🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Note: Ban yarda kowa ya kwafan min lbrna ba ko ya canjamin shi ba..kuma ban yi lbrnan dan wani ba ...nayishine dan nishadan tar da massoyana *littafin marubuciyar* Sabreen denishra yar gata yan biyu ne bayan wuya sanadin camera SS3 'yan aji shida now on set of anoda dramatical love story *Nida sojana* page 🎾 *01* Haba Anty fadeela kinsan fa dady ya hanani hira da kowa ko?kuma wlhi se indena zuwa gidan ki ma.. "Toh inkin kulasa kinraina ubanki tinda ahaka kikeso ki qare.. "aini nace muku se sojana...insha Allah mijina sojane ..inba soja ba bazanyi aure ba... "toh me kika gani agun sojan ne nikam.. "yauwa anty fadeela kin yitambaya mekyau... "Uniform dinsu na musu kyau.kuma sojoji kyawawane..kuma yaje suke ji da kansu yana birgeni.. wow anty fadeela sojoji sunyi😍 "Amma Allah ya shiryeki...ameen anty dan ko ba musulmi bane nikam indai yanasona anwuce gurun** Xaro ido anty fadeela tayi cike da mamaki...lallai se yau ta gane cewar kanwartata bata da lafiya sosai.. *Amelia* ynxu tsabar hauka cewa fa kikai ko ba musulmi bane...toh ai alhmdulh tinda kinji mena fada...kinga nigida zani kar mama ta nemeni... Toh Allah ya kyauta...sojan banza sojan wofi.. stil amelia ta tsaya ...rai bace tafara hawaye fita tayi daga gida tana tafiya tana sharar hawaye.... adaidaita ta tara ta hau ....hotoro zaka kaini... ta masa kwatancen inda ze sauketa..kuka take sosai a nepe din dan hk me nape ya kasa hkrn ya juya yana fadin.... "Baiwar Allah meyasameki kike kuka? turo baki tayi cike da masifa... "inna ruwanka dani?banason irin haka ehe...insamin ido zakayi toh ka tsaya anan insauka... "Allah ya huci zuciyar ki ya fada ya cigabada tuqi...turo baki tayi itama tana fadin "kwara ma kasani banason sa ido dik ku gama baqin cikinku kuma zaku gamu tare me nape dan neman mgn da ya kasa shiru ya kumafadin "kedawa? *🎾NIDA SOJANA🎾* Tafada tana sharar hawayen dake gangarowa ..... *Tohfa kunji wani sabon lamari wai ita se soja...har da iqirarin cewar ko ba musulmi bane* @baby afreen🎾 [3:44PM, 11/17/2016] Baby Afreen: [baby afreen]~ Tana isa gida ta tarar da mama ta dawo an wangale gate driver ya shigo da motar... zuwa taita gaidata.. Amelia daga innakike hk?naje gidan anty fadeela ne...shine idonki dik hawaye hk? toh wai mama kawai hk kurin sena kama zagin sojana cike da takaici mama take kallon yar tata tana fadin.. "waye sojan naki?mama wanda zan aura ne fa...hm toh wuce muje ciki... cikin gida suka shiga suka iske feenah kanwar amelia zaune tana karanta novel din MMN YAZEED📝 mesuna *zaki gane kuranki* [6:43PM, 11/17/2016] Baby Afree😍n: ciki amelia tashige ta ta tadda anna kallon wani film tana shiga tai tsaki zata wuce dakon mumy... yaya sadi ne ya daka mata tsawa yana fadin zonan.. cik ta tsaya tana turo baki..nifa gsky bacci nakeji.. kanta yayo da zummar dukanta daidai nan anty umma tashigo tana fadin "kul karka kuskura katabamin 'yata in ba hk ba wlhi ranka ya baci...wuce ki tafi abinki... gwalo tamasa ta wuce...haba anty umma tsaki fa tayi data shigo kuma ynxu gwalo ta min..kaga kyaketa cigaba da kallonka....cike da jin haushi yafita ya bar palon daidai nan mama tashigo... *Alh.Hassan jamilu* babban dankasuwane yanada kudi baxa ace sosai ba baza ace kadan ba.daidai gwar gwado kenan... Alh. nada mata uku haj.zainab wadda suke cewa *(mama)* yaranta uku.. *Aliyu* (ya hydar) *fatimah* (Amelia) sai kanwarta *safeenah*(feenah) sai momy dake da yara hudu *Fadeela* (anty fadeela), *sadiq* (yaya sadi) *safwan* (ya safwan), *Balkisu* (ummi), sai Anty umma dake da yara biyu kasancewar itace amarya ... *Khadija* (deeja) *Umar* (faruq) sai *inna* mahaifiyar Alh. kasancewar babban gida ne hawa biyu...tindaga tsakar gidan akayi stairs din hawa sama...palon baqi da dakin alh. ne asama qasa kuma dakunan matansa ne dana inna ... da dakin maza dake gefe... kowacce da bedroom yaranta mata a dakinta *back to labari*😜 morning Shirin skul amelia ta gama... Buk take zuwa tana lvl 2 medical lab tech.. tagama shirinta dan yau tanada lecture da safe ... dakin Baba tashiga... "inna kwana babana.. lafiya lau..mamana dftn kin tashi lfy? lfy lau baba...nizanwuce mkrnt ..toh Allah ya bada sa a... 2500 ya miqamata... takarba tana godiya... "Yauwa kishirya jibi in baki da lecture zakuje gombe keda feenah da balkisu.... toh Allah ya kaimu baba... miqewa tayi ta nuf wajan driver ta sanar dashi tagama..har cikin skul ya kaita kafin ya juyo... Tana fitowa daga lectures ita da kawarta jiddah .... suna tafe suna hira...basu ankara ba se ji sukayi wani yasha gabansu... wanda tagani yasa tayi tsaki ta juya... "plx amelia ki tsaya ki saurareni" kasan Allah bashir banda lokacinka... Amelia sbd ke fa nake ta qoqarin nemanaikin sija amma kinqi saurarana.. kajeka inka samu aikin sojan sekazo wlhi zankulaka..... bata jira cewarsa ba taja jidda suka bar gurin ya bisu da kallo.. 🎾🎾🎾 Fitowa sukayisu uku kamar yadda baba yace...driver ze kaisu gombe gun wansa... murna sosai suke dikkansu suka shiga mota bayan an hada musu tsarabar da zasu kai.. gaba Amelia tashiga suka fara tafiya... harsun dau hanya tafiya suke suna qoqarin fita kano... rake ta hango sanda tasa suka tsaya su fita se suru suke mata.itakam ko kallo basu isheta ba... dayawa ta siya raken sukadau hanya.. awanni kadan ya rage su isa gombe... tadauko rakenta tafara sha... sunata hira da ummi da feenah tadan ba window baya data sha seta jefa totan waje... check point na sojoji suka iso shab driver ya fada mata tabar jefa raken.. daidai sunzo sojan ya tsayar dasu...kasancewar tabama window baya tanazuwa... kawai se watsawa wannan sojan totan raqen data tara a hanunta tayi ajinkinsa ..wanihar saman fuskarsa ya hau.. ganinsu feenah natoshe baki yasa tayi dariya tanafadin wlhi "lbrn ba qarya bane"😜 waje ummi ta nuna mata ...ahankali take juyawa se alkcin ta lura da motar ba tafiya take ba @baby afreen🎾 *NIDA SOJANA* [9:21PM, 11/19/2016] Baby Afreen😍: [10:43AM, 11/19/2016] Baby Afree😍n: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* dedicate dis page to my *Aneelurv* page 🎾 *02* Hadiye miyau tayi ta juya sukai ido biyu dawannan soja ...tana kallonsa amai makon ta basa hkr... se ta fara masa murmushi har dimple dinta ya fitoh kyanta ya kuma bayyana sosai... Sosai tama sojanan kyau anma sbd abinda tamasa kuma gashi bata basahkr na yasa ya zage ya dinga mata masifa. "wat d hk did yuh tink yuh ar doing?ar yuh out of yuhr senses? stupid! if not am not in d mood yuh would hv face d concqnc of wat yuh did" Amelia kuwa jin abubuwan da yake fada ya yasata sun kuyar dan kanta qasa tana hawaye...ganin tanakuka yasa shima ya tsaya kallonta bako qiftawa.. dagacan wani abokin aikinsa ya fara mgn "Man yuh d make a lot of goslow for here may dem park na" (kunsan sojoji akwai son turanci ammafa brkn) Alamunsu wuce yawa driver din..bala driver yaja motarsuka soma tafiya...... "Kaii amma wannan sojan banzane wlhi....acewar ummi afusace amelia ta juyo fuskarta dik hawaye.... "meya miki da zakizagesa?innaruwanki dashi?toh wlhi banason irin hk" juyawa tayi ta cigabada goge hawayen dake gangaro mata. "Haba anty amelia kiga fa mgnr daya dinga fada miki fa" acewar feena "Toh innaruwan ku dashi?ku yamako ni?banason shishishigi shiga dangin miji da ghana masgo ehe gwarama kisani" baladriver ma juyowa yayi yanakallonta cike damamaki amaimakon taji haushin sojan se wanda ya zagesa takewa masifa ganin ita yake kallo yasa ta watsa masa hara ba batalkci ya juya yana kallon gabansa... su feena mahararsu tayi tajuya abinta. harsukaisa gombe batace da kowa komai ba.. 🎾🎾🎾🎾 shikuma wannan soja suna barin gurin shima yabar gun gun wanan abokin akinsa ya nufi... "abeg help me take over" bamusu abokin ya haukan titin shikuma ya zauna yanata leqen motoci.. Amelia kuwa suna isa dakin Abba ta wuce tana zuwa bakin qofa sukai cin karo dahumaira ....harara suka watsawa junansu kafin suka wuce.... (Alh. iliyas jamilu) yayan abban su amelia ne..yanada mata biyu *hajiya* da *Ammi* hajiya nada yara hudu *Uncle nura* sai humaira se hadiza kafin fatymah (momi). Ammi kumanada yara biyu *ya haneef* yagirmi su hadiza da momi se kanwarsa zeenah itace aita agidan.... *back to labari* Humaira dakin hajiyata nufa ta tarar daita a zaune.... "hajiya me yarinyarnan takeyi agidanan? kisa ido kiyi kallo kawai nima bansan da zuwansu ba..." cike da jinhaushi ta miqeta nufi daki....humaira ita kadai ce ta biyomugun halin hajiya.... su feenah kuwa dakin Ammi sekayada xangwansu kasancewar kwata kwata hajita bata sake musu [10:44AM, 11/19/2016] Baby Afree😍n: Ameelia kuwa na shiga dakin abba ta tarar dashi yana waya.. kusa dashi taje ta zauna..yana gamawa ya juyo ya kalleta cikeda fa ara "Mama har kun iso?eh abba inna wuni? lfy lau ya aka baro mutanen gida ...kowa lfyAbba dik suna gaishe.innaansawa inna sauran 'yan uwan naki? innaga sunshiga dakin Ammi.. Rufe bakinta keda wuya suka shigo..gaidasa sukayi suma ya amsa.. "kunje kun gaida hajiya kuwa?a a abba ba muje ba..toh kutashi kuje maza... "gsky ni abba basan zuwa nake ba..sena huta..acewar amelia. murmushi abba yayi kafin yace sutafi ita ta biyosu daga baya... Amsawa sukayi suka miqe dikka..dakin Ammi ta nufa sukuma dakin hajiya.. "kallon kirki behadata dasu ba sewani shan qamshi take...sukagajida zamansu dankansu suka fitoh.... Amelia kuwa tanashiga dakin Ammi ta rungume ammi zeenat nafadin karki karya min tsohuwa... sosaisukayi wasa da dariya... *Washegari* Zaune Amelia take tsakar gida tana game awayarta.... humairace taxo wucewa cike da nemantsokana ta watsawa Amelia ruwa... Ihu amelia tasakamar zata shide dan inaka watsa mata ruwan sanyi kamsr nunfashinta ze daule haka takeyi "Woyyah Allah humaira me na miki? mutanen gidan nesuka fara fitowa ganin humaira da bucket atsayese wani hau tsinefuska take ga Amelia ruwa ya jiqata.. "meya faru? ammi tafada tanaqoqarin riqe Amelia.. "Ammi innazaunefa kawai tawa watsa min ruwa.. ammita kallehumaira wacce koajikinta.. "humaira me tamiki?qanwarkice fa yakmt ki kama girmanki" "So nake inkoya mata hankali banda rashin kunya baabinda takemin tinda tazo gidanan" "Haba anty humaira dikkadikka yaushe tazo gidan jiya ne fa" acewar hadixa dake tsaye... "Toh naje na watsa mata tayi wasa se inhada mata da mari.... Saukar mari humaira taji akuncinta ....cike da mamaki suka juya dikka suna kallon waye humaira na riqe dakunci.. Uncle nura ne .... "ke baki dahankali ko?" "kokuma kai baka dashi ba" Hajiyata fada wacce ta fitoh daga daki raibace ... "Toh wlhi in kakara marinta akan wannan toh wlhi seka gamu da bacin raina" "haba hajiya watsa mata ruwa tayi fa" acewar momi "kaji min banza uban wayasa bakinki?inkayan sunjiqe ta cire ta shanya ai akwai igiya agidan" hajiya tafada tana harar su ammi..... kada kaikawai ammi tayi taja su Amelia suka koma ciki... Uncle nura kuwa tiniya bar gurin dan duk sun san halin hajiya...dan haka sukasga maganinzama da ita.. Abba nadawo wa momi taje ta fada masa abinda ya faru... humaira ma sanda tajarashan mari.sosai abba ya musu fada ya nuna bacinransa....ita kuwa hajiya ko ajikinta bacinranta akan ya mari humaira.. ranar momi duka nekawai bata sha agunsuba...dan ma uncle nura nanan ne suka raga mata... kwanansu uku agarin suka dau hanyar gida kano... daidai sun kawo wannan check point din wani soja agurin yace su park.... "oga park aside...nd open yuhr booth" pakawa bala driver yayi agefe.... "Daniel abeg wuna help me dem car" daniel na tasowa nagane shi wannan sojan ne da amelia ta watsawa totan rake.... indamotar take yanufa sosai shima ya gane motar..cike da fara a ya qarasa inda ya ganta wancan karon yana zuwa suka hada ido murmushi ya sakar mata ita ma hk....sosai su ummi suma suka ganesa "wlcm back my frnd" ya fada yanakallon amelia kallonsu feena yayi yagahararsa suke dan hk yayi murmushi yana fadin. "hy sister are yuh stil angry wit me?" gyada masa kai sukayi ..ita kam amelia bata ce komai ba.. kallonsu feenah yayi yana murmushi yana fadin "am sory sisters i dnt mean to hurt our sweet pretty angel sis" cike da mamski amelia ta dago tana kallonsa shikuma yana kallonsu feenah fuskarsa dauke da murmushin da ya masakyau sosai 🎾baby afreen [10:22AM, 11/20/2016] Baby Afreen😍: [9:38AM, 11/20/2016] Baby Afree😍n: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* dedicate dis page to yuh fadeela lameedo MMN YAZEED📝 page 🎾 *03* murmushi su feenah suka masa dan hk ya maida dubansa ga amelia caraf suka hada ido... "Am sory for wat i did" "bkm ai komai ya wuce" acewar amelia kallonta ya tsaya yi danshi bema san meta ce ba "I dnt understnd wat u jst said i cant spk language" murmushi tayi kafin ta fadamasa da turanci...sallama sukayi bala driver yaja motar suka tafi.... *wanene daniel* Daniel joseph shine asalin sunansa...shi dan garin jos ne *(maman shaheed ki katso kusa ga dan garinku)* ..matashi ne kyakyawa dan shekara 23-24.... Daniel ba musulmi bane yaren berom ne dake garin jos...bayajin hausa kwata-kwata.... tin yana qarami yake sha awar aikin soja...har Allah yasa ya kammala yasamu aikin .... sosai yakeji da kansa.. "yan mata dayawa na binsa amma shikam basa gabansa....smtymx yakan sha taba(cigrt) shiyasa bakinsa yayi baqi sosai ga jikin sa da haske... Aikin sojan dayasamu yasa yabar jos...aikin nasu nakaisa garuruwa da dama *Back to lbr* Washe gari " Anty Umma kinsan ranar da mukaje gombe ko mukaga wani soja kyakyawa dashi" Amelia ta fada tana kwance akan kujera... "cewa zakiyi kinsamomin siriki"acewar anty umma... caraf ummi ta karbesu tana fadin "bafa yajin hausa kuka daga ganinsa ba musulmi bane" "Toh waya tsomo bakinki axancen ke kuma?" murmushi anty umma tayi san tasan halin amelia sosai dan ynzu anna jan mgnr ze zama fada*** dan hk ta dubi amelia tana fadin "kyalesu kinji Amelia cigaba da ban labarin" turo baki tayi tana fadin "ninama fasa... mi qewa tayi ta fita bata nufi ko inna ba se dakin innah....zaune ta taddata kan darduma [10:21AM, 11/20/2016] Baby Afree😍n: "Innata se ynxu kike sallah?" "kedai bari yarnan bacci naitayi tindazu" tabe baki Amelia tayita kwanta kan 3str tadau remote tana canja channels.. "Matar soja ya akayi ne?ya kuka baro su baban naku?" murmushi tayi jin innah tace mata matar soja dan hk yana daya daga cikin abinda yasa take qara son innah dik da wani zubin sukayi fada kuma gata takwararta... "Wlhi sunace mun baro su lfy..ammi ta hado mana tsaraba daya...kaii gsky innah Ammi tafi hajiya kirki" "ai dama ita samira hk take..bata da kirki shiyasa tinfarko naqi bin iliyasu" innah ta fada tana kallon amelia... "ai harda yarta humaira basu da mutunci ko kadan" "innah dana jefa humaira ruwa tawatsamin fa dandai ta girmeni ne ne wlhi" innah da iya zigi se cewa tai "ai da ramawa kikai kokuma kibari kema senazo nan kidau ruwan fridge kisheqawa yar banxa ko ni rashin kunya takemin" "shakurumin ki inna ai zatazo komin darandadewa" hira tayi nisa nikam har na danbasu wuri najuyo hayaniya da gudu na leqa..naga innana fadin "yar banza ai halinku daya da humairar tashi kibarmin daki na" "lallai ma innah wlhi ba halinmu daya ba...kuma zama a dakinan ynxu nafara" kallon innah amelia take tanadariya ita kuwa inna takai bango ..miqewa tayi da qafafuwanan nata da basuda kwari...ta dau dardumar tazata uwace can qurya "haba takwara inna zaki munahira"? amelia ta fada cike da tsokana.. shareta inna tayi ta nufi hanyar dakinta amelia da neman tsokana ta bi bayanta... 2weeks later Shirye shiryen biki aketayi agidan gidansu amelia ya cika da baqi... tana zaune taji wayarta na ringing... "Big bross" shine sunan daya bayyana ajikin screen din murmushi tayi ta dauka tare da amsawa tasa akunenka "hello ya hydar" daga can naji yace "kifitoh na iso" dasauri tadau gyalenta ta fita... "ya hydar ai na mayar baza ayi event din dakai ba se ran daurin aure zaka zo" "toh suda kamfanin surutu kishiga muje akarbo mata dinkin anjima zasuzo daga gombe" "gsky ya hydar ba din kai bane Allah bazanzo ba...humairar nan"** kanta qarasa zancenta ya ja bakinta "yayarkice kuma matar yayankice insha Allah dan hk sekice mata anty" "cabdijan Allah sedai kar nakira sunanta" duka yakaimata ta kauce seat din gabata shiga shima yashiga driver seat ya tuqasu... Gaban wani babban shago ya paka suka fitoh atare pakawa sukayi .. shagon sukashiga..kaya cikin karamin trowlly amma yanada dan girma aka miqo musu da kamar bazata karba ba... ya hydar ya waysa mata harara..fizgar akwatin tayi tana turo baki...tana fitowa cike da mamaki ta hango daniel cikin kakinsa na sojoji ya shiga motarsa camrcy... tsayawa tayi tana kallon motar amma shi sam bema lura da ita ba harya tada motarsa ya tafi... yana tafiya tayi murmushi tana qoqarin daukar trowlly din ya hydar ya fitoh ya wuceta..... Suna isa ya kalleta.. "kidau trwlly din intazo seki bata" "kai yaya gsky banason irin hk so kake ta raini?" sake baki yayi yana kallonta cike da mamaki dataga ita yake kallo yasa tadau twlly din ta fita. ..tana shiga takaishi dakinsu ita da feenah. .dakin bakowa..shiga tayita kullekanta tafada kan gado ta shiga tinani "wanda muka gani ahanyar gombe me ya kawoshi kano?gashi bansan sunanshi ba murmushi tadingayi ita kadai har barci yadauketa . . an iso da amarya lkcib event yayi..ba kayan amarya ba amelia 🎾baby afreen [6:06PM, 11/20/2016] Baby Afreen😍: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 Written by *Faty Afreen* dedicate dis page to ma swt daughter *khadija al'eeman* luv yuh😍 godiya dubu zuwa ga massoya littafin *NIDA SOJANA* Amelia na miqo gaisuwa😍 ita da sojanta page 🎾 *04* An iso da amarya lkcin event yayi...ba kayan amarya ba amelia.... kowa ya hallara awajan event misalin karfe 4:00 har ynxu amelia bata farka...barcin ta take abunta "Nagode da irin sanda kakemin ba abinda zance se godiya" "Hmm amelia kenan i luv yuh more dan yuh tink" "kinsan meye?" "a a seka fada" "wlhi my amelia yinwa nakeji" "inna zuwa bari na dauko ma abincin ka" miqewa tayi ta nufi uwar dakin Anty umma shikuma yana zaune saman 3str cikin kakinsa na uniform naso naga fuskar sa amma amelia ta fitoh naja gefe dan kartace inna leqa mata sojanta... . dauke da kular abinci ta shigo tana ta aika masa da saqon murmushi.... kusa dashi ta ajiye kular shima ya sauko qasa itama ta zauna a qasa... zuba abincin tayi a plate....shinkafa da wake stew yaji kifi da nama....gefe kuma drink din cocumber ne debo abincin tayi a spoon takai bakinsa har ya bude bakinsa tanata murmushi 🎾🎾🎾🎾🎾 Amelia ki bude qofarnan kitashi abarcinan ke kadai ake jira... juyi tayi tana facing hannun hagunta tanata murmushi... *Se alkcin nagane cewa ashe amelia barci takeyi*😰👫 . bubuga qofar yasa ta miqe zaune a zabure ganin inda take yasa tayi tsaki "Ashema mafarki nakeyi"😖 se kuma tahau murmushi... "ko banza dai nazauna tare da sojana"😀 Qarar buga qofar dakin yasa ta juyo dasauri idonta ya sauka akan akwatin da ya hydar ya bata... wayarta tajawo taga 4:34 haba miqewa tayi dasauri tadauki akwatin ta bude qofar...Anty umma da momi *(fatymah yar Ammi)* " Haba Amellia dama kina ciki kikai shiru hydar yace kayan humaira na gunki" "Anty umma dan Allah kuyi hkr barci ne ya daukeni ga akwatin" miqama momi akwatin tayi tana qoqarin juyawa "innazakije kuma?" "antyumma wamka zanyi inshirya tinkan ya hydar ya iskoni... murmuhi anty kafin ta juya ta tafi momi na biye da ita a baya.... Sosai akawa amarya makeup se kusa biyar ta wuce aka isa da amarya wajan dinner.. ansha rawa sosai event ya hadu...anna gab da tashi Ameliya ta shigo kamar wacce aka koro...mama fada ta dinga mata sanda anty umma tasa baki... Ranar friday aka daura auren ya hydar da humaira.... Amelia kuwa hknan setaje gurin humaira banda tsokananta baabinda take suyita fada...ita kuwa humaira da san girma .... washe gari hydar ya dau matarsa suka tafi kd kasancewar acan yake aiki.... 🎾🎾🎾🎾 yau ta kama monday Amelia nada lecture karfe 2 ...tin 12 tagama shirinta 1 saura ta fitoh yau adaidaita tahau... Tafe take ita da jidda suna hira.....bayan sun fitoh daga lecture hall "jidda waike kinsan wani abu kuwa?" "a a sekin fada...." "Ranar da za afara event din bikin ya hydar nayi mafarki muna zaune nida sojana" dariya jidda tasomayi tana fadin "Nifa amelia narasa wanne irin hauka kikeyi hk..ke bakida saurayi soja...kuma bakisan wani soja ba amma kiyi tahauka ke kadai.. ga bashir kyakyawan saurayi da yake sonki...me akeda soja? haba sojan banza sojan offi..... "mrs jidda kingama wahallalan lecture din daba dalibai agabanki?" inbaki gama bazan tafi randakika gamaseki nemeni Juyawa amelia tayi da xummar zata canja hanya....se cinkari tayi da muyun cike da masifa tadago tana mgn... "Wai bashir wanne irin may***" ganin wanda ke gabanta yasa ta saki littatafan hanunta ta kasa qarashe zancenta.... Daniel ne yana dagowa ya ganta ai kuwa nan danan yasakar mata murmushi itama hk "yuh again?" yafada yana nuna amelia...gyada kai amelia tayi dan tsabar farin ciki tana kasa mgn (nikam nace yau su amelia namesake baki har london😜) da turanci ya soma mata mgn yana fadin "nazo yin wani abu ne anan kuma naganki.." murmushi tayi tasoma masa mgn da turanci itama "ni anan nake krtu na fitogmh daga lecture nida kawata ne" "toh in bazaki damu ba muje seki nunamin garinku cox am new here" dariya tayi cike da farinciki tace suje ....kotakan jidda bata bi bawacce ta sake baki tana kallonsu..... motarsa camry suka nufa sunata hira ...yaukam fans se kunga amelia..... gari suka zaga sune har shopprite ...can cinema takaisu sukadanyi kallo suka ci abinci....ya mata shooping me yawa...kafin ya kaba numbernta.... Amelia ba ita ta je gida na se bayan sallahr magrib annacan tare da daniel 🎾baby afreen NIKAM NACE 🎾🎾🎾🎾 *NIDA ANEE TA*👭 🎾🎾🎾🎾 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* dedicate dis page to yuh maman shaheed (Ma sweet namesk) page 🎾 *05* Kwankwasa gate tayi megadi ya bude mata...cikin sanda take tafiya gata da kaya a hannunta niqi2.. Hartakai qofar dakin mama ta bude tashiga ganin ba kowa ya palon yasata fadin Alhmdulh... kofar dakinsu ta nufa tana zuwa tafara kokarin bude qofar hankalinta a kwance ...kamar amafarki taji muryar mama... "Daga inna kike amelia?" cike da tsoro ta yarda ledar kayan jikinta na rawa... "Nace daga inna kike?" "Mama gifldansu jidda naje...nafadawa inna ta fadamiki bazandawoda wuri ba." "toh meyasa bace komai ba ita innahr?" "Innaga mantawa tayi mamakinsan halin tsufa" "Wannan kayan kuma fa?" hanjin cikinta sanda ya kada da wannan tmbyr da mama ta mata....kame kame ta somayi.can daraba ta fado mata "kudin da da baba yake bani ne da wanda abba ya bani danaje gombe da wanda ya hydar ya bani kan ya tafi kd shine itama jiddah tanada kudi muka hada mukayi siyyay... mama kam cewa tai bata yadda ba se sunje gurin innah... ba yadda amelia ta iya sanda tabi mama sukaje gun innahcikin sa a suna isa ta idar da addu'o'inta... "Takwara yaushe kika dawo?" "Ynxu ndw ..inna shine dazu naceki fadawa mama zan dade a gidansu jiddah shine baki fada ba?" Shuru inna tayitana fadawa tinaninyaushe sukai hk da amelia?a iya saninta amelia batashigo dakinta bama yau.... Amelia cikinta harya fara durar ruwa jin inna tayi shiru.....mama ta kalli inna tana fadin "karya takeyi ko inna?" "a'a dazu tafadamin toh ni na mance ma shap da zancan shiyasa" Sosai Amelia taji dadin taimakon da inna ta mata...dan hk mama na fita ta fada kan inna tana fadin "kaiii innata nagode wlhi" toh naji naji karki karya ni ynxu tashi ki fadamin inna kikaje? "ba sekinji ba amna gobe zanbaki lbr" Miqewa tayi ta fice batare da tajira taji me innah zata ce ba.... Dakin Antyumma tashiga tashiga ita kadai ta iske aciki....sundanyi hira bsta jimaba ta nufi dakin Momy can ta tadda dikka yaran gidan suna kallon film din *strange love* a tashar *joy prime* tsayawa tayi na yan mintina a bakin qofa can se cewa tayi "Wyyoh Allah ya hydar ne kawai da anty fadeela basannan" se lkcin suka lura da ita...daidai anfara tallah... "gsky Amelia ynxu zaki damemu da surutu" acewar ya safwa... "eh wlhi ya safwan ta fita kawai tinda ba kallon take ba" acewae ummi feenah ce ta amsa ehwlhi.... Dariya tayi tace....ynxu ni kuke kora? Momy ce ta fitoh daga dakitana fadin...."kubarta itama tayi kallon mana" "Yauwa mumycta shiyasanake qara sanki"..... Zmatayi tafara cikasu da surutu har aka gama basu wani yi kallon kirki ba... faruq kuwa kan agama barci ya daukesa 🎾🎾🎾🎾 Misalin karfe 9pm amelia tayi shirin kwanciya yau sunyi canje ita da deeja zata kwana adakin anty umma ittakuma deeja ta kwana ita da feena adakin mama.... Haka kuwa akayi tana gama shiryawa ta nufi dakin Anty umma... Kallo ta somayi ita kadai a palo...wayarta ta soma ringing *SOJANA* Shine sunan da ya bayyana a screen din wayar...da sauri ta miqe ta kashe kauan kallon tayi daki da gudu.. "Hello my Amee" yafada daga can....ita kumadariya tayi aranta tana fadin "har ynxu wannan ya kasa fadan sunanta dakyau se dai yace nata Amee." "ko dayake sunan ma yayi dadi... Hira suka sha sosai....ya fadamata asalinsa dakuma cewar shi ba musulmi bane..... Nanfa ta shiga fada masa wasu kalmomi sa hausa da zummar zata koya masa hausa yana fada tana masa dariya....yadda kasan sunyi shekara da haduwa hk suka zage sunata hira abinsu.... se wajanbiyu saura sukayi sallama ta kwanta cike da farinciki sa zummar washe gari zasu hadu 🎾baby afreen [2:38PM, 11/22/2016] Baby Afreen😍: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* page 🎾 *06* _Washe gari Amelia bata da lecture amma sbd ta hadu da daniel yasa taci kwalliya wanda karamin kyau tayi ba...doguwar riga pink tasa tayi rolling da gyale fari tasa takalmi fari ga jakarta pink da ratsin fari.._ Fitowa tayi cikin sanda kar wani ya ganta dan kowa yasan inzata mkrnta bata kwalliya hk...hartakai bakin kofa tajiyo muryar inna tana fadin " _yarnan inna zuwa hk kika ci kwalliy?_" Dasauri Amelia ta qarasa kun inna tanafadin "shiiii inna dan Allah kiyi shiru gidansu jidda zanje in gwado mata ko kwalliyatatayi kyau zamuyi hoto tare da ita ne" kallonta inna tayi dakyau tana fadin "wani sabon sallo ne kika zo dashi da sekinje kin gwada mawata dik ga yan uwanki nan" Amelia kam data ga inna na neman tona mata asiri mama taji yasa ta fiddo nera dari ta miqamata "gashi inna kisai goro kafin nadw" murmushi inna tayi...ganin innah na niyar mgn yasa amelia nasoma gudu ta nufi kofa ai kuwa tsantsi ya debeta dasauri ta riqe qofa ...inna da ke can ta sheqe da dariya tana fadin "Maganin munafiki kenan nidai nagode da dari" Daukar butartavtsyi ta nufi dakinta da qafafuwannan nata kamar me koyon tata ta😜 🎾🎾🎾 Misalin karfe biyu ta isa zoo road kasan cewar nan sukayi zasu hadu...Daniel dake zaune cikin motarsa tinda ya hangota yaji santa na qara shiga ransa gashi dik sanda ya ganta se yayita ji kamar ya rungumota... itakam tana saukaa napecta hango motarsa ta nufo inda yake dan hanka cikin takunta me daukar hankali ta iso inda yake...bude mata motar yayi ta shiga..kowanensu na aikawa junansu saqon murmushi... Jan motar yayi sukayita zagaye gari tana nuna masa gurare...da kadan kadan take koyamasa hausa... kallon ta yayi yace.. "If i want to say u look very beautiful in yuhr language wat wil i say" murmushi tayi shikam kallonta yaje dankyau take qara masa... "yuh wil jst say _kinyi kyau sosai_ " tafada tana murmushi shima murmushin yayi tare da fadin ok! woo.. _kayin kou sose_ dariya tayi tana fadin kayi qoqari da harshen turanci... tofa su oga daniel anbasa aiki... dik juyawar da zeyi ya kalleta seya ce *kayin kou sose* ita dariya ma yake bata...basu rabu ba se misalin karfe 5 dan intana tare da daniel tana mantawa da komai dan ya iya love amma sedai har ynxu ya qi furta mata kalmar so wanda ynxu shi kadai take buqatar ji daga garesa _sallama sukayi ya sanar da ita jibi ze je jos da ganan ya koma gombe_ dan hk yanemi da takaisa ya gaida mamanta... batare da dogon tinani ba tace masa yashirya gobe zata kaisa... 🎾🎾🎾 Tana isa gida dakin inna ta nufata roqi inna akan cewar tace ma mamatin dazu tananan.... kasancewar mutuniyarta ce yasa bata musa ba ta amsa da toh gashi ta mata tsarabar kayan ciye ciye da yawa.... kominti goma ba ayi ba mama tashogo neman amelia tana ganinta ananta tambyt yause ta dawo... tin kan tayi magana innata amsa da fadin "ai tin dazu muke tare da ita ananhar barci ma tayi ta tashi" jin hk yasa mama ta juya ta fita abinta ....amelia kuwa akaita ma inna godiya nan aka fara hira kuma...karshe kuma da tsiya innata fattataketa tabar dakin _(inna da amelia kenan ayi shiri a bata)_ *washe gari* Misalin karfe 11 ta nufi dakin mama cike da faduwar gaba cikin sa a ta taddata ita kadai a dakin... zama tayi kasa kusa da mama "Ameliavya akayine?me kike buqata" "bkm mama dama innada wani frnd ne da n jos da yacemin yanaso yazo ya gaisheki anjima" shiru mama tayi da kamar tace a a sekuma tayi tinanin tinda take da amelia bata taba kawo mata irin zancen ba.... "Shknan Allah ya kaimu" cike da farinciki amelia ta miqecta fita...ta kira sa tace ya shirya ta fada masa inda zezo.... Misalin karfe biyu ya hydar yashigo gidan shida jumaira kowa na murnar ganinsu..nsuna cikin hira amelia nata cika ya hydar da surutu sunata wasa da dariya wayar amelia ta soma ringing ta amsa ya sanar da ita yazo....cike da farin ciki ta fadawa mama dan har anty umma da mumy amelia ta fada musu.... cike da farinciki amelia taje shigo dashi sukawo qofar gidan daniel ya tsaya ya kalleta yana fadin "i jst felt sm hw now but let me jst say smtin to yuh" kallonsa ta tsaya yi ita kanta tanajin gananta na faduwa... _my amme kayin kou sose nd I LOVE YUH SO MUCH_ *Fans kubiyoni a nxt page ya zata kaya in daniel ya shiga gidansu amelia?xasu karbesa kuwa?*" . 🎾baby afreen [11:30AM, 11/23/2016] Baby Afreen😍: [9:39AM, 11/23/2016] Baby Afreen😍: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 Written by *Faty Afreen* _Aslm gareku readers ni faty afreen bana rbta novel waidan na zama wani abu ko kuma assani kuma nasan dawa writters ma hkne.. This is ma ambition nw nd 4eva innaso naga na rbt wasu sun karanta sun nishadantu .. Rubutawa fa muke muna turo muku kuna karantawa kuma ko sile biyar bakwa biya amma se adinga bin writter prvt annacewa tana *wulakanci ko girman kai* meye aciki nayi girman kai din? kowafa ze iya zama ya tsara lbrn sa me dadi me ma ana ... meesages na min yawavga wayata na ban prblm novel 3 nake typing at d same tym dik dan na nishadantar da readers...i try all ma best naga na amsa kowa na tura ma mutun novel din daya tmby .... Ba abinda na tsana kamar ace innama wani wulakanci har anacewa nagyara bayan inna iya qoqarina...ban taba mgn akan irin wanga zance ba toh yau nayi...wanda yasan ba mgn zemin na ayi wasa da dariya ba ko neman novel ba.ntoh kar yamin makamanciyar waccan mgnr ...ykmt kudinga consider koma nace ku tauna mgn kan ku fada..._ *secondly i knw dis myt be funny😅 amma zan fada da babbar murya mutumin yaji ni...yasani agroup na farko na fita...ya kuma sani nafita..yakuma sani na fita ya kuma sani na fita...bansan wayeshi ba banasan group dinka na _DAREN FARKO_ kaje kasa masu bukata...semi see trouble wo meye hadi na da daren farko?bansan waye kaiba so plx banaso Allah yasa kajini* _Afreen is so friendly bear wit me i go make yuh laugh til yuh laugh tire finish buh no be say i am hash jst dat yuh guys should not make me vex abeg wuna help faty i swear i knw wan trouble...if na do i do yuh smtyn bad abeg no vex ehn come tel me say i do smtyn u knw lyk nd afreen go apolgz abeg no vex ma friendx_ (plx wanda yaga bankulashi ba min uziri messages na min yawa kuma messages dina gogewa suke plx am sory) _back to business page nawa muke ma? yah i remember 7_ [11:22AM, 11/23/2016] Baby Afreen😍: page 🎾 *07* Dariya amelia tayi sosai tsabar farinciki tarasa me zatace..cikin gidansuka shiga...feena na ganinsa ta je ta kira ummi da gudu suka fitoh yana ganinsu shima ya ganesu...daga masa hannu sukayi shima ya daga musu yana murmushi... hydar na dakin inna bemasan me akeyi ba..humaira nazaune a dakin mama ...Amelia tashiga da daniel hararace kawai tashiga tsakanin humaira da Amelia... Guri ta nunamasa ta masa mgn da turanci...yanayin yanda yake mgn kuma yake behaving hkn yasa humaira ta gane ba bahaushe bane ...daki amelia ta nufadan kira mama ita kuwa humaira cike da murmushi murmushi ta miqe ta fita..dakin inna tanufa taga suna hira da inna da kamar kartayi mgn secan tasoma fadin "ya hydar zokaga ikon Allah humaira wani qato takai pslon mama wanda bayajin hausa kuma dagani ba musulmi bane" wat!! shine abinda ya hydar ya fada ya miqe ya fita ita kuwa inna kallon humaira dake murmushi take..humaira kam bamatasan inna na kallonta ba se cewa tayi "yarinya kenan kowa yaci tuwa dani miya yasha hhh" dariya tayi medan sauti dan hk ta fitatabi bayansa...inna kuwa qin fita tayidan tasan karshe hydar beze yi abinda hnkli ze iya dauka ba... Mama na fitowa daniel ya duqa harqasa yagaidata da harshen turanci kasancewar mama naji itama ta mayar masa... gaisawa suka shigayi humaira na tsaye abakin qofa tajidadin yadda mama take masa mgn .su anty umma da mumy suka shigo suma dik sukagaisa.... Oga ya hydar kuwa yana shigowa ya dauke Amelia da mari hkn yasa dik 'yan palon suka miqe cike da mamaki suna kallonsa "ke harkin isa?harkinkai matsayin da zaki kawo mana wai qato cikin gida har dakin mama wanda ba musulmi ba?chirstain ne fa.... daniel dake zaune dik da bayawani gane me yakefada amma yafara dago inda zancen ya hydar yanufa... Anty ummace ta nufo hydar tana fadin "Baka da hankaline?ko rashin lafiyar takatayi tsauri ne?" "Anty umma ki barni da yar banzarnan inkaryata bata isa takawo mata wata dabiaa tadaban ba acikin gidan" mama kam da ranta ya riga ya gama baci ta miqe tanafadin "Dan Allah ku bashi inna ya karyatacksrya rageta da komai" mama nakai wa nan ta shige dakinta ....shikuma daniel ganin hk yasa yataso dan bama hydar hkr.. yana qarasowa kanya bude baki ya hydar ya nuna masa qofa... shiru daniel yayi ya tsaya yana kallon Ameelia wacce keta kuka ga sawun hannun hydar kwance afuskarta "my amme plxx dt**" be karasa zancensa ba hydar yakarbesa da fadin "my amme din ubanka wuce kabarnan" idon daniel ya ksda yayi ja .... hawayen danaketa maqalewa ne suka xubomin juyawa nayi dan share hawayena naga ummi da feena fuska shabe shabe da hawaye..(tohfa ga wa anda suka fini) Juyawa daniel yayi ze fita amelia ta juyo sa zumar zata bisa ya hyda ya finciko ya wurgata qasan tiles din palo sanda kanta ya bugu... da gudu sukayi kanta....feena dataga daniel na qoqarin fita yasa tabisa tsawa ya hydar ya daka maya yana fadin "wlhi feena kika bisa senaci ubanki agidanann" shiru feena ta tsaya tanata kuka ummi ma nayi...amelia kam suma tayi gurin da ba kadan ta bugu da qasa ba ... humaira kam farinciki fal a zuciyarta kamar tadau hydar ta goya.....inna kuwa dataji kukan yayi yawa kuma gashi se sunan amelia ake kira yasa ta miqe ganin aikanda hydar yawa mutuniyar ta yssa ta zage tadinga masifa ba ji ba gani... " mama kuwa jin ihun amelia yasa hankalinta ya tashi amma sbd bacin rai yasa ta qi fita" *kubiyo nidan jin acikin amelia da hydar waya batawa mama rai? in baba yaxo ze yarda da batunan?* _wanda na batawa rai a rbtun danayi a sama yayi hkr jst ankaini bango ne banajin dadin irin hk ngd inna san ku sosai wlhi_ 🎾baby afreen [8:02PM, 11/23/2016] Baby Afreen😍: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 Written by *Faty Afreen* _Godiya me tari da dinbin yawa zuwa gareka yayana *idris nagudu 1boy* me ma'assalam entertainment da ka sadaukar min da group dinka me suna *Idris nagudu sound studio (Ma'assalam entertainment)* Nagode yayana Allah yabar zumunci ya raya mana *Fatymah(takwarata) & basmah* Allah ya qaro basira mai albarka aita suburbudo mana woqoqi masu dadi (1boy 4va)_ _( *idris nagudu* )_ fatynka na san yayanta dayawa😍 *to yuh yaya idris* page 🎾 *08* dakin Anty umma aka kai amelia wacce bata ko motsi... mumy jin dik sun fita yasa itama ta fitoh hydar da humaira ta tarar.... "Ke humaira bamu wuri zamuyi mgn" mumy ta fada...humaira kuwa cike da gadara ta miqe ta fita sewani shan qamshi take mumy ta bita da kallo cike da mamaki.... "mama dan Allah ki**" kan hydar ya qarasa zancensa mumy ta daukesa da mari tana fadin "Abinda kayi kai kana ganin daidai kayi ko? idan kai ne kajewani gidan aka ma abinda kawa bawan Allah nan zakaji dadi?" ba wai inna goyan bayanta bane dan nima bansan wanda zatakawo ba amma ai ance bakwanka annabinka ka karrama ba kwanka ko? "Toh amma mama ya za ayi ace" mumy ganin yanaso ya kuma opposing yasa ta kuma daukesa da mari "hydar kodai lkcin da aka saka islamiya baka je bane?"ko yawo kake tafiya?" hkr hydar yafara bawa mama bata sauraresa ba ta wuce ta nufi dakin anty umma... Umma ta shuga tatadda amelia a zaune ba abinda takryi se hawaye ga ummi da feena ma da suke gefenta se tayata sukeyi.... "Amelia wayeshi?meyasa zakiyi hk?" jin maganganun mama yasa mumy tace abasu wuri dan hk kowa ya fita ya rage su biyu...mama ta zauna kusa da ita "Amelia meyasa zakiyi hk? bayan kinsan cewar ba wanda ze yarda kuma hkn baze yiyu ba? kuka sosai amelia takeyi ta kwanta a saman kafar mama tana fadin [8:21PM, 11/23/2016] Baby Afreen😍: "Mamana dan Allah kuyi hkr kubarni *NIDA SOJANA* " Sosai mama taji tausayin amelia ynxu tinanani take ta inna zata fara da humaira dan ko baba yaji zancen baze yarda ba...bama yadda za ayi tadauki amelia ta bawa wani wanda ba musulmi ba... Daniel kuwa yana isa masaukinsa ya tattara kayansa yakai mota..yana ambaton jesus chrts ....hanyar jos ya dauka yana tafe hawaye na zuba a idonsa tin yana driving a hankali har ya fara driving in high speed "Amelia i cant do wit out yuh....yuh ar d only 1 i luv"😪😭 Amelia kam agurin barci ya dauketa...inna tatada bala'i sedai a mayar da amelia dakin ta....ba yadda suka iya da ita akasa hydar ya dauketa ya kaita dakin inna...inna ta zauna tai jugum tana kallon Amelia.. Daniel kuwa na isa gida kowa na murnar ganinsa daga masu mgn da yare se masu mgn da turanci be tankawa kowa ba.... gun mum dinsa kawai yaje ya gaidata kafin ya nufi dakinsa...yanayin data gansa yasa tagane akwai abinda ke damunsa yasa ta barsa ya huta tukunna.... *9:45*pm Amelia na farkawa ta fara neman wayarta...feena dake kusa da ita ta miqo mata dan tasan ita take nema...(yan uwa kenan) fita feena tayicta bata wuri ganin msd cal din daniel tayi har 25 cikin rawar jiki ta soma neman layinsa tana hawaye...bugu biyu ya dauka... mgnsuka farayi tana kuka tana basa hkr...Cilin harshen turanci tanafa masa mgn shima yana amsawa "Daniel kayi hkr kasan inna sanka but agida baza ayarda ba seka zama muslim" "yeah my amee i prmx i wil bcm a muxlim u ar d only 1 u luv" kuka take sosai dan farin ciki daqyar sukai sallama *toh kubiyoni iyayen daniel zasu yarda da wannan batun kuwa?* baby afreen🎾 [12:50PM, 11/24/2016] Baby Afreen😍: [12:35PM, 11/24/2016] Baby Afreen😍: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* _dedicate dis page to ma swt cocumber *Asy khaleel* nayi murnar ganinki...luv yuh nd mis yuh so much dear_ *(plx inna qara bama readers hkr wa anda suke tmbyr novel dina ta prvt karkuji haushi in ban ansa ku dawuri ba am so sory plx)* page 🎾 *09* Washe gari da safe daniel yafitoh wanka yashirya cikin riga da wando da suka masa kyau sosai...kokarin fitohwa yake mamansa ta turo kofar dakin cikin harshen turanci suke mgn wandani zanfadashi da hausa kuma zanna dan hadawa da turancin "Mum ynxu nake kokarin shigowa nagaisheki" "bkm son..muje cikii want to spk to yuh smtyn ok ya amsa dashi saman gadonsa ta zauna shikuma yazauna akasa "Daniel kafadamin meyasa meka?kace min yau zakazi meyasa kadawo jiya kuma so late...nd yuhr bhvour ya nuna akwai damuwa" sosa kai ya farayi yanason ya fadamata amma yana tsoro dan bazasu taba yardacya musulinta ba...inya fada musu ma dad dinsa ze iya yin qurin kashesa.... 🎾🎾🎾 Zaune kowa da kowa yake a palon baki amelia na kusa da mama... "kai hydar meya faru jiya?harka nemi hallaka yar uwarka?" "baba wani chirstain fa ta kawo cikin gidanan har palon mama" cike da mamaki baba ya juya yana kallon amelia wacce tasa kanta akasa.... "Amelia dgsk ne abinda yayanki ya fada?" anty umma fe ta fara fadin "haba Alh.ai" daga mata hannu baba yayi ransa a bace "ita na tmby bake ba" hawaye amelia ta farayi tana fadin "Abba dan Allah kayi hkr yace ze musulinta fa" tasowa baba yayi ya dauketa da mari ta kuma shigewa jikin mama....tana kuka kankace me feena.ummi.deeja dik sun fara hawaye... mumy ce fara mgn "haba Alh. meye hk kakeyi?inya musulunta ta auresa ai jahadi tayi" "Ku rufamin baki...kisaurareni kiji amelia bake ba wannan arnen" " Abba danAllah kayi hkr wlhi yace ze musulunta fa" daga hannu yayi ze mareta inna ta soma mgn.. "kul kul ai ba doli ko jaki take ba da zaka dinga daga hannu kana dukanta ba..wlhi ka kuma dukanta zaka gane dani ne" sauke hannu danyasan halin inna sarai indaiakan amelia ne.... "Wlhi inna kuma ji ko gani amelia ramki zeyi mummunan baci" yana kaiwa nan ya fice...mama kuwa guntun hawayen dake fuskartane yasoma fitowa dan hk ta miqe da sauri ta fice anty umma wacce ke lure da ita tabi bayanta..... [12:42PM, 11/24/2016] Baby Afreen😍: 🎾🎾🎾🎾 Daniel dakai nake mgn fa... "mum dama akwai wata yarinya danakeso ne agarin kano buh her family wont let me be wit her" "shine kawani daga hankalinka?any way woe is she? gaban daniel ne ya fadi yasoma kame kame... "Kamin mgn mana wacece?" "mum she is-- is--" "she is wat?" "a muslim" "wat"!! shine abinda mum ta fada ta miqe tsaye cike da mamaki tana ja da baya... motsowa kusa da ita yakeyi yana hawaue yana fadin "plx mum" kyawawan mari guda biyu mum ta basa hagu da dama ranta abace se huci take.... cikin yarensu ta sona fadin "Daniel baka da hankali?zaka auro wadda ba addininmu daya ba? toh kashiga taitayinka tinkafin babanka yaji zancenan" "mum plx ki fahimceni i really love my amee" I want to be a musl** daukesa da mari mum ta kumayi dan ta gane inda zancensa ya nufa... "Baka da hankali yuh ar a fool a big idiot gwara mukasheka ka huta da kazama muxlim" ficewa tayi tabar dakin rantaca bace shikuma ya silale qasa yana luka...tinani ya farayi yadda ze bar gidan dan in babansa ya dawo toh tabbas akwai drama {harsun ban tausayi😪 syy ba wasa ba} baby afreen🎾👫 🎾🎾🎾🎾 *NIDA YAYANA*👫 🎾🎾🎾🎾 _Idris nagudu_👯😜 [11:34AM, 11/25/2016] Baby Afreen😍: [10:56AM, 11/25/2016] Baby Afreen😍: [11:17PM, 11/24/2016] Baby Afreen😍: 🎾🎾🎾🎾 ~*NIDA SOJANA*~👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* page 10* Daukar carvkeys dinsa yayi ya fitoh yana yana qoqarin rufe kofar dakinsa mumta fitoh daga dakinta "give me yuhr car key nd get go back" marairaice fuska yayi yana fadin :"mum plx i really luv her" suna cikin wanga zance sukajiyo muryar dady kamar daga sama "wat is going on here?" nuna daniel mum tayi rai bace... "look look woooh look at yuhr son 😰 upon all d love we show him in dis house yuhr stupid son want to go nd marry anoda tribe diffrent religion wooh" kallon daniel dady yayi wanda kansa ke kasa tinda mum ta fara mgn.... sam ta daurewa dady kai yarasa mezece mata... "Agnees i dnt understnd wat yuhvar saying" "ok wooh yuh son wan to mary a hausa girl nd she is a muxlim" "Wat"!!!! shine abinda dady ya fada wanda yacika da mamakin zancen... "Daniel wats all dis?" [10:56AM, 11/25/2016] Baby Afreen😍: "father am sory plx help me" daukesa da mari dady yayi yana fadin "over my dead body....i dnt why God gave me a he goat lyk yuh" (kuyi hkr kunsansu basu da katsari) Daniel kam ganin baban ya shiga cikin dakinsa a fusace yasa ya nemi hanyar guduwa kan mum ta riqesa ya rigata isa wajan motarsa .bedau komai ba hk yaja motar yafita...dady kuwa fitowa yayi da bindiga rai bace... yanufi motarsa akanzebi daniel...dakyar mum ta hanasa.... kwance amelia take tana ta kallon wayarta jiran kiran daniel kawai takeyi gashi batada kudi awaya.. bab kuwa na dakinsa ransa bace yadau wayarsa ya kira abban gombe...bugu biyu ya dauka... sallama baba yayi abba ya amsa "ya iyalin ko kazo gombe ne?" "kowa lfy banzo ba tukun amma insha Allah zanzo..." "tohtoh maddalah" "dama wata mgn nakeso muyi" "ok innajinka" " meze hana ahada nura da amelia aure?" " toh toh maddalah amma katintibeta tanaso?" "eh munyi mgn da ita karka damu kawai katuro sa yazo su sasanta dan banason auren yawuce wata" "toh shknan bkm Allah yasa hkn ne mafi alheri" amsawa da amin baba yayi kafin sukai sallama.. dakin mama baba ya nufa tana gyaran gado yashiga da sallama ta amsa "dama mgn nakeso muyi dake" batare da mama ta kallesa ba tace "fadi inna jinka" "toh dama mgnr amelia ce... kifada mata tashirya nura zezo zasu sasanta kansu...." "kuma keda sauran yan uwan naki kifadamusu kushirya dan banason auren ya wuce wata daya" mama data sake baki tana kallonsa tinda ya fara mgnr ta girgiza kai ta juya tana fadin "ita tace maka tana sanshi?" " banda iko da ita ne?setace min tana sanshi data jawomin abun kunya gwara na aurar da ita" murmushin takaici mama tayi tana fadin "wlhi baka isa ba da raina kawa amelia auren dole ba" "se gani cikin nida ke waze daura mata auren kuma waze hana daurin auren" ficewa baba yayi bejira yaji me mama zata ce... 🎾🎾🎾🎾 Daniel kam hanyar kano ya nufo gashi...tinawa yayi da ykmt ya kira amelia...yana dubawa yaga ya baro wayarsa acan...tsaki yayi tare da buga stiry din motar... dady kuwa zagezage ya dingayi yanafadin middin daniel ya aure amelia ko ya musulunta seya kashesa{kunsan irin wa anan basu dakatsari kowacce irin mgntazo musu yinta sukeyi!} [11:33AM, 11/25/2016] Baby Afreen😍: 🎾🎾🎾🎾 Fitiwa amelia tayi daga dakin inna ta nufi wajan bala driver 200 tabasa ya siyo mata kati... jiransa tayi agurun babata lkci ya dawo...godiya ta masa sosai ta koma dakin inna.... loda katin tayi ta dinga kiransa baya dauka...diktabi tawani susuce...innace ta shigo "takwara meya faru?" "inna daniel naje kira be dauka ba kardai wani abu ya sameshi😰" "kedallah yi shiru ba komai insha Allah karki damu" rikota innatayi tanararrashinta..daidai nan anty umma tashigo dauke da plate din abinci...masa ce da miya... "Amelia hungo kici wannan ko zaki samu karfi a jikinki" "anty umma dan Allah ku kira daniel kuce ya dawo nakira be dauka ba.." jijjiga kai anty umma tayi tanafadin "ban number din nasasena kira sa..." cikinrawar jiki amelia ta somabata number...fita anty umma tayi akan se amelia taci masa kan takirasa...cin masar ta somayi dik da baso take ba.... 1:58pm Amelia ta gaji da jiran anty umma dan hk ta tashi ta bita...tana suwa tsakar gida ta iske humaira se chating takea waya...tana ganin amelia ta kwashe da dariya... Amekia kam bata kulata ba ta shige dakin anty umma...samun anty umma tayi tana ta gwada number din daniel amma ba adauka ba.... kamar daga sama sukajiyo hayaniya a wajen...muryar daniel taji yana fadin "my amee plx come out" da gudu dikka yan gidan suka fita harda baba dake sama..suna zuwa hydar suka gani ya hana daniel karasowa kofar gidan sehankada sa yake.... Amelia na ganin hk tahau ihu taje zata jawo ya hydar...babaya ficukota cikin gida ya nufa da ita ya kulleta dakin mumy ....baabinda take se rokimon dady ga kuka da take harmuryarta ya fara dashewa... komawa dady yayi ya ma daniel cin mutunci kafin shidahydar suka koresa a qofar gidan kuka yake sosai.. yabar gurin.... koma wa cikin gidan sukayi dady ya fiddo amelia wacce keta kuka...dasauri inna ta riketa tana kuka....abba yasoma mgn "bari kiji koma nace dikkanku kuji....banaso inqara ganin wancan a qofar gidanan kuma nura na gombe shi zan aura miki nanda wata daya.... kamar wacce kafin yaxo mata ta miqe dasauri tana fadin ya nura? tare da sa hannu a qirji sekuma ta zube aqasa su mammiya 🎾baby afreen [2:54PM, 11/25/2016] Baby Afreen😍: [2:44PM, 11/25/2016] Baby Afreen😍: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 written by ~*Faty Afreen*~ _Godiya me tarin yawa zuwa gareki *Zee* bansanta inna zan fara miki godiya ba...ko kunsan bani da fan kamarta?tafi kowa bin novel din...ko kunsan cewa tinda nafara rbt novel *Zee* take tare dani har ynxu gashi na rbt novels gud *9* amma *Zee* na tare dani...bansanta inna zanfara miki godiya ba wlhi😍...inna sanki dayawa..._ 🎾🎾🎾🎾 *NIDA ZEE*👭 🎾🎾🎾🎾 dedicate dis page to 😍 *Zee* page 🎾 *11* "kassan Allah toh wlhi bazata aure nura ba" mama ta fada tana nuna amelia "kisha kuruminki inga wanda ze mata auren dole" acewar inna murmushin takaici baba yayi "wlhi nikuma sena aura mata nura data kawomin katon arne cikin gida" bejira cewarsu ba ya wuce...humaira dake zaune tamiqe dasauri ta nufi waje tafara neman numbern hajiya ..bugu biyu ta dauka "hajiya kinji me baba yake cewa?wai ya nura ze aure amelia" "wanne nura?badai nura nawa ba?" "kaji min hajiya dama nura nawane dami?" "Cabdijan inna zuwa humaira" kashe wayar hajiya tayi ta fita tsakar gidana tanata zage zage..ta nufi dakin abba "wlhi kasan Allah nura baze aure wannan yar iskar yarinyar da bata da tarbiya ba" "ke hajiya kina da hankali kuwa" "kaii yakmt in ma wannan mgnr zaka sa danka ya aure wannan yar'**" daga mata hannu abba yayi yana fadin "ya isa hknan nura ze aure amelia kuma wannan shine hukuncin dana yanke" ya nura dake gefe yanajin hk ya tsaya yana kallon abban nasa cike da mamaki "Abba amelia?" "eh ita na zaba ma inkuma zaka bujiremin ne toh kafadamin" "a'a abba Allah yasa hkn ne mafi alheri" "jar uba nura inka aure amelia..nura inka aure amelia..nura inka aure amelia😏...wlhi sedai ka nemi wata uwar bani ba" dikkansu tsayawa sukayi suna kallonta cike da mamaki ammi ce ta soma fadin "haba hajiya da wanne zeji?so kike ya bijirewa ummarnin mahaifin sa?" harara hajiya ta watsawa ammi tana fadin "danki ne ko dana?"innace nina haifeshi?"koke kika haifaminshi bansani ba?" juyawa tayi ta kuma kallon Abba "muzuba nida kai....kaikuma nura ka aure amelia kaji?har honey moon kuje karkashin rafi" barin wurin hajiya tayi batajira cewarsu ba...abba ya juya ya kalle ya nura wanda idonsa yariga ya gama kadawa "nura jeka inda zaka Allah ya makaalbarka kazo anjima innanemanka" shigewa ciki abba yayi ammi tabama ya nura hkr kafin tanufi dakinta.. 🎾🎾🎾🎾 *washe gari* daniel nakwance ya dakinsa ya tina da cewar yau hutunsa ze qare dole yasiya waya ya aikawa amelia da numbernsa.... miqewa yayi yadau key din motarsa ya fitoh..gaban wani.babban shagon saida waya ya paka yashiga ....wata infinix yagani datamasa kyau yasiya yasa sim card..mota ya koma yasamu paper ya rbt number dinsa kafin yajamotarsa ya tafi... anguwarsu amelia ya nufa ya paka xannesa da gidansu.fitowa yayi riqe da paper din aikuwa sega feena ta fitoh cikin blue hijab alamun islamiyya zata.tanaganinsa ta ganesa...gurin motarsa ta nufa yana ganinta shima yayi murmushi suka gaisa... "plx give dis paper to her tel her am going back tomorrow" gyada masa kaitayi ta karba takardar sukai sallama ya nufi motarsa ita kuma ta komavcikin gida [2:53PM, 11/25/2016] Baby Afreen😍: dakin inna tashiga danynxu amelia acantake...zaune saman darduma ta sameta... "anty amelia ga shi inji daniel" dasauri amelia ta miqe tana murmushi.. "yana inna?". "yatafi ai..yaceinbaki wannan wai kuma gobeze tafi".. Karbar tkardar amelia tayi feenah kuma ta fice..numbernsa ta gani ajiki danhk tadau wayarta ta soma kiransa...bugu uku ya dauka.. shiru tayi seji tayi yace "my amee i misd yuh so much" hawaye ne yasoma zubo mata... nanfa suka fara hira cike da nishadi..sukai akan anjima daddare zasu hadu...kafin sukai sallama.. 8:11pm Amelia na zaune se kallon wayarta takeyi aikuwa wayarta tasoma ringing tana dubawa taga shine dasauri ta daga ta amsa ya sanar mata ya iso...cikin sanda ta fitoh ta leqa tsakar gida taga ba kowa ta soma tafiya ahankali har tasamu tavbude qofar gidan...daga can sama wani ya fitoh kasancewar duhu bansan waye ba...yabi bayan humaira wacce keta sauri hartakai inda motar daniel yake...da sauri wannan mutumin ya koma cikin gida harda yin tintibe... *toh waye wannan?* 🎾baby afreen [3:44PM, 11/25/2016] Baby Afreen😍: [3:40PM, 11/25/2016] Baby Afreen😍: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 written by ~*Faty Afreen*~ dedicate dis page to _my mate i luv yuh so much *munnira umar, haniey serhlees, khadija rishi* this page na sadaukar dashi gareku_ page 🎾 *12* hira su amelia suka shigayi da turanci "danaje gidan iyayena na fadamusu basu yarda ba har suna fadanzasu kasheni" a tsorace amelia ta kallesa "ynxu zakarabu dani kenan?" "karki damu my amme i prmx to be a muxlm no matter wat" murmushi amelia tayi ...kusa da ita ya matsa yana yinqurin riqota ta tagirgiza masa kai "am so sory sory my amee" batace komai ba tai murmushi...nansuka cigaba da hirarsu sedariya take kamar ba ita ba 🎾🎾🎾🎾 dakin mama mutumin ya bude se alkcin naga cewa humaira ce....gun hydar ta nufa batacewa kowa komai ba ta zauna kusa dashi takai bakinta gun kunen hydar _ga Amelia canta fita tashiga wata mota kuma kamar wannan mutumin ne_ juyowa ya hydar yayi ya kalleta ta gyada masa kai.. dasauri ya miqe tabi bayansa yan palon suka bisu da kallo har suka fice... fitayayi ya hangosu tsaye jikin motar afusace ya hydar ya qarasa gunsu....ya wankawa amelia mari ta fada jikin daniel humaira dake qofar gida se dariya takeyi.. riqeta daniel yayi gam ya hydar yayi yayi ya kwaci amelia ya kasa{kunsan sojoji akwai karfi} kokowa suka shigayi amelia kuwa se kuka taje tana fadin "ya hydar kayi hkr ka kyaleni" da gudu humaira ta koma cikin gida ta nufi dakin baba acan sama tana zuwa kofar dakinsena soma huci ya juya daurin dan kwalinta ta tattare zaninta sama.... da gudu ta banga dakin bako tinani "baba kazo kazo dan Allah ya hydar zeyi kisa acan waje" wat!! baba yafada ya miqe yabi bayanta ...bata qarasa ba ta nunawa baba inda suke aikwa ya tskayosu amelia na kwance jikin daniel daya riqeta gam shikuma ya hydar yanata kokarin kwatarta ita kuwa se kuka take.... baba na isa gurin yace "AMELIA"!!!! Cik suka tsaya ganin baba dan hk tasoma kici niyar kwatan kanta daga riqon da daniel ya mata shima ma ba shiri ya saketa.... daukesa da mari baba yayi se alkcin hydar yasamu damar jan amelia...kansu karaso ciki humaira tai gudu tashiga palon mama tana huci "mama zasu kashe miki amelia" . dasauri mama ta miqe ta fitoh daidai sanda hydar yashigo da amelia se tirje2 takeyi... mama ta dauke ya hydar da mari bashiri ya sake amelia... humaira kam dakin inna ta nufa nan ma "inna kifitoh fa karsu qarasa miki takwara" bashiri inna ta miqe ta fitoh...tanata faman masifa....hummaira kuwa dakin su feenata koma ta fada kan gado tanata dariyar mugunta...kamar wacce aka mintsila ta miqe ta fitoh 🎾🎾🎾 baba na shigowa ya soma fadin "Amelia ban wayarki cikin rawar jiki ta miqe masa cikake tarararsss baba ya jefa wayar a qasa wayar ta fashe.... kisa aranki nanda sati biyu auranki da nura!! yana fadan hk ya nufi dakinsa....amelia kuka ta somayi harda shesheqa tana fadin "wayyoh nashiga uku kutaimakeni wlhi banasonshi anty umma inna dan Allah ku taimakamin....abarni ~*NIDA SOJANA*~ Miqewa tayi ta mufo inda mama take tana qoqarin mgn...sekuma ta zube a qasa.... 🎾baby afreen [3:41PM, 11/25/2016] Baby Afreen😍: fans banyi typing sosai ba sbd innason jin ra ayoyinku game sa wannan labari nawa.....inna jiran comment dinku...👫 [11:08PM, 11/26/2016] Baby Afreen😍: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* dedicate dis page to *Aminah ahmad (ummiey)* page 🎾 *13* washe gari Amelia na kwance adakin inna...mama tashigo... "yajikin naki?" "dasauki mama" "Allah ya kara sauki" "ameen" shuru ne yadan ziyarce su mama ta katse shirun tare da miqoma amelia wata karamar waya tecno "gashi kiyi anfani da wannan" "nagode mama" karbanwayar tayi mama ta miqe ta fice daga dakin ... "mtsw ni ynxu ma ba idanzansamu numbern da**" kanta karasa zancenta wani tinani ya fado mataarai..da saurita sauko daga kan gadon ta nufo palo.... "inna na ajiye tajardanan ma?" ta tmby kanta cike da jin haushi...cushin din kujerun ta soma dagawa sanda ta daga ko inna amma bataga numbern ba...cike da cin haushi ta kwanya akasa hawaye na xubo mata... kamar daga sama ta hango wata paper kasan tv stand din dake palon...da sauri ta karasa tana share hawaye...tanadaukar papern taga ba ita bace.....tsaki tayi ta cillar da papern kasa tana kuka...kamarwacce aka mintsila ta miqe ta fito tsakargida...dube dube ta farayi akasa...kamar wasa tacicm karo da sim dinta na mtn...murmushi tayi tare dayin hamdalah... daukar sim din tayi tana share hawaye murmushi ya bayyana fuskarta... kamar daga sama tajiyo muryar baba "ban sim din" cikin sanyin jiki ta juya tana kallon baba murnarta takoma ciki....karasowa yayi ya miqa hanunsa ba musuta basa....yana karba ya raba sim din biyu....ihu ne kawai amelia batayi ba shima dan tana tsoran baba ne ....kuka ta somayi tayi dakin inna da gudu. baba kam dakinsa ya koma ya dau wayarsa layin abba ya soma nema "Dan Allah innason ayi bikinan nanda sati biyu" "Haba hassan wanne irin zance ne hk?sekace auren marasa gata?"wai ma tsaya meke faruwa ne?" shiru baba yayi can kuma ya soma fadin "Bandazabin daya wuce hkn....Amelia naneman kawo mana wata dabi'ar ta daban" "kamanya bangane ba?" "Amelia wani arne takeso wanda yakeson canza mana ita" "wat!!! arne !! subhanallah gsky amelia ta bata wayonta...ka kwantar da hankalinka nima bazanyarda naga amelia ta halaka ba" nan dai sukakarashe zancensu akannanda sati biyu zaa daura auren uncle nura da amelia 🎾🎾🎾 Amelia kuwa tana shigadakin innah ta taka abu tsantsi ya dauketa jikaka dimm.ihu tasa inna tafitoh "meyafaru?" bata iya bama inba ansa ba se kuka ya kumacin karfinta...iska ne yadaga papern da ke gun kafarta wanda da alama shita takata fadi..zuwa saman jikinta... share hawayen fuskarta tadau takardan..cike da mamaki taga numbern daniel wanda ya aiko mata ....dariya tayi aranta taba fadin "ikon Allah kenan" inna kuwa cike da mamaki ta tsaya tana kallonta ita tana tinanin zuci "anya hassan be sa takwararta ta fara hauka ba kuwa?" ynxuta gama kuka kuma tadawo dariya" miqewar amelia ce ta dawo daitadaga tinaninda takeyi tabu amelia da kallo wacce ta nufi daki tana kallon takardar tana dariya.. fadawa tayi kan gado tasa numbern daniel a wayar da mama ta bata...ringing wayar ta dingayi amma baa daga ba misdcall kusan 10 amelia tayi ba a daga ba dan hk hankalinta ya tashi ta komacan karshen gado ta hade kai da gwiwa tana kuka me cike datakaici.... 🎾🎾🎾 Daniel kuwa yana bakin hanya kasancewar ya koma aiki yana duba motoci masu wucewa...barin gurin yayi ya nufi indaya ajiye wayarsa...msdcals yagani na number..tabe baki yayi ya ajiye wayar harya juyaze tafi kome yatina se ya dawo ya dauki wayar ya soma kiranwannan number din ..... Amelia kam har ynxu kuka takeyi.....ringing din wayarta taji dadauri ta dago fuskarta dik hawaye...ganin daniel ne yasa tayi murmushi dasauri tadau wayar tasa akunne...kukan takaici ta fashe dashi tana murmushi... Daniel kuwa na jiyo sautin kukan yagane cewar amme dinsa ce.... 🎾🎾🎾 "Mum now yuh mean daniel wont be mine any more"😰 wata budurwace tafada tana zaune kusa da mum wacce bazata wuce 19-20yrs ba. tanada kyau ba laifi gashi taja fixing akanta sosai ya mata kyau...hawaye takeyi amma ahkn be hana dimple dinta fitowa ba...mumce ta dafa kanta tana fadin "Sylvia stop carry i knw were eva daniel is wil come back home...i really miss my son... _tofa kunji wani sabon zance kubiyoni dan jin wacece sylvia_ [9:41AM, 11/27/2016] Baby Afreen😍: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 written by ~*Faty Afreen*~ ~*A dramatical love story...sorrow..sadness..happines..love... care.. nd all others*~ dedicate dis page to *Faxyfashion*💃🏻 page 🎾 *14* shiru sylvia tayi ta kwanta kafar mom tana tuno irin rayuwar da sukayi abaya ita da daniel *flash back*📽 (mgnrsu zanyi shida hausa buhmt da turanci suke mgn) *kaduna state* _"Sylvia kifitoh mana ke kadai ake jira fa" "sory mother ganinan nagama"_ _Fitowa sylvia tayi cikin wasu riga da wando suka fitting dinta gashi tasha makeup ga wvmcab din datasa ya mata kyau ..jikin mota taisakesu ta bude itama tashiga.._ _Misalin karfe 5 suka isa jos ....mum tayi murnar ganin yar uwartata kasancewar mum da mahaifiyar sylvia ya da kanwane...mum ce kanwa mahaifiyar sylvia kuma ya...murna sukayina ganin junansu..._ _"mum banga daniel ba"_ _"oh yana gurin aiki but yacemin jibi zezo"_ _murmushi sylvia tayi suka cigaba da hira..._ _washe gari mahaifiyar sylvia ta shirya zata koma abuja amma fur sylvia taqi binta akan seta tsaya taga daniel dinta....dole mother ta klyaleta dan dik sun san yadda sylvia takeson daniel ba kadan ba..._ 🎾🎾🎾🎾 _Yau take ranar da daniel ze dawo sosai sylvia ta cika da farincikin da har mum ta dinga mamaki....kwalliya sosai sylvia tayi ta zauna zaman jiran daniel..._ _Misalin karfe 3pm daniel yayi horn abakin gate sylvia najin horn din motarsa ta miqe ta boye abayan kofa mum dai zaune tayi tana kallon ikon Allah...daidai daniel ya zo bakin qofar palo ya soma fadin_ _mum! swt mum!! am home!!!!_ _jin hk yasa mum ta miqe cikevda fara'ah ta nufi kofar rungume mum din tasa yayi yana fadin_ _"I really miss ma swt mum so much"_ _Kamar daga sama yaji anhau bayansa tare da rufe masa ido....murmushi yayi dan dik a zatonsa kanwarsa ce jeny...dan hk riqo hanunta yayi yana fadin_ _"Come on jeny i knw yuh mis me alot so jst come down"_ _Sylvia kuwa se murmushi takeyi janyota daniel yayi yaga sylvia ce...cike da mamaki yace_ _"ohhh sylvi(hk yake cemata) "yaushe kikazo?"_ _dariya tayi batace komai ba ta rungumesa shima hkn mum kam tun lkcin da sylviata rufewa daniel ido ta bar gurin abinta tana murmushi....sundade rungume da junansu ...daga bisani suka sake junansu slyvia ta dauka trolley dinsa suka nufi dakinsa..._ _jikin dressing mirror sylvia ta tsaya tana gyara wvmcap din kanta...shikuwa daniel agajiye yake qoqarin cire kayansa ya farayi dan ya samu ya watsa ruwa...ta madubi sylvia ta tsaya kallon sa daga bisani ta juya ahnkli take takawa harta karsa inda yake daidai yagama cire rigarsa...sylvia ta rungumesa ta baya murmushi yayi shima ya janyota gabansa..._ _"wat is it sylvi?"_ _Batare datace komai ba ta rungumesa takara shigewa jikinsa....wani salo sylvia tafara masa...ba shiri jikin daniel yayi sanyi .....jin sylvia naneman wuce gona da iri yasa ya hankadata kan gado yawuce toilet abinsa_ 3days later.. _kwance daniel yake adakinsa yanna duba abu a laptop dinsa ahnkli sylvia ta turo qofar dakin....kusa dashi tazauna bece mata komaiba...se kuma ta kwanta saman jikinsa...jin bece komai ba tasoma qoqarin sa hanunta cikin rigarsa_ (kuyi hkr readers sbd yawanci hk suke ba kamun kai sosai...dftn kun fahimceni) fatyafreen.blogspot.com baby afreen🎾 [12:46PM, 11/27/2016] Baby Afreen😍: [11:11AM, 11/27/2016] Baby Afreen😍: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 Written by *Faty Afreen* ~*A dramatical love story...sorrow..sadness..happiness...love..care...nd all others*~ dedicate dis page to *All ma fans*😘 page 🎾 *15* _Dasauri ya miqe zaune cikin wani irin yanayi yaganta me rikitarwa saukar da kansa yayi kasa ya nuna mata qofa....riqe hanunsa tayi tasoma fadin_ _"why daniel yuh knw i love yuh so much..plxxx"_ _shafa jikinsa ta somayi tana woqarin cire masa riga shikuwa harziqa yayi ya_ _Dauketa yayi da mari kuka ta somayi ya nuna mata qofa...cikin sanyin jiki ta miqe ta ficevtana sharar hawaye_ _hk rayuwa tacigaba musu kasan cewar daniel wata daya zeyi...ynxu kam ya rage masa saura kwana biyar ya koma...sylvia dik ta damu...nita burinta tasamu tadau cikin daniel tinda yana san yara dole yasota ya aureta_ _Anna washe gari daniel ze tafi yana daki yana shirya kayansava trolley sylvia tashigo cikin wata night gwn...wacce da ita da babu dik daya ne...tana shigowa ta rungumesa tafara aika masa saqonni ba shiri daniel yasoma maida mata da martani...kan gado suka fada dan tsayuwar gagararsu tayi...sun dade sun aikawa juna sakonni ...daniel kamar wanda ya tuno abu ya miqe da sauri..njan sylvia yayi ya fitar da ita waje...ya maida kofarsa ya rufe daki....ya wuce toilet.._ _washe gari daniel ya shirya ya tafi ...toh tin tafiyarsa sylvia take gidan akan tana jiransa harya dawo da zancen auren amelia wanda iyayensa suka qi amince masa..._ *back to current scn🎥* Share hawayen fuskar ta tashare ta miqe ta fitoh daga dakin ta nufi dakin datake kwana... 🎾🎾🎾 Daniel na jiyo sautin kukan yagane cewar amme dinsa ce.... "my amee ar yuh d 1" "yes its me" tafada cikin shesheqar kuka... hira suka dingayi sosai har kudin wayarsa ya qare kafin suka rabu akan anjima se kira...hknan amelia ta kwanta tanata murmushi... palon baba sule kowa da kowa agida anty fadeelace kawai batanan har ya hydar ma be tafi ga amelia zaune kusa da inna gabanta se faduwa yake ta kama hannun inna ta riqe se addua takeyi.. "abinda yasa na taraku anan shine zan fada miki cewar ki shirya nida abban gombe munshirya nanda sati biyu za adaura auren amelia da nura** wani irin kuka amelia tasomayi tana ihu da gudu ta fita daga dakin..inna ta miqe ta fitah itama.... "Haba dan Allah wai meye hk kakeyi ne?" acewar mumy anty umma ce ta amsa da "wlhi gwara kabi yarinyarnan ahnkli tin tana maka biyayya kartazo ta pandare maka" afusace baba yafara fadin "innace 'yatace?bata isa ta bijiremin ha kuka aure ba fashi se anyishi" miqewa mama tayi ranta a bace tana fadin "tinda yarkace ynxu ma kanada ikon da zaka daura mata auren" fita tayi daga dakin su anty umma ma ficewa sukayi.... 🎾🎾🎾 "kasan meye?innason nura fa bawai banasonsa ba...banga abinda zesa ya auri wannan tsigaggiyar ba" acewar hajiya "kibar bata bakinki fa...dan wlhi se anyi aure nan nanda sati biyu" [12:44PM, 11/27/2016] Baby Afreen😍: "nikuma indai na isa da nura toh baze aure amelia ba.." nura dake zaune abin duniya ya ishesa ya rasa ya zeyi da hajiya... tsakin dayaji na hajiya ne yadawo dashi daga duniyar tinan da ya shiga "se muza ba ai mugani" Shine abinda ta fada tayi ficewarta daga dakin...abba jiyowa yayi ya kalle nura "nura kayi hkr da halin mahaifiyarka wannan abunda za kayi ba haram bane dan hk lada zaka samu karka damu tashi kaje Allah ya maka albarka..." godiya nura yawa abba kafin yatashi ya fita abinsa... 🎾🎾🎾🎾 ita kuwa amelia tana shiga dakin inna tadau wayar da mamata kawo mata...harta dail numbern daniel se kuma ta fasa...wajan message ta nufa...rbtu take cikin sauri wanda nima bansamu damar karantawa ba... daniel kuwa yana jin karar shigowa message din yana dubawa yaga amelia ce yayi murmushi...yana bude message din gabansa ya fadin..dasauri shima ya maida mata reply... Yau saura kwana biyar bikin amelia da nura...gidansu nura hajiya ba abinda takeyi se ruwan rashin mutunci...ammi ce ta hado lefen ita da hadiza...akwatina shida sunsha kaya daqyar ake rufe akwatinan...nura kam kasa zuwa gun amelia yayi dan shi acewarsa besan me zece da amelia ba inyaje... gidansu amelia kuwa mama ta kasa ta buka komau se anty umma da anty fadeela da mumy ne ma suketa kokarin gyara amarya ...amelia kam ba abinda takeyi se kuka abinci ma gagararta yayi.. "haba amelia kidena wannan aun mana zaki kashe kanki abanza" "haba anty fadeela kema ynxu bakya sona tinda bazakicewa baba ya barni *Nida sojana* ba..." "haba amelia innace ba musulmi bane?taya za abarki ki aureshi?" "yace fa ze musulunta" "haah toh meyasa baki fadawa baba ba? "nafadamishi ya qi ne" "shknan karki damu zanje nawa baba mgn kila ya hkra da auren" "yauwa anty fadeela dan Allah kitaimaka min wlhi baxan iya auren uncle nura ba..." rarrashinta anty fadeela tashigayi... tana bata hkr.... fatyafreen.blogspot.com 🎾baby afreen [10:29PM, 11/27/2016] Baby Afreen😍: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* dedicate dis page to *Fatimah umar* _{mrs umar}_ [matar soja] page🎾 *16* Ahankali anty fadeela ta tura dakin baba ta shiga da sallama cikin shirinsa na fita yacfitoh daga dali tare da amsa sallamar ta.. "ah fadeela ya akayine" "lafiya lau baba dama mgn nakeso muyi" "toh maddalah inna sauraronki" "Baba dan Allah kayi hkr amelia tace yace ze musulunta kuma jahadi ne zatayi na aurensa...dan Allah baba kataimaka afasa aurenan wlhi batason uncle nura" "kingama karatun naki?" shiru anty fadeela tayi tasa kanta akasa "cah miki akai nan mkrntar allo ce ko ya akai? kuma da kike wani cewa jihadi zatayi oh auren da zan mata ba lada keban ko? "a a baba bafa*"" "fadeela fita kibar min nan inbake kika gina min dakin ba" cikin sanyin jiki anty fadeela ta bude kofa ta fita... 🎾🎾🎾🎾 "Joseph go nd bring my son back" "Agness mind yuhr business dnt der yuh talk to me lyk dat becx of dat idiot" "beeeco semi see trouble...baban jeny go and bring daniel back...beeeco i hp yuh heard me" mum bata jira cewarsa ba tafice daga dakin tsaki dady yayi ya cigaba da karatun news paper dinsa... {nikam nace ana wata gawata} 🎾🎾🎾 [9:53AM, 11/28/2016] Baby Afreen😍: shirye shiryen biki ake yi kamar me...yau takama thursday dan ranar friday za a daura aure...Amelia dikta rame tazama wata iri kamar ba ita ba...abinci ma gagararta yake....Amelia har ynxu a dakin inna take kwana inna kuwa ta hana kowashiga dakinta acewarta bataso kowa ya dagawa amelia hknli... kwance Amelia take dik jikinta ya riga ya gamayin sanyij wayartace ta soma ringing dasauri ta dubataga daniel ne daukar wayartayi ta ansa... "hello my amee...na am....i calld to be sure yuh ar close to yuhr phone i wil send yuh a message nw.... be jira cewarta ba yakashe wayar.itakuwa jujjuya wayar kawai takeyi tanajiran shigowar sakon....aikuwa cikin yanmintina kadan ya turo mata tex cikin bargo tashige ta soma krntw.... Tannan kwance se ji tayi anna guda anna fadin ango ya ido...dasauri ta miqe ta leqo ....angon yayikyau ba laifi se murmushi yake yana fara'a komawa tayi ta kwanta abinta agun barci ya dauketa.... 🎾🎾🎾🎾 washe gari gida ya qara cika mumy kam daurewa kawai takeyi dan kar aji haushinta amma sam batada kuzari.. karfe 10:24am ynxu kasan cewar bayan anfitoh sallah za adaura auren... Anty umma da anty fadeela suka nufi dakin inna dan fara shirya amarya... ga mamakinsu basuga Amelia a daki ba...toilet suka bude nan ma bakowa..dakin dainna take suka nufa se barcinta take amma ba amelia... kallon junansu sukayi cike da tsoro suka nufi dakin mama..dubawa sukai nan ma baalamunta .daga karshein takaice muku ba inda basu dubaba agidanan har makwafta ba amelia....gun mama suka nufa suka jata daki "mama ba amelia fa" acewar anty fadeela kallon rashin fahimta mamavta fara musu "Bangane ba..." "Da alamu fa amelia tagudu" acewar anty umma cike da tashin hankali mumy take kallonsu...sekuma ta fita cikinsauri ta nufi dakin inna suna biye da ita.. kaf dakin inna mama taduba amma ba amelia....tashin innata farayi daga barci "wai ya akayi ne?" "inna ki tashi mana" acewar mama miqewa zaune innatayi "meya faru ne?" "inna inna amelia?" "tana daki mana ya akai?" "batanan fa". "mtsw dadina daku akwai rashin ido muje dakin" saukowa tayi daga kan gadon suka nufi dakin suna zuwa sukaga ba amelia....hankalin inna ya soma tashi.... agurin ta zauna dabass takasa ta buka komai.. mama kuwa kwanciya tayi kan gadon ta soma kuka mecin rai su anty umma ma hawaye suke sosai... miqewa mama tayi ta fita bata tsaya ko inna ba se dakin baba.. "seka kirasu ai kafadamusu afasa daurin auren ynxu ai sekayi murna" "wanne irin hauka ne wannan?" "inba dai wata ameliar zaka kawo ba...kaje ka takurawa yarinya kai adole zaka mata auren dole toh ai gashinan ta bar maka gidanka" . dasauri baba ya miqe a rude "kamanya?mrkike nufi?" "kamar yadda kajini amelia ta gudu" mama na gama fadan hk ta fice tana kuka... salati baba ya hauyi ya cire hular kansa yana fiffita agurinya fadi zaune.... _{hm Allah yasa mu dace...auren dole bashine mafita ba bama kamar ga mata da muke da karamar kwakwal wa...da yawanmu bamu da tawakkali...kuma ai ba tsari bane ace dan za"a miki auren dole ki gudu ba...hakisan inna zaki fada ba kuma bazaki taba jindadi ba dik inda zaki ba tinda ba albarkar iyaye atare dake....Allah ya shiryemu yasa mufi karfin zuciyoyinmu}_ ~Ameen~ *Kubiyoni dan jin inna amelia take ne?* fatyafreen.blogspot.com baby afreen🎾 [12:46AM, 11/30/2016] Baby Afreen😍: 🎾🎾🎾🎾 ~*NIDA SOJANA👫*~ *1* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* ~*A dramatical love story..sorrow...sadness..happiness...love..care..nd all others*~ ~_ALHMDULILLAH fans kutayani murna nasamu admission a BAYERO UNIVERSITY KANO_~ page 🎾 *17* Tafe suke cikin mota da ka ganta kaga amarya...kasancewar angyrata ga lallen da aka mata yayi kyau sosai.. daga shi har ita ba wanda yacewa wani uppan... hanyar gombe suka dauka ba abinda take se hawaye... 🎾🎾🎾 Taron biki kowa dika ya watse kasan cewar asanar ba aga amarya ba...zam sukayi dikka a pallon baba... "Toh ynxu acikinku ba wanda yasan gidansu yaron?" acewar abba. aa suka amsa dashi dikka...cikin kuka mama ta soma mgn*** "dik shi yaja dabe mata hkn ba da dik hk bata faru ba...tace ma yaro yacw ze musulunta...kuma ai ba laifi bane...amma hk kurin kabi son zuciyarka😪😪*** Abba ne ya juya yana kallon baba wanda tinda aka fara mgn bece komai ba "Hassan me maman feena takw fada" nanma baba bece komai ba... Anty umma cw ta amsa da fadin "yaron da ymtakeso cewa yayi ze musulunta amma sam yaqi yarda da lamarin gashi ta gudu ai..." tana kaiwa nan ta fashe da kuka itama... "ya isa hknan kubar kukan....hassan meyasa baka fadamin cewar ya amince ze musulunta ba?" "ynxu gashi ba asan inda take ba...ga mata da karamar kwalwa..." :Sosai abba yawa baba fada akan abinda ya faru...amma baba kam in ranshi yai dubuya baci... duk gidan ea suke tinani gidan kawayenta anje amma ba amelia ba dalilinta... 🎾🎾🎾🎾 Basu suka isa gombe ba sewajen karfe 5suka isa....dakin dake cikin brack dinsu inda yake ya kaita... suna shiga abokansa suka fara masa sannu da zuwa anna zolayarsa [3:38PM, 11/30/2016] Baby Afreen😍: akan inna yaje yasamo muslim gal...murmushickawai yayi ya nuna mata dakin suka shiga... "My amee wat are we going to do now?" shiru taitana kallonsa can ta soma mgn "yuh hv to become a muslim" shiru yayi shima na yan daqiqa...kafin yace "ok jst wait for me i wil be back" gyda masa kai tayi ya miqe ya fice 🎾🎾🎾 _da turanci suke mgn but zanyi da hausa_ "Oga plx kataimakeni wannan lkcin taimakonka kawai nake buqata" "toh kai meyasa kakeso a daga ka daga garinan?" "nthing sir plxx ataimakamin" shiru ogan yayi kafin yace toh yaje ya shirya gobe ze tafi kaduna... murna sosai daniel yakeyi jiyake kanar ya daga ogannasa sama..godiya ya dinga kwararowa kafin ya koma ciki....ahnkli ya bude dakin yashiga ... Murmushi ya sakar mata itama hk... "meya faru?" "Oga ya yarda zamu bar gari kaduna zamu" "Toh amma ykmt ka musulunta ko?" kafin mu tafi" "ok a inna ne, " ba masallaci a kusa ne?" "nop yanacikin gari..y not kibari in mu kaje kaduna i prmx" shiru amelia tayi tana kallonsa canta amsa da shknan.... ~~~~****~~~ 8:44pm ahnkli danielya shigo hanunsa daukesa leda alamun abinci ya siyo musu...ita kuwa zaunetake tana game a laptop dinsa{hmm sekace ba wadda tabar gidansu ba} Abincin ya ajiye ya miqa mata nata ta karba tayi godiya sosai.... 🎾🎾🎾🎾 cankuwa mama na zaune batada aikinyi se kuka ita da feena daummy...kai kusan dikka yan gidan ma...baba kuwa kp xancen amelia bayaso yaji anmasa...haushi da takaici ya gama cika da bacin rai acewarsa amelia tariga ta gama kunyatasa .. 🎾🎾🎾🎾🎾 *washe gari* Da asbah amelia ta miqe kasan cewar kan kujera ta kwana taqi yarda ta kwana akan gadon...tana farkawa an idar da kiran sallah ...ruwan pure water tagani ta dauka ta bude qofa tayi alwalla tana shigoqa taga daniel zaune ....murmushi tayi kafin ta dau hijab dinta ta shimfida dan kwalinta ta somayin sallah shikuwa kallonta kawai yakeyi ...sosai yakejin son amelia a zuciyarsa... tana idarwa ta gaidashi ya amsa...miqewa yayi kasancewar akwai karamin gas adakin ya dora musu ruwan wanka 11:43am Amelia ce zaune cikin motar daniel shikuwa yana canyana sallama da abokansa ...yafi minti goma suna abu daya daga bisani yahau motar yaja suka tafi....tafe suke suna hira anma sam hankalinta baya jikinta gaban se faduwa yake... tafe suke yanata janta da hira har tasake tafara binsa dashi ...dik wandaya gansu kasan massoyan suna cikin son junansu .... sunyi rabin tafiya amelia ta kallesa cike da sanyin jiki "Daniel meze hana kayi park agefe daya ka huta tukunna" "no bari ai mun kusa isa" shirutayi tana kallonsa se hawaye ya fara bin fuskarta ganin hk yasa ya juyo ya sa hannu a alhjihunsa yana kokarin cirro hnkchf.... horn din katuwar tankan dayaji da kuma ihun amelia ya gigitar dashi yacrasa birki jikin wata bishiya motar ta bugu... ahnkli amelia take bude ido tana fadin wayyo mama na ....tana bude ido taga motar se hayaqi yakeyi daniel kuwa kanshi nakan stirey goshinsa ya bugu ga jini ta hancinsa da baki....agigice amelia ta tabasa se gani tayi ya bingire baya nunfashi...ihu tasa ta fita daga motar ga hayaqi na fita ga motar se wani qara takeyi...ihu tayi ta fitoh neman taimako petrol din motar taga yanata zuba kamar pampo...gigicewa ta kumayi ..ta bude dayan seat din motar tayi qoqarin jawosa amma takasa ...ga titin shiru bako alamar mota.... ga hayaqin se qaruwa yake... 🎾baby afreen [3:21PM, 12/1/2016] Baby Afreen: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* dedicate dis page to *All readers* page 🎾 *18* Gigicewa Amelia tayi ta tana kuka ...wata mota ce tazo wucewa suna ganin hk suka paka a gefe daya maza ne guda biyu cikin kakin sojoji suka nufo inda suke ...taimakawa sukayi suka fito dashicamelia kuwa se kuka takeyi... Motarsu suka shiga dashi suka barsu abaya ita dashi komai nasu suka kwashe daga motar...IDcard dinsa suka gani hkn yasa suka gane shima sojane...cikin gari suka karasa dashi amma har ynxu daniel baya motsi... "Baiwar Allah kiyi hkr ynxu zamu kaisa asibiti..." acewar daya daga cikin samarin.... kuka itakam takeyi baji ba gani... Asibitin da suka gani suka shiga ba bata lkci aka karbesa....dakyar aka samu amelia ta tsaya abakin qofa... likitan ya duba daniel amma ba alamun nunfashi atare dashi...dan hk yasa aka dauko masa abubuwan da ake sawa mutane wanda in mutun nada rai ymze iya farfadowa....sawa daniel akayi har so uku amma inna daniel be tashi ba...rufesa likitan yayi ya fitoh daka dakin...amelia ganin hk ta sake baki tana kallon likita... "Am sory but he is gone" cukumosa amelia tayi sekuma ta zube akasa... {hmm Allah ya kyauta harta fara gani kenan ...Allah dai ya kara shirya mu yasa mufikarfin zuciyoyinmu... 🎾🎾🎾 Agigice amelia ta farka tana salati...wa anan sanarin guda biyu tagani agefenta tayi murmushi "innayake?ya tashi ko?"muje ku rakani ingansa dan Allah" shiru sukayi sukakalli junansu kafin daya yace "kiyihkr baiwar Allah shikam ya rigamu gidan gsky..." dariya Amelia tayiwanda ta basu mamaki dikkansu... "Dallah gafara mallam dik baqin cikinku dole abarni *NIDA SOJANA*" "kiyi hkr baiwar Allah dama jira muke kitashi muje ko musulmi ne" se alkcin amelia ta tinada cewar daniel fa be musullunta ba... salati tasoma yi kamar wacce tasamu tabin hnklitana fmtafa hannuwanta "innalillahi wa"inna illaihiraji'un shikenan ya mutu be musulunta ba" fashewa tayi dakuka... 🎾🎾🎾🎾 Sutura akawa daniel domin akaisa makwancinsa amma sam amelia ta kama gawar ta rike "wlhi ba inda zaku dashi be mutu ba...daniel daniel ka tashi karka barni hk bansan hanyar gida ba" {nikam nace se ynxu kika tina da gidan} kuyi hkr banda charge sosai baby afreen🎾 [9:06PM, 12/1/2016] Baby Afreen: [7:40PM, 12/1/2016] Baby Afreen: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* page🎾 *19* Bude fuskarsa tayi...tana kuka...kamardaga sama taga yana qoqarin bude idonsa.. "Be mutuba..nace muku be mutu ba" dasauri suka nufo gun shikuwa ahnkli ya bude idonsa yasauka akan ameliawacce fuskarta dik hawaye gashi tana murmushi kuma [8:34PM, 12/1/2016] Baby Afreen: rufe ido ya kumayi likita ya kira akashiga dashi..taimakon gaggawa aka shigabasa..sanda suka kusan 1hr akansa kafin daga bisani doctor yafitoh "dr. ya daniel yake?" "Alhmdulh jikinsa yaji sauki dazu doguwarsuma yayi due to buguwar da kansa yayi..." "Alhamdulilah Allah nagode ma" shine abinda amelia ta fada tana hawaye.. kwanansu uku a asibiti aka sallamosu.. bank suka nufa ya ciro kudi ya siya mota kafin ya siya musu kayansawa..tade sukecikin mota sun dau hanyar kd *cikin harshen turanci* "yanaga dik kin rame ne?" "ya bazanrame ba?ainazata mutuwa zakayi kabarni"? murmushi daniel yayi yackai hannu ze taba fuskarta ta kauce masa "sory my amee i hv 4gttn" murmushi tayi suka cigaba da hirarsu.. {hmm shiyasa akace mata munada karamar kwakwalwa...tinda ykmt ace abinda ya faru ya zame mata ishara taje gida ta nemi gafarar iyayenta amma ta kuma binsa...Allah ya shiryamu} 🎾🎾🎾🎾 Misalin karfe suka isa garin kaduna...gaban wani babban gida ya paka wani dan saurayi ya bude masa ya shiga...kallon gidan amelia take dan gidan ya kawatu sosai... "My amee dis is our house" Kallonsa tayi tare da zaro ido dasauri ta bude qofar motar ta fita tana kallon gidan tin daga waje gidan ya hadu..qoqarin bude qofar palon tayi tajishi akulle..tana juyawa tagansa a bayanta yana miqo mata key ..murmushi tayitaje ta karbo key dinta bude kofar.. ihu tayi tana rufe bakinta ganin yadda palon ya hadu ya kawatu ba a mgn...ciki ta shiga ta soma dube dube... 🎾🎾🎾 6pm "tashi muje amelia ko baki gama hutawa ba?" "ohh nahuta ai muje kawai" fita sukayi suka nufi mota [9:06PM, 12/1/2016] Baby Afreen: Basu tsaya lo inna ba se wani babban massalacin dake anguwar...zaune mallamin yake bakin qofar yana karatu...sallama amelia tayi suka samu guri suka zauna... Bayani amelia ta masa akan abinda ke tafe dasu...mallan yayi farin ciki kafin ya dubi daniel ya soma mgn [11:16AM, 12/3/2016] Baby Afreen: [12:35AM, 12/3/2016] Baby Afreen: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* _plx kunemi sabon novel dina nida asy khaleel mesuna *Wata sarautar* wanda nasan zakuji dadin sa insha Allah kucigaba da kasancewa tare dani_ baby afreen Page 🎾 *20* bayani sosai mallan yawa daniel ...daniel ya amince akan ze musulunta....nanfa mallan ya karanta masa kalmar shahada shima ya karanta...mallan ya koya masa masa wasu abubuwa da dama... Canja masa sunansa akayi zuwa Ahmad...daniel kam ba abinda yake se murmushi ....sunjima sosai agun mallan na musu wa'azi gab da sallah isha mallan ya umarcesa da yaje yayi wankan tsarki kamar yadda ya fadamasa kafin yadawo..godiya sukayi kafin suka taho...farinciki sosai ya lulube amelia... Daidai amelia tazo bude qofar motar zata shiga Ahmed yakira sunanta ta tsaya cik ya nufo inda take... "my amee tnx am really appie to bea member of dis religion...but yuh hvnt said anytin about our marriage to him"? "ups i hv 4gttn but lets go bacnw" bamusu suka koma gunsa sul [11:16AM, 12/3/2016] Baby Afreen: sallama sukq kuma masa yaamsa tareda tmbyesu lfy .... nikam tafiya nayi dan na huta nabasu wuri daga bisani naga dikka sun taso suna murmushi mota suka shiga ahmad ya tuqasu... *washe gari*(friday) tin kafin ashiga sallah mallan yaketa koyawa ahmad krtu harya iya..wanan juma'ah da agmad akai sallah...nikam innadaga waje bqnsan meke faruwa ba sedai naji ance andaura auren ahmad da fatimah akan sadaki nera dubu hamsin.. {hm iyayensu fa?} ahmad agurin mallan yazauna yin karatu be koma gida ba se da akayi sallahr isha dashi ...sallama yawa mallan akan gobe ze dawo yacigaba da zuwa kafin ya koma aiki se sucanxa ranar zuwansa...sosai mallan yaji dasi ya masa addu'a... 8:56pm motar ahmad ce keta horn abakin gate...amelia kuwa najin hk ta haura sama ta soma caba kwalliya...ba wani makeup tayi sosai ba amma bame yawa ba tayi kyau ba laifi...wata gown tasa mekyau ratsin pink nd blue kafin ta daura dankwalinta....daidai ta fitoh daga daki ahmad ya turo qofa...yana ganinta yaje ya rungumeta...tana neman kwacewa a kunenta ta rada mata "everytin is done yuh ar mine nw nd for eva" murmushi tayi yadauketa cak zuwa daki.... "Ahmad bakaci komai bafa?" "Nakoshi my amee" beajiyeta ko inna base kangado sakonni ya fara aika mata ...can kamar wanda akamintsila se ya miqe ya nufi toilet...can ya fitoh da alwallar sa kafin "my amee go nd perform ablution" ba musu ta nufi bayan gida tayi alwala sallah sukayi ...suna idarwa yayi addu'a itama hk ....daukarta cak yayi itakam rufe idonta tayi jilinta na rawa...yana direta akan gadon yafara aika mata saqonni hawaye na fita a idonta...ni afreen inna ganin hk na jawo musu qofa na fitoh... *washe gari* Dasafe ahmad na bude ido yaga ba amelia akan gado miqewa yayi yashiga toilet yana fitowa amelia ta turo qofa tayi kwalliya itakam...murmushi ta sakar masa...ta nufi bayansa karamin towel din dake kan gado ta dauka ta soma goge masa kai... "Amelia ke zaki shafamin mai ko?"" zaro ido tayi yajanyota ta fada jikinsa tana dariya... nikam inna ganin hk nace banda hurimi anan na fice abuna... 🎾🎾🎾🎾 zaune mama take abin duniya dik ya isheta dik ta rame tasa wa kanta damuwa...ita da feena... Baba kam yace bayaso yasalejin anyi zancen amelia agidan inbahk ba ran kowa ya baci... 🎾🎾🎾 Mum ce zaune tanata faman masifa ita kadai akan akan se anje an dawo matacda daniel dinta... dady kam yasha alwashin muddin daniel ya dawo gidansa ya musulunta seya kasheshi kota halin yayane.... {hm anna wata ga wata} 🎾baby afreen [9:37AM, 12/4/2016] Baby Afreen: [9:32AM, 12/4/2016] Baby Afreen: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 Written by *Faty Afreen* page 🎾 *21* Amelia kam tama mance da gida rayuwarta takeyi da mijinta habkalinta akwance... yau sati daya kenan ahmad ya koma aiki.. . 8:55pm Horn ahmad yayi me gadi ya bude masa...fitowa yaamyi ya kulle motarsa kafin ya nufi ciki..yana shiga be ganta a palon ba...zama yayi akankujera yana cire agogon hanunsa "wlcm back my dear" shine abinda amelia ta fada...yana juyowa wa yaganta tsaye a wajen dinning tana jera abinci.... mikewa yayi yaje ya rungumeta ajikinsa tare da lumshe idanunsa.. 🎾🎾🎾 Yau biyu kenan da aurensu...zaune take ahmad na kwance saman kafarta tana shafa masa kai da hanunta guda daya daya kuma tasashi cikin hanunsa.. "Kinsan meye?"? "seka fada..innaso muje outing anjima mudanyi yawo ko bakyaso" murmushi amelia tayi tana fadin "Inna som*-" taba karasa xancenta ba saka makon wani amai dayazo mata dasauri ta ture kan ahmad daga jikinta tayi daki da gudu... binta da kallo yayi..harta nufi daki itakam toilet tashige ta soma kwarara amai kamar ba gobe..... ahmad na nan zaune ya jiyo qaqarin amai agigice yamiqe ya nufi dakin...can toliet ya ganta ta silale kasa tana ta maida nunfashi sama sama... taimakanata yayita wanke bakinta kafin yadauko mata hijab dinta tahau suka nufi wajw yana riqe da ita gidab gaba yasata cikin sauri ya shiga ya tuqa..be tsaya ko inna ba se gabanwanj babban asibiti.... 🎾🎾🎾🎾 "Congrate ahmad yuhr wifw is 1mnth 2wks pregnant". Kasa mgn ahmad yayi tsabar murna ya tsaya kallon amelia wacce daga aman datayi na dazu harta wahala.... "likita toh ynxu me za'abata tadawo daidai?kalle yanda takoma fa" "ai babu laulayin ciki ne cikin yana fara girmavzata dawwo nrml insha Alla Cike da fuskar tausayi ahmad ya kalle amelia...nanfa likita ya bata magani ya fada masa abubuwa da yakmt da wanda be kamata ba...godiya ya masa kafin ya basa kudinsa harda qari kafin yariqe matarsa suka fita.... 🎾🎾🎾🎾 Kamar mahaukaci hk ahmad ya koma ganin rashin lafiyar da amelia keyi...saukinsa ma tanacin abinci amma ba sosai ba..sik sanda taci dayawa toh amai ne ze biyo baya.... can kuwa mama harta hkra tadena yawan tinani da kukan da takeyicta danganawa Allah komai...ita burinta amelia ta dawo .... Ynxu kamcikin amelia 7mnth .... yau takama wednesday da wuri ahmad yashirya ya tafi aiki...tana bacci ya fita beko tasheta ba... yana fita befi da minti goma ba ta tashi ..ganin bayadakin yasa ta miqe ahankali tasa ta kallmi ta fitoh daidai ta kusa kaiwa palon santsi ya dibeta akuwa ta kife taciki cikinta ya bugu ...wani irin ihu tayi tare da juyi tana riqe cikin kuka ta somayitana kiran sunan ahmad amma inna bayannan kamar daga sama me gadin ya juyo muryarta tana ihu...wayarsaya dauko ya soma kiran ahmad "hello!ya akayine? "oga kazo gida fa madam nata ihu" Hankalin ahmad ya tashi kashe wayar yai ya nufi motarsa... tuki yakeyi amma hankalinsa na kan amelia... daidai yakusa shan kwanar agiwar jikake qiiiiiiiiiiiiiiiiii 🎾baby afreen [5:07PM, 12/6/2016] Baby Afreen: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫y *1* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* dedicate dis page to all my fans...luv yuh so much... _plx masu neman nida sojana daga faro amin afuwa bandashi cox na loose komai ..inda meshi nima ataimakomin😍_ 🎾🎾🎾🎾 *NIDA FANS*👭 🎾🎾🎾🎾 page 🎾 *22* Daidaicya kusa shan kwanar anguwarsu jikake qiiiiiiiiii Dakyar ya iya tsayar da stry din motar...ya can yacigaba da driving horn ya ding yi sanda me gadi ya bude tukunta ko karasa shiga cili da motar beyi sosai ba...ya fita a gigice ya shiga cikin gida.. yanayin da yaga amelia ya tsorata shi a tsorace ya nuficgunta.. "my anee"😰 dago hannunta tayi sekuma ta sake hannun...da sauri yanufi inda take ya tsugunna ya shig a jijigata...yana kiransunanta.. ganin jinin dake kwarara a kasanta ya qara gigitasa..besan sanda ya sunkuce ta ba ya fitoh yanawa megadi ihu akan ya bude masa mota..shima gigicewa yayi daqyar ya iya bude motar... Driving yajeyi in high speed tuqi yake yana waigenta wacce bata ko motsi... Yana shiga likitocin sukayi kamar bazasu karbeta ba...ganinsa cikin kakinsojoji yasa suka karbeta nanfa aka shiga da ita emergency..... Likitoci kusan hudu ga nurses da suketa shiga da fice a cikin dakin shikuwa kasa nutsuwa yayi 30min wani likitane ya fitoh ya nufo inda ahmad yake... yafara masa mgn da turanci "kaine mijinta ko?" "eh nine" "kayi hkr dole za a mata operation C.S sbd cikin ya bugu inba hk ba za a iya rasa daya daga cikinsu " share zufar dake fuskarsa ahmad yayi tare da fuzar da iska ya jingina da bango... "yuh hvto be strong she wil be safe insha Allah" Shiru ahmad yayiyakasa cewa komai...hknanya sign takar dar...amma sanda ya roqi damar abarshi ya ganta kafin ashiga da ita [5:05PM, 12/6/2016] Baby Afreen: 🎾🎾🎾🎾🎾 Ahnkali ahmad ya tura qofar dakin yana hawaye yashiga kusada ita ya tsaya yariqo hannunta "My amee plxdnt jst let go off me lykdat" kinsan sanda nake miki...do yuh remember dday we first meet? yuhr smile yuhr beaity...every tin about yuh is intresting😪😓 mgn yake hawaye nazuba yana share wasu gwanin tausayi "Plx my amee stay strong ... yuhr ar always d person i luv i cant do wit out u..." tsugunnawa yayi yana hawayeyana kissing hanunta sejiyayi likitoci na shigowa za afita da ita...hankalinsa ne ya qara tashi...daqyar suka samuyabi akatafida ita...kuka kawai yakeyi kamar wani karaminyari... 🎾baby afreen 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* *gaisuwata gareki surayya muhmmad bauchi...nagode da addu arki Allah ya bar zumunci* inna miqa gaisuwa zuwaga *Asy khaleel* *Maryam yarmama* *Maman shaheed* *Aneelurv* *Faxyfashion* *Fadeela lamido* *Hamagee muhd* dadikkanin online writters Ban manta daku ba *Zee* *Meenerh parrot* *haniey serhlees* *Cwt jiddah* *maman sadiq* *Umar munnirah* *surayyah muhd* *Jiddabah* da kowa da kowa 😍 kuna raina *All ma fans* *Readers of nida sojana* *Readers of gatanan gatanku* *Readers of WATA SARAUTAR* _Inna taya my dear Aneelurv murnar gama novel dinta....inna kuma qara taya sis Hamagee murnar gama novel dinta...more grace to yuhr elbow Allah_ page 🎾 *23* kamar wani karamin yaro...operatiom room aka shiga da ita... sunkashe awanni a ciki ba wanda ya fitoh...Ahmad kamji yake kamar ya banka qofar ya shiga..... yanan tsaye sega likitoci guda biyu sun fitoh cike da fara'ah suna musabaha.. Dasauri ya qarasa gurinsu "Congrat matarka ta sauka lfy...nd everytin is olryt" Daga hannuwa sama ahmad yayi yana godiya ga Allah cike da farinciki yake tmbyrsu meta haifa...amsa suka basa da *baby boy* Murna sosaiahmad yayi nantaje ya basu tukwici kowa dubu biyar... "Ammafa ahmad kasan cikin nata is only 7mth toh dole za'asa yarona kwalba" shiru ahmad yayi daya daga cikin likitocin yatabasa "cool down insha Allah everytin is nrml its jst for a few tym" murmushi ahmad yayi ya musu godiya suka sanar dashi se anjima ze iya zuwa ya ganta... 🎾🎾🎾🎾 Ahankali amelia take bude idonta ta saukesu kan ahmad wanda ke zaune kusa da ita yana rile da hanunta... murmushi ta masa...tayi yin qurin tashi nurse din dake gurin tace mata karta tashi..hknan badantaso ba ta komata kwanta...shafa cikinta tayi taji wayam.. dasauri ta kalle ahmad wanda shima ita yake ckallo dariya ta basa dan tini ya dago inda ta dosa yadda yaga idanunta sun ciko da kwalla tananiyar a "cool dowm heis alryt...yanacan an sashi a incbtor ne " shiru tayi ta shiga tinani mezesa asa shi a kwalba?se alkcin ta tina da cewar cikin nata 7mth ne... "plx take me dere i want to see my baby" shiru yanakallonta hawaye na zuba afuskarta... nurse din ce tasoma fadin "kiyi hkr sekin kara samun sauki... girgixa kai tashigayi tana kallonsa ta riqo hanunsa gam...lallashinta yayi yace mata yanazuwa... fita yayi directoffice din doctor ya nufa yana zuwa ya ganshi zaune...nan ya sanar dashi abinda ke faruwa... tasowa dr. din yayi ya biyosa...suka shiga lallashinta ammafur taqi yatda ba yadda suka iya aka dauko keken guraahu aka sata aciki ...ahmad na turata dr. da nurse din na gabansu...suna shiga akakaisu gurin jinjirin nasu... Kallon yaron suka tsaya yi ahmad farinciki fal a fuskarsa ga yaron kyakyawa dashi....shafa kwalbar amelia ta somayi tana kallon yaron hawaue na zuba afuskarta ...se alkcin ta ga yana kama da kanwarta feena... kuka ta shigayi sosai tana hawaye...sosai yaron yake kama da feena ...kukan ne yaci karfinta dan hk dr. yace ya fita daita.... Daqyar ahmad ya lallasheta aka fita da ita.... *months later*🎾 Zaune suke a palo inna shiga naga kayan wasa kacakaca a palon kamar ananake saidawa... Zaune amelia take ahmad na gefenta ga yaron nasu a tsakiya...yayi girma kamar bashi ba gashi so handsome (cute) baby.... kuka yaro ya somayi da saur ahmad ya daukes yana rarrashinsa sory my swt kaysan stop cry... *Ahamd Amad shine sunansa amayar masa da sunan mahaifinsa dan hk suke cemasa kaysan(wise)* Tsayawa kallonsu amelia tayitana murmushi se kumata soma hawaye hknan ta tsinxi kanta tana hawaye..dasauri ta goge daidai nanahmad ya juyo alamun kaysan yayi barci...dan karamin baby bed din da ke palon ya kwantar dashi akai...sosai kaysan yake da kyau masha Allah... Yana kwantar dashi ya dawo kusa da ita ya zauna ya rungumota jikinsa... "my amme innason miki mgn" "fada innajinka" "innason next week muje gidan mu a jos..." dagowa amelia tayi ta sake baki tana kallonsa "I knw my mum misd me alot..i prmx yuh nothing wil happen to yuh guys" "Ahmad jos fa kac" "yes dear i want yuh to meet my mum i knw she wil definately lyk yuh nd our baby" shiru amelia tayi ta koma jikinsa tayi lamo ta rasa me zata ce dashi... baby afreen🎾 [12:04AM, 12/9/2016] Baby Afreen: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* _Dedicated to_ *Ummi hambali, Humaira(melody), xarah bukar, faxyfashion, Aleeman, Ayusha, ummie ja'afar,* lot of ❤ to yuh all page *24* Jin tayi shiru ya gane cewar bason tafiya take ba dan hk ya kai bakinsa wajan kunenta yana fadin "So yuh dnt want to go nd see my family even my mum?" gyda masa kai tashi gayi ta mike tana kallonsa "ba hkbane its jst dat am so worried" "Dnt wory dear am wit yuh...yuh hav ntin to worry abt" janyota yayo ta koma cikin jikinaa...nanfa suka sona hira suma tadariya abinsu... 🎾🎾🎾🎾 *Jos* Zaune mum take tana faman karatun jarida ga glass a idonta.... Kanwar ahmad ce ta shigo ciki dauke da cup din juice ta ajiye wa mum..daidai nan sylvia ta shigo "Sylvia har kin dawo daga church din" "eh mum wlhi yau ranar akwai zafi sosai" murmushi mum tayi ..sylvia kuwa zama tayi alamun tagaji.... Motar ahmad ce ta faka can nesa da gidan kafin suka fito ya karbi kaysan dake ta barci abinsa...ita kuma side bag dinta da wata side bag me dan kyau wanda kayan kaysan ne aciki...irunsu towel dinsa nagoyo...pampers..feeding bottle...flask..etc Jerawa sukayi atare sun yi kyau sosai..sanye takecikin lees white me ratsin blue...gyalenta ma hk...ga jakarta da takalminta blue komai ya shiga... ahankali yake kwankawasa qofar gidan ya juyo yana kallon amelia wacce da ka ganta kasantana cikin damuwa..ita kuwa ba abinda take fadi a ranta sai "wayyoh ni fatymah na kawo kaina..Allah inna roqon ka kara karemu" muryar wata dataji ne yavdawo da ita daga tuna [5:32PM, 12/10/2016] Baby Afreen: Kanwar ahmad ce...tana ganinsa tayi saurin rungumesa tare da karban kaysan dake hanun sa... kallon kaysan tadingayi tana murmushi...juyawa tayi cikin harshen turanci tana masa mgn "broda wanan yaronka ne?" gyda mata kai yayi...itako cewa tayi wow tare da kai ma kaysan kiss a abaki "inna mamansa? se alkcin ya lura da amelia bata shigo ciki ba...yana leqawa ya ganta tsaye gefe daya tana ta kallon masu wucewa...iska ya huramata afuska atsorace ta kallesa ganin shine yasa tayi murmushi... Allamun su shiga ciki ya mata koda suka shiga basuga jeny agurin ba... tinkan jeny ta qarasa palo tasoma fadin "Mum broder daniel yazo..." mum da sylvia suna jin hk suka miqe kowanne da zumudinsa...turus suka tsaya ganin jeny da yaro ahanunta gaban sylvia ne ya mugun fadi "yaron waye wannan? acewar mum murmushi jeny tayi tana kallon kaysan "yaron broder daniel ne wlhi so cute" cikin sanyin jiki mum takai hannu ta karbe kaysan...kyan kaysan ya birge mum sosai dan hk tayi murmushi ta rungume kaysan a jikinta tare da lumshe ido...daidai nan ahmad da amelia suka shigo... sannu a hankali syliva ta soma ja da baya seta fashe da kuka ta nufi daki.....jeny kuwa tana juyawa taga ahmad da amelia...da sauri ta rungumo amelia...ita kuwa takoma wawuya bata ko iya cewa komai...sebin mumtake da kallo wacce ta rungume kaysan...tana bude ido taga amelia ga ahmad agefe... "Daniel Shine abinda mum ta fada...dasauri ya karasa gurinta ya rungumesu ita da kaysan... mum bata bi takan amelia ba..ta juya tanata kallon kaysan tana masawasa...ahmad na juyawa yaga amelia na goge hawayen fuskarta ya riqota suka karasa palon... Sylvia kam tana shifa daki ta fada kan gado tana kuka me cin rai cike da takaici...dame anelia ta fita?kuma maagirme ta girmi amelia😓 *babyafreen*🎾👌 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *1* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* Last page of Book1 dedicated to *Rash kardam, Aneelurv, zee maman khady, munayshat, sahaf, pherty~B~B,Autar hajiya,nafee anker,feedy lurv,Rookiey kazs* gaisuwata gareku😍 page 🎾 *25* Xama sukayi akan kujera dikkansu ba wanda yace komai se jeny data shigota miqa musu ruwa suka karba cike da fara'a.. mum ce ta soma mgn "Daniel why do*** bata karasa zancenta ba sukaji horn din motar baban...dagadanielmum.jeny dikka sanda jikinsu yayi sanyi itakam amelia batasan meke faruwa ba danhk tacigaba da wasada yatsanta.... miqewa mum tayi cike da tashin hankali ta miqama ahmad kaysan kafin tace tanazuwa jeny mata mara mata baya ....suna fita har dady ya shigo cikin compound dincike da fara'a yasoma mgnda turanci yana fadin "agness mekefaruwa naganku dik wani iri..jeny zoki fadamin menen?inna sylvia? shiru sukayi ya tsaya kallonsu kamar wa anda suka tafka wani laifi se gwalalo idanu sukeyi.. mum ce ta soma mgn "plx baban jeny kayi hkr karka koreshi shima dankane kuma kai ka haifesa" dady najin hk yayi dariyar mugunta da takaici yana fadin "karku cemin daniel neyazo?" shirun dayaga sunyi kowanne nakame kame yasa yasoma sauri ya nufi palo.....mum da jeny suka bisa suna riqesa jeny harda kuka..... Ahmad najin ihunsu jikinsa yayi sanyi suka miqe tsaye shida amelia.....Dasauri takarbi kaysan daga hanunsa cike da tashin hnkli ta rungume danta jikinta na rawa.....dady na shigowa tasoma ja da baya tana girgiza kai ta soma hawaye..... Cikin zafin nama dady ya shaqo wuyan ahmad yanafadin "Daniel na fadama inkakoma wani addinisena kasheka dole na kasheka" kuka mumy da jeny sukeyi sylvia na jin hkta fitoh da gudu.... mum kuwa dataga abinnasa naqara gaba ne tasoma kuka tana fadin "Joseph idan kakashemin baxantaba yarda ba...." daqyar suka samu dady ya rabu dashi ....yana sakeshi yashiga tari....dasauri amelia ta nufo gunsa tana fadin ahmad dan Allah mutafi.....nanfa kaysan ya soma kuka... Dady kuwa yana ganin amelia ransa ya kuma baci sosai yasoma nunasu da yatsa....mumy najin kaysan na kuka tayi yinqurin karbarsa amma fur amelia ta hanata.... Kllonta ahmad yayi ya gyada mata kaibadan taso ba hknan ta miqawa mumy kaysan tashiga rarrashinsa.... Dady kuwa tsaki yayi ya nufi dakinsa....mumy na ganin hk ta miqawa jeny kaysan ta bi bayan dady....amelia na juyawa suka hada ido da syliva harara suka watsawa junansu... 🎾🎾🎾🎾 _1hr later "Daniel zaniya sassauta maka ammasekabi umarnina" juyawa yayi ya kalle amelia wacce ke rungume da kaysan kamar wacce za akwace ma shi...gyada kai daniel yayi alamun eh.....sylvia dajeny na zaune kusada dady....amelia da ahmad kuma suna kusa da mumy... "Zan sassauta maka amma se inkayarda zaka aure yar uwarka sylvia" sake baki sukayi dikkansu suna kallonsa cike da tashin hankali har mum da jeny amelia kuwa da gudu ta miqe ta fice .....syliva kuwa farinciki kamar ta rungume dady 🎾baby afreen 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *2* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* ~BOOK 2~ بسم الله الر حمن الر حيم praise be to Allah the lord of the world Godiya *godiya ta tabbata ga Allah madaukakin sarki da yabani basirar rbt wannan lbr...nagama 1 gashi ynxu zan fara 2...* Godiyata *Inna miqa godiyata gareku fans masu krnt novels dina innatare daku...zanyi amfani da wannan damar domin baku hkr...messages dina na gogewa bama kamar na groups banaganin saqonku shiyasa bana rply...but nagode sosa* Gaisuwata saqon gaisuwata gareku *Asy khleel* *maman shaheed* *Autar hajiya* *Aneelurv* *Rash kardam* *maryam yarmama* *Hamagee* *ummi hambali* *Humaira melody* *Xarah bukar* *Faxy fashion* *Rookiey kazs* *Fadeela lamido* *Ummie ja'afar* *Pharty~B~B* *Billy giro* *Zee maman khady* gaisuwata gareku Allah ya qato basira da kaifin hannu...kungansu can👆 na lissafa online writters kukeji👌 Kuna raina *Yaya idris nagudu* *Ashbah* *Zee* *Jiddabah* *Haniey serhlees* *Umar munnira* *Ummie lhaleel* *Cwt jiddah* *Hafsat ya'akub* Note: *Plx kar wanda ya kwafamin lbrna...nayishine domin nishadantarwa da fadakarwa* _godiya me tarin yawa xuwaga ummie khaleel ngd_😍 dedicated to *idris nagudu* godiyaU gareka me tarinyawa😍 Page 🎾 *01* Amelia kuwa bata tsaya ko inna ba se jikin motar ahmad can baya taje tatsugunna ta rungume kaysan tanata kuka kamar ranta ze fita.... can kuwa ahmad ya miqe ze fita dady ya soma mgn "karka kuskura ka fita muddin kafita toh karka qara dawowa...kuma inbazata zauna nakakarbi danka tatafi ga sylvia nan zata kula ma dashi" hknan waniirin haishi ya ziyarci zuciyar mum...miqewa tayi afusace ta fice....neman amelia ta hauyi bata ganta ba acikin gidan leqawa waje tayi bataga amelia ba... arikice tadawotana fadin "daniel come she is gone"! agigice yamiqe ya fita jeny ta maramasa baya..sylvia kamra kasu da harara tayi aranta tanafadin "Xaka dawohannunane zatagane kurenta..kuma dole kadawo chirstain" dady tsaki yayiya fice ya nufi daki abinsa.. Ahmad na fita ya soma kiran amelia... har sunan kaysan yake kira sekace ze iya amsa masa... neman ta suleyi ido rufe amma tana jinsu ta qyalesu kuka kawai takeyi....kamar daga sama kaysan yasoma kuka shiru sukayi suka saurara jinkukan sukayi bayan mota sunazuwa suka ganta zaune tanakukatana rarrashin kaysan...karban kaysan mumy taxo yi amma amelia ta riqesa gam taqi sakesa...ahmad ne ya rarrasheta ya karbesa yaba mum shi....suka shiga dashi ciki...kuka sosai tashigayi ya rungumota jikinsa daga bisani ya dagata suka shiga ciki.... Dakinsa dake cikin gidan suka shiga jeny ta shigo musu da abinci...mumyce takawo kaysan daketa kuka tabama amelia shi akan ta brstfd dinsa...cikin sanyin jiki amelia takarbesa tana share hawaye... *some hrs later* Zaune ahmad yake adakin dady ga dady a kusa dashi ga mum "Daniel kaji me nace ko?xan sassaita ma kuma nabarka kacigaba da addininka but seka aure sylvia" "haba babanjeny wat is all dis y cant yuh jst let**" "agness keep quiet tinda nafara mgnnasa bakinki?" haushine yaciga mum ta miqe ta ta fice abinta... "kajini ko?" gyada kai ahmad yayi....daga bisani dady yace ya miqe ya tafi.... hk ya fice badan yaso ba se dan yana son mahaifinsa ya yafe masa [9:46AM, 12/13/2016] Baby Afreen: *Night* Kwance amelia take can karshen gado tana ma kaysan wasa ahmad kuwa nazaune akan gado yana danna wayarsa... Dayaji shirun yayi yawa yakatse dafadin "my amme" sharesa tayi kamar batasan ma yanayi ba... "my amme kiyi hkr kimin mgn" nan ma shiru batace komai ba....cikin zafinnama ya juyo ya dauke kaysan dagagunta...miqewa tayi ta nufi hanyar toilet..... riqe hanunta yayi a hankali ya ajiye kaysan can gefe...ita kuwa qoqarin kwace kanta takeyi ...ahnkli ya janyota tafado jikinsa... rungumeta yayi tsam yaje saitin kunenta yana fadin "my amme plx am sory" kamar jira take ta fashe da kuka..rungumeta ya qarayi yasa hanunsa daya yana share mata hawaye...cikin shesheqar kuka tasoma fadin "dama kasan cewa kana da wata anan ai shiyasa ka takura se munzo....ni ka sakeni" da qarfi ta kwace kanta ta nufi toilet sanda taci kukanta me isarta kafin tayi wanka ta fito...yadda ta barci hk ta dawo tasameshi amma seta haye gado abinta ta dauki kaysan tayi kwanciyarta** 🎾🎾🎾🎾 _9:23am_ Ahankali amelia ta fitoh ta nufi palo bataga kowa ba...fita tayi taga jeny na wanki sylvia na gefe tana danna wayarta.... Sylvia ce ta fara ganinta tamiqe cikin takun qasaita tana murmushi ta nufo inda amelia take 🎾baby afreen [10:38AM, 12/14/2016] Baby Afreen: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA* *2* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* ~Book 2~ dedicated to *Hamagee muhd* page 🎾 *02* Zuwa tayi daidai kunen amelia tasoma magana da turanci tana fadin "Daniel nawane baze taba xama naki ba....its better u live b4 u face d hell" dariya ta kwashe dashi wandahar jeny sanda ta juyo miqewa tsyi ta nufo inda suke amelia kuwa hararta tayi tana fadin "wanan kumake ya dama cusa kai ba kwarjini mtsw" Kan jeny ta karaso inda suke amelia ta soma tafiya ta iskota ta riqeta '"muje na tayaki wanki" komawa sukayi amelia takarba wankin jeny tasoma dauraya...sylvia kasa dauke idonta tayi daga garesu aranta tanafadin "Zanyi maganinki keda daniel i wil nva let yuh be in peace daniel is myn all myn" 😏dariyar mugunta tayi kafin ta juya tatagi abinta... ____🎾🎾 _2days_ Yau kwanansu amelia biyu agidan balaifi tadan samu karbuwa daga wajan mumy ....jeny kamsosai take sansa....kaysan kamgata ta ko inna yake samunsa harda ta qarya agun sylvia.... Amelia kam muddin kaysan na hanunta bata yarda taba sylvia shi....sylvia kam rawar kai takeyi a dole ahmad ze aureta.. _8:45_pm Zaune amelia da mumy da jeny suke sunata hira abinsu kaysan na hanun mum yana barci.... Ahankali sylvia ta fitoh daga dakinta leqowa tayi tagansu zaune tayi murmushin mugunta..ahankalitake tafiya hartakai qofar dakin ahmad .... Cikin wata yar iskar nyt gwn take wacce iya karta gwiwa kuma tana nuna jiki sosai murda qofar dakin tayi tashiga a silale dan kar aji karar kofa Kwance ta iskesa yayi rub da ciki ya luliqa duniyar tinanin yazeyi da dady ya hkra da auren.....idonsa a lumshe suke ahnkli sylvia ta tura ta rufe kofar yadda ta sameta xuwa tayi kusa dashi ta zauna aranta tana fadin "daniel zanyi komai domin idan ma zekai ni da har se na dauki cikinka b4 u marry me i wil do dat" Murmushin mugunta tayi ta kwanta a bayansa ta soma shafa jikinaa....shikuma azatonsa amelia ce dan beyi tinanin sylvia zata shigo dakin ba....juyata yayi idanunsa a lumshe ya soma maida mata martani yana fadin "am sory my amme yuh knw u ar d only 1 i love" haushine ya cika sylvia dandai ba yadda zatayi ne.... hanunta ta rufe masa bakinsa.... *_palo_* "Ameeli (hk suke cemata kasancewar basu iya fada sosai ba) tashi kikai yaronan daki dan yayi kwanciyarsa dare nayi kema ki huta" acewar mum murmushi amelia tayi ta amsa da toh ta karbi kaysan ...jeny ce ta soma mgn "kona rakaki da shine?" "a'a kema kije ki huta abinki...sedai safenku" amsa mata sukayi fuskarta cike da fara'a ta nufi dakin ahnkli take tura qofar danazatonta Ahmad barci yake karta tashesa shiga tayi ta turo kofar ahnkli wanda su ahmad sun riga sunyi nisa bama susanta shigo ba ahankali take juyawa tayi tozali dasu mutuwar tsaye tayi ta kasa komai sbd yanayindat gansu...daidainan ahmad yakai hanunsa saman gashin sylvia jin wvm cab yayi akanta bayan yasan ba hk kan amelia yake ba...afurgice 🎾🎾🎾 Afurgice ya miqe zaune se kuwa yayi tozali da amelia dake tsaye nunfashine kawai ke fita daga daga gareta...ahankali yake juyawa yaga sylvia a kusa dashi.... _*Gareku fans inkune yazakuyi da sylvia?ko wacce shawara zaku ba amelia*_ ℉or ©omment 08130794468 🎾baby afreen [2:26PM, 12/16/2016] Baby Afreen: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *2* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* ~Book 2~ Dedicated to swt *Rash kardam* _Fans naji comment dinku kuma nagode sosai...luv yuh all so much_ *gaisuwa metarin yawa zuwa ga BILKISU maman yan biyu ngd Allah ya bar zumunci* & *gaisuwata ga Haruna imam daga birnin kebbi...nagode sosai Allah ya bar xumunci* page 🎾 *03* Wani irin kallo da ahmad ya mata yasa ta miqe jikinta na rawa tanufi kofa xata fita ta harari amelia dake tsaye.. Tana wucewa amelia ta share hawayen dake fuskarta ta soma tafiya zani ta dauko tana riqe da kaysan ta shimfida akasa daidai nan ahmad ya miqe ya ya nufi toilet yarasa ta yadda ze farawa amelia mgn.... Kan ya fitoh harta yi shimfida akasa ta kwantar da kaysan ita ma ta kwanta....daidai nan ahmad ya fitoh ganin ta kwanta a kasa yasa yayi saurin sa kayanbarcin sa kasancewar ya yi wanka ne... kusa da ita yaxo ya kwanta a bayanta yana qoqarin ringumota dasauri ta miqe "meye hk kuma" miqewa yayi shima ya marairaice fuska gwanin tausayi yasoma fadin "my amme plx ki saurareni ba abinda kike tunani bane" & Shiru tayi ta zuba masa ido yana mgn "plx ki tashi mu koma kan gado" "cabdi mu koma inna? ai inkaga na koma kan gadoncan se gobe in ancanja bedsheet" riko hanunta ya somayi da sauri ta fizge "ni kabar tabani" "my amee plxx listen to me" :shiru tayi taaida kallonta gefe nanfa ya soma fada mata yadda abin ya faru....haushin sylvia da natsanarta ne ya qaru a xuciyarta..... "Shknan kaje ka kwanta abinka" be kuma cewa komai ba ya miqe ya fita daga dakin... Amelia kuwa tinani tashigayi ya zatayi da sylvia? ba afi minti biyar da fitarsa ba ya dawo riqe da bedsheet .....binsa da kallo kawai amelia takeyi har ya yaye zanin gadon ya soma shimfida wanda ya kawo....yana gamawa ya dawo gabanta "gashi na canja plx ki koma" Daukar kaysan yayi ya dorashi kan gadon [9:18AM, 12/16/2016] Baby Afreen: Cikin sanyin jiki amelia ta miqe tahau vatare data kuma cewa komai ba Kwantawa tayi ta juya bayanta ....ahmad kuwa kasa kwanciyar yayi se ya kai hannu ze tabata se ya janye yana wani cicijewa... ana ukunne ya rungumota jikinsa cikin sa'a kuwa bata kauce ba dan ynxu ita bata da tinanin dayawuce yadda zatayi maganin sylvia... _*zan danyi tsokaci game da abinda kefaruwa da amelia ynxu...dikkanku readers kusan cewa amelia gudowa tayi daga gida iyayenta na fishi da ita...babu yadda za ayi taji dadin rayuwarta iyayenta na fushi da ita....mudenabiyewa xuciyoyin mu ynxu amelia wayasan ko dan tagani ma kenan?Allah dai yaqara shiryamu yasa mufi karfin xuciyoyinmu!*_ 🎾🎾🎾🎾 Rungumeta yayi tsam ajikinsa "my amme plx kiyi hkr ki yafemin" "riqe hannuwansa tayi wanda ya rungumota dash "yaushe zamu koma gida?" "kiyi hkr jibi se mutafi ko?" shiru amelia tayi shima hknhar tsawon 10min....yana dubawa yaga tayi barci.... gyara mata kwanciya yayi yaqara rungumeta yakashe musu wutar dakin... *washe gari* Zaune suke a palo suna hira...ahmad ne ya fitoh da shiinsa na fita... Sylvia na ganinsa tayi yinqurin miqewa zata nufi gunsa amelia na lure da ita tayi saurin miqewa ta nufi gurinsa ta riqo hanunsa... "inna zakaje hk muna hira kazo kaima ka zauna" mgnr tace cikin shagwa...sylvia dake zaune jitayi kamar ta shaqo amelia... "kiyi hkr ynxu xanje nadawo bazan dade na" "toh nima zanje" "ah ki-* be karasa ba mumy ta karbesa da "kaje da ita mana itama taga gari" murmushi amelia tayi tana kallon sylvia....dasauri sylvia ta miqe "nima zanje hidan is so boring" "a'a sylvia ki barsu su tafi abinsu ke ku tafi tare da jeny" wani irin takaicine ya cika sylvia a fusace ta nufi daki tana harar amelia ita ko amelia murmushin mugunta kawai take mata.. 👫 _8:34pm_ Zaune ahmad yake a dakin dady shima dadyn yana zaune saman sofa din dake dakin "dady dama nazo na fadama jibi xamu wuce" "ok ya mgnan mu?" "dady idan naje zan dawo daga baya" "ok woo....but dnt yuh der try ma patn "zandawo " "shknan tashi ka tafi" miqewa ahmad yayi ya fita....har ya kai qofar dakinsa se kuma ya tsaya...juyawa yayi ya soma tafiya...dakin sylvia ya nufa...kwamkwasa qofar yayi...ta bude tana ganinsa tafara washare baki....yana shiga ya shaqo wuyanta ya hadata da bango "Kinsan ko gwara kije kicewa dady kin fasa auren in baka hk ba zaki gane dani" "wlhi sedai ka kasheni amma bazan taba yarda ba naje nace na fasa ba" hausjine ya qara kama ahmad ya wanketa da mari "karkiyi jikinki ne ze gaya miki...kuma ranar me kike tinanin kikazoyi dakina?" "me kuwa?naga dai aurena zakayi ai banga laifin hkn ba" maqareta yakumayi zafin datajiyasa ta soma fadin "plx kayi hkr da zafi fa" "kifita a harkata althgh jibi zantafi but zan warning naki dnt yuh der do any tin stupid" jin yace jibi ze tafi yasa hankali tatashi...wurgata qasa yayi ya fice abinsa... sylvia kam riqe wuyanta tayi ta shig tinanin taya zata bullowa lamarin ita kam dole dole setasan hanyar dactayi taja ra ayinsa ya kusanceta dole ne wanan acewarta.... 🎾baby afreen [4:06PM, 12/17/2016] Baby Afreen: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *2* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* dedicate dis page to *Hally musawa* ~tnx alot~ page 🎾 *04* - *05* Tinani sylvia ta shigayi ta inda zata bullowa lamarin... Ahmad na shiga daki yavtarar da amelia nata wa kaysan wasa tana dariya shima hkn...jikin qofa ahmad ya tsaya ya rungume hanunsa yana kallonsu yana murmushi "My anme" dasauri ta dago ta dubesa tayi murmushi...kusa da ita ya qarasa ya rungmosu tsam a jikinsa ita da kaysan din tare da lumshe idanunsa... sun dauki tsawan lkci a hk kafin ta raba jikinta da nasa "mmmeyasa bazamu tafi kgobe ba?" "kiyi hkr my amme nariga na fadawa dady jibi plxx" "shiru tayi ta gyda masa kai...kwantar da kaysan taje yi shikuma ya nufi toilet domin watsa ruwa... ______________ morning Ahnkli ahmad yake bude idanunsa ya saukesu kan amelia wacce tacii kwalliyaabinta tana daurin dan kwalliya..murmushi yayi itamata mayar masa "Morning dear" murmushi ya kumayiû yana fadin "morning to dear yh ar looking so mauh" murmushi tayi tareda qarasowa inda yake "kaje kayi wanka" Murmushi yayi ya miqe ya shige toilet 12:33pm Zaune suke a palo dukkansu suna kallon film (MBC MAX) "Yaushe ne tafiyarku?" mum ta fada tana kallon ahmad murmushi yayi yana fadin "gobe ne mum" kallon ameliatayi ta mata murmushi llamu mum tama amelia da hannu akan ta kawo mata kaysan... miqewa tayi ta miqawa mum shi...kallonsa mum tayi tana murmushi...ta kuma kallon ahmad "meyasa bazaku bar munshi ba anan" jeny ce ta amasa da eh kan...Amelia kuwa dik inda hankalinta yake a tashe yake ta zubawa ahmad ido taji me zece? ga manakinta se taga yayi murmushi.... Hakan ya qara tadawa amelia hankali aranta ta soma fadin "na shiga uku Allah yasa kar ahmad ya amince" ahankali ahmad ya jiyo ya kalleta ya gane yaayin datake ciki...murmushi ya kumayi ya girgiza kai ya maida kallonsa ga mum wacce ke ma kaysan wasa "karki damu mum xa abakishi amma ai ba'a yaye shi ba"? yana gama fadan hk ya juyo yana kallon amelia datayi ajiyar zuciya kamar wacce taga wani abun yau wuce... u Suna hadaido ta qaqalo murmushi tayi shima murmushin yayi.... Sylviadake zaune ta miqe kanar wacceakamata full tank ta petrol puuu tayi daki bintasukkayi da kallo amelia tayi murmushi.... *Night* . Tsaye sylvia take jikin window din dakinta tana leqe taga shigowar ahmad... ai kuwa cikin sa'a se gashi ta jiyo dirin motarsa da sauri ta miqe ta soma gyaran jikinta .....yana shigowa ya kusa kai kofar dakinsa ta fitoh da gudu ta fada jikinsa tana huci da sauri ya dagota "sylvia ya akayi?" "wani abu meqafafuwa dayawa a dakina har ya haumin hannu" . magana take cike da tashin hankali tana yarfe hannuwa [4:05PM, 12/17/2016] Baby Afreen: shikuma ahmad jin ta fadi hk yasa yayi tunanin ko qadan gare ne...hanyar dakinya nufa ya dauki sandar moppee dake jingine a wajan "kinbar window din dakinki a budene yashigo ko" "ehdazune dakinda zafi nabude window din baya" tafiya yayi ya shiga dakin tana biye dashi abaya.. "inna ya shiga?" karkashin gado ta nuna masa yadau tourch dindake kan dressing mirror dintaya tsugunna ya soma haskawa... Cikin hikima ta turaqofar dakin tasa key tana dariyar mugunta tanafa din shikuwa cewa yake aa inna dubawane... "qarawa tayi da kajawo takalman dake gurin kosun rufe.... amsawa yayi da ok yasoma janyo abubuwan dake gun Sylvia kam har tayi nasarar canja kayan jikinta zuwawata nyt gown wanda da ita da babu dik daya ne... ahankali ta nufo inda yake tana fadin "harynxu?"dhkuwa cewa yake inna kan dubawa ai" tsungunawa tayi abayansa...kanar daga sama yajita rumgumesa.... dasauri ya miqe da zumar mata mgnta tayi saurin sa bakinta cikin nasa.... nanfa salo ya canja.. 🎾baby afreen [4:48PM, 12/17/2016] Baby Afreen: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *2* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* dedicated to *Aneesa didi*🍼 page 🎾 *06*- *10* Tsugunniyar kasa daukarsu tayi se miqewa sukayi zuwa kangado.... ahankali tayi nasarar rabasa da rigar jikinsa....nikam inna ganin hk nafitoh dan ba gurin zamana bane...😜 Ameliadake can daki zaune taga har qarfe 9 shiru ahmad be dawo ba ta kasa nutsuwa.... Daukar wayartatayi ta soma dailling number dinsa... Daga cankuwa wayar ta somaringing yakai hannu ze dauka sylvia tayi saurin kwacewavta reject... mamaki ya cika amelia.. Kuma dailing number din tayi na dayan phn din tayi ...kasan cewar phne din na aljihunsa yasoma jin kira na shigowa ....kamar wanda aka wa allura... azabure ya miqe ya tura sylvia gefe guda... ita kuwa kamar mayya se qoqarin karban wayar hanunsa take..... dagewa yayi ya wanketa da mari da sauri tayi baya...miqewa yayi ya dauki rigarsa da dayan phndinsa bece da ita komaii ba ya fice abinsa.... Waniirin takaici ne yacika sylvia tasoma ihu tana jifa da pilo din kan gadonta ta yaye zanin gadon kamar mahaukaciya ta soma kuka.... Ahmad na tsaye a baki qofar dakin yanasa rigarsa se istigfari yakeyi yana tuba akan abinda ya faru babbanfarin cikinsa da be aikata zina ba dan tin mallan na masa wa azi ya masa akan zina sosai da hukuncin me yinta... yana jinta agurin tanata haukanta daidai yakai qofar dakinsa kiran amelia ya kuma shigowa....ita kuwa jin ringing din abakin qifa yasa ta kashe tayi saurin miqewa ta bude qofar kokarin runmesa tayi ya kauce mata bece komai ba ya wuce toilet direct ta bisa da kallo me cike da mamakin yanayin da yake ciki.. 🎾🎾🎾🎾 Zaune amelia take jikin gado ta rafka uban ta gumi... Ganin yanayin datake ciki yasa yayi murmushi dan yasa baze wuce abinda ya faru dazu va... Kusa da ita yanufa ya rungumeta ta kwace "meya faru my amme" kallon mamakida takaici ta masa "meya faru kake tmbyt?" Murmushi yayi ya matsa kusa da ita ya riqo hanunta ta tsiresa da ido tanason jin meze ce "am sory my amme lkcininna cikin gida ne kika kirani shiyasa ban pick ba banason karar miki da crdt" daga masa gida tayi tare da fadin "meya faru lokacin daka shigo?%?" "ohhh! lkcin jikina yayi dattine kuma nasan kinyi wanka" shiyasa" tabe baki tayi tana fadin "hmn Allah yasa" hararta yayi cikin sigar wsa yana fa "kina nufin karya nake?" turo baki tayi "ni bance ba* Rungumota yayi jikinsa suka fara dariyasuna hira abinsu... [4:46PM, 12/17/2016] Baby Afreen: *Washe gari* tsabar zumudi da wuri amelia tatashi tayi wanka ta ma kayasan ta shiryasa kafin ta shirya kanta 8:05am Tsaye take tana shirya musu kaya cikin trolley ahankali ahmad ya bude ido ganinta yayi ta shi kwalliya...murza idonsa yayi ya kuma ganin haksn ne... Dasauri ya janyo wayarsa ya ga 8:06am.. murnushi yayi ya kalle amelia da bama tasan ya tashi ba tanata harkar gabanta... "my amme irin wannan sammako hk" juyowa tayi tana murmushi "katashi kaje kayi wanka 9 ykmt munbar nan" tabe baki yayi ya sauka akan gadon ya nufi toilet 8:53am Tsaumye suke jikin motar mum na riqe da kaysan... amelia kuwa Allah Allah take ta karbi kaysanta shige motar.. Suna tsaye kuwa kaysan ya soma kuka murmushin farin ciki tayi ai kuwa da sauri mum ta miqa mata shi... tana karbansa ta musu sallama ta shige mota abinta... Nan Ahmad ma ya musu sallama ya shiga...sylvia dake tsake qofa tana ta sharar kuka kanar wacce akawa mutuwa... Tana jin tada motarsa kukan yaci karfin ai kuwa ba shiri ta nufi daki ta zube kan gado tanata rusar kuka kamar ranta ze fita... Baqaramin tsanar amelia tayi ba ji take kamar ta shaqeta ta mutu.... Sun dau hanya farin ciki fal a zuciyar amelia zasu koma ta huta da ganin sylvia... Sunyi rabin tafiya taji gabanta ya soma faduwa dafe qirjinta tayi ta soma addua...ahmad se binta yake da kallo "my amme me ya faru?" "wlhi gabana faduwa yakeyi" Shiru yayi bece komai ba... Shafa kan kaysan yayi yadan rungumota jikinsa...abu kamar wasa seta soma hawaye... dagota yayi da zumar ya share hawayen fuskarta Kawai se birki ya kwace masa.... 🎾baby afreen [6:05PM, 12/17/2016] Baby Afreen: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *2* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* dedicated to *asy khaleel* page 🎾 *11*- *15* Salati suka somayi amma inna cikin daji suka fada wanda hakan yayi sanadiyar dikkansu suka bugu sun kashe awanni a haka ba wanda ya motsa se kaysan da ta rungume yana kuka... ahankali amelia ta bude idanunta goshinta ya bugu dik jini... ahankali ta miqe tana kiran sunan ahmad amma shiru...tabasa ta somayi be motsa ba... ji tayi an bude motar wajan seat dinsa...maza ne su hudu suka cirosa... Ahankali ta bude motar ta fitoh ta dafe kanta tana rirriga kaysan dake ta faman kuka... kusa da ahmad tazo ta tsugunna ..kallon mazan tayi taga suna girgiza kai... . daya ne ya kalli dan uwannasa yana fadin "kutaimaka a dagasa ashiga dashi kauyen dake kusa asamu a masa sallah" kamar amafarki amelia taji zancen dasauri ta dago ta kallesu "kiyi hkr hajiya amma Allah yayi masa rasuwa" wani irin ihu Amelia tayi ta zube da sauri mutumin ya karba kaysan...itama aka dagata aka shiga da ita mota... wani gida aka kaisu amelia har ynxu bata farfado ba kaysan kuwa yaci kuka har yayi barci.... Wanka akawa ahmad aka masa sallah kamar yadda addini ya umarta...za akaisane mutanen sukai shawarar a tasheta tazo ta masa addua itama kafin akaisa ma kwancinsa... Daqyar ta aka samu ta tashi sunan ahmad ta fara kira... daga ta akayi aka nufi inda yake da ita...kuka tasa ta riqesa ....ganin kukan nata yaqi ci yaqi tira kuma yamma nayi yasa suka samu daqyar aka dauke aka shiga da ita cikin gidan "Nanan fa aka kai ahmad makwancinsa (kullu nafsin za'ikatul maut) Amelia kam komawa tayi kamar zarariya mutanen gidan sunyi tayi mgn ta fadi garin su amma inna shiru *washe gari* Zaune amelia ta kwana bata runtsa ba idanuwanta sunyi ja sunyi manya baki dik ya bushe... daya dahmga cikin mutanan dasuka taimaka musu ne yazo kusa da ita... "Baiwar Allah kifada mana inda iyayensa suke mu kaiki ko iyayensa" .. Se alokacin amelia ta fadamusu a jos ahmad yake ta musu kwatancen inda zasu kaita... basu kaita ba se bayan anyi sadakar uku kafin suka nufi jos da ita...ai kuwa ta gane gidan basu bata ba... Tsawa mutanen sukayi a waje suna jiranta ta fitoh [6:01PM, 12/17/2016] Baby Afreen: Ahankali tana rungume da kaysan ta nufi hanyar gidanse waigen mutanen takeyi kamar mara gsky... Tura qofar gidan tayi ta shiga ahnkli tafiya take cikin compound din gidan kamar batason taka qasa se sharar hawaye takeyi.. Tana cikin tafiya ta tsinkayo motar dady alamun yanagida.. gabantane ya fadi ta hadiye miyau kasa jan qafarta tayi daga gurin. Kaysan ne ya soma kuka ta shiga rarrashinsa tana rufe masa baki karsujivfik ta rikice... mum da jeny dake zaune apalo suka jiyo kukan "mum kamar kukan yaron broda" cewar jeny gyda kai mum tayi da sauri suka miqe suka fita tsaye suka tadda amelia kamar mahau kaciya dik ta fita hayyacinta tana faman rirriga kaysan... Zaro ido mum tayi da sauri suka qarasa gurunta mum takai hannu zata karbi kaysan da sauri amelia ta ja da baya...sororo suka tsaya suna kallonta... daidai nan sylvia ta shigo riqe da bible a hanunta alamun daga church take da mamaki take kallon amelia sbd baga motar ahmad a waje ba dasauri ta qarasa inda suke "Mum jeny inna broda daniel?" se alkcin wannan tmby ta fado wa mum kallon amelia tayi allamun tmby girgixa kai amelia tayi ta soma kuka Hankalinsu ne ya tashi mum ta riqo kafadun amelia "inna dana yake?" kifadamin "cikin shesheqar kuka ta soma fadin" "ahmad ya tafi ahmad ya tafi ya barni" girgizata mum ta kumayi tana tmbyrt...dady dake ciki jin haya niya yasa shima yayi saurin fitowa...ga mamakinsa yaga amelia... tmby mum meke faruwa yayi kuma inna daniel? inna mum hankalinta ya tafi cikin kuka amelia ta sanar dasu cewar ya mutu... Zubewa sukayi kasa kowanne yana ihu suna kuka su ukun dady kuwa sake bakinsa yayi yana kallonta "ta kashe min yarona..takashe shi" shine abinda dady ya fada yana nuna amelia...girgiza kai amelia ta somayi tana ja da baya zata gudu... da sauri sylvia tayo kanta...dady ya soma fadin "akarban masa jikansa karta kashe masa jika" da sauri sylvia ta miqe ta wanke ameliadamari taso kici niyar karban kaysan... ihu amelia ta somayi tana neman ceto.... tasowa mum tayi itama dan karbankaysan dik da tanajin tausayin amelia amma wannan karon bazata yarda amelia ta tafi da kaysan ba... ihu amelia take tana kuka sosaitana girgiza musu ksi... 🎾Baby afreen [10:09AM, 12/18/2016] Baby Afreen: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *2* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* page 🎾 *16*- *20* Dasauri amelia ta kaima sylvia naushi a ciki ba shiri ta saketa aunawa tayi da gudu ta fita daga gidan suna ganinta suka rikice suna tmbyrta meke faruwa? "ku boyen"i shine kadai abinda ta iya fada tana huci motar suka mude mata tashiga ta kwanta tayi flat Shigewarta keda wuya dady ya fitoh mum nabinsa abaya...ganin hk yasa waanan mutanen suka shiga motar suka ja suka bar gurin kwata kwata hankalinsu bekai da cewar zata shiga motar ba...bazama nemanta sukayi ido rufe sunawa mutane kwatancen ta.... Wani saurayi dake tsaye agurin dady ya tmby "kaga wata yarinya ta fitoh daga gidana?" "me yaro a hannu?" dasauri dady ya amsa da eh "ai motar data wuce dazu ciki tashiga" tsaki dady yayi ya wuce ya nufi cikin gida..bece da su mum komai ba se gani sukayi ya fitoh da mota be tsaya bi ta kansu ba ya qarawa motar auta su mum sukabi motar da kallo dana iya saninsu beci ace tayi nisa hk ba... mum kasa jurewa tayi ta shiga cikin gida...inda suka bar jeny nan suka taddat tanata hawaye...karasawa mum tayi ta rungumeta sukaciga da kuka... sylvia kuwa dayake mugunta na cinta qin dawowa gida tayi a dole tana neman amelia tana tafe tana sharar hawaye 🎾🎾🎾 Can gurinsu a melia kuwa se waige waige takeyi sundau hanyar fita daga gari... "baiwar Allah meya faru?" a rikice take mgn ta waige ta glass din bayan mota kamar wata muna fuka Nan ta kwashe dik abinda ya faruvta fada musu... sosai suka tausaya mata "ynxu baiwar Allah inna zakije?" tmbyr da mutumin ya mata yasa taji gabanta ya fadi tinani ta somayi ta inda zata fara ynxu inta je gida me zata ce da iyayenta? *(nikam nace se ynxu kikasandasu?)* Hawayene ya fara gaura mata fuskarta "baiwar Allah kinyi shiru" maganar da mutumin yayi ya dawo da ita daga tunanin data fada "dan Allah kukaini inda zam hau mota" ba yadda sukaiya sukajuya kam motarsu suka nufi cikin gari da ita kaduna tasa akaita wa anan mutane su suka biya matakudin mota suka bata 1kta riqe a hanunta godiya ta musu sosai kafin suka tafi... _5:44_pm Motarsu ta sauka agarin kaduna baabinda amelia take se gwallo idanu ta kama kaysan ta rungumeshi kamar wacce zaakwaeewa... Can kuwa dady dayaje ya gama zagayensa ya komagida se masifa yake ameliata kashe masa da ynxu zataje ta kashe masa jika... 🎾🎾🎾🎾 Napep ameliata tara kwatancen gidan da suke zaune tawa me napep ga mamakinta se taga sojoji a qofar gida. Tsayarda ita sukayi suna tmbyrt innazata.. tabasu amsa da anan gidansu ne ita da ahmad... hkr suka bata akan tinda aka kira ogansu akace musu ahmad ya mutu ya turo a tsare gudan sbd gidan ba nasa bane agurin aikin aka basa ya zauna sbd yace bayason ya zauna a barrack.... Kuka ta somayi nan fa suka ce ta bar gurin.... tafiya ta somayi tana tinani bata san yaxatayi ba bata da kudin motar da zataje gida gashi batasan kowa a kd ba.... Tafiya kawai takeyi ga yinwa ga kaysanya fara kuka dik taxama abin tausayi.. Anna kiran sallahr magrib ta nufi wajan wata me abinci tana kuka ta fada halin datake ciki akan ta taimaka mata ko wanke wanke ta dinga mata.... Ba musu matar ta taimaka mata ta bata abinci taji ta shayar da kaysan tasamu yayi barci... Zani madam ta bata akan tashimfida ta kwantar dashi ba musu ta karba ta kwntar dashi Tashi tayi ta soma wanke wanken dake gurin tana kuka tana sharar hawaye gwanin tausayi... Haka dare yayi amelia ta rasa gurin zuwa madam kumata kulle shagonta..kofar shagon amelia ta kwanta ta soma zancen zuci... "ya Allah na tuba ka ya feni nasanni me laifice amma nayi nadama....Allah ka kawomin hanyar da zan samu kudi na tafi gida nanemi yafiyar iyayena." kukatakeyi sosai ahaka barci ya dauketa... ________________ morning "Ke!! ki tashi " cewar madam dake tashinameliadaga barci miqewa amelia tayi tana zaro ido jikin ta dik yayi tsami abinda bata saba ba... "inna kwana madam" "lafiya lau karkicemin anan kika kwana da wannan yaron hk?" shiru tayi tana kallon kaysan...madam kuwa girgiza kai tayi ta soma bude shagonta. miqewa amelia tayi tasomashara tana gogegoge...tannan tsaye tana goge tables dinse ga wata me aiki da akecewa baraka ta shigo se girgije girgije take da jiki tana zuwa ta bige amelia ta harareta ta wuce.... Shiru amelia tayi ta cigaba da aikinta....tanacikin hkta jiyo kukan kukan kaysanda sauri ta fita tana daukarsa taji jikinsa zafi se rawa jikin nasa yakeyi... rugewa ameliatayi ta shiga rirrigasa....miqewa amelia tayi ta tafi duba wani pharmcy ta ne mi taimako.... Tna tafiya baraka tayi tsaki. tana fadin "yau zakicivubanki a wajan madam ai" dariyar mugunta baraka tayi ta nufi ciki..purse din madam dake kan tebir baraka ta dauka ta bude dubu biyu ta zara ta mayar abinta ta fitoh.... *1hr later* "madam wlhi niban daukan miki kudi ba" amelia ta fada tana kuka rungume da kaysan "karya take wlhi da idona na ganta" cewar baraka fusata madam tayi ta turata daidai inda wata qatuwar mota se shinning take tazo ta paka agurin.... "kiyi hkr madam wlhi bani bace" "ke dan ubanki har kin isa in tai maka miki ki min sata?" girgiza kai amelia take tana kuka..sandan mopa madam ta dauko da zummar kwada mata se kuma suka tsaya sororo ganin sojoji sun fitoh daga motar daya ya bude gidan baya alamun akwai me fitohwa.... ganin yadda madam ta tsaya hkn yasa amelia ta miqe da sauri tana duban wurin motar..... 🎾baby afreen [2:13PM, 12/18/2016] Baby Afreen: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA* *2* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* dedicated to swt darlings😍 *Ashbah* & *Jiddabah* Allah ya bar kauna a tsakaninku😍 Page 🎾 *21* Ga mamaki take ganin mutumin daya fitoh daga motar cikin kakin sojoji star dinsa uku.... muryarta na nawa alamun kuka take fadin "Unc un uncle nuuuura"😫😭 Fashewa tayi da kuka sosai ya ware mata hannayensa da gudu taje ta rungumesa tana kuka... 'yan gurin kuwa sake baki suke suna kallonsu... Kallon daya daga cikin yaransa yayi nan aka ciro bandir din kudi aka wurgawa madam.. Karban kaysan yayi ya mata alamun su shiga mota shiga sukayi tana ta sharar hawaye.... "ka kaimu gurin da zatayi shopping" acewar uncle nura Juyowa tayi ta kallesa bece mata komai ba yana ma kaysan wasa... Kuka kawai takeyi hawaye na bin fuskarta...kallonta yayi ya girgiza mata kai kafin ya soma share mata hawaye..... Bude baki tayi da zummar yin mgn ya dakatar da ita ta hanyar fadin shhhhiiii Shiru tayi ta juya ta cigaba da hawaye shima ya cigaba da wasa da kaysan.... gaban wani babban shago suka tsaya fitowa sojojin sukayi suka bude musu qofa ciki suka shiga.... "ki dibi dik abinda kikeso" gyda kai tayi tasoma tafiya...shikuwa kayan yara na sawa dana wasa yadinga diban ma kaysan kamar hauka... Komai davyaro ze buqata ba abinda be diban masa ba se dai wanda babu.... Kaya kadan amelia ta diba ganin hk yasa ya tafi da kansa ya jido mata kaya sosai.... Biyan kudin yayi sojojin suka sa kayan amota kafin suka tafi... Gaban wani babban gida taga sun faka securities sojoji har waje kalle kalle takeyi har suka shigi babban gida ne sosai me gate biyu...sake baki tayi tana kallon ikon Allah har suka shiga gidan.... Suna shiga ciki ya nuna mata dakin da zata shiga ya taimaka ya kai mata kayan daki.... "ku gyara jikinku inkingama ki sauko kuci abinci" gyda kai tayi ta bude baki zata masa godiya ya fice abinsa... Shiru tayi ta tsaya tana qarema dakin kallo se kuma ta fashe da kuka tuno irin cin mutuncin da aka mata wai tayi sata.... Jiki sanyaye ta dauki kaysan ta nufi toilet wanka ta masa kafin ta fitoh ta shiryasa ta feshesa da turaren da uncle nura ya siya masa...wanka tashiga tayi itama ta shirya tasa hijab dinta ta dauki kaysan ta nufi palo...ga mamakinta se taga palon cike da kayan wasa ahankali ta nufi palon ta tsugunna tana hawaye se ji tayi ance mata "kizo kici abinci" uncle nura ne zaune yana cin nasa abincin.miqewa tayi ta nufi dinning din soma bude mata kulolin yayi ki xani abinda kikeso shine abinda ya fadamata... Abinci taci sosai tinkan tagamaci uncle nura yana gamawa ya karbi kaysan palo ya nufa da ya zauna dashi cikin kayan wayasan...wasa suke sosai kaysan nata dariya... tana gama ci ta nuf palon ta samu guri ta zauna... Kallonsa tayi idanuwa sun ciko da qwalla... "ynxu kingane cewar abunda kikawa iyayenki be dace ba?" shiru tayi hawayen suka qarasa gangarowa... "ni bance kimin kuka ba...duniya ce ta ishe kowa riga da wando...kibi duniya ahankali" "ynxu inna saurayin naki? kuma inna son jin meya faru bayan kinbar gida...kuma ya akai naganki agun me saida aninci?" ajiyar zuciyar amelia tayi ta share hawayen fuskarta...nan taba uncle nura labarin abinda ya faru kaf har yadda sukayi da iyayen ahmad har yadda akai ya ganta agurin me abinci... girgiza kai yayi "ynxu amelia wannan abunda ya faru kadai be isheki ishara ba?" "taya za ayi kibar gidan iyayenki ki gudu kibi saurayi?" ynxu wannan yaron da kuka haifa ne? amsawa tayi da "eh sunansa *ahmad* sbd sunan babansa ne yasa nasa masa kaysan" "ok....yanajijikinsa da zafi?" "eh dazu ne naji zazzabi ya kamasa". "ok tashi muje akaisa asibiti" Miqewa tayi suka fita wannan karon ba motar dazu bace dabance suka hau... babban asibiti suka nufa...yana zuwa ba bata lkci suka samu ganin likita.. duba yaron ya shigayi kafin ya dawo garesu "yaron na buqatar qarin ruwa a jikinsa" "ok asa masa a hada hada itama aqara mata ruwan" zaro ido tayi ta kallesa cike da mamaki ta bude baki zata masa mgnya girgiza kai alamun tayi shiru... Nanfa aka qara masu ruwa dikkansu.... *washe gari* Misalin qarfe 8:34am suka koma gida suna shiga taje ta watsa ruwa wannan karon uncle nura shi yawa kaysan wanka... 11:55am Zaune suke a palo suna hira "Kishirya gobe zanje gombe dagannan zamuje kano" gaban tane ya fadi tayi raurau da ido "kinga nifa ba kuka nace kimin ba kawai ki shirya gobe zamuje...dole kije ki nemi gafarar iyayenki..." gyda masa kai tayi tare da fadin Allah ya kaimu... 🎾baby afreen [3:13PM, 12/18/2016] Baby Afreen: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *2* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* dedicated to _All members of_ *Precious writter's forum*❣ page 🎾 *22* " Kitashi kije acikin dakin asaman wardrobe akwai trolley asama" miqewa tayi ta nufi daki...tinani ra somayi yadda zataje gida kar mahaifinta yaqi karbanta... hawayene sosai ya xubo mata afuska ta share hawayen fuskarta tayi ta miqe ta jawo trolley din...kayanta dana kaysan ta soma sawa aciki... *washe gari* misalin qarfe 7 suka bar gidan sojoji biyu suka diba...da me driving da kuma wanda ze bude musu qofa.. Tafe suke suna hira har suka isa garin gombe... kaysan na hannun uncle nura ya shiga gidan...yana shiga Zeenat na zaune tana karatu taji sallamar uncle nura da sauri ta miqe tana fadin "laaa uncle nura" da gudu hadiza ta fitoh tana oyoyo...momi ce ta fitoh daga toilet dikkansu tsawa sukayi suna kallonsa ganin yaro a hanunsa... zeenat ce ta qarasa ta karbesa... "laa kuzo kuga yana kama da feena" da sauri su momi suka qarasa ....suna murmushi kowanensu na taba kuma tunsa...uncle nura kuwa se dariya yake musu... Ammi ce ta fitoh daga daki... "Nura kaineagari? "eh ammi dftn nasame ku lfy" "lafiya lau wlhi" "kukuma inna kuka samu yaro kyakyawa hk?"? "ammi uncle nura ne yazo dashi" cewar hadiza "nura yaron wa kasamo hk?" naga yana kama da yar gidan babanku na kano mema sunanta? kamar jira suke dikkansu suka amsa da feenah dariya uncle nura yayi yana fadin "toh ai ga ma**" kasa qarasa zancensa yayi kasancewar bega amelia agun ba...waje ya koma ya ganta rakabe a qofar gida "kizo muje mana" gyada masa kai tayi ya juya tabi bayansa jikinta se rawa yake... daidai hajiya ta fitoh tana tmbysu inna suka samu yaro?uncle nura ya shigo shida amelia... sake baki dikkansu sukayi suna kallonta.. kuka ta farayi ammi ta ware mata hannayenta da sauri taje ta rungume ammi tana kuka... "Fatimah!!" shine abinda hajiya ta fada...da sauri abba ya fitoh daga dakinsa jin hayaniya yasa yafitoh... dasauri momi ta qarasa gurin abba "abba anty amelia ce...kalla yaronta a hanun zeenah" sake baki abba yayi yana kallonta...qarasawa zeenah tayi ta bawa abba kaysan karbansa yayi ya tsaya kallon yaron tabbas ga zahiri kamanni agurin yaron... maida dubansa abba yayi ga amelia "fatimah kece?" kuka ta somayi ta je gabansa ta tsugunna" "abba dan Allah kuya femin kacewa baba ya yafemin wlhi na tuba bazan qara ba.." tsabar tausayi dikkansu agun ba wanda beyi hawaue ba... shikansa abba hawaye ya somayi "meyasa fatymah?" "meyasa zaki gudu?" riqe rigar abba tayi gam tana fadin "Ntuba ku yafemin dan Allah" dagota Abba yayi suka nufi dakin dakin hajiya kowanen su nasharar hawaye suka mara musu baya...hajiya ce ta karba kaysan daga hanun abba... "Fatymah innakika shiga?" abba ya tmby yayinda kowa na zaune a palon... Nanfa ta basu lbrn abinda ya faru suma sun tausaya mata..nanfa abba ya mata nasiha sosai...yace abata abinci intaci tare dashi za aje kano... nankowa ma yace zeje.. shatar mota akayi qarayi yadda ze amshesu dikka... 4:09pm Suka isa garin kano amelia kuwa jikinta banda rawa ba abinda yakeyi takasa sukuni... suna isa qofar gidan kowa ya fitoh amma banda amelia sanda abba yazo ya mata mgn kafin ta fitoh jiki nata bari... Da sallamar su suka shiga cikin gidan ya hydar na goge ta kalminsa...jin muryarsu abba yasa ya juyo cike da fara'a yana musu sannu da zuwa nan fa su anty umma da momy da mama dikkansu su fitoh... feena ce ta fitoh tana sa takalmi juyowan da zatayi sukayi do hudu da amelia wacce itakadai taga amelia agidn.. ja da baya ta farayi da sauri anty umma ta riqota tana fadin lfy? "amelia" shine abinda feenah ta fada dasauri kowa ya maida dubansa inda feenah ke nuna kowanensu yayi tozali da ita... "huwatsu" shine abinda inna ta fada..daidai nan baba ya fitoh cike fara arsa...tin daga sama ya soma hango amelia... tin kan baba ya sauko ya hydar yaje ya finciko amelia ya wanketa da mari guda biyu masu shiga... 🎾baby afreen [4:33PM, 12/18/2016] Baby Afreen: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *2* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* dedicated ti _All members of of_ *Excellent writters* page 🎾 *23* Da sauri abba ya janyo ya hydar "Karka kuskura ka kara tabata"? shiru ya hydar yayi ya koma gefe kuka sosai amelia takeyi da sauri feenah tazo ta rungumeta suka soma kuka kamarvzasu hadiye juna... "Ke!!!!!!' Shine abinda baba ya fada yana nuna amelia... Jikintane ya soma rawa tana hawaye.... "uban me ya kawo ki gidana? mekikazo min a gida?" da sauri ya qaroso kusa da ita ya daga hannu ze mareta... dasauri mana tazo ta tare abba kuma riqe masa hannu "kasheta kuke sonyine?kmshi ya mareta kaima kanane manyi...ko jaka ta zama ban sani ba? acewar abba.. cike da bacinrai baba yake fadin "ai da mutuwar tayi...ki wuce kifitan min agidana tin kafin namiki jina" kuka sosai amelia taketana fadin baba na tuba kayafemin abba kutaimaka min "Laaaaa yaron amelia ne?" cewar feenah abinfa ta fada ne yamaida hankalinsu gareta ta soma tafiya ta qarasa kusa da hajiya ta karbi kaysan ... "Ke!!! abunnaki harda cikin shege?" "wlhi baki sunanki ba nayi dana sanin samiki sunan baba ya qarasa mgnrshi yana fashewa da kuka...dafasa abba yayi "haba hassan kmt yayi azauna a nutsu kaji bayanin da zata ma bawai kayanke hukunci b . juyawa baba yayi yana tafiya yana fadin "ta wuce ta barmin gidana banason ganin ta" : da gudu amelia ta je ta tsugunna a gaban baba tana kuka "dan Allah baba kayi hkr kayafemin wlhi bazanqarasa ba...wlhi ba shege bane" Han bareta baba yayi ta fadi da sauri anty umma taje ta riqota... Dasauri uncle nura yasha gaban baba ya tsugunna... "Dan Allah baba ka tsaya kaji bayaninda zata ma wlhu ta tuba" "nura kama tsamin babu abinda nake buqatar jin komai daga gareta kuma ta gaggauta barin mun gidana" "Baba dan Allah kayi hkr ka saurateta" shiru baba ya tsaya.. da qyara kasamu baba ya tsaya ...nan kumauncle nura shiyabasu lbrn abinda ya faru.... girgiza kai baba yayi "Allah ya qara shirya manaku" baba na kaiwanan ya miqe ze fita abba ya soma fadin "inna zaka?6 kamata...yayi ka yafe mata tinda itama ynxu ta ta gane kuskurenta "Hm babu abinda zance mata...abu daya zatamin wanda har ynxu inna kanbaka na seta aure nura sedai inshi yace baya sonki... Da gudu ameliavta nufi inda baba yake tana kuka "Baba dan Allah ka yafemin wlhi bazanqara bigirema ba...kuma na yarda zan auresa wlhi baba" shiru baba yayi ya dagota "bazanqara yarda da zancenki ba har se kin fitar dani kunya kin cika min burina baki qara watsamin qasa a ido ba" yana kaiwa nan ya fice daga dakin fashewa da kuka tayi ta miqevta nufi gun mama ta tsugunna "mama dan Allah ki yafemin wlhi bazanqara ba" mama share hawayen fuskarta tayi tana fadin "na yafe miki amelia Allah ya yafe mana baki daya ya qara shirya mana" Rungume mama amelia tayi ...feenah ce ta miqe ta karbo kaysan ta bawa mama shi ...murmushi dikkansu sukay "kama yakeyi da anty feenah" cewar zeenah murmushi sukayi dikkansu feenah tayi fari da ido tana fadin "Kukuwa second mother" dariya dikkansu sukayi uncle nuravya qaraso "kubani dana Ahmad ohh kaysan" "laaa sunansa kenan" nanfa kowa ya taso anna rububin daukatsa uncle nura ya daukesa yayi ficewarsa dashi se magiya suke masa... amelia dake zaune tsabar farin ciki ta fada kan mumy tana kuka... 🎾baby afreen [5:42PM, 12/18/2016] Baby Afreen: 🎾🎾🎾🎾 *NIDA SOJANA*👫 *2* 🎾🎾🎾🎾 written by *Faty Afreen* ~LAST PAGE~ Page 🎾 *24* - *25* *5month* *Night* Tsaye amelia take jikin motar uncle nura suna hira "baba ya matsa akan se an fara shirye shiryen biki" @cewar uncle nura murmushi ameliavtayi tana fadin "toh tinda hk yakeso ba se ayi ba?" girgiza kai uncle nura yayi... "a'@ na fiso sai kaysan ya cika shekara biyu tukunna" "toh ai sekaje ka samu baba ka masa bayani ko?" "shknan bakomai zansamesa ynxu zan tafi dan gobe da safe zan wuce" "toh shknan Allah ya kaimu" sallama sukayi akan gobe da safe ze shigo kafin ya wuce... gida ta shiga ta nufi dakin mama ta shige "ah amelia har kin dawo?" "eh mama inna kaysan din?" "ynxu ya gamari rigima feenah ta daukesa" murmushi amelia tayi ta zauna kusa da mama "yauwa amelia dama innason mgn dake" "toh mama" "amelia ki nutsu ki kama kanki..nasan ynxu abinda ya faru dake kin wa'azantu kuma dik wanda yaji lbrnki muddin me tsoran Allah ne dole ya wa azantu...kome zakiyi kidinga tsayawa kina nazari akansa... "kiga zabin da ya miki tin farko kikaqi gashi kin dawo kuma shidin zaki aura ynxu" Sosai mama tama amelia nasiha *[Allah yasa mu kammu mundau darasi daga abinda muka karanta..Allah ya qara shirya mu]* Abu kamar wasa kaysan na shiga shekara 2 akasa bikin amelia da uncle nura....anshirya biki ya qawatu sosai Ranar dinner kuwa dinner da naje naga amarya da ango sun sha qyau ba kadan ba anyi shagali na gani na fada abun se wanda yaje....Biki kam sedai ace msha Allah... Ranar juma'ah aka daura auren Fatimah Hassan da Nura illiyasu....akan sadaki nera dubu dari... *ALHAMDULILLAH* [5:41PM, 12/18/2016] Baby Afreen: _[Annan na kawo karshen littafina me suna *NIDA SOJANA* wanda nasan dayawa masu krtu mun dau darasi daga wannan littafinawa]_ *Tsokaci* * _wannan littafi ya fadakar damu akan cewa auren dole bashine ya dace ba komai abishi ta sauqi da lallama...kamar ynxu baban amelia dayaso mata auren dole guduwa tayi_ * _mace ta gudu dan za amata auren dole be dace ba...bama kamar ace ta guducta bi saurayi...ga amelia data bi daniel qarshe Allah ya dauke abinsa..ykmt mu dau darasi anan_ * _kuma gameda mace ta bude baki tace ita wane takeso koda kazane be dace ba...kamar yadda amelia tayi tace soja takeso ko da ba musulmi bane...ykmt mu dinga ma kammu fata na gari_ * _Zabin iyaye nasa mahimmaci agaremu sbd bazasuso abinda ze cutar damu ba sedai su karemu...kamar baba shi yayi gudun kar 'yarsa ta koma wani addinin daba shi bane shiyasa yayi hkn...ita kuma data gudu gashi ta dawo kumacwanda suka zaba matan shita aura..._ *dadai sauransu darussa nanan aciki dayawa dik wanda ya krnta nasan yaga darussan* ~Allah ya qara shiryamu ya karemuvdaga sharrin shedan~ AMEEN 🎾Baby Afreen