi. Harma Kumatu taci albarkacina nasa Yawale ya maidata ɗakinta. A jakata na bama Kumatu sadaki. Yawale ya warke, har mun mayar dashi gida. Bamu dawo ba, saida aka mayar da auren Kumatu da Yawale. Su A'i sai nan nan suke ta faman yi damu. Na zame musu wata abun sha'awa. Kullum cikin kaya mai tsada nake, ɗan kunne kuwa, zinare nake sawa a kunnena. Yaran gidan maza da mata kab sunyi Aure. Sauma'iyya muka ɗauka, mukaima kowa sallama, muka nufi Jos. Na jefa Sauma'iyya a UMMAHAT ni kuma na tafi jami'atul madina na haɗa digirina, na dawo a matsayin malama. Duk da tsufa ya kamani, amman da ƙarfina sosai. Yara kuwa sai hayayyafa suke ta faman yi, gida ya cika fam. Yawale suna ƙauye shi da Kumatu, Sauma'iyya tayi Aure abunta. Su Yawale sai dai su kawo mana ziyara. Yawale yayi_yayi in koma ɗakina, ni kuma naƙi fur, dan a yanzu nafi ƙarfinshi. Dangina kuwa ba ƙaramin taimaka musu yara ke yi ba. Gidanmu baya rabo da baƙin ƙauye. Su Kawu Jamilu da Mudi da anji dugu_dugu sai su shigo birni su huta, haka su A'i ma. Kulu, da Kattume kuma, sun kama sana'a sunayi, Yayunsu ko da yaushe a cikin ƙara musu jari suke, sun zama masu kuɗin ƙauye sosai. Dan kattume shanu ta ɗaure sama da goma, gata da ƙatuwar gonar shinkafa. Ita kuma Kulu ɗan ƙaramin kamfani sabulu ta buɗe, take horar da mata, sana'a, kuma tana yin na siyarwa, tana samun alkhairi sosai. Allah ya ƙarama rayuwa albarka. Anan labarina ni Musina yazo ƙarshe. Ina godiya ga masoyan wannan labari." Alhamdulillah anan wannan littafin yazo ƙarshe. Ki bayyana mun ra'ayinki game da wannan littafin Sannan wanne gidane yafi burgeki. A cikin mazan wannene dama_dama? Matan fa wacce tafi shan wahala? Wanne maki zaki ba littafin 🤣🤣 Ina godiya da ƙaunarku gareni ina alfahari da masoyana. Naga saƙwannin ku, naga kiranku. Naji daɗin addu'o'inku, Allah ya bani nafiya. Sai kun kuma jina tafe da wani jijjigegen labarin mai tarin darasi, da ilimin zaman rayuwa. NAGODE