MIJIN MALAMA BOOK 2 PAGE 51 Kukan ta ya shiga ratsa dukkan wata jijiya dake kan His Excellency Abu-turab zuwa tsakiyar ƙwaƙwalwar shi, me ya sa ta kuka har haka? Bata son shi ne ko yaya? Ko kuma kukan farin ciki ne ta same shi a matsayin mijinta? He couldn't understand why she was crying, deep down na zuciyarsa yana jin faɗuwar gaba. A hankali ya nemi waje ya zauna saman kujerar dake parlourn ya ɗan sunkuyar da kansa ƙasa, ya jima nan zaune He was thinking about where to start?? Ya miƙe yana gyara zaman babbar rigarsa ya nufi Main parlour ya samu Uncle Isma'il zaune shi da Jawaad ya zauna yana rusinawa ya ce "Sannu Uncle" Uncle I ya ce "Yawwa Ur Excellency, har ka fito? Fatan lafiya? Ta dai fito ko?" Ya jinjina kai cikin nutsuwa ya ce "Eh, daman nace yanzu zamu ta fi ne?" Uncle I ya girgiza kai ya ce "To ni dai san samu ka tafi da matarka, tunda babu amfanin wani zaman tana ƙarƙashin ikonka a yanzu, to amma kasan bidia'a irin ta mata yanzu sai ka ji wannan surutu, kuma ni ma a karan kai na ina son sai mun zuba mata furnitures ɗin ta da komai ai ba a kai ta haka ba" His Excellency ya ɗan kalli Uncle I can ya ce "No need Uncle,I have fixed the part where she will sit, added new furniture's that was ordered from Turkey" Uncle Isma'il ya yi jim sai kuma ya girgiza kai ya ce "I don't think that would be possible, gwara dai ka bari akai mata na iyayenta wanda za mu yi, daman ai responsibility ɗin mu ne" His Excellency kallon Uncle I kawai yake bai san yadda zai masa bayani ya fahimta ba. Ganin hakan yasa Anti data fito daga bedroom ta nemi waje ta zauna tana ɗan murmushi ta ce "Ba aikin lada zamu hanaka ba, kasan mu mata muna da gutsiri tsoma, ina tsoran watarana a goranta mata rashin kayan ɗakin ace kai ka yi mata komai" A hankali Abuturab ya ce "Haba Anti, ko ban auri Majeederh ba zan mata komai, plx na yi niyya" Ta girgiza kai ta ce "Baka san mata ba ne Ur Excellency, musamman dangin miji kaɗan daga cikin halinmu ne gori" Ya lumshe idanunsa ya buɗe calmly ya ce "Oh, a bari na tafi da ita, after that sai ku kawo mata tunda kun matsa" Uncle Isma'il ya ce "Better, hankalina sai ya fi kwanciya da hakan" Anti ta ce "Amma kayi mana alfarma, ko zuwa Magriba ne sai ka dawo ku tafi not now" Abuturab ya ce "if you are more comfortable with that, Allah ya kaimu" Ya miƙe tsaye Uncle Isma'il ma ya miƙe suna haɗa hannu ya ce "Thank you, Uncle" Daga nan ya fita yana rufe Idanu, sbd daman bai gama warkewa ba ya matsa dole sai ya zo. Tun kafin ya ƙarasu P.a Hammad dake tsaye shi da Jawaad suna hira zaka ɗauka abokai ne, sbd Hammad he's so funny and nice person friendly to everyone. Driver ya buɗewa His Excellency Abu-turab back seat ya shiga ya zauna, Hammad ya ce "Jawaad see you soon" Ya ce "Ok Dear bye" driver yaja motar bayan Hamma ya shiga gaba, slowly suke tafiya bisa umarnin Abuturab ɗin. Majeederh har yanzu tana zaune bakin ƙofa, tana jin kamar bata kyautawa Abuturab ba na rufe ƙofar da ta yi amma gabaɗaya she's Uncomfortable da shi, zuciyarta ta kasa ganinsa matsayin mijinta na sunna, what should I do?“ Think, Majeederh” Zuciyarta ta bata amsa, ta ƙara sunkuyar da kanta kamar ƙaramar yarinyar, her heart broke, she hugged her knees even righter. Nothing hurts like they words, maganganun mutane da surutun su akanta suke damunta, taya zata ya fewa Abraham? Duk duniya ta tsane shi wallahi bata ko ƙaunar jin sunan shi balle sake ganin mai kama da shi. Kukan Baby Khalil ya sanya ta miƙe jiki a sanyaye ta nufi inda yake tana zuwa ta ɗauke shi, haka kurum ta samu kanta da ƙura masa idanu, wani kyakkyawan bugu zuciyarta tayi sbd wani mahaukacin kama da yake sake yi da Abraham, ya juye sak Abraham komai da komai musamman yadda yake tsotsar lip's ɗinsa da saurin kwaɓe fuska, tayi saurin rufe Idanunta,tare da rungume Baby Khalil a hankali ta ce "Allah ya isa, ba zaka taɓa ganin daidai ba a rayuwarka, Ubangiji ya rusa maka farin cikinka kamar yadda ka rusa nawa, Allah ya hanaka kwanciyar hankalin kamar ka hana nawa kwanciya Ubangiji ya raba ka da iyayen...," Anti data murɗa ƙofa ta shigowa da spare key ɗin dake hannunta tayi saurin cewa "Subuhanallah! Ya isa haka" Kalmar da ta tsayar da Majeederh daga mummunar addu'ar da take akan Abraham. Ta nemi waje ta zauna idanunta akan Baby Khalil tana ƙara ganin kammminsa da Abraham ɗin kafin ta ce "Why? Wannan muguwar addu'ar ta mece Majeederh?" A hankali ta ce "Ya rusa mini rayuwa Anti" Anti ta girgiza kai kawai kafin ta sauke numfashi ta ce "Idan Abraham ya lalace still ke ya lalacewa tunda uban ɗan ki ne khalil, kina ganin yadda suke muguwar kama" Majeederh ta haɗe fuska tare da yin ƙasa da kanta. Anti ta ɗora da cewa "Bai kyauta, bai kyauta, bai kyauta amma hakan baya nufin ki yi mummunan alkaba'i akan shi, idan ki ka ce kin barsa da Allah kaɗai ya wadatar, wlh duk wanda ya buɗe baki ya ce ya barka da Allah to mutum ya shiga uku, no need ki yi wannan addu'ar ko dan Khalil ɗan ki plx, Majeederh ke malama ce kin fi kowa sanin me ya dace da wanda bai dace ba, Majeederh Ubangiji ne ya amshi addu'armu ya dubi halin da kike ciki ya haɗaki da miji na kece raini, kaf familyn Khan! Babu wanda ya yi dace da miji irin naki" Ta ɗan yi shiru tana ƙara girgiza ƙafa ta ce "Wlh yanzu baki da wanda ya shige Abuturab, yana son ki sosai Majeederh ki yi ƙoƙarin kyautata mu'amalar ki da mijinki, ki duba yadda idanun duniya ke kan ki ko? Kada ki yarda ki bada wata ƙofa da zaku samu matsala da mai gidanki yanzu shi yake da iko akan ki, yi na yi bari na bari, ki riƙe uwar mijinki hannu bibbiyu da sauran dangin miji, babu ruwanki da kowa balle a ƙara saka mini wani tension ɗin kizo jininki yana mugun hawa zuciyarki ta buga a iska, ƙaddarar data same ki ita take ta trending a duniya kiji na faɗa miki bawai iya Kano ko Nigeria ba, da kin shiga Google ki Twitter za kiga shi ne the most trending news" Gaban Majeederh ya faɗi ta runtse Idanunta, ita kam taya zata daina tsinewa Abraham? Babban takaicinta wai ɗan cikinta shi ne yaga tsaraicinta? Ya yi mata Fyaɗe ya tuzarta ta a idanun duniya shikenan yaga komai da komai nata duk irin killace jikinta da take, takaici ya sanya ta ƙara runtse Idanunta ta nemi hawaye ta rasa. Anti ta ce "Kuma da kike ta tsinewa Abraham akan me? Sbd baki yadda ƙaddara ba? Kada ki tsawaita ƙiyayyarki akan shi domin abin da ka tsana watarana shi kakewa mugun son da ba zaka iya controlling kanka ba,I am advising you as a mother and not your uncle's wife, ko da wasa kada ki faɗawa kowa matsalarki sai wanda kika yarda da shi, Abuturab ɗin nan ya fi Abbu a wajanki, Abbu ya kureki shi ya amsheki hannu bibbiyu da ƙaddara data faɗa miki yanzu ne lokacin daya dace ki kwantar da hankali ki samu nutsuwa da mijinki Majeederh" Ita dai Majeederh was speckless ta kasa cewa komai. A hankali ta ce "Anti Abbu ya tsine mini, kada na lalace" Anti ta girgiza kai ta ce "A'a in sha Allah ba zamu ga wannan rana ba, zai sakko ne, naso Abuturab ɗin ya bari an ɗan gyaraki amma ina, ko arba'in ma kiyi sai ki tare" Da wani irin sauri ta ce "Kamar bani da gata Anti? Yau ɗin nan zan wani bisa" Anti ta ce "Hakan ma ce Allahamdulillah, gata kowa kina da shi gaba da baya" Tana faɗin hakan ta miƙe bayan ta amshi Khalil daya koma bacci tana cewa "a sauya masa suna, uba Khalil ɗa Khalil?" Majeederh ta haɗe rai ta ce "Uwa kawai yake dashi" Anti bata sake cewa komai ba ta fice daga bedroom ɗin. Grandpa na zaune a parlour shi da wasu manyan mutane, ya ɗaga kai a hankali idanunsa ya sauka akan Abraham dake tsaye kamar kurarre ya zubawa gefe ɗaya jirkitattun idanunsa wanda sukai wani kala. Grandpa ya kalli mutanen ya ce "This discussion has come to an end. We will meet tomorrow morning at the office" Suka miƙe tare da kwasar ducoments sukai waje, Grandpa ya miƙe yana isa inda Abraham ke tsaye frm head to toe yake kallonsa ganin gabaɗaya ya sauya kamar bashi ba, ya yi sanyi ba zafin ran nan, shi ya ɗauka da gaske ya samu matsala a ƙwaƙwalwar shi, shi ya sa bada shawarar kai shi can asibitin mahaukata ashe depression ne kawai. Zai kama hannunsa ya ji ya ce "I want a plane that leaves in an hour to Germany" Grandpa ya yi murmushi, so Finally ya haƙura da Majeederh kenan? Ya haƙura da auren Mamin tasa? Ya ce "Right now my grandson" Wayarsa ya ɗauka ya yi danne-danne na wasu daƙiƙo kafin ya ce "Done, nan da 30 minutes jirgin zai tashi daman" Abraham bai kula Grandpa ɗin nasa ba ya nufi upstairs kai tsaye, Grandpa na zaune ya ganshi ya fito cikin sabuwar shiga nrml shiga ya yi ba wacce ya saba ba, Camouflage-print cargo trousers da Gymashark sports t.shirt kansa na nan a hargitse har gefen goshinsa duk ya cukurkuɗe amma hakan bai hana wani irin ƙamshin perfume ɗin Boadicea The Victorious fita daga jikinsa ba, ya shiga sakkowa daga upstairs ɗin fuska kamar ya ce ya shiga uku, hannunsa zube cikin Aljihu sai ka ɗauka wani babban mutum ne he just 20yrs ko gama rufata bai ba. "Ka shirya tafiya wajan Denial kenan?" Ya yi masa banza, murmushi Grandpa ya yi tare da miƙewa yabi bayansa, back seat suka shiga bakiɗaya driver ya jasu zuwa airport sai da sukai nisa ya ce "Grandpa" Ya ce "Yes dear" Ya ɗan yatsuna fuska sosai ya ɗauki seconds bai ce komai ba sai da sukai nisa sosai ya ce "About the Gang team, Where's Taj?" Grandpa ya yi shiru sai kuma ya watsa hannu yana ɗaga shoulder's ya ce "I don't know where he is, after you left the country, the Gang team was gone" Abraham ya yi shiru yana buƙatar ganin Taj, ya ji ina yakai al'ƙawarin da ya yi masa na wasiƙa? Ina yakai envelope ɗin? Har suka isa airport Abraham bai sake ko buɗe ido ba balle magana, suna isa jirgin na shirin rufe ƙofa bai tsaya jin me Grandpa zai faɗa ba, da sauri sauri ya shiga taka steps ɗin benen har ya shiga yana shiga ƙofa ya rufe, Grandpa ya yi murmushi yasan Abraham fushi yake da shi, yana kuma fatan this time around ya samu daidaito da mahaifinsa Denial. Yana tsaye har jirgin ya tashi kana ya shiga mota yabar wajan shi ma... Maman Alpha ce zaune ita da Anti sai Yaya Bilkisu a hankali ta ce "Daman komai ya yi farko yana da ƙarshe, gwara Majeederh muna ganinta munga Irin ƙaddarar daya faɗa mata,amma ɗan uwanta ba? Babu wanda yasan duniyar da Alpha ya shiga" Ta faɗa cike da damuwa. Yaya Bilkisu ta ce "Allah ba azzalumin bawansa bane, sai dai bawan daya zalunci kansa da kansa, Allah kuma baya ɗorawa bawa abinda ba zai iya da shi ba, sai dai bawa ya ribaci ƙaddarar daya jawa kansa, mu duka muna addu'ar Ubangiji ya dawo da hankalin Alpha zuwa gida kullum da shi nake kwana nake tashi ki duba shekara nawa yanzu?" Maman Alpha ta yi shiru tana wani irin murmushin takaici Anti ta ce "Haka ne, In sha Allah yana nan lafiya ma" Kafin su yi magana suka ji sallama da mamaki Anti ke kallon Latifa Omar wacce ta shigo ɗauke da damuwa bayan sun gaisa ta ce "Anti don Allah ku yi haƙuri dan gane da reported ɗin da na yi a gidan jarida, raina ne ya ɓaci duk yadda na yarda da Majeederh nake kareta a gaban jama'a da iyayenmu amma hakan bai hana taci amanata ba, na ɗauka Majeederh tana sane da cikin jikinta ta rufe ni shi yasa raina ya ɓaci, Apparently I a made misunderstanding, without stopping to research the matter, ku yi haƙuri plx" Yaya Bilkisu ta ce "Allahamdulillah, tunda kin gane kuskure ne, kuma ke ɗin aminiyya ce ta gari ga Majeederh" Ta ƙara basu haƙuri kafin ta shige bedroom ɗin da Majeederh take ciki. Ta sameta zaune riƙe da Baby Khalil da idanunsa yake buɗe ta ƙura masa idanu, tayi murmushi ta ce "Mai jego" Majeederd dai bata ce komai, Latifa ta shiga bawa Majeederh haƙura Exlty yadda ta bawa su Anti hadda kukanta, ganin Majeederh bata ce komai ba ta ce "Plxx Bestie let by gones be by gones sharrin shaiɗan ne" A hankali tana rufe ido ta ce "No bad" Tana jin a ranta tabbas sharrin shaiɗan ɗin ne, tunda ta yarda da Latifa ita ɗin ƙawar arziƙi ce wacce samun kamarta zai wahala musamman idan ta tuna har mijinta ta bata opportunity na aura, ta ƙara lumshe idanunta damuwarta biyu ce a yanzu yadda abu ya tsine nata ya kureta kuma ya cireta daga cikin yaran daya haifa ya sadaukarwa da duniya ita yafi komai ɗaga mata hankali, idan ta tuna wai little ɗan data raina da hannunta shi ne ya yaga rigar mutuncinta sai ta ji zuciyarta ta mata nauyi bata jin daɗin komai a duniyar, tana fatan mutuwarta ta risketa amma da alama kamar yanzu ta saka hannu a fata na rayuwa, suna ɗaki su Anti kuma na parlour suna jiran har dare ya yi Abuturab ya zo tafiya da matarsa.... Zaune take tayi wani irin zama kamar zatai sujjada ta yafa wani jan mayafi akanta, mutumin dake gabanta ya ce "Ke la'ananniyya ce, ke muguwa ce, yake azzaluma me kuma ya kawo ki yanzu bayan sharaɗin da nayi miki?" Ta ƙara sunkuyar da kai tana shakkar haɗa idanu da mutumin sbd muninsa bakinsa har wani hayaƙi yake ta ce "Kamar yadda ka sani tun farkon zuwana wajanka akan Aminiyyata ne, ta hannun damana, bana buƙatar duk wani cigaban ta tunda na fahimci ta fini komai na rayuwar duniya, tana da kyau tun muna raya ta tashi da farin jini duk da baa ganin fuskarta, wannan dalilin yasa na da ƙushe wannan farin jinin nata, danginta na sonta tana kare mutuncinta, ta fini ilimi nesa ba kusa ba, har tazo taci gasar Kur'ani ta duniya, na mayar da ita mujiya a wajan maza, ban san tana da ciki ba kai ne ka fara ankarar dani, a sanda na koma gida bayan na bar nan sai dana kashe dubu ɗari biyu na maganin da zai zubu mata da jinin al'ada duk dan kada ta gane, sannan ka ƙara yin aiki da jinin zai dinga fita duk wata, kai ne ka sanya Aljanu kwantar da jiki, kuma kai ne kasa Aljanu suka tashi cikin kuma suka haɗa ɗan cikin motsi duk da yana cikin ƙoshin lafiya, kai ne ka hana likita ganin cikin Majeederh, kullum results zai nuna she's good...." Da sauri mutumin ya ce "Tsinanniyya la'ananniyya dai na yi mana turanci a nan ko na turɓuɗeki ki zama toka ko ɗan akuya" Jikinta na rawa ta kwaso wata ashar ta maka alamar ban haƙuri ta ce "Kuma ni na ƙara rura wutar son da takewa Abraham har take sake masa jikinta, kada ka manta kafin aikin yanan ya ci sai dana zubar da ɗan cikina babu adadi, kai ne ka sanya na fara bin mata ƴan uwana sbd duk aikin da kake mini akan rusa rayuwar Majeederh, kai ne kace na sanya mijina ya aureta yadda zan fi jin daɗin durƙosar da rayuwarta kai ne....," Ya yi saurin dakatar da ita da faɗin "To cikakkiyar azzaluma Ubangiji ba zai barki ba, lallai zaki girmi abinda kika shuka yanzu na haka wani cikin ne dake gashi nan ina Kallonsa a ƙasan mararki kuma ya zama dole ki zubar da shi" Gaban Latifa ya faɗi ta sha cikinta tana lumshe idanu ta ce "Zan zubar idan zaka mini abinda nake so" Ya ce "Bayan mugwayen abubuwan da kikai mata me kike buƙata yanzu?" Ta ce "Kada ka taɓa bari Abuturab ya kusance ta balle ta haihuwa har ɗan ya samu gadu, kada ma su haɗa gado har abada sannan ina son sanin waye MIJIN MALAMA na gaske?? Littafin mijin malama na kuɗi ne. Ka biya ka karanta hankali kwance rubuta zan yi a nutse ba skipping yadda za ku ji daɗi har a fara zuba love soon☺️☺️☺️08119237616 *Aunty Zee MOM MUJAHID KATSINA* *08162859027* *INGANTACCEN MAGANIN SANYI MAI WANKO DUK WANI DATTIN MARA SANYIN KASHI CIWON BAYA CIWON KAFA JIN ZAFI YAYIN MU AMALAR AURATAYYA FITAR FARIN RUWA MAI WARI KAIKAYIN GABA TUSAR GABA WARIN GABA KURAJEN GABA KURAJEN JIKI KAIKAYIN JIKI RASHIN HAIHUWA BASUR MAI TSIRO CIKIN IKON ALLAH ZAIMAGANCE MAKI/MAKA ZAKIJI DADIN MAGANIN SANYINNAN SOSAI A BANGAREN GYARAN AURE BA A MAGANA DAN ZAI SAUKAR MAKI DA NI IMA ZAKI JI SHA AWA KODA SHA AWARKI TA DAUKE ZATA DAWO KIJI KE KIKE MARMARIN ABAR KEDAI KINEMI AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA* 4k *MAGANIN GYARAN NONO MAI TADA KOMADAR NONO DA DUK WATA TAMOWA TA* *JIKINKI NONUWA ZASU CIKO SOSAI ANMA BANCE ZASU TSAYABA WANNAN MAGANI ANGWADA ANDACE HANZARTA KI MALLAKI NAKI YAR UWA 8K* *TAREDA MAGANIN CIRE TUMBI DUK INDA KIKAI KAMAR KIN KUSA HAIHUWA AITA TAMBAYAR KI WATA NAWA IDAN KINSHIGA MATE KIZAMA KAMAR BABARSU DAN ALLAH KIZO KIJARABA 7k *INA AIKAYA KOWANI GARI DA YARDAR ALLAH INBAKI SHIRYA BA KIBARI KI SHIRYA SAI KUNZO NAGODE KAYAN* *AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA* *KI TUNTUBENI A WANNAN LAYIN* *08162859027* [04/08, 6:03 pm] Sdy Auwal Gstc: _*Arewabooks@Nimcyluv*_ For more updates "Ka faɗa mini waye zai zama mijin Malama na gaske wacce tauraron ta da na shi yazo ɗaya, na sake faɗa maka ko da wasa kada Abuturab ya taɓa kusantar Majeederh, dan tsinannya ce yadda kasan ayo yanzu zaka ganta da ciki, ni kuma bana son hakan ya kasance, burina a rayuwa tai ta yin ƙasa ni kuma ina sama, ina baƙin ciki da duk wani samunta, kuma nayi al'ƙawarin yadda za a fini kyau ilimi ta fini arziƙi da nasaba, to ba zan taɓa yarda da a fini da gidan miji ba, ba zan yarda da a fini farin ciki da kwanciyar hankali ba, Turzum kayi duk yadda za ka yi kada His Excellency Abu-turab ya kusanci Majeederh ko da sau ɗaya ne" Wani irin kallon Turzum yake mata, yaga mugwayen mutane kala-kala daban daban, yaga wanda suka haukata kishiyoyin su, naga wanda suka sabauta uwar miji, wasu ma faccaloli sbd kawai abin duniya,amma ya jima bai yi aikin akan wacce ke son ganin bayan aminiyyarta ba, makashinka na gidanka ta shiga rigar annabi Musa bayan zuciyar Fir'auna ne da ita. Turzum ya kwashe da mahaukaciyar dariya yana yi yana ɗaga ƙafa tare da sakin tosa, girman bakinsa kaɗai ya isa bawa mutum tsoro, balle daƙwa-daƙwan idanunsa ya gyara zama ya ce "An gama, yadda kike so haka nan za a yi azzalumar mugwayen wacce bata da rabon rabauta, zamu kwantar da kayan aikinsa zamu cire masa sha'awa" Latifa Omar da har lokacin take durƙoshe yafe da wani jan yadi ta ce "Da kyau uban bokaye Turzum, ka faɗa mini miliyan nawa kake so?" Ya buga mata tsawa ya ce "Kin jima da sanin mana amsar ko sisinki ni bana amsar kuɗi a aiki, wannan cikin dake mararki da zarar ya yi wata huɗu kawai ki zubar da shi, jinin ɓarin shi Aljanu suke buƙata zasu sha, matan da kike bi kuma a duk sanda kuke masha'a Aljanu na gefe suna kwashe ƙazantarku" Latifa ta miƙa hannu ta shafa mararta ɗumin na ratsa hannunta, wani irin so da ƙaunar cikin ya wanzu a zuciyarta, nan da nan kuma shaiɗan ya ƙawata mata muguwar niyya cikin sauri ta ce "Da zarar ya yi wata huɗun zan zubar, ina fatan dai aikin yanzu zaka mini ko?" Turzum ya ɗaga ƙafa ya ƙara sakin tosa ya ce "Lashakka yanzu zamu kammala komai, Aljanu kawai za kiwa al'ƙawari, bayan wannan ne kike buƙata?" Ta gyara zama ta ce "To ai matsalar kace asiri ba zai tasirin a jikinta ba, banda haka da ita Majeederh kawai naso a sabauta ta shiga duniya ko kuma ta kwanta jinya har ajalinta ya yi, kuma ko anyi aikin baya tasiri sosai tunda gashi dana saka ta zama mujiya a idanun maza anyi hakan, to daman kace mini duk sanda ta haihu asirin zai karye, to ni dai ta shammace ni ban ma san yaushe ta samu cikin ba, daga haihuwarta zuwa yanzu samari sai magana suke suna sonta daga ciki kuma har mijina Aliyu, kuma wallahi manyan mutane fa? Shi yasa kawai naso ta auri wannan kafurin yaron ya zama mijin malama tunda kaga ana zaton ma bashi da Iyaye shi ma shege ne gantali kawai yake, gashi burina bai samu cika ba, kace mini wata tayi mini shigar sauri ko?" Turzum dai kallonta kawai yake babu ƙiftawa ta ce "Wallahi wulaƙantacce miji naso Majeederh ta aura wanda zai dunga cin Ubanta yana gallazawa rayuwarta, amma idan babu damuwa shi kansa His Excellency Abu-turab ɗin kawai a saka masa hannu a arziƙin shi, komai ya saka hannu ya lalace yadda E.F.C C zasu garƙame shi a gidan yari" Turzum ya ce "Zan yi tunani sai na kammala wannan aikin, ki je sai ki dawo kuma kada ki matsanta akan sanin waye MIJIN MALAMA na har abada, kada ki matsanta kada ki matsanta kinji na faɗa miki baƙar muguwa" Latifa ta jinjina kanta ta ce "Shi kenan Turzum bari na je" Ta miƙe tana ajjiye masa ƙyallen wanda yake ta zuba wari ta shiga fita daga ƴar bukkar tana kaɗa masa mazaunai, Turzum ya bita da idanu yana dry. After Issha prayer, around eight and forty minutes, Majeederh ce durƙoshe gaban matan wan mahaifinta da Uncle's ɗin sai Innati da Yaya Bilkisu, faɗa suke mata sosai Uncle Isma'il ya ce "Duk abin da zan faɗa alrdy an faɗa miki, Majeederh idan aka ce aure to ana nufin haƙuri, haƙurin gidan miji yafi daɗin yawa, kina da hankali shekaru 35 ya isa ki fahimci rayuwa, ki kwantar da hankalinki kima mijinki biyayya da ƴan uwansa da uwar mijinki, Majeederh yadda Ubangiji ya rufa mana asiri kika samu miji kamar Abuturab kada ki bamu kunya plx, kiyi zamanki lafiya, ki yi haƙuri, ki yi haƙuri, ki yi haƙuri aure haƙuri ne, ka auri mai kuɗi ka yi haƙuri, ka auri talaka ka yi haƙuri shi ne" ɗaya bayan ɗaya suka shiga yi mata faɗa kusan kowa zai ce mata ta yi haƙuri, aure ɗan haƙuri ne. Ita dai kanta na ƙasa ta saka wani tsadadden lace black colour da feshin dutsun jaa ya zauna daram a fatar jikinta ya ƙara fidda haskenta ainun a fili. Sai wani vail babba white colour data ɗora akanta wanda Sona ta ɗaura mata ta fito a babbar mace idanunta ne kawai ya faɗa amma haihuwar da tayi ya sanya jikinta buɗewa irin na masu ɗanyen jego. Suna zaune Jawaad ya shigo yana ɗan murmushi ya ce "Finally he's here" Gaban Majeederh ya faɗi ta ƙara sunkuyar da kanta ƙasa, Uncle Bello ya ce "To ya kai ɗaya?" Ya ce "Oh! Ya ce ba zai shigo ba, maybe kunyar surukan shi yake" Maman Alpha ta yi murmushi tana kallon Jawaad matsayin Alpha har yanayinsu ɗaya da ɗaga shoulder's da suke. "To ai babu damuwa, ku bata ɗanta sai su shige" Da sauri Yaya Bilkisu ta ce "Wani ɗan ni ƴar nan? Kawai sai ta tafi gidan miji da ɗan mutane kuma jariri? Ai nan zamu riƙe shi in sha Allah taje kawai Allah ya bata sa a" Da sauri Majeederh ta ce "Plx zan je da shi" Yaya Bilkisu ta riƙe haɓa ta ce "Naga abinda ya Isheni ni Bilkisu, gidanku Hawwa'u ashe baki da kara? Ai kamata ya yi ki tsani ɗan kamar yadda kika tsani ubansa" Ita dai ta yi shiru, anyi ba ai ba, taya zatai farin ciki babu baby Khalil wajanta? Idanun yaron kawai idan ta kalla nutsuwa take samu. "Gaskiya ban goyi bayan ta tafi da shi ba ni ma, ni zan riƙe shi In sha Allah daman ba nono yake sha ba madara ce idan ya yi kamar shekara ɗaya sai a kawo miki shi, kafin nan za a dinga kawo shi kina gani" Maman Alpha ta faɗa tana amsar Little dake ta bacci abinsa cike da kwanciyar hankali yana yi yana tsotsar lip's. "I go for your idea Maman Alpha, amma mene amfanin kai mata shi ɗin? Nan da wata tara za kiji wani babyn yazo ita da mijinta sa raini abin su" Cewar Yaya Bilkisu. Uncle Bello mamakin mata da halinsu ya cika shi magana ɗaya amma sai wannan ya ce wannan ya ce? Ya miƙe tsaye ya ce "Nan da ba gidan biki bane da ake ta gutsira magana" Ya dubi Majeederh ya ce "Ke Hawwa'u ta shi kuje Allah ya tsare ya baki sa a" Sai a lokacin ta ce "Uncle kamar mara gata ni kaɗai zan je haba..." Sai kuma ta saki kuka wanda kana ganinsa za kaga da biyu tayi shi, da kukan barin Baby Khalil dana tafiya ita ɗaya. Uncle Isma'il bai tsaya jiran mai bata haƙuri ba ya damƙi hannunta sukai waje yana zuwa ya samu P.a Hammad da Jawaad suna hira hadda tafawa kamar wasu sa'anni. His Excellency yana zaune a bayan mota tun zuwan su bai fito ba, ya sanya wani haɗaɗɗen brown ɗin Yadi mai kyau da tsada ɗinkin Half body da gajeren hannu babu babbar riga, yanayin yadda fuskarsa ke fitar da annuri zaka san cewa shi ne angon,Happiness lies on his face,He feels himself like a new man, calmness descends on him in his whole body. Maimakon ya buɗe Ƙofar ya fito sai ya danna number Hammad tana fara ringing ya katse, Hammad dake tsaye shi da Jawaad ya yi saurin barin wajan yana zuwa ya saka hannu ya buɗewa Majeederh bayan mota. "Bismillah" majeederh ta juya ta kalli Uncle Isma'il idanunta ya yi rau rau a hankali ta ce "Plx Uncle kai kazo muje" Ya zare idanu ya ce "Rufa mini asiri da abin kunya, kin ga shiga gobe ai zaki ganmu" Hawayen da take riƙewa ya shiga sakko mata ta ce "Shikenan kamar mayya" Yana riƙe dryrsa ya ce "A'a bamu haifi mayya ba" Shi kansa ya yi tunanin Abuturab ɗin zai fito daga motar ya kama hannun matarsa sai yaga shiru a hankali ya ce "Ki yi haƙuri, haka ko wacce mace take jin zafin rabuwa da gidan iyaye kin manta har wata ƙasar kika je shekaru 8 ba uwa ba uba babu kowa naki balle kuma gidan miji? Gidan biyayya da samun aljannarki?" Ya lallaɓata tana kuka sosai haka ta shiga bayan motar Hammad ya rufe ya zaga da sauri bayan sun yi sallama da Jawaad akan idanun Uncle Isma'il,da Uncle B Jawaad suka fice daga cikin gidan sai a lokacin tausayin Majeederh ya kama Uncle's ɗin, Uncle I duk abin nan hankalinsa yana kan Abraham tun ɗazo yake neman Digits ɗinsa ya shaida masa Maminsa tayi aure kada ya sake dawowa da maganar aure, amma magana ɗaya ake ta faɗa masa number a kashe yake. Tunda suka ɗauki hanya take shassheƙar kuka, tana da juriya da zurfin ciki da iya riƙe kanta amma tunda wannan ƙaddarar ta faɗa mata ta samu kanta ta saurin karaya da al'amuran rayuwa saurin kuka da shiga tunani, tana jin rayuwar babu daɗi ta kuma riga data saddaƙar bata da rabon farin ciki a duniya. His Excellency Abu-turab ya ɗan lumshe idanunsa yana jin nutsuwa na saukar masa a hankali ya juya ya kalleta ya ce "Jiddo, Mrs kuka kamar yarinya?" Ta yi masa shiru ya miƙa hannun ya riƙo nata mai taushi sosai ya haɗe da nasa ya ce "Stop haka nan" Ya faɗa can ƙasa, ya ƙara ɗan matsawa drawing her more closer to himself daidai kunnenta yana ɗora kansa a shoulder ɗinta ya ce "Common baby Jiddodo, haba Wifey" Ya faɗa yana riƙota bakiɗaya ta tura baki tana ƙasa da kanta, ta rasa me ya sa zuciyarta bata da sukuni da Gwamna ɗin? Tana so ta amshe shi hannu bibbiyu matsayin mijinta hakan ba zai faru ba sai ta saki jikinta da shi. Bai ƙara ce mata komai ba yana riƙe da hannunta har suka isa Government house. P.a Hammad ya buɗewa Abuturab ƙofa ya fito yana fitowa kuma kai tsaye cikin gidan ya shige ganin haka yasa Hammad buɗewa Majeederh ƙofa ya ce "Fito ki bisa kada ya shige" Ta fito a hankali tana jin faɗuwar gaba tayi bismillah dai ta shiga cikin gidan, babu kowa a main parlour tuni kuma His Excellency ya shige upstairs ta bisa a baya har zuwa ɓangaren shi ya buɗe ƙofa tare da zama saman kujera ta nemi waje ƙasan carpet tare da zama sun jima a haka kafin ya ce "Yaushe zaki arba'in?" Ya faɗa without looking at her ta bashi amsa ya miƙe yana ɗaukan wayarsa ya ce "Oh good night" ya shige Bedroom ya barta nan zaune tana binsa da kallo, a hankali ta gyara zamanta tare da jingine kanta da jikin kujera ƙirjinta na ɗagawa taya zata fara rayuwar aure da wanda bata san halinsa ba? Ta fahimci yana sonta amma shi ɗin kamar ba mutum ne mai bada kulawa da nuna damuwarsa akan iyalan shi ba. Ta ɗauki niyyar kyautata masa ko hakan zai sanya ta manta abubuwan baya tayi facing future life ɗinta, haka ta raya daren idanunta biyu ta kasa koda runtsawa fitowar Abuturab uku yana ganinta zaune a fitowa ta ƙarshe taga ganshi da cup da magani bai ce mata komai ba kuma, ana sallar asuba ya fito sanye da jallabiya sai ƙamshin perfume ɗin Dolce and gabbana yake ko inda take bai kalla ba ya nufi fita zuwa masjid. Germany, Schloss Bellevue. Schloss Bellevue shi ne sunan dake maƙale a jikin Hammerschmidt Villa in Bonn, babba gida wanda zai yi unguwa guda white house komai na gidan fari ne, fenti, gate glasses everything. Sai green grass da flowers da duk suka kasance green sai rufin gidan da yake cofie ga red ɗin ƙaramar ƙofa a tsakiya wacce data kai ka har ciki, iya gidan tsakiya abin kallo ne balle wanda suke gefe da gefe, ga wasu tarin windows da doors birjik hawan benen gidan ba zai irgu ba, ga totar ƙasar Jamani a maƙale, ga kwalta kwance tako'ina securities da Escorts kamar ana yaƙi. Cikin sauri sauri yake taka ƙafarsa idanunsa a lumshe hannunsa ɗaya a sumar kansa ɗayan kuma a aljihu a haka yake rasata Escorts ɗin dake bashi hanya suna ɗaga masa hannu babu wanda ya kula, dake yasan the process of entering the house har zuwa part ɗin President bai sha wahala ba, har ya ƙarasa haɗaɗɗan parlourn wanda ya ji Italian furniture's, komai fari ne the chairs are all white. Yana shigowa parlourn ya saka ƙafarsa ɗaya ya daki ƙofa glasses ɗin jiki ya tarwatse. Dad ya ɗago idanunsa ya sauke akan Abraham yana ɗan yin murmushi wato mai hali baya taɓa fasawa. "Wlcm back Son" A hargitse ya ce "Dad!" Ya faɗa yana lumshe idanunsa sai kuma ya ware su tas akan Dad ɗin ya nufe shi tare da zubewa a gabansa muryarsa na ɗan rawa ya ce "Dad!" Dad ya ce "Yes sweetheart, go on" Abraham ya sake haɗe fuska yaƙi kallon mutumin dake ta Kallonsa ya ce "Dad! She's my girlfriend, ita ina so, ni ne zan aureta" Ya yi shiru, ya ƙara haɗe fuska a dole baya son raini musamman ganin yadda Dad ɗin nasa yake ta Kallonsa yana murmushi ya ce "Plx Dad I'm begging u ban so na rasata, Dad I'm matured enough" Dad ya ce "You're too young dear, ba zan bari ba, babba dalili Musulma ce, kai yaro ne baka isa aure ba" A fusace Abraham ya kalli Dad ɗin idanunsa har ruwa yake ya ƙara tarwatsa wani Glasses ɗin ya ce "I'm matured enough" Dad ya ce "ABRAHAM u're not, kai yaro ne, baka ka kai ka riƙe mace ba, baka kai ka riƙe gida ba, ba kai ka zama mijin wata ba, watan ma wacce take older than you" Dad ya girgiza kai yana murmushi tare da ɗauke kai zafin zuciyar ɗan nasa na bashi mmki ya ce "And the worst part of it har yanzu u're dependant" Cikin zafin rai sosai kamar zai daki Dad ɗin nasa ya ce "Dad, I'm not dependant; Allow me to from convert from Islam, na auri ƴar madara" Dad ya ce "Ahh ƴar suger, baka isa riƙe mata ba" Abraham ya ce "Na isa, ka bani dama na aureta in 9mnts za kaga ta bani babies bama ɗaya ba, zan iya riƙe mata" Mutumin dai kallon Abraham kawai yake. Dad ya girgiza kai yana haɗa rai shi ma nasa zuciyar ya motsa ya ce "Ka tashi ka bani guri kafin na saka Escorts kulle mini kai, har yanzu kai yaro ne baka shige a raineka ba, u're still young" Wani irin kallon Dad ɗin Abraham yake yama kasa ce masa komai me ya sa Dad ɗinsa baya son farin cikinsa ne? A hankali ya ce "I'm not a kid anymore, ka yi mini aure kaga idan ban ma jee ƴar madara ciki ba... [05/08, 10:30 am] Sdy Auwal Gstc: _*Arewabooks@Nimcyluv*_ For more updates "Ka faɗa mini waye zai zama mijin Malama na gaske wacce tauraron ta da na shi yazo ɗaya, na sake faɗa maka ko da wasa kada Abuturab ya taɓa kusantar Majeederh, dan tsinannya ce yadda kasan ayo yanzu zaka ganta da ciki, ni kuma bana son hakan ya kasance, burina a rayuwa tai ta yin ƙasa ni kuma ina sama, ina baƙin ciki da duk wani samunta, kuma nayi al'ƙawarin yadda za a fini kyau ilimi ta fini arziƙi da nasaba, to ba zan taɓa yarda da a fini da gidan miji ba, ba zan yarda da a fini farin ciki da kwanciyar hankali ba, Turzum kayi duk yadda za ka yi kada His Excellency Abu-turab ya kusanci Majeederh ko da sau ɗaya ne" Wani irin kallon Turzum yake mata, yaga mugwayen mutane kala-kala daban daban, yaga wanda suka haukata kishiyoyin su, naga wanda suka sabauta uwar miji, wasu ma faccaloli sbd kawai abin duniya,amma ya jima bai yi aikin akan wacce ke son ganin bayan aminiyyarta ba, makashinka na gidanka ta shiga rigar annabi Musa bayan zuciyar Fir'auna ne da ita. Turzum ya kwashe da mahaukaciyar dariya yana yi yana ɗaga ƙafa tare da sakin tosa, girman bakinsa kaɗai ya isa bawa mutum tsoro, balle daƙwa-daƙwan idanunsa ya gyara zama ya ce "An gama, yadda kike so haka nan za a yi azzalumar mugwayen wacce bata da rabon rabauta, zamu kwantar da kayan aikinsa zamu cire masa sha'awa" Latifa Omar da har lokacin take durƙoshe yafe da wani jan yadi ta ce "Da kyau uban bokaye Turzum, ka faɗa mini miliyan nawa kake so?" Ya buga mata tsawa ya ce "Kin jima da sanin mana amsar ko sisinki ni bana amsar kuɗi a aiki, wannan cikin dake mararki da zarar ya yi wata huɗu kawai ki zubar da shi, jinin ɓarin shi Aljanu suke buƙata zasu sha, matan da kike bi kuma a duk sanda kuke masha'a Aljanu na gefe suna kwashe ƙazantarku" Latifa ta miƙa hannu ta shafa mararta ɗumin na ratsa hannunta, wani irin so da ƙaunar cikin ya wanzu a zuciyarta, nan da nan kuma shaiɗan ya ƙawata mata muguwar niyya cikin sauri ta ce "Da zarar ya yi wata huɗun zan zubar, ina fatan dai aikin yanzu zaka mini ko?" Turzum ya ɗaga ƙafa ya ƙara sakin tosa ya ce "Lashakka yanzu zamu kammala komai, Aljanu kawai za kiwa al'ƙawari, bayan wannan ne kike buƙata?" Ta gyara zama ta ce "To ai matsalar kace asiri ba zai tasirin a jikinta ba, banda haka da ita Majeederh kawai naso a sabauta ta shiga duniya ko kuma ta kwanta jinya har ajalinta ya yi, kuma ko anyi aikin baya tasiri sosai tunda gashi dana saka ta zama mujiya a idanun maza anyi hakan, to daman kace mini duk sanda ta haihu asirin zai karye, to ni dai ta shammace ni ban ma san yaushe ta samu cikin ba, daga haihuwarta zuwa yanzu samari sai magana suke suna sonta daga ciki kuma har mijina Aliyu, kuma wallahi manyan mutane fa? Shi yasa kawai naso ta auri wannan kafurin yaron ya zama mijin malama tunda kaga ana zaton ma bashi da Iyaye shi ma shege ne gantali kawai yake, gashi burina bai samu cika ba, kace mini wata tayi mini shigar sauri ko?" Turzum dai kallonta kawai yake babu ƙiftawa ta ce "Wallahi wulaƙantacce miji naso Majeederh ta aura wanda zai dunga cin Ubanta yana gallazawa rayuwarta, amma idan babu damuwa shi kansa His Excellency Abu-turab ɗin kawai a saka masa hannu a arziƙin shi, komai ya saka hannu ya lalace yadda E.F.C C zasu garƙame shi a gidan yari" Turzum ya ce "Zan yi tunani sai na kammala wannan aikin, ki je sai ki dawo kuma kada ki matsanta akan sanin waye MIJIN MALAMA na har abada, kada ki matsanta kada ki matsanta kinji na faɗa miki baƙar muguwa" Latifa ta jinjina kanta ta ce "Shi kenan Turzum bari na je" Ta miƙe tana ajjiye masa ƙyallen wanda yake ta zuba wari ta shiga fita daga ƴar bukkar tana kaɗa masa mazaunai, Turzum ya bita da idanu yana dry. After Issha prayer, around eight and forty minutes, Majeederh ce durƙoshe gaban matan wan mahaifinta da Uncle's ɗin sai Innati da Yaya Bilkisu, faɗa suke mata sosai Uncle Isma'il ya ce "Duk abin da zan faɗa alrdy an faɗa miki, Majeederh idan aka ce aure to ana nufin haƙuri, haƙurin gidan miji yafi daɗin yawa, kina da hankali shekaru 35 ya isa ki fahimci rayuwa, ki kwantar da hankalinki kima mijinki biyayya da ƴan uwansa da uwar mijinki, Majeederh yadda Ubangiji ya rufa mana asiri kika samu miji kamar Abuturab kada ki bamu kunya plx, kiyi zamanki lafiya, ki yi haƙuri, ki yi haƙuri, ki yi haƙuri aure haƙuri ne, ka auri mai kuɗi ka yi haƙuri, ka auri talaka ka yi haƙuri shi ne" ɗaya bayan ɗaya suka shiga yi mata faɗa kusan kowa zai ce mata ta yi haƙuri, aure ɗan haƙuri ne. Ita dai kanta na ƙasa ta saka wani tsadadden lace black colour da feshin dutsun jaa ya zauna daram a fatar jikinta ya ƙara fidda haskenta ainun a fili. Sai wani vail babba white colour data ɗora akanta wanda Sona ta ɗaura mata ta fito a babbar mace idanunta ne kawai ya faɗa amma haihuwar da tayi ya sanya jikinta buɗewa irin na masu ɗanyen jego. Suna zaune Jawaad ya shigo yana ɗan murmushi ya ce "Finally he's here" Gaban Majeederh ya faɗi ta ƙara sunkuyar da kanta ƙasa, Uncle Bello ya ce "To ya kai ɗaya?" Ya ce "Oh! Ya ce ba zai shigo ba, maybe kunyar surukan shi yake" Maman Alpha ta yi murmushi tana kallon Jawaad matsayin Alpha har yanayinsu ɗaya da ɗaga shoulder's da suke. "To ai babu damuwa, ku bata ɗanta sai su shige" Da sauri Yaya Bilkisu ta ce "Wani ɗan ni ƴar nan? Kawai sai ta tafi gidan miji da ɗan mutane kuma jariri? Ai nan zamu riƙe shi in sha Allah taje kawai Allah ya bata sa a" Da sauri Majeederh ta ce "Plx zan je da shi" Yaya Bilkisu ta riƙe haɓa ta ce "Naga abinda ya Isheni ni Bilkisu, gidanku Hawwa'u ashe baki da kara? Ai kamata ya yi ki tsani ɗan kamar yadda kika tsani ubansa" Ita dai ta yi shiru, anyi ba ai ba, taya zatai farin ciki babu baby Khalil wajanta? Idanun yaron kawai idan ta kalla nutsuwa take samu. "Gaskiya ban goyi bayan ta tafi da shi ba ni ma, ni zan riƙe shi In sha Allah daman ba nono yake sha ba madara ce idan ya yi kamar shekara ɗaya sai a kawo miki shi, kafin nan za a dinga kawo shi kina gani" Maman Alpha ta faɗa tana amsar Little dake ta bacci abinsa cike da kwanciyar hankali yana yi yana tsotsar lip's. "I go for your idea Maman Alpha, amma mene amfanin kai mata shi ɗin? Nan da wata tara za kiji wani babyn yazo ita da mijinta sa raini abin su" Cewar Yaya Bilkisu. Uncle Bello mamakin mata da halinsu ya cika shi magana ɗaya amma sai wannan ya ce wannan ya ce? Ya miƙe tsaye ya ce "Nan da ba gidan biki bane da ake ta gutsira magana" Ya dubi Majeederh ya ce "Ke Hawwa'u ta shi kuje Allah ya tsare ya baki sa a" Sai a lokacin ta ce "Uncle kamar mara gata ni kaɗai zan je haba..." Sai kuma ta saki kuka wanda kana ganinsa za kaga da biyu tayi shi, da kukan barin Baby Khalil dana tafiya ita ɗaya. Uncle Isma'il bai tsaya jiran mai bata haƙuri ba ya damƙi hannunta sukai waje yana zuwa ya samu P.a Hammad da Jawaad suna hira hadda tafawa kamar wasu sa'anni. His Excellency yana zaune a bayan mota tun zuwan su bai fito ba, ya sanya wani haɗaɗɗen brown ɗin Yadi mai kyau da tsada ɗinkin Half body da gajeren hannu babu babbar riga, yanayin yadda fuskarsa ke fitar da annuri zaka san cewa shi ne angon,Happiness lies on his face,He feels himself like a new man, calmness descends on him in his whole body. Maimakon ya buɗe Ƙofar ya fito sai ya danna number Hammad tana fara ringing ya katse, Hammad dake tsaye shi da Jawaad ya yi saurin barin wajan yana zuwa ya saka hannu ya buɗewa Majeederh bayan mota. "Bismillah" majeederh ta juya ta kalli Uncle Isma'il idanunta ya yi rau rau a hankali ta ce "Plx Uncle kai kazo muje" Ya zare idanu ya ce "Rufa mini asiri da abin kunya, kin ga shiga gobe ai zaki ganmu" Hawayen da take riƙewa ya shiga sakko mata ta ce "Shikenan kamar mayya" Yana riƙe dryrsa ya ce "A'a bamu haifi mayya ba" Shi kansa ya yi tunanin Abuturab ɗin zai fito daga motar ya kama hannun matarsa sai yaga shiru a hankali ya ce "Ki yi haƙuri, haka ko wacce mace take jin zafin rabuwa da gidan iyaye kin manta har wata ƙasar kika je shekaru 8 ba uwa ba uba babu kowa naki balle kuma gidan miji? Gidan biyayya da samun aljannarki?" Ya lallaɓata tana kuka sosai haka ta shiga bayan motar Hammad ya rufe ya zaga da sauri bayan sun yi sallama da Jawaad akan idanun Uncle Isma'il,da Uncle B Jawaad suka fice daga cikin gidan sai a lokacin tausayin Majeederh ya kama Uncle's ɗin, Uncle I duk abin nan hankalinsa yana kan Abraham tun ɗazo yake neman Digits ɗinsa ya shaida masa Maminsa tayi aure kada ya sake dawowa da maganar aure, amma magana ɗaya ake ta faɗa masa number a kashe yake. Tunda suka ɗauki hanya take shassheƙar kuka, tana da juriya da zurfin ciki da iya riƙe kanta amma tunda wannan ƙaddarar ta faɗa mata ta samu kanta ta saurin karaya da al'amuran rayuwa saurin kuka da shiga tunani, tana jin rayuwar babu daɗi ta kuma riga data saddaƙar bata da rabon farin ciki a duniya. His Excellency Abu-turab ya ɗan lumshe idanunsa yana jin nutsuwa na saukar masa a hankali ya juya ya kalleta ya ce "Jiddo, Mrs kuka kamar yarinya?" Ta yi masa shiru ya miƙa hannun ya riƙo nata mai taushi sosai ya haɗe da nasa ya ce "Stop haka nan" Ya faɗa can ƙasa, ya ƙara ɗan matsawa drawing her more closer to himself daidai kunnenta yana ɗora kansa a shoulder ɗinta ya ce "Common baby Jiddodo, haba Wifey" Ya faɗa yana riƙota bakiɗaya ta tura baki tana ƙasa da kanta, ta rasa me ya sa zuciyarta bata da sukuni da Gwamna ɗin? Tana so ta amshe shi hannu bibbiyu matsayin mijinta hakan ba zai faru ba sai ta saki jikinta da shi. Bai ƙara ce mata komai ba yana riƙe da hannunta har suka isa Government house. P.a Hammad ya buɗewa Abuturab ƙofa ya fito yana fitowa kuma kai tsaye cikin gidan ya shige ganin haka yasa Hammad buɗewa Majeederh ƙofa ya ce "Fito ki bisa kada ya shige" Ta fito a hankali tana jin faɗuwar gaba tayi bismillah dai ta shiga cikin gidan, babu kowa a main parlour tuni kuma His Excellency ya shige upstairs ta bisa a baya har zuwa ɓangaren shi ya buɗe ƙofa tare da zama saman kujera ta nemi waje ƙasan carpet tare da zama sun jima a haka kafin ya ce "Yaushe zaki arba'in?" Ya faɗa without looking at her ta bashi amsa ya miƙe yana ɗaukan wayarsa ya ce "Oh good night" ya shige Bedroom ya barta nan zaune tana binsa da kallo, a hankali ta gyara zamanta tare da jingine kanta da jikin kujera ƙirjinta na ɗagawa taya zata fara rayuwar aure da wanda bata san halinsa ba? Ta fahimci yana sonta amma shi ɗin kamar ba mutum ne mai bada kulawa da nuna damuwarsa akan iyalan shi ba. Ta ɗauki niyyar kyautata masa ko hakan zai sanya ta manta abubuwan baya tayi facing future life ɗinta, haka ta raya daren idanunta biyu ta kasa koda runtsawa fitowar Abuturab uku yana ganinta zaune a fitowa ta ƙarshe taga ganshi da cup da magani bai ce mata komai ba kuma, ana sallar asuba ya fito sanye da jallabiya sai ƙamshin perfume ɗin Dolce and gabbana yake ko inda take bai kalla ba ya nufi fita zuwa masjid. Germany, Schloss Bellevue. Schloss Bellevue shi ne sunan dake maƙale a jikin Hammerschmidt Villa in Bonn, babba gida wanda zai yi unguwa guda white house komai na gidan fari ne, fenti, gate glasses everything. Sai green grass da flowers da duk suka kasance green sai rufin gidan da yake cofie ga red ɗin ƙaramar ƙofa a tsakiya wacce data kai ka har ciki, iya gidan tsakiya abin kallo ne balle wanda suke gefe da gefe, ga wasu tarin windows da doors birjik hawan benen gidan ba zai irgu ba, ga totar ƙasar Jamani a maƙale, ga kwalta kwance tako'ina securities da Escorts kamar ana yaƙi. Cikin sauri sauri yake taka ƙafarsa idanunsa a lumshe hannunsa ɗaya a sumar kansa ɗayan kuma a aljihu a haka yake rasata Escorts ɗin dake bashi hanya suna ɗaga masa hannu babu wanda ya kula, dake yasan the process of entering the house har zuwa part ɗin President bai sha wahala ba, har ya ƙarasa haɗaɗɗan parlourn wanda ya ji Italian furniture's, komai fari ne the chairs are all white. Yana shigowa parlourn ya saka ƙafarsa ɗaya ya daki ƙofa glasses ɗin jiki ya tarwatse. Dad ya ɗago idanunsa ya sauke akan Abraham yana ɗan yin murmushi wato mai hali baya taɓa fasawa. "Wlcm back Son" A hargitse ya ce "Dad!" Ya faɗa yana lumshe idanunsa sai kuma ya ware su tas akan Dad ɗin ya nufe shi tare da zubewa a gabansa muryarsa na ɗan rawa ya ce "Dad!" Dad ya ce "Yes sweetheart, go on" Abraham ya sake haɗe fuska yaƙi kallon mutumin dake ta Kallonsa ya ce "Dad! She's my girlfriend, ita ina so, ni ne zan aureta" Ya yi shiru, ya ƙara haɗe fuska a dole baya son raini musamman ganin yadda Dad ɗin nasa yake ta Kallonsa yana murmushi ya ce "Plx Dad I'm begging u ban so na rasata, Dad I'm matured enough" Dad ya ce "You're too young dear, ba zan bari ba, babba dalili Musulma ce, kai yaro ne baka isa aure ba" A fusace Abraham ya kalli Dad ɗin idanunsa har ruwa yake ya ƙara tarwatsa wani Glasses ɗin ya ce "I'm matured enough" Dad ya ce "ABRAHAM u're not, kai yaro ne, baka ka kai ka riƙe mace ba, baka kai ka riƙe gida ba, ba kai ka zama mijin wata ba, watan ma wacce take older than you" Dad ya girgiza kai yana murmushi tare da ɗauke kai zafin zuciyar ɗan nasa na bashi mmki ya ce "And the worst part of it har yanzu u're dependant" Cikin zafin rai sosai kamar zai daki Dad ɗin nasa ya ce "Dad, I'm not dependant; Allow me to from convert from Islam, na auri ƴar madara" Dad ya ce "Ahh ƴar suger, baka isa riƙe mata ba" Abraham ya ce "Na isa, ka bani dama na aureta in 9mnts za kaga ta bani babies bama ɗaya ba, zan iya riƙe mata" Mutumin dai kallon Abraham kawai yake. Dad ya girgiza kai yana haɗa rai shi ma nasa zuciyar ya motsa ya ce "Ka tashi ka bani guri kafin na saka Escorts kulle mini kai, har yanzu kai yaro ne baka shige a raineka ba, u're still young" Wani irin kallon Dad ɗin Abraham yake yama kasa ce masa komai me ya sa Dad ɗinsa baya son farin cikinsa ne? A hankali ya ce "I'm not a kid anymore, ka yi mini aure kaga idan ban ma jee ƴar madara ciki ba... [05/08, 3:57 pm] Sdy Auwal Gstc: Dad ya miƙe tsaye looking at his son reaction ciki nuna isa irin ta mahaifi ya ce "Abraham Denial David" Abraham na huci ya matsa dab da mahaifin nasa kamar zasu haɗe ya ce "It's my name, kuma zan sauya soon" Dad na murmushin takaici ganin yadda ɗan cikinsa ke musayar yawu da shi ya ce "Baka isa ba, ka yi kaɗan auren wannan babbar macen ba da kai ba, hakan ba zai faru ba, she's older than you, tama fika wayo ko anyi auren wayo za tana maka" Mutumin dake zaune tun ɗazo watching all of them ya kasa riƙe dryrsa ya yi ƙasa da kansa kawai yana mmkin girman Abraham kuma deep down na zuciyarsa. Abraham ya girgiza kai ya ce "Zan nuna maka zuciya, na ci taurin kai da jijji da kai a wajanka na gada, ɗan na gada ya fi ɗan na koya" "Jesus" Dad ya faɗa ganin Abraham ɗin na neman juyawa ya yi saurin riƙe hannunsa, da wani expression yake kallon mahaifinsa yana haɗe fuska tamau ya ce "let go of me, ba tafiya zan ba balle kasa a ƙara mayar dani mahaukaci" Ganin kallon da Dad ɗin ke masa yasa ya ɗauke yana huci sai kawai ya ji ya jawo shi jikinsa tare da rungumesa sosai a very tight hug, Abraham ya yi shiru tare da sauke kansa a shoulder ɗin Dad yana lumshe idanunsa, sosai Dad ɗin ya yi mamakin yadda zuciyar ɗan nasa ke bugawa da ƙarfi, sai abin ya bashi tsoro bai dai nuna masa ba, cikin sauri Abraham ya zame jikinsa sbd wani irin ƙaunar Dad ɗin nasa daya tasu masa. Upstairs ya haura yana hargitsa kansa kamar mahaukaci. Dad ya bisa da kallo sai ya yi murmushi domin a tsaye Abraham tsayayyen namiji ne har yafi Dad buɗewar jiki gashi black skin ɗinsa wani ƙara kyau take da ɗaukan Idanu wai a hakan ma hankalinsa ba a kwance yake ba. Ya nemi waje ya zauna yana ɗaukan ruwa tare da sha. "Amma daka barshi ya yi auren, yana da ilimi, da tunaninsa idan kuɗi ne bashi da shi ai kai kana da shi" President Denial ya yi murmushi ya ce "Money? Shi ɗin, idan bai fini kuɗi ba to zamu iya yin daidai for sure" Chancellor ɗin ya buɗe ido ya ce "Wow! When last Debaka meet him at Naija? Ina tunanin this is the right time da zamu haɗa su aure immediately daman kullum sai ta mini complain akan baya kulata he just ignored her always, Debaka ta gama karatun ta aiki zata fara na dakatar da ita sbd rawan kanta" Dad dai jin Chancellor ɗin yake yana tunanin taya zai fara masa explanation ba ƴarsa Debaka Abraham yake son aure ba? "President kayi shiru? Did i say something bad" Dad ya juya kaɗan ya ce "Zan ji daɗin hakan, bana son Debaka ta auri wanda baya sonta, ban son ta wahala" Chancellor ya ce "But you promised me that, ina da tabbacin Abraham yana son Debaka kai kke bamu information na komai har zuwanta Naija a gidansa ta sauka" A taƙaice Dad ya ce "I'll talk to him, ayi a hankali ka dai ga irin halinsa he's stubborn boy" Chancellor ya miƙe tsaye ya ce "Ok i think i am leaving now, we will talk later" Ya jinjina kai tare da yin baya yana lumshe idanunsa. Har dare bai ƙara saka Abraham a idanunsa ba a haka har gari ya waye. A hankali yake taka steps ɗin benen wanda zai kai shi part ɗin shi ya jima tsaye kafin ya danna password na ƙofar ya buɗe, ya shiga sanyin a.c ya ratsa shi sosai komai na cikin first parlour ɗin shi white colour ne, duk wani abu na jin daɗin rayuwa akwai shi yadda part ɗin Abraham yake zube da narkakkiyar dukiya ba zaka taɓa cewa shi yake wannan rayuwar da Gang team a Naija ba, da yadda ya jure wulaƙancin Abbu yana ce masa ɓarawo mara gata sbd kawai yana ganinsa a gantale ya maida ƙofar ya rufe without making any sounds, gently ya ƙara buɗe wani ƙofar zuwa other parlour shi kuma komai na ciki peach ne har ya fi na farko haɗuwa baka jin ƙarar komai sai na a.c da wasu Birds da suke gefe. Daga nan ya buɗe wata ƙofa tare da yin corridor ya sake danna password ƙofar bedroom ɗin ta buɗe, Dad ya hango Abraham a tsakiyar bed ya ƙudundu ne waje guda ya ƙarasa tare da zama a gefen shi idanunsa akan fuskarsa ko da yake baccin fuskar nan a haɗe take sbd tsabar zafin zuciya. Ya yi ta Kallonsa tare da juyawa ya kalli carbon paper ɗin dage gefe da pen a sama da wasu different colors ya ɗauka ya shiga kallon zanen, ya jima yana kallon matar dake jikin paper ɗin budurwa ma zai ce bama mata ba domin jikinta ba wani shekarunta daya nuna, ya jima yana kallon zanen kai tsaye kuma ya fahimci ita ce Majeederh. Ya ajjiye inda yake tare da mai da idanunsa akan fuskar Abraham dake baccin wahala wayarsa riƙe gam ya zare wayar still nan ma photonta ya gani a screen ɗin, she's more beautiful than he expects, wani jikin arziƙi gareta ba sai mahaukacin kyau nan ma ya jima yana kallon photon. Tunda yake a rayuwa bai taɓa farantawa Abraham ba, shi ɗansa kuma namiji ya musgunawa rayuwarsa, bai taɓa jan shi a jiki ba ya azabtar dashi azaba mai yawa yawanci kuma akan Majeederh ne da tafiya Naija, amma ko sau ɗaya Abraham bai taɓa jin ladama ya ji azabar da ake masa ta ishe shi ya haƙura da batun ta, yana zane ya sanya aka dinga masa allura wacce ta kusa zautar da tunaninsa, ya fahimci soyayyar da yake mata kamar da ƙais ce Majnoon na labarin Layerh da Majnoon amma ko su ai basu mallaki junan su ba, ita ta mutu shi kuma kamar ya haukace. Dad ya ji duk duniya ba abinda yake so kamar ɗan shi Abraham da farin cikinsa amma musuluntar Abraham da auren Musulma da zai yi daidai yake da sauka daga kan muƙamin shi na President, jamaa za su yi masa tawaye koma ayi juyin mulki. "What should I do!?" Ya tambayi kansa ga al'ƙawarin da ya yi wa Debeka na auren su da Abraham, shi tsoran zafin zuciyar Abraham yake, kuma san akwai lack of parents careless daya taka rawa a rayuwar shi, yana da kuɗi da komai me zai yi da mulkin ma? Dole ya yi sacrifice mulkinsa wajan samawa Abraham farin ciki, shafa kansa ya yi tare da ficewa. Yana fita Abraham ya buɗe ido,daman ba wani bacci yake ba, a hankali ya mirgina gefe yana ware narkakkun idanunsa zuciyarsa na harbawa da ƙarfi, ko wacce dakiƙa da zata shige akwai abubuwan da zata tafi dasu a zuciyarsa,babbar damuwarsa a yanzu Envelope! Where's Taj?. Majeederh na zaune saman ladduma hannunta riƙe da carbi tunda akai kiran assalatu tayi raka'atul fjr take zaune har aka data subhi bayan ta yi ta zauna zaman azkar, har lokacin kuma bata runtsa ba tsayin 40days bata bacci damuwa ta mata yawa ta rame sai idanunta daya ƙara manya. A hankali ta ji an turo ƙofar tare da shigowa, bata kalle shi ba deep down na zuciyarta tana mamakin abin da ya kawo shi domin tun ranar data zo gidan bai taɓa shiga bedroom ɗinta ba. "Mrng" Ta faɗa a sanyaye ya daɗe kafin ta ji ya ce "Yaushe ki ka samu tsarki?" Kanta a ƙasa ta ce "Jiya" His Excellency ya ce "Kuma sbd kin isa baki faɗa mini ba?" Bata san lokacin data ɗago ta kalle shi ba ta ce "Ina nake ganinka? Ko wayata ka amshe fa" Abuturab ya jingina da jikin ƙofa ya ce "Oh" Ta runtse Idanunta sosai ita bata ma fahimtar me yake cewa "Are you okay?" Ta buɗe Idanunta wanda sukai wani iri sbd bacci silently ta ce "Headache" Ya ce "Ba kya bacci shi ya sa, ina zuwa" Not too long ya dawo riƙe da kwalba ya bata ya ce "Drink" ta ɗan kalle shi ta ce "Maganin mene?" Ya haɗe fuska ya ce "Zan cuceki ne? Kalli ƙaddarar data faɗa miki na aure ki sbd ina son ki, Drink" Duk wani tashin hankali bata son shi sai ta amsa ya ce "Drink all" Ta jinjina masa kai ta ɗaga kwalbar ta shanye ya ce "Good Wifey, zuwa minutes zaki bacci kina farkawa zuciyarki za ta yi wasai babu wata damuwa" Ya faɗa yana zama gefen gadon ta, domin ya jima da lura depression ne ya yi mata mugun kamo. Tunda Majeederh ta shanye maganin kanta yake a gefe bata motsa ba, zufa ke yanko mata all over herself can ta miƙe tana dafe kai jiri na ɗaukanta ganin haka yasa His Excellency damƙar hannunta ya jawota ta faɗa saman jikinsa, ya rufe Idanunta tana jin duniyar ta rabe mata gida biyu tana jinta kamar a saman gajimare "Jiddo, Wifey?" Ya ɗan girgiza ta, ta buɗe Idanunta da sukai jajur cikin wata kalar murya ta ce "Abbu... My father hate me, ya tsane ni, ya tsine mini" kallonta kawai Abuturab yake yana riƙe da ita a cinyarsa a hankali ta ce "Bana jin daɗin duniya, wanda na yarda da shi ya ci amanata, ban san me ya sa abubuwa suke faruwa dani ba, ɗan uwana ya gudu ranar aurenmu, Little....." Ta yi shiru Abuturab ya ce "Uhm, go on wifey say it faɗi duk abin da yake ranki" Ta ƙara ja baya kamar zata faɗi ya riƙeta da kyau bakinta na rawa lip's ɗinta na kakkarwa ta ce "I love him, na raine shi with all my heart and soul, ya ci amanata pls ka yarda dani Excellency ban san komai ba, kada ka juya mini baya sbd wannan ƙaddarar, kada ko gorantawa ɗa na idan ya girma ko yaran da zamu haifa" surutai take masa wanda kuma da dukkan zuciyarta take yin su ita kanta kuma bata san lokacin da suke sakin kan su ba, kallonta shi dai kawai yake a hankali ya ji numfashinta na sauka a ƙirjinsa jikinta ya sake, daga nan kuma al'amarin ya sauya mmki ya kama his Excellency Abuturab Alƙasim ya san lafiya lou yake gama shaida nan ƴar shi Jidda amma yanzu ya ji ya kasa aikata komai. Ya mirgina gefe zuciyarsa zuciyarsa a cunkushe baya son ya ji haushin Majeederh at all amma tunda ya ji ya kasa samunta ya ji kamar ta fice masa a rai. Ya miƙe tare da ficewa daga ɗakin... Majeederh na zaune a parlour ita da Latifa da Aaliyyah, Latifa Omar tana sakin murmushi ta ce "Daman na ce ba zan zo ba sai kin muri amarci gashi kam yanzu sai da ki kai wata biyu" Murmushi kawai Majeederh ta yi hannunta riƙe da Baby Khalil da ya yi wani irin kyau da ƙiba sai harba ƙafa yake abinsa. "Aaliyyah je ki duba lunch" Aaliyah ta miƙe tsaye tare da nufar ɓangaren kitchen. Latifa Omar ta ce "Majeederh shawara nake nema, ina cikin damuwa tun abinda ya faru na kasa shawo kan Aliyu" Majeederh ta kalli Latifa Omar ta ce "Ki yi haƙuri" Latifa ta ce "Haba besty ni da mijina bani da kwanciyar hankali, ko yana son ki ai yana da kyau yanzu ya haƙura tunda kin yi aure, shi yasa fa na kasa faɗa masa kin yi aure tunda ba cikakkiyar lafiya gare shi ba" Majeederh ta ce "Da kin faɗa" Idanunta ya ciko da hawaye sai kawai ta saki kuka ta ce "Bestie ki taimaka mini ki taimaki aure na, ki faɗawa Barrister da bakin batun auren ki please bani da sama dake shi ya sa nazo ki bani shawara" Murmushi kawai Majeederh tayi ta ce "Latifa ko wacce mace a gidan mijinta haƙuri take, kowa yana da damuwa fa?" Da sauri Latifa ta ce "Baki da wata damuwa ke, gashi nan hankalin ki kwance ni kuma soyayyarki ta hana mijina sakat" Majeederh ta lumshe idanunta "Latifa tunda na yi aure wata biyu babu abin da ya shiga tsakani na da Abuturab, ya kwance wayata sai na yi sati ban sa shi a idanuna ba" ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya Latifa ta sauke a ranta tana cewa "Well-done Turzum" A fili kuma ta zare idanu ta ce "Kuma ke baki nema ba? Kamar wacce bata da lafiya?" Majeederh ta yi shiru "Tab ki ce ke masifar feelings ne ke cinki aure wata huɗu miji bai raɓi inda kike ba ko tunaninsa sadaƙa aka bashi shi ya sa ya samu lasisin wulaƙanta ki?" Majeederh ta rungume ɗanta da ya yi bacci ta ce "To me zan?" Latifa ta gyara zama ta ce "Idan kin yarda dani zan baki shawara, ki shirya yau ki je har part ɗinsa ki ce anan zaki kwana hakƙin ki kikeso, tunda dai ke ba dutse bane shi ma his Excellency yana abu kamar ba Mijin Malama shi da zai zage ku kwashi soyayya" Majeederh ta girgiza kai ta ce "Ina mace na bisa har part ɗinsa? Ai ko abinda nake ji zai kashe ni bana jin zan haka" Latifa Omar ta girgiza kai ta ce "to mene a ciki kuma? Ni fa barrister yadda kika san ɗan taure haka yake, baya gajiya mijina ya iya soyayya shi na musamman ne bana jin a yanzu zan iya bari ko wacce mace ta raɓu inda yake, yanzu ki ce ke kina zaune kamar fankon ashana sunan kin yi aure amma babu abinda kika sani na rayuwar aure duk daɗi da zumar dake cikinsa baki sani ba? Ko soyayya bai fara nuna miki ba, to wlh tallahi kada ki yarda ki je yau duk abinda zai faru ya faru kawai" Kafin Majeederh ta yi magana suka ji an shigo Latifa ta kalli Hassenatou wacce ta shigo tana taunar cimgam da wata budurwar yarinya ƴar firit da ita, suka nema waje suka zauna Latifa ta ce "Sannunku" Hassenatou ta ce "Sannu da shan a.c da cin arziƙi" Latifa ta ce "Ikon Allah! abin nema ya samu, matar ɗan doka ta haifi ɓarawo" Intisar ta ce "Wannan ne shegen ɗan kenan? To wajan zama ne da shi a gidan?" Hassenatou ta ce "Waya sani ne, bana son dai a dinga cin amanar His Excellency kin san zina masifa ce idan ka fara baka iya dainawa" Latifa ta ce "Ashe kun san da haka kuke ɓata bakin ku? Nan fa gidan mijinta ne ta fiku iko da gidan" Intisar ta ce "Hold on my dear, bana son Shisshigi waya kasa dake balle ki ɗauka?" Majeederh ta miƙe tsaye riƙe da Baby Khalil ta nufi bedroom suka kwashe da dariya, sai kuma suka miƙe tare da ficewa daga parlourn da sauri Latifa ta bi bayansu. "hi" suka tsaya duk ta ƙarasa tana miƙa musu hannu ta ce "Friends?" Sukai mata banza ta ce "Nazo na tayaku yaƙi ganin ɗan uwanku ya rabu da mugun iri, bai dace ya zama mijin malama ni da kuke ganina best friend ɗin Majeederh ce amma babu wacce na tsana sama ita" Sai kuma fashe da kuka sosai ta ce "Za ku yi mamaki idan na ce malama Majeederh har mijina take nema, shi ya sa kullum bata da wajan zuwa sama da gidana lokacin dana sameta ita da mijina turmi da taɓarya a ranar ban iya bacci ba, na ji kamar na kashe kaina na huta wallahi, har yanzu zuciyata zafi take ta hana ni kwanciyar hankali a gidan mijina yanzu kuma tayi aure hankalinta kwance, mijina ya daina kulani sbd ita baya kwana a gidan kullum cikin maganarta nake, ki duba duk yadda na yarda da ita duk wata matsalata na kawo mata amma a haka taci amanata ta zame mini muguwar ƙawa" Ta ƙara rushewa da kuka sosai Hassenatou ta ce "Kan uban nan kuma kike zaune?" Ta ce "To ya zan?" Haseena ta ce "Na miki al'ƙawarin cikin satin nan sai auren nan ya mutu wama ya sani ko tana da hiv?" Da sauri Latifa ta ce "Ba mamaki tunda har hotels na sha rakata, kuma can baya ta taɓa ɓata muka nemata muka rasa har tsayin sati guda , ni wallahi kamar na ce Barrister ya sake ni" Intisar kishi ya cika zuciyarta tana addu'ar Allah ya sa Majeederh bata da ciki balle ta shafa musu mugun taɓo "Akan me zaki rabu da mijinki? Ai wallahi bata isa ba sai dai ke ki hanata jin daɗin rayuwa, i have an idea" Duk suka kalli Haseena ta ce "Kin tabbatar turmi da taɓarya kika samu Majeederh da mijin naki? Kin san sharrin zina dai" Latifa ta ce "Wallahi Allah da gaske nake" Haseena ta ce "Good, yanzu ki bani numberki sannan ki turo mini photon mijinki da yake ba riga yana kwance akan gado, ni ma zan ɗauki Majeederh cikin dare sai ayi editing photon a nuna suna manne da juna, kamar miji da mata ana gama edited zan tura miki ta I.g ko WhatsApp ki san duk yadda ki kai kika ɗauki wayar Barrister Aliyu ki shiga WhatsApp ɗinsa ki turo pictures ɗin ta prvt number ɗin His Excellency wacce yake WhatsApp da ita kina turawa zai gani ai government house free Wi-Fi ne, bayan ya gani ni kuma zan ce ya ɗan ara mini wayarsa zan kira Meema daga nan zan shiga WhatsApp ɗin na nunawa Mama mahaifiyar His Excellency" Muje dai zuwa. MIJIN MALAMA na kuɗi ne pay before you read..... 08119237616 Nimcyluv sarauta [06/08, 4:34 pm] Sdy Auwal Gstc: Dad ya miƙe tsaye looking at his son reaction ciki nuna isa irin ta mahaifi ya ce "Abraham Denial David" Abraham na huci ya matsa dab da mahaifin nasa kamar zasu haɗe ya ce "It's my name, kuma zan sauya soon" Dad na murmushin takaici ganin yadda ɗan cikinsa ke musayar yawu da shi ya ce "Baka isa ba, ka yi kaɗan auren wannan babbar macen ba da kai ba, hakan ba zai faru ba, she's older than you, tama fika wayo ko anyi auren wayo za tana maka" Mutumin dake zaune tun ɗazo watching all of them ya kasa riƙe dryrsa ya yi ƙasa da kansa kawai yana mmkin girman Abraham kuma deep down na zuciyarsa. Abraham ya girgiza kai ya ce "Zan nuna maka zuciya, na ci taurin kai da jijji da kai a wajanka na gada, ɗan na gada ya fi ɗan na koya" "Jesus" Dad ya faɗa ganin Abraham ɗin na neman juyawa ya yi saurin riƙe hannunsa, da wani expression yake kallon mahaifinsa yana haɗe fuska tamau ya ce "let go of me, ba tafiya zan ba balle kasa a ƙara mayar dani mahaukaci" Ganin kallon da Dad ɗin ke masa yasa ya ɗauke yana huci sai kawai ya ji ya jawo shi jikinsa tare da rungumesa sosai a very tight hug, Abraham ya yi shiru tare da sauke kansa a shoulder ɗin Dad yana lumshe idanunsa, sosai Dad ɗin ya yi mamakin yadda zuciyar ɗan nasa ke bugawa da ƙarfi, sai abin ya bashi tsoro bai dai nuna masa ba, cikin sauri Abraham ya zame jikinsa sbd wani irin ƙaunar Dad ɗin nasa daya tasu masa. Upstairs ya haura yana hargitsa kansa kamar mahaukaci. Dad ya bisa da kallo sai ya yi murmushi domin a tsaye Abraham tsayayyen namiji ne har yafi Dad buɗewar jiki gashi black skin ɗinsa wani ƙara kyau take da ɗaukan Idanu wai a hakan ma hankalinsa ba a kwance yake ba. Ya nemi waje ya zauna yana ɗaukan ruwa tare da sha. "Amma daka barshi ya yi auren, yana da ilimi, da tunaninsa idan kuɗi ne bashi da shi ai kai kana da shi" President Denial ya yi murmushi ya ce "Money? Shi ɗin, idan bai fini kuɗi ba to zamu iya yin daidai for sure" Chancellor ɗin ya buɗe ido ya ce "Wow! When last Debaka meet him at Naija? Ina tunanin this is the right time da zamu haɗa su aure immediately daman kullum sai ta mini complain akan baya kulata he just ignored her always, Debaka ta gama karatun ta aiki zata fara na dakatar da ita sbd rawan kanta" Dad dai jin Chancellor ɗin yake yana tunanin taya zai fara masa explanation ba ƴarsa Debaka Abraham yake son aure ba? "President kayi shiru? Did i say something bad" Dad ya juya kaɗan ya ce "Zan ji daɗin hakan, bana son Debaka ta auri wanda baya sonta, ban son ta wahala" Chancellor ya ce "But you promised me that, ina da tabbacin Abraham yana son Debaka kai kke bamu information na komai har zuwanta Naija a gidansa ta sauka" A taƙaice Dad ya ce "I'll talk to him, ayi a hankali ka dai ga irin halinsa he's stubborn boy" Chancellor ya miƙe tsaye ya ce "Ok i think i am leaving now, we will talk later" Ya jinjina kai tare da yin baya yana lumshe idanunsa. Har dare bai ƙara saka Abraham a idanunsa ba a haka har gari ya waye. A hankali yake taka steps ɗin benen wanda zai kai shi part ɗin shi ya jima tsaye kafin ya danna password na ƙofar ya buɗe, ya shiga sanyin a.c ya ratsa shi sosai komai na cikin first parlour ɗin shi white colour ne, duk wani abu na jin daɗin rayuwa akwai shi yadda part ɗin Abraham yake zube da narkakkiyar dukiya ba zaka taɓa cewa shi yake wannan rayuwar da Gang team a Naija ba, da yadda ya jure wulaƙancin Abbu yana ce masa ɓarawo mara gata sbd kawai yana ganinsa a gantale ya maida ƙofar ya rufe without making any sounds, gently ya ƙara buɗe wani ƙofar zuwa other parlour shi kuma komai na ciki peach ne har ya fi na farko haɗuwa baka jin ƙarar komai sai na a.c da wasu Birds da suke gefe. Daga nan ya buɗe wata ƙofa tare da yin corridor ya sake danna password ƙofar bedroom ɗin ta buɗe, Dad ya hango Abraham a tsakiyar bed ya ƙudundu ne waje guda ya ƙarasa tare da zama a gefen shi idanunsa akan fuskarsa ko da yake baccin fuskar nan a haɗe take sbd tsabar zafin zuciya. Ya yi ta Kallonsa tare da juyawa ya kalli carbon paper ɗin dage gefe da pen a sama da wasu different colors ya ɗauka ya shiga kallon zanen, ya jima yana kallon matar dake jikin paper ɗin budurwa ma zai ce bama mata ba domin jikinta ba wani shekarunta daya nuna, ya jima yana kallon zanen kai tsaye kuma ya fahimci ita ce Majeederh. Ya ajjiye inda yake tare da mai da idanunsa akan fuskar Abraham dake baccin wahala wayarsa riƙe gam ya zare wayar still nan ma photonta ya gani a screen ɗin, she's more beautiful than he expects, wani jikin arziƙi gareta ba sai mahaukacin kyau nan ma ya jima yana kallon photon. Tunda yake a rayuwa bai taɓa farantawa Abraham ba, shi ɗansa kuma namiji ya musgunawa rayuwarsa, bai taɓa jan shi a jiki ba ya azabtar dashi azaba mai yawa yawanci kuma akan Majeederh ne da tafiya Naija, amma ko sau ɗaya Abraham bai taɓa jin ladama ya ji azabar da ake masa ta ishe shi ya haƙura da batun ta, yana zane ya sanya aka dinga masa allura wacce ta kusa zautar da tunaninsa, ya fahimci soyayyar da yake mata kamar da ƙais ce Majnoon na labarin Layerh da Majnoon amma ko su ai basu mallaki junan su ba, ita ta mutu shi kuma kamar ya haukace. Dad ya ji duk duniya ba abinda yake so kamar ɗan shi Abraham da farin cikinsa amma musuluntar Abraham da auren Musulma da zai yi daidai yake da sauka daga kan muƙamin shi na President, jamaa za su yi masa tawaye koma ayi juyin mulki. "What should I do!?" Ya tambayi kansa ga al'ƙawarin da ya yi wa Debeka na auren su da Abraham, shi tsoran zafin zuciyar Abraham yake, kuma san akwai lack of parents careless daya taka rawa a rayuwar shi, yana da kuɗi da komai me zai yi da mulkin ma? Dole ya yi sacrifice mulkinsa wajan samawa Abraham farin ciki, shafa kansa ya yi tare da ficewa. Yana fita Abraham ya buɗe ido,daman ba wani bacci yake ba, a hankali ya mirgina gefe yana ware narkakkun idanunsa zuciyarsa na harbawa da ƙarfi, ko wacce dakiƙa da zata shige akwai abubuwan da zata tafi dasu a zuciyarsa,babbar damuwarsa a yanzu Envelope! Where's Taj?. Majeederh na zaune saman ladduma hannunta riƙe da carbi tunda akai kiran assalatu tayi raka'atul fjr take zaune har aka data subhi bayan ta yi ta zauna zaman azkar, har lokacin kuma bata runtsa ba tsayin 40days bata bacci damuwa ta mata yawa ta rame sai idanunta daya ƙara manya. A hankali ta ji an turo ƙofar tare da shigowa, bata kalle shi ba deep down na zuciyarta tana mamakin abin da ya kawo shi domin tun ranar data zo gidan bai taɓa shiga bedroom ɗinta ba. "Mrng" Ta faɗa a sanyaye ya daɗe kafin ta ji ya ce "Yaushe ki ka samu tsarki?" Kanta a ƙasa ta ce "Jiya" His Excellency ya ce "Kuma sbd kin isa baki faɗa mini ba?" Bata san lokacin data ɗago ta kalle shi ba ta ce "Ina nake ganinka? Ko wayata ka amshe fa" Abuturab ya jingina da jikin ƙofa ya ce "Oh" Ta runtse Idanunta sosai ita bata ma fahimtar me yake cewa "Are you okay?" Ta buɗe Idanunta wanda sukai wani iri sbd bacci silently ta ce "Headache" Ya ce "Ba kya bacci shi ya sa, ina zuwa" Not too long ya dawo riƙe da kwalba ya bata ya ce "Drink" ta ɗan kalle shi ta ce "Maganin mene?" Ya haɗe fuska ya ce "Zan cuceki ne? Kalli ƙaddarar data faɗa miki na aure ki sbd ina son ki, Drink" Duk wani tashin hankali bata son shi sai ta amsa ya ce "Drink all" Ta jinjina masa kai ta ɗaga kwalbar ta shanye ya ce "Good Wifey, zuwa minutes zaki bacci kina farkawa zuciyarki za ta yi wasai babu wata damuwa" Ya faɗa yana zama gefen gadon ta, domin ya jima da lura depression ne ya yi mata mugun kamo. Tunda Majeederh ta shanye maganin kanta yake a gefe bata motsa ba, zufa ke yanko mata all over herself can ta miƙe tana dafe kai jiri na ɗaukanta ganin haka yasa His Excellency damƙar hannunta ya jawota ta faɗa saman jikinsa, ya rufe Idanunta tana jin duniyar ta rabe mata gida biyu tana jinta kamar a saman gajimare "Jiddo, Wifey?" Ya ɗan girgiza ta, ta buɗe Idanunta da sukai jajur cikin wata kalar murya ta ce "Abbu... My father hate me, ya tsane ni, ya tsine mini" kallonta kawai Abuturab yake yana riƙe da ita a cinyarsa a hankali ta ce "Bana jin daɗin duniya, wanda na yarda da shi ya ci amanata, ban san me ya sa abubuwa suke faruwa dani ba, ɗan uwana ya gudu ranar aurenmu, Little....." Ta yi shiru Abuturab ya ce "Uhm, go on wifey say it faɗi duk abin da yake ranki" Ta ƙara ja baya kamar zata faɗi ya riƙeta da kyau bakinta na rawa lip's ɗinta na kakkarwa ta ce "I love him, na raine shi with all my heart and soul, ya ci amanata pls ka yarda dani Excellency ban san komai ba, kada ka juya mini baya sbd wannan ƙaddarar, kada ko gorantawa ɗa na idan ya girma ko yaran da zamu haifa" surutai take masa wanda kuma da dukkan zuciyarta take yin su ita kanta kuma bata san lokacin da suke sakin kan su ba, kallonta shi dai kawai yake a hankali ya ji numfashinta na sauka a ƙirjinsa jikinta ya sake, daga nan kuma al'amarin ya sauya mmki ya kama his Excellency Abuturab Alƙasim ya san lafiya lou yake gama shaida nan ƴar shi Jidda amma yanzu ya ji ya kasa aikata komai. Ya mirgina gefe zuciyarsa zuciyarsa a cunkushe baya son ya ji haushin Majeederh at all amma tunda ya ji ya kasa samunta ya ji kamar ta fice masa a rai. Ya miƙe tare da ficewa daga ɗakin... Majeederh na zaune a parlour ita da Latifa da Aaliyyah, Latifa Omar tana sakin murmushi ta ce "Daman na ce ba zan zo ba sai kin muri amarci gashi kam yanzu sai da ki kai wata biyu" Murmushi kawai Majeederh ta yi hannunta riƙe da Baby Khalil da ya yi wani irin kyau da ƙiba sai harba ƙafa yake abinsa. "Aaliyyah je ki duba lunch" Aaliyah ta miƙe tsaye tare da nufar ɓangaren kitchen. Latifa Omar ta ce "Majeederh shawara nake nema, ina cikin damuwa tun abinda ya faru na kasa shawo kan Aliyu" Majeederh ta kalli Latifa Omar ta ce "Ki yi haƙuri" Latifa ta ce "Haba besty ni da mijina bani da kwanciyar hankali, ko yana son ki ai yana da kyau yanzu ya haƙura tunda kin yi aure, shi yasa fa na kasa faɗa masa kin yi aure tunda ba cikakkiyar lafiya gare shi ba" Majeederh ta ce "Da kin faɗa" Idanunta ya ciko da hawaye sai kawai ta saki kuka ta ce "Bestie ki taimaka mini ki taimaki aure na, ki faɗawa Barrister da bakin batun auren ki please bani da sama dake shi ya sa nazo ki bani shawara" Murmushi kawai Majeederh tayi ta ce "Latifa ko wacce mace a gidan mijinta haƙuri take, kowa yana da damuwa fa?" Da sauri Latifa ta ce "Baki da wata damuwa ke, gashi nan hankalin ki kwance ni kuma soyayyarki ta hana mijina sakat" Majeederh ta lumshe idanunta "Latifa tunda na yi aure wata biyu babu abin da ya shiga tsakani na da Abuturab, ya kwance wayata sai na yi sati ban sa shi a idanuna ba" ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya Latifa ta sauke a ranta tana cewa "Well-done Turzum" A fili kuma ta zare idanu ta ce "Kuma ke baki nema ba? Kamar wacce bata da lafiya?" Majeederh ta yi shiru "Tab ki ce ke masifar feelings ne ke cinki aure wata huɗu miji bai raɓi inda kike ba ko tunaninsa sadaƙa aka bashi shi ya sa ya samu lasisin wulaƙanta ki?" Majeederh ta rungume ɗanta da ya yi bacci ta ce "To me zan?" Latifa ta gyara zama ta ce "Idan kin yarda dani zan baki shawara, ki shirya yau ki je har part ɗinsa ki ce anan zaki kwana hakƙin ki kikeso, tunda dai ke ba dutse bane shi ma his Excellency yana abu kamar ba Mijin Malama shi da zai zage ku kwashi soyayya" Majeederh ta girgiza kai ta ce "Ina mace na bisa har part ɗinsa? Ai ko abinda nake ji zai kashe ni bana jin zan haka" Latifa Omar ta girgiza kai ta ce "to mene a ciki kuma? Ni fa barrister yadda kika san ɗan taure haka yake, baya gajiya mijina ya iya soyayya shi na musamman ne bana jin a yanzu zan iya bari ko wacce mace ta raɓu inda yake, yanzu ki ce ke kina zaune kamar fankon ashana sunan kin yi aure amma babu abinda kika sani na rayuwar aure duk daɗi da zumar dake cikinsa baki sani ba? Ko soyayya bai fara nuna miki ba, to wlh tallahi kada ki yarda ki je yau duk abinda zai faru ya faru kawai" Kafin Majeederh ta yi magana suka ji an shigo Latifa ta kalli Hassenatou wacce ta shigo tana taunar cimgam da wata budurwar yarinya ƴar firit da ita, suka nema waje suka zauna Latifa ta ce "Sannunku" Hassenatou ta ce "Sannu da shan a.c da cin arziƙi" Latifa ta ce "Ikon Allah! abin nema ya samu, matar ɗan doka ta haifi ɓarawo" Intisar ta ce "Wannan ne shegen ɗan kenan? To wajan zama ne da shi a gidan?" Hassenatou ta ce "Waya sani ne, bana son dai a dinga cin amanar His Excellency kin san zina masifa ce idan ka fara baka iya dainawa" Latifa ta ce "Ashe kun san da haka kuke ɓata bakin ku? Nan fa gidan mijinta ne ta fiku iko da gidan" Intisar ta ce "Hold on my dear, bana son Shisshigi waya kasa dake balle ki ɗauka?" Majeederh ta miƙe tsaye riƙe da Baby Khalil ta nufi bedroom suka kwashe da dariya, sai kuma suka miƙe tare da ficewa daga parlourn da sauri Latifa ta bi bayansu. "hi" suka tsaya duk ta ƙarasa tana miƙa musu hannu ta ce "Friends?" Sukai mata banza ta ce "Nazo na tayaku yaƙi ganin ɗan uwanku ya rabu da mugun iri, bai dace ya zama mijin malama ni da kuke ganina best friend ɗin Majeederh ce amma babu wacce na tsana sama ita" Sai kuma fashe da kuka sosai ta ce "Za ku yi mamaki idan na ce malama Majeederh har mijina take nema, shi ya sa kullum bata da wajan zuwa sama da gidana lokacin dana sameta ita da mijina turmi da taɓarya a ranar ban iya bacci ba, na ji kamar na kashe kaina na huta wallahi, har yanzu zuciyata zafi take ta hana ni kwanciyar hankali a gidan mijina yanzu kuma tayi aure hankalinta kwance, mijina ya daina kulani sbd ita baya kwana a gidan kullum cikin maganarta nake, ki duba duk yadda na yarda da ita duk wata matsalata na kawo mata amma a haka taci amanata ta zame mini muguwar ƙawa" Ta ƙara rushewa da kuka sosai Hassenatou ta ce "Kan uban nan kuma kike zaune?" Ta ce "To ya zan?" Haseena ta ce "Na miki al'ƙawarin cikin satin nan sai auren nan ya mutu wama ya sani ko tana da hiv?" Da sauri Latifa ta ce "Ba mamaki tunda har hotels na sha rakata, kuma can baya ta taɓa ɓata muka nemata muka rasa har tsayin sati guda , ni wallahi kamar na ce Barrister ya sake ni" Intisar kishi ya cika zuciyarta tana addu'ar Allah ya sa Majeederh bata da ciki balle ta shafa musu mugun taɓo "Akan me zaki rabu da mijinki? Ai wallahi bata isa ba sai dai ke ki hanata jin daɗin rayuwa, i have an idea" Duk suka kalli Haseena ta ce "Kin tabbatar turmi da taɓarya kika samu Majeederh da mijin naki? Kin san sharrin zina dai" Latifa ta ce "Wallahi Allah da gaske nake" Haseena ta ce "Good, yanzu ki bani numberki sannan ki turo mini photon mijinki da yake ba riga yana kwance akan gado, ni ma zan ɗauki Majeederh cikin dare sai ayi editing photon a nuna suna manne da juna, kamar miji da mata ana gama edited zan tura miki ta I.g ko WhatsApp ki san duk yadda ki kai kika ɗauki wayar Barrister Aliyu ki shiga WhatsApp ɗinsa ki turo pictures ɗin ta prvt number ɗin His Excellency wacce yake WhatsApp da ita kina turawa zai gani ai government house free Wi-Fi ne, bayan ya gani ni kuma zan ce ya ɗan ara mini wayarsa zan kira Meema daga nan zan shiga WhatsApp ɗin na nunawa Mama mahaifiyar His Excellency" Muje dai zuwa. MIJIN MALAMA na kuɗi ne pay before you read..... 08119237616 Nimcyluv sarauta [06/08, 4:34 pm] Sdy Auwal Gstc: Latifa was shock and speechless tayi zuru tana kallon Intisar da Haseena , sai kuma ta sauke ajjiyar zuciya ta ce "Kuna ganin hakan babu matsala?" Intisar ta ce "Mene abin matsala? Rama mugunta ga macuci ai halak ne, ni naga ƙoƙarin yadda kika ci-gaba da zama da ita duk da cin amanar da tayi miki ki sameta turmi da taɓarya da mijinki? Tab ai wallahi ni zuciyata bugawa zatai kuma In sha Allah sai auren nan ya mutu murus na aure His Excellency, haka kurum an ƙaƙaba masa masifa da bala'i" Latifa Omar ta ce "Haka ne, shi ya sa na faɗa muku domin ku iya zama da ita, akwai ta da shiga rai Ubangiji ya mata baiwar farin jini kuma ni na daƙushe shi" Murmushi Hassenatou kawai ta yi kana sukai exchange na Digits suka shige mota daman shopping za su a shoprite. Aaliyyah sukai clashing da Latifa ta bita da idanu trying to understand her situation, sai kuma ta ce "Na fito naga ba ke ba Anti Jeederh" Latifa Omar ta ɗan yi murmushi ta ce "Wajan marasa kunyar can naje danni bana ɗaukan raini yanzu zan haɗawa mutum jini da majina" Aaliyyah ta buɗe baki da mamaki domin bata gama fahimta ba, ta ce "Allah ya kyauta ga lunch ɗin an kammala yana dining area" Latifa ta ce "Anya?" "I'm full ci kawai" tana faɗin hakan ta nufi bedroom ɗin Majeederh ta sameta zaune ta yi wa Baby Khalil wasa tuni ta mance da abinda ya faru, daman tana shigowa ɗaki suratul yasin ta karanta da addu'ar yaye damuwa da ƙunci sai ta ji zuciyarta fes. "a'a, babu ko kunya ɗan fari ne fa" Majeederh ta mata shiru ta ce "Na bi waɗancan tsageran, ni i can't take it wlh i hate nonsense" Majeederh ta zubawa Latifa sexcy eyes ɗinta ta ce "To ribar me kika ci?" Ta ɗaga shoulder's ta ce "A'a ba batun cin riba bane, ni bana ƙaunar baka fini da komai ba kace zaka ɗaga mini kai sai naci uban mutum sarai, ni na fi so always ace ni ce a gaba idan ina mu'amala da mutum" Majeederh ta jinjina kai da ɗan yin baya ta ce "Kowa watarana zuciyarki zata buga, You will have a heart attack one day, ki dinga nightmares da kala-kala" Latifa ta kalli Majeederh kawai ta ce "Ai na gyara musu zama" A hankali majeederh na miƙewa ta ce "Kina haƙuri da rayuwa, watarana za kiga ribar hakan" Latifa ta taɓe baki ta ce "Ni dai ba wannan ba zan kira Barrister ki lallaɓa mini shi" Tana faɗin hakan ta ɗauki wayarta tare da kiran number Aliyu sai da tayi kira uku kafin ya ɗauka tun kafin ya yi magana ta bawa Majeederh wayar tare da ɗaukan Baby Khalil tayi waje abinta. Majeederh ta dinga kallon wayarsa cike da fargaba da zullumi zuciyarta na bugawa da ƙarfi ita bata ma san mene zata ce masa ba. Aliyu jin shiru ya sa ya ce "Hello?" Ta sauke ajjiyar zuciya kafin tayi magana ta ji ya ce "Hawwa'u" A hankali ta ce "Let by gone be by gones Aliyu, ku zauna lafiya da Latifa please" ya tari numfashinta da cewa "Untill when you're my side Hawwa'u shin ban cancanci zama mijinki bane? Ni ba irin mijin da kike addu'a Allah ya kawo miki bane?" Ya yi ƙasa da murya ya ce "Think Hawwa'u, i love you i so much loves u" ta kasa cewa komai sai bakinta dake rawa wai yau ita ake cewa i love you sai taji kalmar bata birgeta bata ɗaɗata da ƙasa. Latifa na fita ta zauna saman kujera babu jimawa ta ji ƙamshin perfume Dolce and gabbana tana juyawa suka haɗa idanu da Latifa ta ce "Sannu da zuwa" Ya ɗan faɗaɗa fuskar shi ya ce "Kina lafiya?" Ta ce "Allhamd" Ya juya idanunsa sai kuma ya yi jim ya ce "Yake ɗaya?" Ta ɗan yi murmushi ta ce "Eh ta ɗan ari wayata ne zatai kira, kuma naga tana buƙatar privacy that's why i am here" ya ce "Oh" Ya nufi bedroom ɗin nata tsaye ya yi cak lokacin da ya ji Majeederh na cewa "U misunderstanding Aliyu, i am married now" Ta cikin wayar Aliyu ya yi wata dariya ta kin raina mini hankali ya ce "Funny, stop kidding me dear ko dana bar gidanku ciwo ya kwantar dani sosai shi ya sa ban dawo ba amma yanzu haka kin san zan zo na ganki ki jira zuwana i on my way" Da sauri ta ce "Aliyu listen, listing to me...." Ta kasa ƙarasa maganar sbd shadow ɗin data gani ta juya da sauri idanunta ya sauka akan His Excellency dake tsaye kamar an dasa shi idanunsa jajur ta kasa cewa komai kanta a ƙasa ya taka har zuwa ida take yana kallonta kafin ya ce "Kin riga da kin saba, kuma ki ɗauke wannan shegen ɗan ki fitar da shi daga cikin gidan nan, You really disappointed me Jiddo, kin san lokacin dana ɗauka ina son ki? Lokacin dana samu labarin kin haihuwa bai iya bacci ba, wani ya sameki bani ba duk da haka na jure na yi accepted naki da ƙaddarar ki ashe i was mistaken, duk wanda ya saba zina ba zai iya dainawa ba, yanzu sbd kinga bana kulaki ban taɓa sauke hakƙin ki dake kaina ba shi yasa ki yi deciding kiran mazinacin naki ko?" Jikinta ya ɗauki rawa da ƙyarma idanunta a kansa ko ƙiftawa ba tayi ta ce "U misunderstanding, baka haka bane Lati....." Hannu yasa ya zabga mata mari ya ƙara zabga mata mari ya ce "Bana magana ana katse mini numfashi, wannan dalilin yasa na amshe wayarki shi ne kika amshi da ƙawarki? Jiddo zina da aurenki?" Tunda ya mareta ta riƙe fuskarta ta kasa motsi yatsunsa ya fito kwance a fuskarta ta juya zata bar wajan ya saka hannu ya dawo da ita baya a hankali ta ce "Cika mini hannu Abuturab" Ya buɗe baki ya ce "Abuturab?" Ta kalle shi idanunta cike da hawaye ta ce "Ba Sunanka bane? Wannan dalilin yasa na ce ba zan aure ba, na yi zaton da gaske sbd Allah ka auri da kuma so na da kake amma nayi ganganci ba kuma laifinka bane, na iyayena da suka baka ni, baka da tabbaci ina zina ko bana yi, kuma ka sani aure da zargi haramun ne kana ƙoƙarin datse igiyar aurenka dake kai na, na yi zaton ana samun farin ciki da aure amma shi ma na yi kuskuren fahimta, Sunanka na mijina sai na yi sati ban saka ka a Idanuna ba, baka san ya nake ba" Hawaye kawai take sosai ta ce "hakkin ka kuma maybe you're not interested, daman ba dan Allah kake so na kawai sha'awata kake" Ya buɗe idanu ya ce "Ni kike faɗawa haka?" Ta ce "Bani na faɗa ba, fassarar abinda ka faɗa ne, har gobe zan ci gaba da yi maka biyayya whether you like it or not" Tana faɗin hakan tabar wajan tare da shigewa bathroom ya jima yana bin ƙofar da kallo, he don't even know what comes over him yana abu madly ya juya yabar wajan... Da daddare Majeederh ta kasa bacci juyi kawai take, Abuturab ya riga daya saba mata da maganin da yake ba, ta rufe idanu nan ma ta kasa ta miƙe tsaye taga wajan 2:34 ta ɗauki hijabi ta saka ta nufi part ɗinsa luckily taji ƙofar a buɗe tana shiga ta same shi zaune yana operating system sai tea dake gefensa bai kalleta ba ya ce "why are you here? Hakƙin naki kika biyo amsa?" Ta yi masa banza ya ce "Oh, i can relate ki je kawai Jiddo if i need something, I'll call" Calmly ta ce "Medicine" Da sauri ya kalleta tana ɗauke idanu ta ce "Na kasa bacci, i couldn't sleep" Ya miƙe tare da shigewa wani ɗan corridor kamar bedroom ba jimawa ya dawo hannunsa riƙe da kwalba bayan ya yage takaddar jiki ya bata tana amsa ta shanye tas tare da dropping empty ta juya ya bita da kallo deep down na zuciyarsa yana tunanin wani abu. A duk sanda ta sha maganin she just immediately forget everything, more especially her father and his bads words, she just realized baccin da take yasa take jin sauƙin zuciyarta. Cikin ikon Allah kiran sallar farko ya farkar da ita bakinta ɗauke da addu'ar tashi daga bacci, idanunta sun yi jajur sbd baccin bai gama sakinta ba da ƙyar ta miƙe tare da sakarwa kanta shower tai wanka sosai ta ɗaura alwala raka'atul fjr tayi kafin ayi sallar asuba ta jima tana addu'ar neman ɗaukin Ubangiji,idan aurenta da Abuturab alheri ne Ubangiji ya daidaita tsakanin su idan ba alheri bane Ubangiji ya zaɓa mata abin da yafi zama alheri ga rayuwarta, ita ɗin me biyya ce ga dukkan wata Jarrabawar Ubangiji a kanta. A hankali ta ɗaga hannunta sama idanunta na zubar da hawaye ta buɗe zuciyarta sosai ta samu kaɗaici da mahaliccinta cikin siririyar muryarta ta ce. “(Allah) Abin bautana! Ta yaya ba zan kira ka ba alhali nifa nice baiwa ƙasƙantaciyya? Kuma ta yaya zan yanke tsammani daga gare ka alhali kaifa kai ne Allah mai iko? Abin bautana! Idan har ban roƙe ka ka bani ba, to, wa kuma zan roƙa koma bayanka ya ba ni?Abin bautana! Idan har ban kira ka ka amsa min ba, to, wa kuma zan kira koma bayanka ya amsa min? Abin bautana! Idan har ban ƙasƙantar da kaina gare ka don girma da isarka ka tausaya mini ba, to, ga wa kuma zan ƙasƙantar da kaina gare shi koma bayanka wanda zai tausaya mini?" Wani irin kukan zuci take tana ƙara buɗe zuciyarta sosai da faɗawa Ubangiji damuwarta ta ɗora da. "Abin bautana! Kamar yadda ka keta/tsaga Teku ga Musa aminci ya tabbata a gare shi yayin da Fir'auna ya bi shi ka tseratar da shi, to, nima ina roƙonka da kayi salati ga Muhammadu da Iyalansa, kuma ka tseratar dani daga abinda nake cikinsa na damuwa da ƙunci,kuma ka yaye min shi cikin gaggawa ba bisa jinkiri ba, domin falalarka da tausayawarka ba don halina ba yaa mafi tausayin masu tausayi, Allah ka zama mini mafi daidai, Ubangiji yafe mini bisa laifin sani dana rashin sani, Ubangiji kada ka hukuntani bisa zunuban wasunmu, Asstagafirullah yaa Allah! Ni Hawwa'u na zo gareka da ƙoƙon barata ka taƙaita mini ƙaddarorin idan ina da rabon farin ciki kafin mutuwata ta riskeni ka sadani da shi, daga yanzu zuwa ko yaushe duk yadda kayi da rayuwarta na amsa bani haufi domin ka fini iko da ita yaa Allah!” Tana gamawa ta shafa a hankali ta ji nutsuwa na saukar mata wacce ta daɗe bata ji irinta ba, ta ƙara yadda babu abinda yakai Kaɗaita da Ubangiji daɗi da kuma imani da shi, idan ta tuna yadda Annabawan Allah suka tsinci kansu sai ta ji ita babu abinda yake a sameta na daga ƙaddara domin sun fita sanin Ubangiji da riƙe addini amma a haka Allah ya yi ta jarabtar su..... Washegari ta shirya sosai cikin abaya kamar ko yaushe fuskarta fresh ba baƙin ciki ba farin ciki ta nufi part ɗin Abuturab tana zuwa taga baya nan sai ta dawo parlour ta zauna watching sunna t.v tunanin Abbu tuni ya kau a ranta... Germany. Abraham na zaune a haɗaɗɗan parlourn shi yana drawing kamar yadda ya saba shi kaɗai yake ɗauke masa damuwa riga ce fara a jikinsa wacce ta kama faffaɗan ƙirjinsa Sleeveless jersey tank top sai wani trousers iya laps ɗinsa ga wasu gargasa da sukai kwance luf saman dark skin ɗinsa, kamar kullum sumarsa a curkuɗe ya saka wata red ɗin bandana saman goshinsa wacce ta tare sumar ta kwanto a gefen goshin nasa zuwa wajan kunne ga farin bluetooth dake kunnenshi, sassanyan ƙamshin perfume ɗin Boadicea The Victorious na tashi a jikinsa. Slowly ya lumshe sexy eyes ɗinsa hannunsa riƙe da water colours da wani ɗan ƙaramin pen yana using dashi wajan zanen, idan ya lumshe idanu sai ya buɗe yana tuna yadda zanen su da shap ɗin idanunta yadda suke. Knocking aka shiga yi a karo na uku ya yi banza jin kamar za a ɓalla door ya sa shortly ya ce "In" Aka murɗa handle ɗin tare da shigowa. "Hi" Ta faɗa tana ɗaga masa hannu, ya ware idanu kallo ɗaya ya yi mata ya ɗauke kai, it's a girl ba zata shige 12 yrs ba, tana da tsayi da jiki irin nasu na ajeboters bata da fara ce tas idanunta mitsi-mitsi amma tana da kyau mai sanyi idan an kula. Ganin yaƙi cewa komai ta ce "My name is Zizi" Ya yi mata banza bama zaka ce yana jinta ba ta ce "Dad is looking for you" tana faɗin haka ta juya tsoransa fal zuciyarta. Ta samu Dad ɗin zaune da wata yarinyar itama kusan 12yrs take kamarta da Dad ya ɓaci sosai "Dad na yi masa magana for almost 3times, but he just ignored me" Dad ya ce "Ya jiki, zai fito" Ta ɓata rai sosai ya ce "Oh common Zizi, stop bothering yourself" Ta zauna a armchair tana saƙale wuyan Dad ɗin babu jimawa Abraham ya sakko yana haɗe fuska yadda yake tafiya majestic ɗai-ɗai zai ja hankalin mutum ya nemi waje ya zauna. Dad ya ce "greeted me first" Ya haɗe fuska calmly ya ce "Evening" Dad ɗin ya yi murmushi ya ce "Shi ne ka kulle kanka yau? Anywhy mu yi magana mai muhimmanci, let's talk" Ya gyara zama ya ce "Me ya sa kake son musulunta?" Abraham ya yi shiru a hankali kuma ya ce "because Islam is the true religion, which we want to believe in,They believe that nothing can happen without Allah's permission, but humans have free will. Islam teaches that Allah's word was revealed to the prophet Muhammad through the angel Gabriel" Abraham ya gyara zama ya ce "Dad tun ina ƙarami ka sani, i love Islam shi ne yasa ka tsane ni ba, rayuwa da Jee da sauran Musulmai ya sa na fahimci addinin sosai, na ji na yarda dashi 💯 hundred patient, Dad idan suna cikin damuwa addu'a suke su yi karatu da holy book, Bible it's an old version, jesus is already past, we believe yana nan bai mutum ba kuma zai dawo, amma shi ba kowa bane nace Annabin Allah bawai ɗan Allah ba, A duk sanda na ɗauki kuɗi na bada sadaƙa ina jin nutsuwa a raina, kuma You what Dad" Dad ɗin ya girgiza kai Abraham ya ce "Musulmai na da zuciya mai kyau, basu da gudun Christa's ko kaɗan, ko bikin sallah sukai suna inviting namu, muma idan charismatic tayi muna inviting nasu, they most comes with a gifts, kaga Uncle ɗin Jee? Sunan da wahala Uncle I yana da yanayi mai kyau he was a charismatic figure with great appeal to the public" Ya ƙarasa maganar a wahale ya jima bai magana mai tsayinta ba. Dad ɗin ya ce "Zan barka ka musulunta son, zan barka if that you make you happy, but in one condition zuwa 2" Abraham ya ƙurawa Dad ɗin idanu yana jiran ya ji me zai ce masa. Ya ce "Idan ka amince zaka auri Debaka after you married your first love, idan ka amince zaka zauna dani muna kwana tare da yawo tare" Abraham ya yi shiru kawai Dad ya ce "About the night" Abraham ya he "Ban so" Dad ya ce "Kiristi is my wife son, matata ce not my whore" Ya nuna masa Zizi ya ce "Her name is Zizi ur younger sister, ga twinny ɗinta nan Badi, they're my daughter's tagwaye ne" Dad ya kalle su ya ce "Zizi, Badi meet your brother Abraham" suka miƙe da sauri suna zuwa suka faɗa jikinsa tare da ƙanƙame shi, Abraham was speckless ya kasa cewa komai.... Cikin dare Dad na kwance yana bacci ya ji an kwanta kusa da shi, a hankali kuma aka shige jikinsa murmushi kawai ya yi Abraham ya yi bacci sosai a jikin Dad a ransa yana jin he will neva ever accept Kiristi as his stepmom, haka suka kasance more than a weekes kafin Dad ya bawa Abraham damar musulunta, Abraham na zaune farin ciki sosai yake amma ya kasa nunawa so yake ya sauya ya zama babba mutum mai nagarta na gaban kwantace he just want to change completely, apple laptop ɗinsa ya ɗauka yana searching best imam in the world was the first abin da Google ya nuna masa shi ne Sheykh Ajlaal Sultaan Saudiyya's King, second kuma shi ne Sheikh Aliyu haydar Aliyu, third kuma shi ne Sheikh Imam Hamdan Balarabe. Sune manyan malamai na duniya, ya dinga duba bayanan su Sheikh Aliyu nada mata Halisa da manyan yara Sheikh Imam yana da mata Fannah da yaransa kuma Sheykh mai martaba Ajlaal Sultaan kuma yana da mata Ƙhulud Arzaan da yara twins haka kurum ya ji ya gamsu da Ajlaal Sultaan ɗin a karo na farko zai je ƙasa mai tsarki zai amshi Shaahada wajan sarkin Makkah.... MIJIN MALAMA it's a paid book pay before you read 08119237616 Abraham na zaune tare da tankwashe ƙafarsa almost a minutes kafin ya ɗan ɗago kansa ya kalli mini dake zaune yana kallonsa calmly ya ce "Me ka ce?" A karo na farko tun zaman Abraham cikin fadar bayan izinin da Mai martaba Ajlaal Sultaan ya bada na shigo da shi ya ɗaga kai ya kalli Abraham sosai ya fahimci inda yaga yaron ya kuma gane shi, ya ɗauke kai shi ma girman kai da girman kai ya haɗu waje guda sun jima kafin ya ce "Are you ready?" Kamar ba zai magana ba amma ya share ya ce "In shaaá Allah" Yadda kalmar In sha Allah ta fita daga cikin bakin Abraham slowly kamar a yangance ya sa Ajlaal ɗin kallon Abraham ya jima yana kallon shi kafin ya ce "Oh" Izini ya bashi ya je ya yi alwala suka fita tare da wani not too long ya dawo jikinsa duk a jiƙe ya ƙara zama kamar yadda ya yi ɗazo. Ajlaal ya ce "Repeat after me" Bai ce komai ba, a hankali Ajlaal ya ce "Asshaádu Allah ilahalillah, waáshadu anna Muhammadun afdahu warasuluhu" A hankali Abraham ya lumshe fararen Idanunsa cikin nutsuwa ya maimaita kalmar da Ajlaal ya faɗa, abin mamaki babu ko gargada a bakinsa ya ƙarasa wani irin hawaye masu zafi na sakko masa. A hankali ya ƙara cewa "I bear witness that there is no deity but God, and I bear witness that Muhammad is the Messenger of God." Yana faɗin hakan ya yi saurin kifa kansa so yake ya yi kuka amma idanun jama'a sun masa yawa, Ajlaal ya yi gyaran murya kowa ya fita cikin nutsuwa ya miƙe ya nufi inda Abraham yake tsugune yana zuwa ya ɗaga shi tare da jawo shi ya rungume shi with tears running down in his face a hankali ya ce "Congratulations" Abraham felt a kind of calm coming down on him all over his body, he felt like a new purified person,ya kasa tantance wanne kalar yanayi yake ciki,In a short time, he felt as if he did not owe him, and his heart felt like he had a strong heart. Ya ɗan ƙanƙame Mai martaba Ajlaal Sultaan yana sauke numfashi, a hankali kuma ya zame tare da juyawa ya fita he can stay here yana son jinsa alone ya zaga can waje guda ya zauna, satinsa guda da zuwa Saudiya sai yau Allah ya yi ya amshi musulunci sai da Ajlaal ya gwada shi sosai kuma duk kayan da yake sawa yasa ya fitar da su ya sauya sababbi na cikakkun hausawa. Yan zuma wani tattausan voyel ne a jikinsa milk mai shara shara ya zauna sosai, ya jima sosai kafin ya miƙe ya koma cikin gidan. Zaytoon ta kalle shi ta ce "Congratulations dear" Ya yi dai murmushi kawai haka nan ya samu kansa da mutuwar baki, Ƙhulud Arzaan ma ta ce "Congratulations" A hankali ya ce "Thanks" Ya juya jin motsi ƙyakƙyawar mata ya gani fara tas tana ƙoƙarin faɗuwa daga kan wheelchair ya yi saurin miƙewa ya ƙarasa tare ta ya yi ta ɗan faɗo jikinsa can ƙasa ya ce "Sorry" Ya mayar da ita saman kujerar yana kallonta sosai gani ya yi ta masa murmushi, shima ya yi mata a hankali tayi magana ya kalleta da sauri Zaytoon ta ce "Me ta ce?" Ya girgiza kai ta ce "Hawwa'u kenan, ta fara jin daɗin jikin" Sunan da ya ji an kira yasa ya ƙara juyawa suka kalli juna da matar sai kawai ya miƙe da saurin ya fice. Da daddare Abraham na zaune making vedio call with his father "Congratulations sweetheart" Abraham ya kwaɓe fuska ya ce "Thank you" Dad ya juyawa Zizi ta ce "Hi spider, congratulations once again" Calmly ya ce "Oh Zizi" Dad ya ce "Yaushe zaka dawo?" Kamar ba zai ce komai ba sai ya ce "After i getting married" Dad ya ware idanu sai kuma ya ce "Zan zo Naija" Da sauri ya ce "For?" Ya ce "Na nemaka auren yarinyar da kake so" Abraham ya haɗe fuska sosai ya ce "No thank you, akwai wanda zan nema" Yana faɗin hakan ya kashe vedio call ɗin yana lumshe idanunsa bai san me yasa gabansa yake yawan faɗuwa ba. Idan ya ɗaga waya da niyyar kiran Uncle Isma'il ko Uncle Bello sai ya fasa, Majeederh ya sha trying digit nata sai ya fasa so yake ya yi mata bazata....In the one month that Khalil spent with the king of Saudi Arabia, he changed completely, he became a kind of perfect and full of character, kwarjini da tarin nutsuwa ga wani girman kai daya ƙara baya ƙaunar maimaita magana sau biyu zafin zuciya ne dai na nan daram. Suna zaune shi da Mai martaba Sheykh Ajlaal Sultaan ya ce "Yaushe jirgin..…" Sai ya yi shiru ba tare daya ƙarasa cewa komai ba, Abraham yana sane shi ma yaƙi cewa komai, can Ajlaal ya ce "Uhm" Calmly Abraham ya ce "At half past four the plane will leave for Nigeria" Silently Mai martaba ya ce "Sunanka Abraham right?" Da wani irin yanayi Abraham yake kallon Ajlaal sai ya ce "Maybe" ya ƙara cewa "Oh, You want to change your name from the one you are called to another" Abraham ya girgiza kai kawai speaking calmly ya ce "Why would I need that? I like my name Ibrahuml-Khalil in short Khalil or Heemu" Ya gyara zama yana kallon Ajlaal ya ce "Abraham and Ibrahim all mean the same thing, right?" Ajlaal ya jinjina kai a nutse ya ce "stimulating, idea generator, talkative, and charismatic, that's all your characters Khalil" A karo na farko Khalil ya yi dariya sosai yana girgiza kai ba zaka ɗauka zai magana ba sai can ya ce "No! banda talkative" Daga cikin gida suka shiga Zaytoon da Ƙhulud Arzaan da Ajlaal da marar lafiyar da wasu wanda Abraham bai sani ba, hira suke sosai shi kam Khalil abincinsa kawai yake ci damuwarsa ɗaya idan yana jin yunwa, lokacin da suka isa Airport sosai Abraham ya yi mamakin ganin private jet musamman da yaga Sheykh Ajlaal da ƙyakƙyawar shiga ga trolley, bai ce komai ba ya shiga ya zauna Ajlaal Sultaan ya shiga tafiyar 4035 km. tsakanin Saudiya to Nigeria wanda ya kama 5 hours 7 minutes... Majeederh na zaune looking so worries dawowarta kenan daga gaida Mama uwar mijinta bata da matsala hannu bibbiyu ta amsheta, amma kwana biyu bata san mene yake samun Abuturab ba, kullum dai tana addu'a duk abinda zai sameta ya zo mata da sauƙi ta siga mafi alheri. Wayarta ce ta shiga ringing wacce Abuturab ya bata da safe ganin sunan besty wato Latifa yasa ta ɗauki kiran kuka ta ji tana yi ta ce "Latifa are you okay?" Tana kuka sosai ta ce "how can i be okay? Majeederh na yi ɓari cikina ya sake zubewa Bestie i lost my unborn" Majeederh ta ce "Subuhanallah! Sorry Dear Allah zai kawo wani" Latifa ta ce "Ykk? Yanzu dai lafiya kuke da his Excellency?" A hankali ta ce "Allhamd" ta ce "To ma sha Allah" suna gama wayar Latifa ta miƙe ta nufi bedroom ɗin Aliyu ta same shi yana bacci a hankali ta shiga ɗaukan shi photo da sauri ta fice daga ɗakin, zata yiwa Hassenatou sending sai ta fasa ta ce "Bari idan na dawo na tura" Kai tsaye wajan Turzum ta nufa ta same shi kamar kullum ya ce "Me kike so?" Ta ce "Kawai a raba auren nan, tana can hankalinta kwance maganar da nake maka gidan jaridar da nake aikin sun kureni, to akan me zata na jin daɗi ni ina wahala?" Ta ƙara girgiza kai ta ce "Impossible, ni burina ka san duk yadda kayi ka aura mata wannan gantalallen yaron, tunda shi ne wulaƙantacce tun da babu wanda ya san asalin shi wasu cewa suke ɗan bashi ne wasu kuma kidnaping" Turzum ya sakin wata dariya sosai kafin ya ce "To uwar azzalumai, mene sunan yaron?" Ta ce "Wai Abraham Denial David" Turzum ya ce "An gama, shi ne wannan?" Tayi saurin kallon ƙwaryar ta hangi Abraham zaune shi ɗaya a gefen titi ya yi jigum bakinta na rawa ta ce "Shi ne, wallahi shi ne" Turzum ya ce "Ki ɗauka ya zama MIJIN MALAMA" Ta sauke ajjiyar zuciya ta ce "Yanzu zan fara bacci da yawo nasan watarana abincin da zasu ci sai ta fita bara" Bayan ta gama ta fito tana ƙoƙarin tura tura pictures ɗin wasu mutane suka taho da gudu akan babur tare da fisge wayar da jakar sukai gaba, wani irin ihu Latifa tayi tana binsu amma ina sai ihu take ita kaɗai tasan mene a cikin jaka da wayar, wani tashin hankali ya ƙaru tana zuwa ta samu Aliyu ya babar mata latter ya tafi Cairo for 3days... Uncle Isma'il ne ya kalli Abbu wanda tunda suka shigo parlourn bai ce musu komai ba, Uncle Isma'il ya gyara zama ya ce "Nura ya kawo kuɗin auren Aaliyyah na amsa, a matsayinka na uba nake faɗa maka domin zan sanya ranar auren" Abbu ya kalli yayan nasa cikin ƙasa da murya ya ce "To" Uncle Bello ya ce "Yanzu kana nan akan bakan ka na tsinewa Majeederh? Akan wanne dalili? Sbd gudun abin duniya wanda kuma mugun kalamanka suka jefata cikin wannan yanayin" A hankali Abbu ya ce "Please Bello bana son hayaniya bana gane komai for now" Uncle Isma'il ya ce "Ko dai ka gane ko baka gane ba matsalarka ce, tunda ka zaɓa mata miji Abuturab akan ya zama MIJIN MALAMA ba tare da sanin tana so ko a'a ba, kana hana matarka zuwa wajanta, ba komai watarana sai labari" Yana faɗin hakan ya fice Uncle Bello ma ya bi bayansa, a entrance na gidan suka ci karo da Raihana riƙe da trolley tana ya Uncle B ya ce "Ke kuma fa?" Ta ce "Uncle ya yi tafiya ne wai wata uku zai ni kuma ba zan iya zama ba gsky" Ya jinjina kai ya ce "Ohk ai Ruma ma na ciki" A hanya Uncle Bello yake faɗawa Uncle I yana ta sakawa ai masa roƙan Allah akan Alpha.... Da asubar fari bayan idar da sallah Majeederh na zaune tana azkar kamar daga sama taga mutum ya shigo hankalinsa a tashe ta yi saurin miƙewa tsaye kafin tayi magana ya miƙa mata envelope ya ce "Idan gari ya yi haske ki je gida na miki saki ɗaya, ki yi haƙuri amma wallahi Allah ina son ki, Allah da Manzonsa su ne shaidata i don't even know what comes over me, ina abu madly kawai na ji bani da nutsuwa idan ban sake ki ba, i don't mean to hurt you anymore, wlh ina son ki kuma ki saka a ranka watarana zan dawo" Tunda ya fara magana take kallonsa jikinta sai rawa yake da kyarma lura da yanayinta ya sanya ya jata jikinsa ya rungumeta sosai idanunsa cike da hawaye ya ce "I so much loves you Jiddo, i love you with all my heart and soul amma wallahi idan ban sake ki ba zan samu salama a raina ki yafe mini" Sai a lokacin kuka ya ƙwace mata ta ce "Me ya sa? Wacce irin ƙaddara ce wannan Abuturab? Me ya sa zaka wulaƙantani gabaɗaya watanmu nawa da auren, zaka sanya na shiga jerin matan da za'ana lissafin yawan auren su, me na yi maka haka don Allah ka yi haƙuri kace wasa nake Innalillahi wa'inna ilahir!" Wani irin kuka take kamar zuciyarta zata fita jiya ta gama waya da Uncle ta ce lafiya lou suke amma yanzu ta koma ta batun saki? Jikinta har jijjiga yake shi kansa Abuturab kukan yake ya rungumeta sosai a jikinsa Allah taga zuciyarsa na son Jiddo ɗinsa Ubangiji shi ne shaidar shi "I am sorry, please Hawwa'u ki yafe mini" Kamo fuskarta ya yi trying to kiss her for the first time tayi saurin janye jikinta, babu abinda ta ɗauka sai wayarta ta yi waje, securities basu hanata fita ba, tana zuwa titi ta samu napep ta shaida masa inda zai kaita, tayi shiru sai ajjiyar zuciya take saukewa har suka ƙarasa gidan Uncle Isma'il ɗin mai napep ya dinga magana firgigit ta ce ta dawo tunaninta tana sakkowa ya ce "Kuɗin fa?" A hankali ta ce "Bari na amso" Ganin yanayinta ya ce "Kiyi sadaka da su sbd Manzon Allah" Ta ce "Ngd" Uncle Isma'il na zaune shi da Anti da Jawaad da Sona daman sun saba kullum da sanyin safiya sai sun haɗu waje ɗaya, da sauri ya miƙe tsaye ganin Majeederh kamar an cillota Ya ce "Hawwa'u lafiya?" Ta kasa cewa komai sai jan numfashi da take ya amshi envelope ɗin hannunta, wani irin baya ya yi zai faɗi Jawaad ya riƙe shi ya zube yana faɗin "Innalillahi wa'inna ilahir raji'un! Abuturab ya cucemu amma babu komai kansa ya cuta, laifinmu ne da muka bashi ƴar mu bayan bai cancanta ba, laifinmu ne da muka bashi ke bayan baki dace dashi ba, wlh tallahi zai san ya yi da ɗan halak" Ya kalli Majeederh ya ce "Da zarar kin yi idda ki sanar dani" zuciyarta tayi mata nauyi sosai da ƙyar ta ce "Bani da idda" Uncle Isma'il da Anti suka kalli juna, tuni Jawaad ya fice daga cikin Parlourn shi da Sona da mamaki Anti ta ce "Kina nufin tunda kika je babu abinda ya haɗaku?" Majeederh tayi shiru Anti ta jinjina kai ta ce "Ya cika tantiri a ƴan iska shi no 1 ne, kenan bai yarda dake ba all this day's? Kenan ƙyanƙyamin haɗa jiki yake dake" Uncle Isma'il ya yi murmushin takaici ya ce "Wallahi wallahi a gobe zan ɗaurawa Majeederh aure da duk wanda na yi niyya" Da sauri ta ce "Uncle please na haƙura da auren" Ya wani kalleta ya ce "Ba zaki ƙare rayuwarki a haka ba, dole ki yi farin ciki kamar kowa dole ki rabauta da miji mai son ki da ƙaunarki, Majeederh buɗe kunnenki da kyau zan baki zaɓi, da Mai martaba Ajlaal Sultaan, da Barrister Aliyu Sufyan, da kuma ɗan abokina Junaid wakike so?" Da wani irin sauri ta ce "Ajlaal kuma Uncle? Mijin Ƙhulud? Aliyu mijin Latifa? Wlh Uncle duk duniya ko zan mutu babu aure ba zan taɓa auren mijin Bestie ba ai cin amana ne" Anti ta ce "Ji shasha? Bashi ne ya ce yana son ki ba? Ko Ubangiji ne ya haramta hakan?" Majeederh na kuka sosai ta ce "Mijin Latifa? Bani da Aminiya sama da ita..." Sai kuma ta saki kuka sosai Uncle Isma'il ya ce "Tashi ki je, ai Ajlaal ɗin jiya ya nemi appointment dani nace masa kin yi aure to Allahamdulillah ba zai taɓa komawa Saudiya ba sai dake, na yaba da halinsa nutsuwarsa da nagartar shi ya faɗa mini yadda ya jima yana son ki tun a Misira" Zatai magana ya daka mata tsawa ya ce "Ban waje, wallahi sai na nunawa Abuturab ni ma ɗan iska ne kuma ɗan yau, zan nuna masa baki rasa mijin aure ba" Yana faɗin haka ya miƙe tare da ɗaga waya ya fita.... Majeederh ta kasa sukuni ita dama a barta ba wani aure daga sakin nata zaa ƙara ƙaƙaba mata wani auren? ta rushe da kuka har gari ya gama haske tana kuka sosai, tunda Uncle ya fita kuma bai dawo ba gashi har wajan huɗu na yamma, tana zaune abin duniya ya yi mata zafi aka buɗe Ƙofar tare da shigowa Sona ce ta ce "Anti wai kizo ana kiranki a parlour" muryarta bata fita ta ce "Waye?" Ta watsa hannu ta ce "Ban sani ba" Tana faɗin hakan ta fice da sauri, Majeederh ta jima kafin ta ɗauki vail tayi rolling kanta tunda yanzu ta daina saka liƙab, a hankali a sanyaye tayi waje ba zaka taɓa cewa tayi 35yrs a duniya ba, tana shiga parlourn taga ba taga kowa ba, a hankali ta sake dubawa tsaye ta ga mutum ya juya mata baya yana sanye da wata gezner ɗin shadda amy green ta amshi jikinsa sosai ta haska fatarsa hannunsa ɗaya zube a aljihu ɗaya kuma yana rungume da Baby Khalil dake bacci abinsa a hankali ta ce "Kai ka ke kira?" Domin bata gane waye ba zuciyarta na bata maybe Junaid ɗin ne ya kwaso yaƙunannun ƙafafuwan shi, jin shiru yasa ta saki tsaki domin kwana biyu faɗa take ji sosai ta juya zata shige ta ji sautin kamilalliyar muryarsa mai taushi da ratsa kunne mai cike da nutsuwa da Ilhama ya ce "Amincin Allah ya tabbata ga ruhin Ibrahimul-khalil...... *Like i always say and always emphasize, things are not always what they seem, Duk abinda kake zargi karka yanke hukunci a kansa sai kayi bincike, ba ko wacce kishiya ko stepmom take kansa cewa azzaluma ko macuciyya ba.. Akwai masu zuciyar musulmi wanda babu tsatsa a cikinta, akwai soyayya ta gaskiya akwai ta algus, akwai mai tsayawa a rai akwai mai gundira..Never and never judge a book by it's cover idan kuma ba haka ba you might spend the rest of your life regretting... Kuyi ta turo ƙudundunanniyyar dubu ɗaya amma kuna bawa mutum dubu ɗaya as free🤓to ai ko ɗan-gote akewa haka ya tafka zabgegiyar asarar balle Sarauta. Ni ba zan zagi ko Allah ya isa ba, ba kuma zanta surutu ba akan abu ɗaya ba, balle bakina ya yi tudu a barni da siyan mansileta.* #Who is the husband?... She looked at him with surprise and excitement baki buɗe take kallon Khalil She couldn't believe that he was in front of her, because he was different from the Khalil she knew before, da sauri ta rufe bakinta tare da ɗauke Idanunta tana haɗe fuska sosai domin har cikin ranta bata ƙaunar sake ganinsa a rayuwarta. Abraham dake tsaye rungume da Baby Khalil ya ɗan ja baya kaɗan yana ƙare mata kallo frm head to toe, ta sauya bakiɗaya ta rame sosai idanunta ya faɗa, sai siririn hancinta da tsukakken bakinta da duk ya bushe, shap ɗin jikinta na nan daram musamman faffaɗan waist ɗinta dake kwance, ya ɗauke idanunsa a hankali kuma ya miƙa mata Baby Khalil ɗin, ta watsa masa harara mai nuna yadda take tsananin tsanar shi, shi dai bai ce komai ba kallonta kawai yake, because He has nothing to say, no words in his mouth. Ta saka hannu ta amshi ɗanta tana sauke ajjiyar zuciya ta rungume shi sosai, Abraham dai yana tsaye hannunsa zube cikin Aljihu Majeederh ta kasa yin shiru da bakinta ta ce "Stay away from me and my son, ban ce kada ka sake dawowa gare ni ba? Ka fita daga rayuwarmu tun kafin nayi maka baki, kasan kamar uwa nake wajanka da nayi maka baki zai bika" Ya yi ta kallonta Calmly ya ce "Ohk" Ta juya zuwa bedroom ɗinta sai kuma ta ƙara juyawa taga ba ita yake kallo ba wayarsa ya zaro daga aljihu yana dannawa a nutse ta ce "Ka fita daga gidan nan, kayi nisa damu, kuma ɗana bashi da alaƙa dakai hakƙin uba na yafe" bakinta dake motsawa ya zubawa idanu a hankali kuma ya miƙe tsaye yana mayar da wayarsu zuwa aljihu, walking slowly ya nufi inda take fuska ɗaure bata taɓa ganin fuskarsa haka ba, ta juya zata shige bedroom ɗin ya yi saurin cafko hannunta tare da bayar da ita baya zuwa jikin bango ya saka hannunsa a both sides ƙamshin perfume ɗin Boadicea The Victorious yana fita daga jikinsa, ya dinga kallonta ba tare da yace komai ba, tama ɗauka yabar wajan ta buɗe idanu a hankali taga fuskarsa dab da tata kamar zai haɗe fuskokin nasu, tana ɗaga idanunta taga bakinta kawai yake kallo tayi saurin ɗauke fuska gefe ɗaya, silently bakinsa na fidda ƙamshin Spraymintt mouth freshener ya ce "Ohk, kuma nace wajanki nazo? da wani mitsitsin bakin ki" Majeederh dai bata ce komai ba, domin bata son duk abinda zai haɗata da shi. Ya ƙara matsar da fuskarsa dab da nata murya can ƙasa ya ce "Kuma da zaki ce ba ruwana ɗana ke ki kai cikin? Ki biyani cikina da ƙwayayen haihuwata sai na bar miki shi" Cikin fusata ta ce "Ka matsa ka bani waje before I lost my temper" Ya dinga kallonta sai kawai ya juya da sauri tare da barin parlourn, yana fita tana sauke ajjiyar zuciya mayataccen turaren shi duk ya addabeta, ta shige bedroom tana zama saman gado idanunta akan Baby Khalil daya kwaɓe fuska Exlty yadda Abraham yake abinsa tun yana ƙarami ta lumshe idanunsa tana jin soyayyar ɗan ta har cikin zuciyarta, gabaɗaya yanzu bata son aure tana son ta rayu haka tunda Allah ya nuna mata ɗanta na cikinta, ta fahimci babu komai a cikin aure sai tashin hankali ba soyayya babu kulawa. Anti ce ta shigo ta sameta tana jijjiga baby khalil dake kuka yana harba ƙafa Anti ta ce "Au ke ya kawowa?" Majeederh ta kalli Anti bata ce komai ba ta ce "Ai tun safe Abraham ke gidan nan a part ɗin Jawaad ya dameni wai ina ɗan shi, na faɗa masa yana gidan Uncle Bello babu jimawa sai gashi rungume da yaron, wannan mugun kamar da Abraham yake da yaron nan ya ɓaci kamar shi ne yana ƙarami" Majeederh ta haɗe fuska tamau ta ce "Plx Anti ki daina haɗa my son with someone else" Anti ta riƙe baki ta ce "Au haba? Dole ya amsa sunan Ibrahim Ibrahim, ko kuma Ibrahim I Khalil kuma kin manta ke kika saka masa sunan? Kuma dole a cewa mijin iya baba ba zaki hana duniya faɗar cewa ɗan Abraham bane" Majeederh ta ce "Ɗana tsarkake ne, shi daban wancan daban" Anti ta gyara zama sosai ta ce "To Albishirin ki Abraham ya musulunta, yama jima da zama Muslimi ya sauya gabaɗaya daga yadda kika san shi, ke banda ya sauya tunda yazo gidan nan ai wajanki zai fara zuwa amma ko sunanki bai ambata ba balle kuma yace kina ina, he just asked where's his son, kuma shi ma yasan ba zai sameki ba, da Jawaad yana basa labarinki bayan barinsa garin da kuma labarin mutuwar aurenk ko ƙala bai ce ba, ya kwanta tare da yin shiru kamar bacci, sallah bata taɓa shige shi akan lokaci da jami'i, so ki kwantar da hankalinki He didn't come because of you, he came because of his son, Stop the small talk and shrug" Anti ta miƙe tsaye har taje bakin ƙofa ta tsaya ta ce "Uncle yana kiranki" Gaban Majeederh ya faɗi ta ɗan marairaice ta ce "Plx ki ce bana jin daɗi" Da wani irin kallo Anti ta ce "Tell him by yourself" Tana faɗin hakan ta fice, Majeederh ta runtse Idanunta tana zuciyarta na bugawa sosai tasan rabuwarta da Abuturab alheri ne tunda ta roƙi Ubangiji ya zaɓa mata mafi alheri, bata son ta shiga layin matan da za'a dinga lissafawa Aure, bata ji daɗin aurenta da his Excellency ba, bata san farin cikin dake cikin aure ba, ta gama karaya tasan bata da rabo da farin ciki bata da rabo na ladan dake gidan miji. Da ƙyar ta miƙe ta nufi parlour ta samu Uncle Isma'il zaune shi da Uncle Bello suna magana a hankali suna ganinta sukai shiru,ta zaune ƙasan carpet kanta a ƙasa bayan ta gaishe su Uncle Isma'il ya ce "Hawwa'u" Ta kasa amsawa sbd fargaba ya ce "Kamar yadda na faɗa zan ƙara, wallahi wallahi Allah a gobe zan aurar dake, daman furniture's ɗinki da kayan kitchen da komai suna nan, abu ɗaya zan faɗa miki inma ki fitar da gwani a cikin su, Mai martaba Ajlaal Sultaan, Barrister Aliyu Sufyan, Engr Junaid, ko kuma Dr Ibrahimul-khalil, ko kuma na aura muki wanda ya fara zuwa ya saman wato Mai martaba" Majeederh ta rasa waye wani Dr Ibrahimul-khalil, idan ta auri Aliyu bata kyautawa kanta ba darajar Latifa a wajanta ta shige ta auri mijinta, idan ta ce Mai martaba kuma da wanne idanu zata kalli Ƙhulud Arzaan? Wacce ta ɗauketa matsayin ƴar uwa kamar Aaliyyah da Ruma da Raihana da su Sona, Du'a, Widad da Sahar? Idan kuma ta ce Engr Junaid bata san halinsa ba infact she don't even know who he is? Uncle Bello ya numfasa ya ce "Kina da lokacin daga nan zuwa Subhi, ki yanke hukuncin da kike ganin ya dace dake Hawwa'u, ki dai sani a wannan karan zaki rayuwa da wanda yake son ki ne, kuma a yau kowa zai zo ya sameki ki bashi lokaci ku tattaunawa, but am sure you'll like His Highness" Uncle Isma'il ya girgiza kai ya ce "Definitely" Ita dai bata ce komai ba suna zaune Jawaad ya shigo ya ce "Uncle na sauke shi a special parlourn gidan nan" Uncle Isma'il ya ce "Ok zata zo" Ya juya ya kalli Majeederh ya ce "Ga can Mai martaba kije yanzu ku gaisa" Majeederh ta marairaice ta ce "Uncle ni ban son auren please" Wata kyakkyawar tsawa ya daka mata jiki na rawa ta miƙe zata fice ya ce "A haka zaki? Idanu buzu buzu duk a jime" Ta ce "To ya ganni a haka" Uncle Bello mamakin Majeederh yake kwana biyu ta sauya ga saurin kuka ga magana kai tsaye, ko mene dalilin sauyawar nata? _Only God knows!_ A hankali ta shiga parlourn bakinta ɗauke da sallama cikin siririyar muryarta, ta shiga kanta a ƙasa bata yadda sun haɗa idanu da Mai martaba Ajlaal Sultaan ba. Shi kowa yana zaune hakimce saman kujera ya ɗan kishin giɗa, jikinsa da wata farar jallabiya ya ɗora hirami a kansa sai ƙamshin perfume ɗn Jean Paul Gaultier sai lumshe idanunsa yake, tunda kuma ta shigo yake kallon fuskarta a karo na farko har ya gaza ɗauke fararen Idanunsa duk da irin basarwa ta Mai martaba, maganarta ya dawo dashi daga tunaninsa da take cewa "Gani" Kamar bai jita ba haka ya yi shiru yana mai da idanunsa tare da rufewa, Malama Majeederh ta ɗago kai tana kallonsa tana mamakin girman kai irin na Mai martaban, ko da yake ba laifinsa bane jinin sarauta dake yawo a jikinsa ne. A hankali ta ce "Gani" ba tare daya buɗe idanu ba ya ce "Kewa?" Ya ja numfashi ya ce "Suwa suka kira ki?" Ta ce "Ohk Maybe mistake ne" Tana faɗin hakan ta miƙe tsaye har ta je bakin ƙofa ta ji ya ce "Haw...wah" Cak ta tsaya a hankali ta dawo ta zauna, ya gyara ya zama yana buɗe ido calmly ya ce "Mun gani, mun yaba, muna son aura" Majeederh ta kasa Kallonsa sbd kwarjini ganin haka yasa ya ɗan gyara murya ta ce "Ƙhulud? ba zan iya mata haka ba" A hankali ya ce "Su waye haka? Oh Fulani kawai amincewar ki muke nema" Ta ce "Zan yi tunani" Ya jinjina kai he can't stop himself wajan kallon riskarta Bai ce komai ba tasan ɗin bazai tanka ba, har zuciyarsa yake son Majeederh amma yanzu tunani kala daban daban ya shiga kansa, ya miƙe yana tafiya a nutse sai da yaje ƙofa ya ce "Kuyi tunani mai kyau". Yana faɗin hakan ya fice ta bisa da kallo koman shi a nutse yake, ta jima kafin ta miƙe tana fita entrance na gidan taga Aliyu tsaye shi da yayansa Almustapha sun saka kaya iri ɗaya, Almustapha ne kawai yake magana amma hankalin Aliyu na kan Majeederh tayi kamar bata gansa ba, Almustapha ya ce "Assalamu alaiki" Ta tsaya tana amsawa can ƙasa bayan sun gaisa da Almustapha Aliyu ya ƙarasu inda take ya ce "Kin gama guje gujen?" Ta kame fuska bata ce komai ba ya marairaicewa fuska ya ce "I will ask for your help again and again, Hawwy, help my heart and accept me as your husband" Tayi shiru yana sauke numfashi murya kamar mara lafiya ya ce "Don Allah, don Allah ki taimaka mini ina son ki Jiddatul-khairy, bani da zaɓin zuciya sama dake tunda na fara haɗuwa dake har yanzu bani da ishasshiyar lafiya, bana cikakken bacci, bana cin abinci sosai wlh ko maƙiyina a duniyar ba zan so ya kamo da irin wannan son mai zautar da mutum da son kai shi kushewa ba, i loves you ina son ki" Wani irin tausayin Aliyu ya kamata domin kaf cikin su tafi tausayin shi yana da wata kalar zuciya mai sanyi da son kyautatawa mutum a hankali ta ce "Baka taɓa cewa kana so na ba sai yanzu?" Ya girgiza kai ya ce "Ba zaki gane ba, ki fara amince mini zan yi miki bayani amma ko Latifa darajarki take ci" Ta kalle shi sai ta ce "Thank you, yanzu ma taci gaba da cin darajata" Ya yi saurin durƙoshewa gabanta ya ce "Ki duba Allah ki tausaya mini, zan nuna miki cewa baki asara ba, zan baki farin cikin da kika rasa zan nuna miki so da ƙauna, ban miki al'ƙawarin fari na har abada ba, amma daga gareni zaki ta samun kwanciyar hankali, Ina son ki ina tsananin ƙaunarki, zan ma kira Hajia da Papa su baki hakuri, ga Yayana Almustapha he's here to ask ur help, zan kira Anti Biba, Anti Rahmerh, da Antin Turkey su baki haƙuri kada ki wofintar dani Please" Idanunta ya cika da hawaye Almustapha ya ce "Plx Malama Majeederh a baya bana son tarayyarku amma yanzu na amince bana ƙasar ma sbd ke na dawo ki tausayawa Abokina aminina my younger brother idan wani abu ya sameshi ba zan yafe miki ba" Majeederh jikinta duk rawa yake ta ce "Am sorry ba zan iya auran mijin Latifa ba, wlh duk duniya zata haɗu ban iya auren mijin Bestie yadda Abbu ya haramta a gareni haka Aliyu, Am sorry" Tana faɗin hakan tai cikin gidan Aliyu zai bita Almustapha ya yi saurin riƙe shi sai kawai ya faɗa jikin yayan nasa yana wani irin kuka kamar zuciyarsa zata fito..... Anti ce tsaye waya kare a kunnenta ta ce "Yawwa duk yadda za ka yi kai ka sani ka tabbatar Abraham bai auri Majeederh ba, ka sanya masa soyayyar Sona a zuciyarsa, kamar yadda Alpha ya tattara kayansa yabar garin yace baya so kasan duk yadda kayi kasa Abraham yace baya son Majeederh, ai kace mini shi ɗin ɗan babba mutum ne? Yana da nasaba mai girma ga uban dukiya?" Magana akai ta cikin wayar can ta ce "Good, sau biyu aikin ka na bani matsala gashi Kuɗi dai ina baka sosai kamar hauka, nace ka saka Majeederh ta zaba karuwa ta ƙarfi da yaji amma kace ba zai ba, saboda ƙarfin addu'a da azkar ɗin da take, hakan yasa ƙaddara tazo ta sauƙi maimakon ta zama karuwa sai akai rapped nata, kuma....," Da sauri ta ajjiya wayar ta ce "Jawaad how many zance ka daina faɗo mini without my permission eh?" Ya ce "Sorry Maa, dinner is ready" Ta haɗe fuska ta ce "Fice ka bani waje kai ta abu kamar zautacce" Ya fita zuwa dining room. Majeederh ta fito sanye da duguwar riga wacce ta bi jikinta sosai fuskarta fresh kana ganinta kasan akwai damuwa a tattare da ita dan dai jaruma ce kawai, kai tsaye ta nufi dining room ɗin cak ta tsaya ganin Abraham zaune ɗare ɗare akan kujera suna ta tafka uban musu da Jawaad Uncle Isma'il kuma na zaune yana ta musu dariya wannan yace shi ne babba wannan ya ce shi ne babba. "Majeederh ƙarasu mana" Tsit Abraham ya yi kamar bashi a wajan ya zaro wayarsa ya shiga dannawa fuska haɗe babu alamar fara'a kafin ta zauna Uncle Isma'il ya ce "To Antin bata ƙarasu ba, ki zuzzuba mana abincin" Ta yi jim sai kuma ta zubawa Uncle Isma'il ta zubawa Jawaad ta zuba nata kaɗan, tana neman wajan zama Uncle Isma'il ya ce "Wa zai zubawa Ibrahim ɗin?" Ta ce "Uncle.." Ya ce "Ranki zai ɓaci" Ta miƙe ta nufi gefen tare da ɗakko plate ta shiga zuba masa, shi dai Khalil wayarsa kawai yake dannawa Uncle Isma'il na kallon tulin abincin data zuba masa tare da nama da yawa ta ciccire albasa da tumatir "Ya kika cire masa kuma?" Tana ajjiye spoon ta ce "Baya ci" Kallonta Uncle Isma'il da Jawaad kawai sukai tana gamawa zata bar wajan a hankali ta ji muryarsa daidai kunnenta ya ce "Thank you" Ko su Uncle Isma'il ba su ji ba, Jawaad nata yi wa Khalil surutu daman haka yake shi kamar aku, Abraham daman baya wasa da cikinsa abinci kawai yake ci sai da ya cinye abincin tas ya sha ruwa ashe tuni Uncle Isma'il yabar wajan sai Majeederh dake ƙoƙarin tashi "Hawwa'u" Dam! Zuciyarta ta buga jin sunanta raɗau abakin Abraham, ta juya da sauri da tunanin ko bashi bane suka haɗa idanu ya harɗe hannunsa a ƙirji, Jawaad ya bar wajan tayi tsaki zata bar wajan ya ce "Kina barin wajan nan ni dake ne" Ta wani kalle shi ta ce "To sannu ubana" Ya girgiza kai ya ce "Ki zauna magana nake so mu yi, bana son kuma kai hannu jikin ki balle aja mini aya" Ta ƙara jan tsaki rai ɓace ta ce "Kai da jikina har abada yaro" Ya miƙe tsaye ya ce "Idan dai kika sake hannuna ya taɓa ki to ko Uncle I da Uncle B basu isa su ƙwace ki ba" Ganin yana nufuta yasa ta juya da sauri zata bar wajan ya saurin saka mata ƙafa kamar zai taɗeta ta faɗi da sauri kuma ya cafko gaban rigarta yana haɗuwa hatta bra ɗinta tayi kamar zata faɗa ƙirjinsa ya saurin ɗan baya ya riƙe waist ɗinta sosai ta ce "Zan baka abinda bakai tunani ba, sbd kai ɗan yau ne daman ance ka haifi yaro banda halinsa wlh..." Hannunsa yasa ya cafke lip's ɗin nata tare da murɗewa azabar da taji yasa tayi saurin riƙe masa ƙugu da duk hannunta jikinta idanunta ya yi rau rau sai da ya murɗe mata bakin son ran shi kafin ya saketa ai kowa lip's ɗin sukai jajur sosai suke mata azaba takaici yasa wani irin hawaye zubu mata, Abraham ya tallafo fuskarta kamar mai raɗa ya ce "It's hot?" Ta yi masa shiru ya ƙara leƙa fuskarta silently ya ce "What??" Sai kawai ta fashe da wani irin raunataccen kuka na zallar takaici jawota ya yi jikinsa ya rungumeta zata ƙwace ya ƙara matseta a jikinsa gabaɗaya baƙin ciki ne yasata kuka gashi bata da wani ƙarfin kokawa dashi ta runtse Idanunta taja jin yadda zuciyarsa ke bugawa da ƙarfi "Gobe za mu yi aure, ni ba zan wani tsaya roƙanƙi ba kamar su dole ya zame miki yarda" Da dukkan ƙarfinta tasa ta hankaɗe shi, ta ce "Wallahi na tsaneka bana ƙaunar ganinka dana aureka gwara na zauna ba aure ko na auri wani, ko bakai mini komai ba kayi mini ƙanƙanta da zama mijina ɗan cikina sbd kai baka da kunya wani ɗan mitsi-mitsi dakai har kai ka isa yin aure ba, wlh bana ƙaunarka" Tana faɗin haka ta shige Khalil ya zube yana riƙe kansa fargaba da tsoran rasa Jee ya wanzu a zuciyarsa... Da asuba Uncle ya tambayi Majeederh me ya yanke? Sai ta ce masa ta amince da Ajlaal shi take so, Sosai Uncle Isma'il ya ji daɗi domin shi ma Ajlaal ɗin ne ya kwanta masa, daga nan ya kira Aliyu ya bashi haƙuri akan ba zai taɓa yiwa Majeederh auren dole ba, daga nan ya kira Khalil har Parlour shima ya kura masa bayani akan ya bawa Ajlaal Sultaan auren Majeederh, Khalil kasa magana ya yi sai jikinsa daya ɗauki rawa da sauri ya fice ya nufi hotel ɗin da Mai martaba Ajlaal Sultaan ya sauka, sosai ya dinga neman afuwa akan Ajlaal ya haƙura ya bar masa Jee ɗinsa amma fur Ajlaal ya ce "Sorry, i wishe you all the best da zan iya dana bar maka ita, but muma muna sonta" Abraham kamar zai zauce wani zazzaɓi ya rufe shi, shikenan ya rasa Majeederh ya rasa Ƴar Madara ya rasa Maluma da ƙyar yakai kansa gida.... Gidan Uncle Isma'il ya cika da ƴan uwa hadda Mami su Raihana da Ruma kowa na family Abbu ne kawai babu, kowa jira yake ji waye MIJIN MALAMA? Tunda duk basu san shi ba... A Masjid ɗin dake layin gidan Uncle Isma'il ake ɗaurin auren abun mamaki manyan mutane sosai ta ko'ina kamar wanda jima ana sanar da ɗaurin auren, cikin masallacin cike yake sosai da mutane, Aliyu Sufyan Alhassan yasha wata dakakkiyar shadda yana zaune gefe, ga Mai martaba Ajlaal ango ya shafa farar shadda sai ɗaukan idanu take, abin mamaki hadda Abuturab wanda da gayya Uncle Isma'il ya kira shi, Jawaad na gefe daga can ɓangaren Abraham ne durƙoshe yasha wata shadda fara tas kusan iri ɗaya data Mai martaba jikinsa duk rawa yake zuciyarsa na bugawa amma ya yi imanin Jee ba rabon shi bace Maybe Allah ya haɗa su don ya rabauta da addinin musulunci bawai dan ya zama mijinta ba hakan yasa ya haƙura...... Manyan mutane da liman ne suke magana a hankali Abraham ya miƙe da sauri zai fice daga cikin Masjid ɗin daidai nan Liman ya ce..... 💃💃Ko waye zai zama MIJIN MALAMA? Idan na so mugunta da kuma jan labarin.... Sai kawai na ɗakkowa Akeeth na bashi auren Malama Majeederh ai shima namiji ne? Idan kuma nagarta nake so sai kawai bawa Sheykh Ajlaal Sultaan? Idan kuma dangantaka nake so sai kawai Alpha ya dawo ranar auren a bashi ita? Idan kuma ramuwar gayya nake so sai Majeederh ta auri Aliyu.... Idan soyayyar gaskiya nake so da kulawa, da kuma dole ki so ni ko zaki mutu love by forch madly love sai kawai na bawa Ibrahimul-khalil, Abraham bad boy auren Majeederh.... Na tsaya da typing tunani kawai nake🤔🤔🤔to ita matsalar ma Abraham yaro ne wai ya yi ƙarami bai isa aure ba.... Congratulations TEAM MAI MARTABA AJLAAL SULTAAN🥰 *#Unexpected* Cak Khalil ya tsaya saboda abinda kunnenshi ya jiye masa His whole body was shaking, his heart was beating hard, he couldn't believe what his ears were hearing because of surprise. Ya juya a hankali yana kallon direction ɗin limim da kuma bakinsa, a ƙoƙarin shi na son fahimtar meke faruwa? Ya runtse idanunsa tare da riƙe jikinsa Ya Allah What is happening here? why should his ears lie to him? Ya tambayi kansa a zuciya, a hankali kuma ya sake ware idanunsa akan Liman ɗin wanda yake cewa "Ma sha Allah, aure ya ɗauro bisi amintattun shaidu, da kuma amincewar ko wanne ɓangaren, an ɗaura auren Ibrahimul-khalil Denial David da Hawwa'u Abdul'aziz Khan akan sadaki 500k Naira dubu ɗari biyar" At that time, Khalil looked like a madman, especially the way he looked at the imam without even blinking his eyes, abin yake ji da gani kamar a mafarki yake gilma masa kamar reflection wanda ya saba ganin kansa ciki, ya juya ya kalli Mai martaba Ajlaal Sultaan suna haɗa idanu yaga yana yi masa dariya, da sauri ya kalli Uncle Isma'il wanda shi ma Abraham ɗin yake kallo suna haɗa idanu da Uncle I ɗin Abraham ya kwaɓe fuska sai kuma ƙafafuwansa suka ɗauki rawa, cikin nutsuwa Takawa ya miƙe ya isa wajan Abraham dake ƙoƙarin sulalewa yana zuwa Abraham bai tsaya jiran komai ba ya rungume Takawa yana sakin wani irin raunataccen kuka mara sauti wanda Mai martaba ɗin ne kawai yake jinsa, ya kuma ƙanƙame shi kamar zai shige jikinsa, shi tunda aka haife shi a duniya ba zai ce ya yi kuka a gaban mutane har haka ba,He couldn't shake himself from the state of happiness and surprise he was in, ya kasa yarda yau shi ne ya auri Maminsa, Jee ɗinsa, ƴar madara Maluma, Maminsa data raine shi ya rayo da soyayyarta yau ita ta zama mallakinsa ta zama matarsa, He just belong to him ya sani, ya rungume Takawa da kyau yana sauke numfashi da wata iriyar zuciya domin abin ya tsammace shi, tsammaci abinda bakai tsammani ba, ya fitar da rai da Malama Majeederh sai gashi yanzu igiyoyin auren shi sun rataya akan ta, Wow dear Ibrahimul-khalil you're lucky. Suna nan tsaye rungume da juna Takawa na sakin wani ƙayataccen murmushi yana bubbuga bayan Abraham, Uncle Isma'il ya ƙarasu yana murmushi ya ce "Yau naga abin da ya daman mazaje da kuka?" Jawaad dariya yake hadda riƙe ciki ya ce "Lallai yaro ya girma ya auri Maminsa" Khalil yaƙi ɗago kai balle ya tanka haka kurum kunyar Uncle Isma'il ta dirar masa a zuciya. Uncle Bello yana naɗa babbar riga zuwa sama ya ce "What did i miss?" Uncle Ismail ya ce "He's crying" Uncle Bello ya ce "Wanne irin kuka ba daɗin ji, baka son ta ne ko me?" Da sauri Khalil ya ɗago da rinannun idanunsa da sukai wani irin jaa ya yi baya kaɗan yana kwaɓe fuska a hankali ya ce "What, ban so fa?" Yadda ya yi maganar yana zare idanu zaka san maganar ya shige shi ance bai son Maminsa, Jawaad ya ce "Yaro an shigo matakin manya, an zama MIJIN MALAMA" Khalil ya yi murmushi kawai yana girgiza kansa har yanzu Shocked bai sake shi ba, muryarsa can ƙasa baya fita ya ce "Ban kula ka, ranar farin cikina" Uncle's ɗin sukai murmushi gabaɗaya Abraham ya sauya kamar bashi ne Bad boy ba, leader team na Gang ɗin su, har ya tsani kace masa Abraham kawai Khalil ko Ibrahim. Suna nan tsaye Barrister Aliyu ya ƙarasu fuskarsa ɗauke da murmushi ya kalli Khalil yana miƙa masa hannu ya ce "Congratulations brother in Islam" Khalil bai kalle shi ba, bai kuma miƙa masa hannu ba fuska sake ya ce "Thank you" Ganin hakan yasa Barrister Aliyu ya dunƙule hannunsa sai kuma ya fice daga cikin Masjid ɗin, Khalil ya ɗan matsa kusa da Takawa wanda suka magana da wani mutum yana ɗan jinjina kansa, Khalil sai zunguro Mai martaba Ajlaal yake amma bai kula shi ba, daga ƙarshe ya juya gabaɗaya ya sakar masa ranƙwa shi aka, Khalil ya shafa kansa daya cire hular ya ce "Auchhhii, it's hurt" Sai da suka gama magana Mai martaba ya kalli Khalil yana ware idanu a hankali ya matsa dab da kunnen shi ya ce "Why? How?" Sosai ya gane me yake nufi sai ya ce "Not here" Suna haka Abuturab ya ƙarasu tun kafin yazo Khalil ya yi saurin barin wajan. Waje ya samu su Uncle Isma'il da Uncle Bello su Jawaad hadda Engr Junaid suna ta yin pictures kowa da farin ciki a fuskar shi. Khalil ya tsaya yana kallon su, gabaɗaya keɓance kansa yake son yi domin ya yi farin ciki wayarsa ya zaro a aljihu yana ɗan daddannawa sai kuma ya mayar jin Uncle Bello yana cewa "Ibrahim mu shiga ciki ku gaisa da mutane" Ya ɗan kwaɓe fuska ya ce "No! Uncle zuwa yamma" Uncle Bello bai takura shi ba domin ya fahimci shocked ne ya masa yawa har yanzu kuma bai gama yarda dashi aka ɗaura auren ba, Motar su Ajlaal ya shiga suka nufi Bristol Palace Hotel..... Abraham na kwance saman gadon hotel ɗin daga shi sai farar singlet da three quarter tuni ya yi watsi da manyan kayan a wahale, lokaci zuwa lokaci yake mirginawa gefe tare da rungume pillow yana sauke numfashi, tunani yake Majeederh zata amshe shi a matsayin mijinta or not? Zata yarda ta kwantar da hankalinta su kwashi roman soyayya ya kula da ita ya bata tattali ko ya? Ya lumshe idanunsa gabansa na faɗuwa a fili ya ce "Common Khalil, wata ƴar ficikaf mace zaka ji tsoro?" Ya ɗan kwaɓe fuska sbd kansa dake masa ciwo bai son yanayin gabaɗaya, a hankali wayarsa ya fara ringing kamar ba zai ɗauka ba sai kuma ya yi picking tare da yin shiru, muryar Latifa ta sauka cikin kunnenshi ta ce "Congratulations Little, congratulations once again" Ya yi shiru bai ce komai ba ta ce "Na maka murna, Majeederh deserves to have any kind of happiness in life,You deserve to be her true and eternal husband" Khalil dai ya yi mata shiru, Latifa tayi ƙasa da murya ta ce "Yanzu kana da gidan da zaka sata ko haya ne?" Silently yana rufe Idanu ya ce "Haya" Ta ce "Ayya, I feel bad for you, to kana da kuɗin kama gidan hayar? Kuma a nan Lodge Road kusa damu ko Darmanawa?" Kamar Abraham ba zai magana ba yana danna ɗaya wayar tasa ya ce "No, Ranta mini za a yi" Nan na Latifa ta nuna babu daɗi ta ce "Ka bani acct number zan baka marriage gift, sai ka haɗa ko ɗan taimako ka nema wajan mutane ka kama hayar ko?" Nan ma Shortly ya ce "Kam ngd" Har zai kashe wayar ta ce "Yawwa ina zaka kama haya ɗin?" Ya yi shiru alamar tunani can ya ce "Dotsa" Tayi murmushi ta ce "Oh Dotsa can hanyar Tamburawa? Ai kama kaita waje mai kyau kana ji ko? To aurenka da Majeederh mutukaraba ita ce matar rufin asiri, kada ka kuskura duk wahala duk azaba kace zaka saketa ka riƙeta sosai kuci wahalar tare, kamar auren zobe na al'ƙawari haka zaka ɗauki auren yawwa Allah ya sa albarka" Kafin ta ƙara cewa komai Abraham ya kashe wayar idanunsa jajur jijiyoyin kansa duk sun tashi, baya son ya lalata mood ɗinsa na yau amma tabbas da sai yaci uban Latifa Omar yaga wanda ya tsaya mata, Ya jima kwance har aka kira Sallar Azhar ya miƙe tare da shiga bathroom ya yi wanka tare da ɗaura alwala, bayan sun dawo daga masjid ya zauna kusa da Mai martaba yana taɓa kafaɗarsa ya lura Abraham gabaɗaya mantawa yake da Sarki yake tare ya yi ƙasa da murya ya ce "Tell me, i can't wait any longer" Mai martaba ya watsa masa harara bai ce komai Abraham ya girgiza kai ya ce "You made a sacrifice? For me?" Ajlaal ya ce "Who told you that I love her?" Khalil ya yi shiru, Ajlaal ya ce Because of you I came to Nigeria, I made sure you married Majeederh, First love, your heart's choice" Khalil was speechless kallon Mai martaba Ajlaal Sultaan kawai yake with shocke Ajlaal ya ce "Bamu taɓa sonta ba, akwai i have my own reasons na following life ɗinta, tunda nazo Naija nama Uncle ɗinta magana, na nuna masa..." Sai kuma ya yi shiru Khalil ya kwaɓe fuska yana marairaicewa sai bai ce komai ba ya yi shiru yana sauke numfashi, Ajaal ya ce "Ka tabbatar ba dan ita ka musulunta ba?" Khalil ya buɗe ido a hankali ya ce "What?" Sai kuma ya girgiza kawai yama rasa me zaice, daga ƙarshe ya miƙe zuwa bedroom ɗin Ajlaal ya yi kwanciyar nan take bacci ya ɗauke shi cike da wani irin nutsuwa da farin ciki. Before Wedding A can gidan Uncle Isma'il kafin ɗaurin aure gabaɗaya ƴan-uwa sun haɗu babu wanda babu kowa mijinta ya kawota, Raihana da Ruma ne kawai suka zo by themself. Mami na zaune ita da Maman Alpha suna magana ƴan matan familyn suna babban parlour, Anti kuma na cikin bedroom ɗin ta ta saka Sona a gaba tana mata make up da wani haɗaɗɗan lace, Majeederh kuma tana bedroom ɗinta da ƙyar ta yi wanka ta saka wani mik ɗin lace mai red ɗin stone's ta ɗaura vail step by step abinda bata taɓa yi ba kenan, in her whole life ta ɗauki wani mayafi red mai milk ɗin stone's ta ɗora akanta, gabaɗaya ta kasa nutsuwa wani Uncomfortable take jin jinta gabanta na faɗuwa lokaci zuwa lokaci take duba a gogo. Baby Khalil daman baya wajanta, Latifa dake zaune ta ce "Wai lafiyarki ƙalau kowa?" Majeederh tayi shiru Latifa ta ƙara cewa "Ni banga abin damuwa ba, bayan auri zaki kije gidan mijinki kamar ko wacce mace? Ai kamata ya yi ki kwantar da hankalinki wlh tllhi" Kafin Majeederh tayi magana Aaliyyah ta shigo tana murmushi ta ce "Anti Jeederh wai ki je" Yanayin kallon da takewa Aaliyyah yasa ta ce "A can Main parlour Yaya Bilkisu ke kiranki" Tana faɗin hakan ta fice a hankali Majeederh ta tashi ta nufi waje Latifa ta rakata da wata uwar harara... Tayi zaune gaban Yaya Bilkisu da Innati Maman Alpha da Mami da kuma Anti a hankali Yaya Bilkisu ta ce "Kamar matar mamaci kin shiga ɗaki kin rufe kan ki? Auren daba na farko ba?" Anti ta ce "A'a kusan na farko ne ai Yaya, tunda wancan ba wani daɗin shi ta ji ba ko?" Yaya Bilkisu ta ce "Haka ne, Ni dai ba zan ce miki komai ba, yadda kika tashi gidan mahaifinki da yadda kikai rayuwa zuwa yanzu kaɗai ya isheki darasi da kuma hadisi a kula, ki kula da rayuwa da kyau tunda kana tare da mutane ne kawai baka san wanda baya ƙaunar ci-gaban ka ba, kuma dai ɗa na kowa ne bawa sai mai shi" Maman Alpha na ƙoƙarin magana suka ji maganar maroƙi har cikin parlourn yana cewa "Allahamdulillah! An ɗaura aure ya ɗauro akan sadaki Naira dubu ɗari biyar lakadan ba ajalan ba" Daga Latifa har Anti sukai saurin haɗa baki wajan cewa "To dawa aka ɗaura?" Maman Alpha ta ce "Mene abin tambaya? Mai ance sunan shi Ajlaal ba?" Anti ta ɗan yi murmushi ta ce "Yhh Exlty kawai am happy for her ne" Maman Alpha ta ce "I can relate" Majeederh bugun zuciyarta ya tsananta shikenan ita yanzu wata ƙasar zata tafi? Ya zata yi da Ƙhulud idan ta san ita ce wacce mijinta ya aura? Duk da irin halaccinta a gareta. "Ma sha Allah, wallahi haka kurum naji nutsuwa ta zo mini ko waye mijin ina tunanin shi alheri ne" Innati dai murmushi kawai take, ana haka Jawaad ya shigo yana dariya sosai ya ce "Mun dawo daga ɗaurin aure" Anti ta ce "To mun ji, ina Khalil ɗin?" Jawaad ya yi shiru sai kuma ya ce "Oh yace sai anjima zai shigo maybe kunya yake ji" Maman Alpha ta ce "Wacce irin kunya ba daɗin ji, meye abin kunya kuma?" Jawaad idanunsa akan Maman Alpha ya ce "Maa kunya irin ta surukai mana" Da sauri Latifa ta ce "Su waye surikan nasa?" Jawaad ya ce "Don't tell me baku san dashi aka ɗaurawa Anti Jeederh aure ba?" Wani irin tsalle zuciyar Majeederh tayi da sauri ta miƙe ta ce "Wacce Jeederh?" Yana yin baya ya ce "Anti Jeederh kema wallahi tallahi da Abraham aka ɗaura miki aure shi ne mijinki kuma tambayi su Abba ki ji" Wani irin girgiza kai Majeederh tayi tana yin baya jikinta duka tsuma yake da ƙyar naman jikinta na wata kakkarwa kanta ya shiga juyawa, ana haka Uncle Isma'il da Uncle Bello suka shigo suna murmushi Jawaad ya ce "Yawwa Abba tell them by yourself basu yarda da Khalil aka ɗaura auren ba" Uncle Isma'il ya ce "To wa ake bukatar ya yarda idan mu mun yarda? In sha Allah Ibrahimul-khalil shi ne mijin Majeederh miji na har abada" Wata irin ƙara suka ji an saki tare da faɗuwar abu tim! A ƙasa gabaɗaya suka juya idanunsu ya sauka akan Majeederh wacce ta zube sumammiyya saboda tashin hankalin da ya yi mata yawa. Mami ta ce "Nasan za a rina, wlh tunda Majeederh ta yanke jiki ta faɗi to ba ƙaramar tsanar yaron nan tayi ba, da an sani bashi aka bata ba" Da wani irin sauri Uncle Isma'il ya ce "To wallahi ko zata dinga mutuwa tana dawowa bata da miji wanda ya shige Abraham, kuma In sha Allah zuwa gobe zai tattara ya ɗauke matarsa yaje duk inda zai kaita" Wani Irin daɗi da farin ciki ya wanzu a zuciyar Latifa Omar ta yarda ita ɗin mai saa ce, duk abinda ta tsara yana tafiya daidai yadda take so, ba zata taɓa barin Majeederh tayi farin ciki baz she hate her for no reason. Tayi waje da sauri tana neman number Abraham ɗin domin tayi masa Congratulations. Tashin hankali yasa Anti kasa motsi zufa ce kawai ke yanko mata all over herself ta gama shiryawa taji ance na ɗaura auren Sona da Khalil, kenan komai tayi a banza? Ko da safen dubu ɗari bakwai ta bawa malaminta kallon mutanen kawai take tana kallon Majeederh da ake mata firfita da yayyafa mata ruwa. Innati ta miƙe tsaye tana rangaɗa uwar buɗa tana cewa "Gashi nan yazo, shi ne wanda nake faɗa shi ne wanda zai bata wannan farin cikin, shi ne wanda zata rayu dashi ta haifa masa yara, shi ne wanda zai dinga goya yaranta yana goyata".... Wani irin fitinannan kuka Majeederh take kamar mahaukaciya idanunta ya yi wani irin bakinta na rawa ta ce "Haba Uncle, ku rasa wa zaku aura mini zai shi? Na shiga uku" Yaya Bilkisu ta ce "Ki shiga dubu ba uku ba mene laifinsa?" Majeederh na kuka hadda majina shaɓe shaɓe kamar yarinya ta ce "Haba Yaya yanzu ta ina zan tsaya gaban shi wannan yaron nace wai mijina ne, ɗan guntu dashi mitsitsi innalillahi na shiga uku wallahi bana son shi gwara kawai a aura mini Aliyu" kuka take sosai duk ta fita hayyacinta Yaya Bilkisu ta ce "Ba shakka a yaron kuma har ya hura miki iska kika ɗauka ga sakamakon ɗan shi Khalil nan" Uncle Isma'il ya danne dariyarsa yana kallon Uncle Bello da yaƙi cewa komai "Kuma ai namiji baya kaɗan, age is just a number ke yanzu me kike tunanin a harakar aure Khalil zai gaza miki da shi? Ko tunaninki kece fitinanniyyar hajira shi yasa ke kike zaton ya miki kaɗan?" Faɗa sosai Yaya Bilkisu take Majeederh kuka take hankali tashe abun kunyar har ina? Tana shassheƙa ta ce "Nifa na raine shi? Nayi masa wanka nai masa wanki na goya shi a bayana ya kwanta a jikina shi ne yanzu za a ce ya zama mijina? Wayyo Allah wayyo ni Majeederh shi kenan dan ƙaddara ta faɗa mini sai a bani wanda na tsana wanda bana ƙaunar buɗe idanu na ganshi gabaɗaya shekarun shi 20 fa?" Maman Alpha ta kasa riƙe dariyarta ta kifa kanta tana girgiza kai, a fusace Innati ta fita sai gashi ta dawo riƙe da tsinke ta ce "Riƙe amshi nan ki je wajan shi ki lakace abinda yake ɗan ƙanƙani a jikinsa, maza riƙe ki je ki cire ƙanƙantar ki lakace ta" Majeederh ta kifa kai tana kukan takaici kowa ya kasa fahimtar ta, Innati ta ce "Aikin banza, kina ganin yaron nan da idanu a tsakar ka kamar jinin ayu har shi zaki cewa yaro? Muna nan dake zai ƙunsa miki ciki wata tara ki haife duk ranar da kika zo mana da ciki zan maimaita wannan maganar ta ƙanƙanta" Majeederh ta zabgawa Innati harara ta ce "Wlh Allah ya sauwake na haihu da shi, wlh bana son shi Uncle don girma Allah ku tausaya mini zan mutu idan kuka ce shi ne mijina zuciyata babu daɗi" Uncle Bello ya ce "Mun tana di likkafani" Abu kamar wasa sai gashi Majeederh na wani irin mimmiƙa numfashinta na sarƙewa Asthma ɗinta ya tashi gashi babu inhaler, su yaya Bilkisu sukai kanta cikin tashin hankali Uncle Isma'il ya fita yana kiran number Khalil amma a kashe, yasan shi Dr ne ya kalli Jawaad ya ce "Kasan inda Ibrahim ya shiga?" Jawaad ya ce "Ai tun safe rabona da shi" inhaler da ƙyar suka samu numfashinta ya daidaita, Mami tana kuka ta ce "Amma Abban Jawaad me ya sa? wlh bata son shi ban taɓa ganin Majeederh cikin wannan halin ba gada ta mutu fa" Uncle Isma'il ya ce "Wai idan ta mutu waye ya damu ne? Balle babu abinda zai sameta ya gama ciwi ciwon da suman munan watarana ba zata so a maimaita wannan maganar ba" Mami tayi shiru tana kallon Majeederh da idanunta ke rufe ƙirjinta yana ɗagawa ga wani hawaye dake fitowa daga idanunta.. Har dare Khalil bau shigo ba sai washegari da safe wajan 7:30 suna zaune akan dining area ƙamshin perfume ɗin Boadicea The Victorious ya cika parlourn gabaɗaya, akan a hankali kamilalliyar muryarsa ta ratsa parlourn, duk suka juya suka kalle shi banda Anti, yana sanye cikin wata shadda sky blue sai ɗaukan idanu take, ƙafarsa sanye cikin Monlianseng Euphoria ya saka hannunsa maƙale Rolex ɗin Paul Newman Rolex Cosmograph Daytona, bai saka hula ba sai gashinsa dake ƙwance daga gaba daga baya kuma duk a murmurɗe yake, yasha Ginger Geminal Oil-hair baƙar fatarsa na ɗaukan idanu sosai shaddar ta rufe zanen tattoo, majestic yake tafiya jajayen laɓɓansa nata sheƙi a hankali ya ƙarasu idanunsa akan Baby Khalil daya girma sosai yaron ma Khalil ɗin yake kallo yana zuwa ya ɗan shafa kai Calmly ya ce "Mrng U.." Uncle Isma'il ya ce "Ina ka je ne? Duk gidan nan an nemaka baka nan wayarka aka she" Ya ɗan ware idanu with surprise ya ce "Kuma waye me neman?" Ya ce "Jawaad" Abraham ya girgiza kai kawai yana jan kujera ya zauna ya ce "bai duba ba, ina bedroom ɗinsa fa?" Uncle Ismail yace "Ikon Allah" Abraham ya kwaɓe fuska sosai yana shafa cikinsa ya ce "Food" Sai a lokacin Aaliyyah ta ce "To acici" Bai kulata ba sai haɗe fuska da ya yi sosai, aka haɗa masa breakfast tunda ya zauna Raihana Ruma ke Kallonsa komai nasa abin birgewa ne suna san yi masa magana amma ba fuska ya gama cin abincin ya miƙe ya ce "Bani ɗana" Aaliyyah ta ce "Au ɗan ka?" Ya kalleta sosai yana buɗe ido ya ce "To na ki ne?" Ta bashi Baby Khalil ya rungume shi, mamaki ya kama Uncle Isma'il ya ce "Ibrahim baka tambayi matar taka ba?" Abraham ya lumshe idanunsa yana ɓoye yanayinsa "Uncle Isma'il ya ce bata ma da lafiya shi ya sa nake ta kiranka, ka shiga ciki" Abraham bai ce komai ba deep down na zuciyarsa ba sakawa Uncle I albarka. Majeederh na kwance tun da tayi wanka ta kasa saka kaya towel ne kawa jikinta taja duvet ta rufe numfashinta na sarƙewa sbd yadda ƙirjinta ya yi mata nauyi, a hankali ya buɗe ƙofar ya rufe without making any sounds idanunsa akanta ganin yadda gashinta ya baje a saman pillow da yadda ta lumshe idanunta hawaye ba zuba yasa kawai yake binta da kallo, a hankali ya sauke baby khalil da yake ta waworar fatar wuyansa, ya kwantar da shi a gefe a hankali ya ƙarasa inda take tare da yin tsaye a hankali kuma ya zauna gefen gadon yana janye duvet tayi saurin buɗe idanu tare da riƙe duvet ɗin ta haɗe fuska sosai, ya kalli hannunta da fuskarta ya ce "Cika" muryarta na rawa ta ce "To ina ruwanka dani ne, ba kaya jikina" Yasa bakinta ke rawa yasan tana dab da sakin kuka ya haɗe fuska sosai shi ma ya ce "To ina ruwan Khalil da jikin ki? Raguwar lusarin mijin naki?" Tai masa banza ya janye duvet ɗin tayi saurin runtse Idanunta sbd towel ɗin ƙarami ne sosai, ta ce "Wai meye haka, bani da lafiya bana son damuwa kowa yayi hakar gabansa" Ya ƙara matsawa sosai kusa da ita yana damƙar towel ɗin ƙirjinta ya ce "Kika ce?" Ta ce "Ban magana" Ya haɗe fuska sosai ya ce "Tashi" Ta marairaice bakiɗaya ƙirjinta ciwo yake muryarta na rawa ta ce "ba zan iya tashi ba, wlh bana son ganinka zuciyata zata buga" Ya dinga kallonta sosai Silently yana saka hannu bibbiyu ya ɗagota ta runtse Idanunta bata da ƙarfi ko kaɗan bata son magani bata son allura, ya ce "Mamina" Ya furta daidai kunnenta ta ɗauke kai tana sakin kuka sosai da sauri ya matsa yana jawota jikinsa muryar shi bata fita ya tallafo fuskarta ya ce "What?" Ta ce "Don girman Allah ka sakeni don Allah Khalil ɗin ma na bar maka" Kuka take sosai da tana da ƙarfi ta tuni ta bar masa wajan yana rungume da ita sosai hannunsa ɗaya yana taɓa wuyanta ya ce "Ni ma da son ki nake ba" Ta ce "Then divorce me" Juyi ɗaya ya kwantar da ita saman bed yana mirginawa tare da ɗaga duvet ya shige ya ce "Zo in taimaki rai na rage miki zafin jikin" Bai bata opportunity na magana ba ya fisge towel ɗin tare da jawota saman shi..... MIJIN MALAMA Daga yau zan dinga posting sau biyu a rana amma a Arewabooks, wanda suke Arewabooks suyi following Acct ɗina @Nimcyluv... 08119237616 *#The Envelope* Motsi ta fara tana zare idanu sbd hannunsa da ta ji kamar za ta yi kuka a hankali ta ce "Ka sakeni, i hate you with all my heart,i hate u Khalil" Sharr hawaye ya shiga zubu mata, tears came down her face, she felt a kind of sadness in her heart, whatever will happen, she will never accept Khalil as her husband, forever. Babban damuwar yadda kowa ya kasa fahimtar condition ɗinta,no one understood what she was feeling in her heart, they couldn't stop to listen to her even for two seconds. Idanunsa ya lumshe kamar mai yin bacci yana jin yadda zazzaɓin jikinta ke ratsa masa nasa jikin, cikin ƙaramin lokaci jikinsa ya ɗauki zafi sosai tama yi zaton bacci yake tunda ko motsi ba ya yi He took a deep breath and said "Why? Am I not a good person?" Ta yi masa shiru a hankali ya mirgina ya mayar da ita ƙasan shi ya sakar mata nauyin ƙirjinsa bakiɗaya, daman was not well, she was breathing quickly because of the difficulty. Kamar za ta yi masa kuka idanunta rufe still ta ce "Wayyo ƙirjina Plx.." ta yi saurin yin shiru ganin ya ɗago kai a hankali lokacin da ya gama zare rigar jikinsa daga shi sai farar singlet wani irin ƙamshin Gatsby leather body shower gel, wanda ya gama haɗewa da ƙamshin perfume ɗin Boadicea The Victorious ke tashi yana sakar mata da raguwar kuzarinta, Khalil ya tsorawa fuskar ta idanu wacce ta yi fari fat sai wani irin kyanta daya ƙara fitowa kamar ba mutum ba ko Half-caste haka Majeederh take ya girgiza kai kawai yana ƙarasa zare towel ɗin jikin bakiɗaya bai yarda ya kalli cikinta ba calmly ya ce "Ki daina mini rashin kunya,I am your husband now you must obey me" Zafin zazzaɓin daya gama shigewa jikinsa hakan yasa ta samu sassauci ta ce "Allah ya sauwaƙe yaro irinka ya zama mijina,You must give me the divorce papers, wallahi bana son ka ba zan taɓa son ka, Allah ya sauwaƙe na auri mai zama da karuwa a gidan shi" Khalil ya ware idanu sosai cike da mamaki da kuma takaici a ransa yana son tuna wacce karuwa kuma? Ya kasa tunawa ya ɗora kansa a wuyanta yana sauke numfashi slowly ya ce "Stop calling me boy, am not" Da sauri ta ce "I said out loud, you are a child, you are not good enough to marry an older woman like me, ɗan mitsitsi...," Da sauri ta yi shiru jin ya saka hannusa in between her legs yana warewa, slowly ya a yi ƙasa da kansa, jikinta ya ɗauki rawa ta zare idanu tana rufe bakinta da hannu bibbiyu gudun kada tayi ihu, wanda zai jawo hankalin mutanen gidan, wani irin ƙyarma gabɓanta suka fara tsigar jikinta suka tashi, wani irin hawayen baƙin cikin ganin yadda yake son sawa ta amsa yanayin ya shiga ziraro mata, Khalil ya riƙe ƙafarta gam he was trying to push himself in, ta buɗe baki ta kwarara ihu jin abinda tunda uwarta ta haifeta har ta mutu ta girma ta kawo war haka bata taɓa ji ba, daidai nan aka murɗa handle ɗin ƙofar, da sauri Khalil ya hantsila zuwa bayan gadon yana rufe idanunsa,He didn't do anything to her, he just wanted to show her that he was not her luck by any means.He will show her that he is her husband, ba ɗan data raina ba, ya fahimtar da ita namiji baya kaɗan, zai wadata da komai har sai ta gudu da ƙafafuwanta.. Jawaad daya buɗe ƙofar dalilin ihun da ya ji yana gab da shigewa ya ɗan ware idanunsa yana duban cikin bedroom ɗin, a hankali kuma ya kalli Majeederh data haɗe fuska tamau taƙi yarda ta kalli Jawaad ɗin while jikinta bai bar rawa ba kuma ya ce "Are you okay Anti Jeederh?" Ta yi masa shiru tana muzurai ya ɗan kalli bed ɗin da ya yi squeezing ya ce "Ina Khalil? Abba want to meet with him" Sai a lokacin ta kalli Jawaad fuska ba walwala a kame cike da nuna zallar wace ita calmly ta ce "Waya baka permission na shigowa?" Jawaad ya shafa kai ya ce "Afuwa Anti Jeederh,I heard your shout na ɗauka jikin ne?" Ta yi masa shiru Ya ce "Ina Khalil ɗin? Tun ɗazo daya shigo?" Yanayin kallon da tayi masa yasa ya ɗan daburce a ɗan kaushashe ta ce "Me zai kawo yaro nan? Ko ajjiya ka bani?" Jawaad ya ce "Sorry" Ya juya ya fice yana mmkin to ina Khalil ya shiga? He just confused. Yana fita Khalil ya fito daga bayan gado ya kalleta dai sai kuma ya haɗe fuska ya ce "Why?" Tayi shiru yana ƙoƙarin kai hannu ya riƙo ta, ta hantsila da sauri ta faɗi ƙasa ya yunƙura zai tashi trying to follow her into the bathroom amma ina tuni ta kwasa ta shige tare da murɗa key a jikin ƙofar. Murmushi kawai ya yi yana hargitsa sumarsa a hankali ya ɗauke rigarsa ya saka tare da ficewa yana haɗa hanya.. Tunda ya fito Uncle Isma'il ke Kallonsa yana fahimtar yanayinsa kafin ya ce "Jawaad ya ce baka ciki?" Ya girgiza kai kawai speaking calmly ya ce "Oh; ina bayan gado" Uncle Isma'il ya zare idanu da mmki sai bai ce komai ba, yasan tunda ya ce to tabbas haka ɗin ne babu ko shakka baya ƙarya bai taɓa yi ba. Uncle Ismail ya ce "Yana da kyau ka koyi sirri Ibrahim, wata gaskiyar akwai nauyi a furtawa, musamman mu da muke surukai" Khalil bai fahimta yanayin shirunsa kuma yasa Uncle Isma'il ya gane hakan ya gyara zama ya ce "I know you don't lie, you're always telling the truth, and I'm happy about that and I'm proud of you for that" Khalil dai kallon Uncle Isma'il yake son ganewa don bai fiya son kwana-kwana ba Uncle Isma'il ya ce "Meye important na cewa kana bayan gado?" Khalil ya ɗaga shoulder Silently ya ce "Yes, I am behind the bed" Sai kuma ya girgiza kai lying on the chair ya ce "Na aza kai ne, jikin Jee naji zafi, shi ne na mata physical connection, is there anything wrong?" Uncle Isma'il ya buɗe baki kunya kamar ƙasa ta tsage ya shiga, ya fahimci Khalil ba zai iya ɓoye yanayinsa a gaban kowa, ba zai iya yin ƙarya don kare kansa ba. Uncle Ismail ya gyara zama ya ce "Forget, Ina zaka zauna da matarka?" Ya ɗan yi jim kamar mai tunani sai kuma ya girgiza kai yana kwaɓe fuska ya ce "I don't think we will live in Nigeria" Uncle Isma'il ya ce "To wacce ƙasa?" Calmly ya ce "Switzerland" Anti dake shigowa ta ce "Switzerland kuma? Har tsayin yaushe kuma? kuma kuɗin zuwa ƙasar da yawa" Khalil Abraham dai bai ce komai ba, ya zaro wayarsa yana dannawa hankali kwance yana yi yana yatsuna fuska Uncle Isma'il ya ce "Who are you?What is your background? who are your parents, where do they live?" Khalil ya kalli Uncle Isma'il for a second ya ɗauke kai ya ce "I am nobody, na san ni da Christa ne sunana Abraham bad boy, yanzu kuma ni musulmi ne Ibrahimul-khalil, likita ne ni kuma me zane, kakana pasto, babata bata raye babana welder yake, Mai martaba daka gani zumuncin Allah ne ya haɗa" Anti ta ce "To family fa? Ai ba zamu ɗauki yarinya mu baka ba, hankalinmu ya kwanta, at least mu san family naka both sides na uwa dana uba, kuma ba zamu zuba idanu mu zama iyayen banza mu baka yarinyar har Switzerland ba, yadda rayuwar nan ta zama bar tsoro kowa takai takai, gashi mutum tara yake bai cika goma ba" Calmly Khalil ya ce "Musamman wanda bai yarda da yin Allah ba" Anti ta ce "Me kace?" Ya ɗan lumshe jiƙaƙƙun idanunsa ya buɗe ya ce "Sannu" Uncle Isma'il ya ce "My wife is right Abraham" Nan da nan ya haɗe rai yana kwaɓe fuska ya ce "Ibrahimul-khalil Plx" Uncle I ya ce "Oh, my mistake" Ya kalli Khalil da kyau ya ce "Before na baka Majeederh ku tafi, ko akai ta ɗakin mijinta ya zama dole na gana da mahaifinka, ya saka muku albarka na tabbatar babu wata matsala" Hankalin Khalil ya tashi sosai sai bai nuna ba, domin baya son a fahimci weakness nasa, shi bai ɗauki abin haka ba, He knows that his father did not come to Nigeria let alone Kano, how will he make Uncle Isma'il understand that, cewa babansa wani ne a duniya? wanin ma President of Germany? Mutum mai son kansa da iko da nuna ƙarfin mulki, mutum mai baƙar zuciya wanda bai damu da tilon ɗan shi a duniya ba? "Khalil ka yi shiru, akwai damuwa? Idan ma akwai ka faɗa mini immediately na sani, bari kuma ka ji" Ya gyara zama sosai da sosai fuska ba walwala ya ce "Ba zan taɓa baka Majeederh ba sai mahaifinka yazo, kuma ban yarda ka raɓu inda take ba, balle tsautsayi yasa a zamu zuri'a bayan bamu san waye kai ba yara su tashi rayuwarsu na gararabba" Khalil ya shanye fargabar sosai dake cinsa ko a fuska bai nuna ba ya ce "Uncle, Jee matana ne she's my wife, believe me ba zan cuceta ba, ka saka mini ko wanne sharaɗi banda na ƙin ganin Mamina" Uncle Isma'il ya zare idanu ya ce "Mami? Kada ka haramtawa kan da kan ka ita" Ya ɗaga kafaɗarsa ya ce "I just like the mean, har sanda zan mata ciki yaranmu su ji sunan" Uncle Isma'il ya miƙe tsaye ganin abun na fin ƙarfinsa ya ce "I told u kuma i mean my words, idan ba cin abinci, breakfast, lunch, dinner ba kada na sake ganin ƙafafuwanka a gidan sai can entrance ko part ɗin Jawaad, Idan ka kawo mahaifinka ka ɗauki matarka if not kayi ta zama haka nan" Khalil ya ce "Ai kowa zan ta hauro katanga" Anti da Uncle Isma'il suka ce "Me ka ce?" Ya yi murmushi yana miƙewa zuciyarsa na bugawa ya fice daga cikin gidan... Abbu ne zaune a saman kujerar parlon shi, ya ɗora kansa a armchair ya zama shiru shiru yana jin kansa kamar akwai abin da ya yi missed a rayuwarsa tsayin shekaru, he feels Uncomfortable abu kaɗan zai hau faɗa baya son takura shi kaɗai zai shafe 24hrs a part ɗin sa yana tunani. A hankali ta tura ƙofar parlourn ta shiga ƙamshin Febreze Odor-Fighting Air Freshener yake, ga sanyin a.c ta jima a kansa kafin ta ce "Alhji?" Shiru har 3times ta saka hannu ta bugi kafaɗarsa ya yi saurin buɗe idanu tare da dawowa tunaninsa kamar wanda ya yi kwana guda yana tunani, Mami ta ce "Sai wani ciwo ya kamaka sbd tunani? Komai ya yi farko yana da ƙarshe, for now ya kamata ka gane ƙarfin ƙaddara da imani da ita, baƙin ciki baya dauwama, haka farin ciki, ƙaddara bata dauwama tana amfani da lokaci ne, shi kuma lokaci mai shigewa ne yabar tarihi" Ya yi mata shiru yana jin kansa na sara masa, yana fama da nightmares a kullum Mami ta zauna ta ce "Pls sbd Allah ko sau ɗaya ka sawa rayuwar auren yarinyarka albarka" Da sauri Abbu ya juya ya kalleta sai kuma kamar mai koyan magana ya ce "Wacce ƴa?" Ta ce "Majeederh" Tsam ya tashi a hankali tare da ƙoƙarin barin wajan tayi saurin tararsa tana fashewa da kuka ta ce "Fisabilillahi ya ake so na yi? Dangin ka zargina suke, gani suke ko wacce kishiya azzaluma ce, bayan ba haka bane kowa zuciyarsa daban, ba kuma ko wacce stepmom bace take kasancewa macuciyya, bani da wani kusanci da Majeederh tunda baka barina shiga al'amuranta balle na saita mata zana na nuna mata gaskiya, idan ka riga ka yanke shawara no one's can stopped you akan abinda kake so, Majeederh ƙaddara ce wacce ta riga fata kuma bakinka da kalamanka...." Wata razananniyyar tsawa ya daka mata ya fito a Abbu sosai asalin colour nasa ya ce "Stop interfere" Yana faɗin hakan ya shige ɗaki yana jin duniyar na juya masa. Mami ta juya tare da ficewa zuwa main parlour tayi tsaye tana kallon Raihana ta ce "Ke meye haka?" Raihana ta ce "Mami me?" Ta zauna ta ce "Yaushe kika tafi har kika kwaso jiki kika dawo? Wai ke meke faruwa da gidan mijinki ne kuma raɓe raɓe kina tafe kamar bazawarar kaza? Wanne irin aure ne wannan ni Asabe tunda aka yi shi a gantale yake ba wani ci-gaba, abinci ne babu ko me?" Raihana tayi shiru kanta a ƙasa Mami ta sake cewa "Dan malafar ubanki ba dake nake magana ba kikai mini kunnen uwar shegu, wanne irin gantalallen miji kika haɗu dashi bara kishin ki kamar ba auren soyayya ba Marriage Love Needs: Mutual love is an obvious requirement to have a marriage that operates from this level. Kindness, compassion, companionship, intimacy, affection, sex (lovemaking) are also important factors here" Raihana ta ce "Mami plx ki daina mini faɗa akan abinda baki sani ba" Mami ta ce "To dan ubanki ba tambayar dalili nake ba?" Kafin tayi magana Aaliyyah ta fito hannunta riƙe da waya Raihana ta ce "Aaliyyah dear sis" Aaliyyah ta ce "Yes Maa?" Ta ce "Wai waye Abraham, i mean his parents" Aaliyyah ta watsa hannunta ta ce "Goodness, how can i knw his parents, i don't even who's balle iyayensa ma" Raihana ta ce "Ask him" Aaliyyah ta miƙa mata waya ta ce "Kira shi, ask him by yourself" Ganin yanayin Aaliyyah kamar bata cikin hayyacinta yasa Mami cewa "Are you okay dear? Lafiya kike?" Tayi kamar zatai kuka ta ce "Ina ta kiran Yaa Nurr yana saka mini line busy, yanzu kuma wayar a kashe yake". P.a Hammad ne tsaye sanye da wata black ɗin Suit a hankali yake waya yana cewa "Stop kidding me Ur Excellency, it's an over between u and her, abinda ya dace ka bawa Majeederh envelope ɗin nan ya domin ta samu sakewa a gidan mijinta,kuma ta fita daga zargin da take masa, u have no reason na riƙe envelope ɗin nan" Ta cikin wayar His Excellency Abu-turab ya ce "I am still loving her, noting changed sai destiny ina saka ran zata dawo gareni don haka ƙona envelope ɗin zan" Kafin ya yi magana Jawaad ya fito ya ce "She's coming, shi ne 2days shiru" Hammad ya yi dariya yana dukan shoulder ɗin Jawaad. A hankali ta fito cike da nutsuwa tana sanye da Nidha ɗin abaya blue black ƙafarta cikin Catwalk shoe tana ƙamshin Adidas ice dive shower gel, domin bata jima da fitowa daga wanka ba, sai fuskarta tayi wani irin fresh looking forward and takeaway, lip's ɗinta jajur sai gashin idanunta da sukai wasu zara-zara suna haɗewa da juna baƙaƙe suɗik, dake rolling tayi sumar kanta har gaban goshi ta kwanta ruwa na ɗan zuba, tayi wani irin kyau cikakken mai kwantar da nutsuwa bata da wani jiki sai masifaffen shap daidai da ita, ta ƙarasa fuskarta ɗauke da murmushi P.a ya ɗan rusuna cike da girmamawa na bata shekarunta ya ce "Ina yini Maa?" Ta ɗauke kanta tayi shiru can ta ce "Kana lafiya?" Ya ce "Allhamdulillah, daman congratulations nazo nayi miki" Motar data shigo ce ta sanya Majeederh yin shiru, Jawaad da P.a suka kalli motar wacce aka gama yin parking nata, tunda ya shigo idanunsa ya sauka akanta har ya gama parking ya juya ya kalli Jawaad da yake can gefe, ya ƙara kallon direction ɗin Majeederh da mutumin dake tsaye in front of her, tana masa murmushi, a hankali Khalil ya buɗe motar ya fito hannunsa riƙe da key yana kaɗawa, sai a lokacin ta ɗan kalle shi, ta kusan neman nutsuwarta ta rasa, wani irin masifaffen jaa taga idanunsa ya yi har wani kwanciya ruwa yake a ciki, jiyoyin kansa sun yi kwance saman goshinsa sai harabawa suke, yadda yake tunkaro su yana wani irin murmushin gefen baki yasa P.a ya ɗan tsorata domin ba zaka iya gane asalin murmushin mene ba, yana sanye da Brown ɗin suit ta Slim fit suit ƙafarsa sanye da leather shoe black colour, ga Rolex maƙale a hannunsa wacce gargasar hannun duk ta miƙe komai na jikinsa designers ne expensive classic one.. sumarsa Duk a cuccure sbd salon ta sakko har goshinsa, tunda ya taho Malama Majeederh tayi ƙasa da kanta P.a ya yi shiru, a hankali ya ƙarasa bayan Majeederh idanunsa akan P.a gently ya saka hannu ɗaya ya zagaye waist ɗinta, sai kuma ya jawota sosai ya manne waist ɗinta da nashi yana baya tana gabansa, ya manne ƙirjinsa sosai she couldn't feel yadda zuciyarsa ke bugawa kamar zata tsaga ƙirjinta ta fito, Khalil ya zame rinannun idanunsa daga kan P.a ya ɗora kansa a shoulder ɗin Jee Beard ɗin shi mai sanyi yana shafar naked neck skin ɗinta, tayi saurin runtse idanu wata kunya ta mamaye ta wai ɗan cikinta ne haka? Ga takaici yadda Jawaad ya zuba musu idanu, muryarsa bata fita sosai can ciki iya ƙirji ya ce "Why?" Ya faɗa yana manna lip's ɗinsa a wuyanta in a romantic style, Jikinta ya ɗauki rawa sosai ganin ko kunyar mutanen da suke entrance bai ji ba, a hankali ya saketa yana yin baya sai koma ya zagayo ya nufi wajan Hammad da sauri Majeederh ta shiga tsakiya ta ce "U just misunderstanding" Ya ware idanunsa a kanta ya ƙara zagayawa ya shige tayi saurin cewa "Listen to me plz littl..." Tayi shiru tana runtse Idanunta, hannunsa guda ɗaya ya saka ya ɗagata cak zuwa gefensa ya riƙeta gam, Hammad ya ce "Am sorry i..." Wani irin mahaukacin mari Khalil ya kifa masa, yana ƙoƙarin sake magana ya ƙara ɗora masa wani marin har sai da Hammad ya yi ƙasa da sauri Jawaad ya ƙarasu wajan zai magana shi ma aka sauke masa nasa ƙyakƙyawan mari, Khalil idanunsa kwance da ruwa yama kasa cewa komai sbd wani mahaukacin kishi da ƙyar ya ce "My wife?.." Hammad zai magana Khalil ya daka masa tsawa ya ce "Kai dilla, ba zaka gane bana son jin muryarka ba? Wannan warning na maka akan Ƴar Madara, kaso gantsameme dakai kake karkace wuya yana taɗi da matar wani, sbd baka da lissafi zan maka hauka..." Majeederh ta ce "But...," Ya daka mata tsawa tsoran da taji yasa tayi saurin ƙanƙame shi tana rufe fuskarta a ƙirjinsa sai ya kasa cewa komai ya girgiza kai tare da damƙar hannunta ya shiga janta zuwa cikin gidan, lokaci Uncle Bello da Uncle Isma'il suna zaune suka bisa da kallo Uncle Isma'il zai magana Uncle Bello ya girgiza masa kai, tsoro ya kama Jee ta ce "Uncle..." Tuni Khalil ya cillata a bedroom ya murza key yana kallonta ya nufeta Gadan-gadan tayi baya bakinta na rawa ta ce "Sorry" Ya ware idanunsa yana wata kalar dariya ya ce "Sorry? Ke waya faɗa miki ana bani haƙuri, sbd ke bakisan darajar aure ba, kika je gaban wani kina kashe masa murya kina juya mazaunai? Idan so kike a kalle ki what u have to do shi ne ask, kiga idan ban zauna kin juya mini mazaunai na kalla ba, kije kina kaɗa masa wasu tuma-tuman abu" Duk ta gama tsorata magana yake idanunsa na ƙara jirkicewa yana ya mutsa fuska sbd tsayin maganar ta ce "To wai ban baka haƙuri ba, nifa bana son isa" Ya girgiza kai kawai kamar ba zai magana ba sai kuma ya ce "Ban san wanne rantsuwa ne daidai ba, amma wlh yau yanzu yanzu sai kin cire wannan rigar na ƙare miki kallo ta tas shi kaɗai zai sanya na yafe miki zunubinki, and daman ni ke da hakƙin gani" Ta runtse Idanunta sosai ta durƙoshe a wajan ta ce "Wai kai wanne irin tsaurin idanu ne haka? Ni ba wani aure tsakaninmu ban taɓa ji a raina ina da aure ba" Ya fara ɓalle bottles ɗin rigarsa murya can ƙasa ya ce "To bari na tabbar miki kawai, sai su Uncle su tayani tabbatarwa" Yana faɗin hakan ya cire rigarsa tare da matsawa ya kashe switch ya nufeta kai tsaye... *Aunty Zee MOM MUJAHID KATSINA* *08162859027* *INGANTACCEN MAGANIN SANYI MAI WANKO DUK WANI DATTIN MARA SANYIN KASHI CIWON BAYA CIWON KAFA JIN ZAFI YAYIN MU AMALAR AURATAYYA FITAR FARIN RUWA MAI WARI KAIKAYIN GABA TUSAR GABA WARIN GABA KURAJEN GABA KURAJEN JIKI KAIKAYIN JIKI RASHIN HAIHUWA BASUR MAI TSIRO CIKIN IKON ALLAH ZAIMAGANCE MAKI/MAKA ZAKIJI DADIN MAGANIN SANYINNAN SOSAI A BANGAREN GYARAN AURE BA A MAGANA DAN ZAI SAUKAR MAKI DA NI IMA ZAKI JI SHA AWA KODA SHA AWARKI TA DAUKE ZATA DAWO KIJI KE KIKE MARMARIN ABAR KEDAI KINEMI AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA* 4k *MAGANIN GYARAN NONO MAI TADA KOMADAR NONO DA DUK WATA TAMOWA TA* *JIKINKI NONUWA ZASU CIKO SOSAI ANMA BANCE ZASU TSAYABA WANNAN MAGANI ANGWADA ANDACE HANZARTA KI MALLAKI NAKI YAR UWA 8K* *TAREDA MAGANIN CIRE TUMBI DUK INDA KIKAI KAMAR KIN KUSA HAIHUWA AITA TAMBAYAR KI WATA NAWA IDAN KINSHIGA MATE KIZAMA KAMAR BABARSU DAN ALLAH KIZO KIJARABA 7k *INA AIKAYA KOWANI GARI DA YARDAR ALLAH INBAKI SHIRYA BA KIBARI KI SHIRYA SAI KUNZO NAGODE KAYAN* *AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA* *KI TUNTUBENI A WANNAN LAYIN* *08162859027* *#The Stubborn* Juyawa tayi da sauri zata shige bathroom tako ɗaya Khalil ya yi ya damƙo waist ɗinta ya dawo da ita baya, They were in the dark, but that didn't stop her from hearing his quick breathing as he moved to where she was. A hankali ya mannat da jikin bango, idanunsa lumshe sbd ƙirjinta da yaji yana bugawa da ƙarfi, His smooth chest hair brushes her face sbd ya fita tsayi nesa ba kusa ba. Ya yi ƙasa da kansa daidai wuyanta wajan kunnenta ya ce "Why?" Ya faɗa a hankali yana shaƙar ƙamshin shower gel muryarta na rawa ta ce "Sorry" Ya ƙara sakar mata nauyin ƙirjinsa daman shi ba kaɗan ba, nan da nan numfashinta ya nemi ɗaukewa,tayi saurin riƙe shoulder's ɗinsa da hannu bibbiyu tana kwantar da kanta a ƙirjinsa bakinta duk rawa yake sbd tsananin tsoro yanayinsa daba yake, da ƙyar ta iya cewa "Sorry" Ya yi saurin sakinta yana ja baya fuskarsa ɗauke da wani irin murmushi na zallar ɓacin rai ya ware idanu sai kuma ya girgiza kai ya ce "Sorry? Sorry for yourself" Ganin ya saketa ga ƙofar bathroom a buɗe ta ce "I will never tell you to be patient" Ganin alamunta ya sa ya yi shiru sai kuma ya ce "Ba bathroom ba, ko cikin Uncle Isma'il zaki shiga yau zaki gane kuranki, Maza cire kayan nan naga tuma tuman abun da kike nuna masa bayan ni ne yake nawa halak makal" Ya faɗa yana haɗe fuska sosai ta ce "Amma dai ba kyau ganin tsaraici ko?" Ya ƙara ja baya kamar ba zai magana ba sai kuma ya ce "To fasalta mini su" Tayi ƙasa da kanta ganin yana nufuta tayi saurin cewa "Kamar Orange" Ya ware jiƙaƙƙun idanunsa da suka gama jirkicewa shortly ya ce "Naahh, ciko kike kenan? Ban yadda ba na fasa kawai cire rigar" Ta haɗe hannayenta duka biyun ta ce "I can't, plx ka barni kowa ya yi rayuwarsa" Ganin yana shirin yin abinda bata shirya gani ba yasa ta ce "Zan cire" Ta faɗa tana runtse Idanunta, shi dai yana tsaye bai ce komai ba, slowly ta zame hannun rigar duk sides ɗin ta sauka a waist nata, ba tai aune ba ta ji ya kunna hasken ɗakin, da sauri ta buɗe Idanunta taga ita kawai yake kallo, suna haɗa idanu ya kwaɓe mata fuska a ƙoƙarinta na matsawa sai rigar ta ƙarasa faɗuwa ainahin surarta ya bayyana, da wani irin sauri ta nufesa hankali tashe tana zuwa ta faɗa jikinsa ta ɗora kanta a ƙirjinta ta ƙanƙame shi ta ce "Don Allah kada kaga jikina, ba zan iya rayuwar aure da kai ba, you're too young for me, a matsayin ɗa nake kallonka, i knw a loves you u more than anything amma sanda kake my son my cute baby, my small little, banda yanzu dana tsaneka nake maka kallon mugu mai son kansa, i hate you don girman Allah ka sakeni" Tama kasa kuka sai ƙanƙame shi da tayi sosai tana ƙara rufe fuskarta a ƙirjinsa. Khalil couldn't say anything, because he started to lose his mind,He didn't have anything to say, he hugged her and took a deep breath. Sun jima a haka daidai kunnenta ya ce"Mai murguza-murguzan abu, yanzu kam na yafe miki" Tayi shiru ya yi shiru ko wanne zuciyarsa na bugawa da ƙarfi, a hankali ya ji numfashinta mai zafi na sauka akan ƙirjinsa ya leƙa yaga bacci ya ɗauketa sai ajjiyar zuciya take saukewa ta marairaice fuska kamar ba Malumar shi ba, ƙoƙarin cireta yake daga jikinsa ta fashe da kuka a hankali tana ƙara ƙanƙame shi, Khalil ya girgiza kai kawai tare da sunkutar ta ya nufi bed da ita ya kwantar, ya gyara mata kwanciya ya rufeta da duvet, ji ya yi zafin jikinta na yin yawa, ya kunna a.c har ƙarshe ya shiga bathroom ya jiƙa towel ya saka mata a jikinta da saman kanta, jutter ya gani da pen ya ɗauka cikin rubutu irin na manyan likitoci ya rubuta mata. "Your body needs lots of rest to give your immune system a chance to recover. Keep your body cool by sleeping with light clothing" Ya kalleta sosai sai kuma ya girgiza kai ya sake rubuta "Take paracetamol or ibuprofen in appropriate doses to help bring your temperature down" Ya gama rubutawa ya damƙa mata a tafin hannunta da yake dunƙule a hankali ya kashe switch ya fice daga ɗakin bayan ya saka rigarsa.. A hankali ya fito yana haɗe fuska sosai idanu huɗu sukai da Uncle Isma'il ya ɗan shafa kai yana zama saman kujera Calmly ya ce "Evening uncle's" Uncle Bello ya ce "Kuma baka ganni ba sai yanzu?" Yana danna wayarsa ya ce "Sure, ban lura ba" Uncle I da ransa yake a ɓace sosai yana zabgawa Khalil harara sarai kuma ya gani shi ma ya haɗe fuska "Abraham" Uncle ɗin ya kira sunan shi a kausashe wanda yasa Khalil Kallonsa dai kuma ya marairaice fuska kamar ba zai magana ba ya ce "Ibrahim Plx" Uncle ya ce "Naƙi na ce hakan, me na faɗa maka? Ya mukai dakai? Yanzu daka jawo hannun yarinyar kamar zata rabata gida biyu babu kunya ka bi ta gabanmu ka shiga har fa sunana ta kira sbd tsoro amma ka sawa idanunka toka da kwalli kayi gaba" Khalil ya ware idanu can ƙasa da ƙyar ya ce "Oh wow Uncle, so it's my fault kenan?" Ya gyara zama sosai idanunsa jajur ya saka hannu yana hargitsa sumarsa kansa ya birkitata bakiɗaya, sai kuma ya miƙe yana zuba hannu a aljihu while yana ƙara hargitsa kansa trying to Calm himself down "Ina magana zaka fita?" Ya juya gabaɗaya sai ya ɗan kwaɓe fuskar shi silently cikin wata kalar murya ya ce "Ni yanzu Uncle idan baku bani haƙuri kun nemi yafiyata ba, ai ba ka mini shouting ba, da aurena a kanta kuka bari ta fita fa?" Ya girgiza kansa yana sauke numfashi "I can't take it, ita bata san darajar aure ba? Ai kun sani ku Uncle's ni kam a bani matana kawai...," Kafin yakai ƙarshe yaji an zabga masa mari ya ware idanunsa take yatsun hannun Uncle Isma'il suka fito raɗau a fuskar Khalil duk da kasancewar shi baƙi, Murmushi kawai Khalil ya yi ko gizau ya ce "Ni wlh sai ka bani matana, ne na faɗa na kusku...,' kau! Uncle Ismail ya ƙara ɗauke Khalil da mari. Wanda sai da Uncle Bello da Anti suka runtse idanun su, shigowarta kenan parlon. Uncle Bello ya ce "Go Khalil, leave!" Khalil ya girgiza kai idanunsa car akan Uncle Isma'il dake huci sai ya ƙara yin murmushi jiyoyin kansa kamar zasu fito jikinsa duk ɓari yake murya bata fita ya ce "Ni kam a bani matana" Uncle B ya sakewa cewa "Khalil ba zaka bar cewa a baka matar ka ba ɗin nan? Leave immediately" Khalil ya sake murmushi idanunsa na gani dishi dishi shortly ya ce "Ni kam a ban matana, a ban Jeena" His voice was shaking, he was breathing heavily. Daidai lokacin Majeederh ta fito sanye da hijabi sbd ta kasa bacci tun bayan fitarsa juyi kawai take, hankalinta yana kan maganin da Abuturab yake bata wanda ke sata bacci,she just wants to drink it. Tayi tsaye watching all of them, idanunta kuma akan Khalil da fuskarta take a kwaɓe wanda halinsa ne hakan idan ransa ya ɓaci kukan nason zuwar masa kuma bai son yi sbd raini, hakan yake sawa ya kwaɓe fuska kamar baby boy. Yadda zuciyar Khalil ke bugawa ya fahimci she's here watching at him. "Khalil ba zaka fice daga cikin parlourn nan ba, me ya sa kake da taurin kai ne?" A hankali ya ƙara cewa "Ni kam a bani matana, sai na bar garin bakiɗaya" Uncle Isma'il ya ture Uncle Bello ya shiga zabgawa Khalil wasu mahaukatan maruka wanda har wani haske yake gani ta gefen idanunsa, amma Khalil ko motsi bai ba, sai murmushi kawai da yake. Majeederh ta runtse Idanunta sosai duk wasu maruka ji take kamar da zuciyarta ake tafiya, ɓari da ƙyarma jikinta kawai yake, Uncle Isma'il ya sake ɗaga hannu zai saukewa Khalil wani marin cikin rashin sani maganar ta kuɓuce mata ta ce "Uncle please stop" Cak Uncle Isma'il ya tsaya kusan a tare da shi da Uncle B da Anti da kuma Maman Alpha da take shigowa suka kalli direction ɗin Majeederh wacce idanunta ke rufe sbd tsananin kunya ita kanta bata son sanda tayi furucin ba, Khalil ya juya a lokacin ya kalleta da kyau sai kuma ya nufeta su dai suna tsaye kamar andasa su, Uncle Isma'il kunya kamar ya nutse yana fighting a kanta gashi ta watsa masa ƙasa a Idanu, dake idanunta a rufe yake shi yasa bata san ya ƙarasu inda take ba, sai bugawar zuciyarsa kawai taji da yadda yake fidda numfashi kamar wanda zazzaɓin masassara ga ƙamshin perfume ɗin Boadicea The Victorious daya cika ta ya ratsa ko'ina na hancinta, tana buɗe idanu ganinta ya shige cikin nasa idon, zata juya ya saka hannu ya jawota jikinsa ya rungumeta da kyau, kamar wani zai ƙwace masa ita, Malama Majeederh kunya ta mamayeta tana jin yau babu wanda zata iya haɗa idanu da shi a gidan, kuma tasan dole Khalil zai ya yi rashin lafiya, baya ƙaunar ihu a saman kansa baya son faɗa sosai yanzu kansa zai juye ya fara ciwo. "Come with me Mami, Uncle zai rabamu" Bata ji maganar farko ba ƙarshen kawai ta ji na Uncle zai raba su, ita dai tayi shiru, da sauri ya saketa bai kalli kowa ba ya fice daga cikin gidan yana fita entrance ya tsaya sai kuma ya shiga mota yabar gidan bakiɗaya. Majeederh ta juya zata shiga bedroom Uncle ya ce "Dawo nan gulmammiya" Ta tsaya kanta a ƙasa ya ce "Kina ta mana ihu baki son shi hade suma zaki mutu shi ne yanzu sbd ina hukunta shi har kike ce mini stop? Wato kin kasa jure marin da nake masa?" Ita dai bata ce komai ba, Uncle Bello dai ya riƙe dariyarsa yana ganin ƙarfin hali irin na Isma'ila, mutum da matarsa, mace da mijinta kuma uban ɗanta ya ba zata ji babu daɗi ba ana dukan mata miji? Uban Khalil? "Ba dake nake magana ba?" A hankali ta ce "Wlh bana son shi Uncle, da zaka sanya ya sakeni ma" Anti ta ce "Nikam na goyi bayan haka, ya sakeki kawai ki huta da ƙaddara, yaro kwata-kwata a rayuwarsa bai son tsoro ba? Bashi data ido at all ji fa yadda ya ƙwaƙumeta a gabanmu, wlh na firgita kawai Yallaɓai ka kira shi a raba auren" Maman Alpha ta girgiza kai ta ce "Anya? Aure kam na nan, kawai baku fahimci Khalil bane" Anti ta ce "Wacce fahimta bayan wacce mukai masa?" Maman Alpha ta sake murmushi ta ce "Ai fahimta kala-kala ce, Shi a yana jin komai ya yi daidai ne, yanzu ne ya kamata a nuna masa abinda yake daidai da wanda ba daidai ba, opportunity ne muka samu, yana da masifar kishi soyayyar Majeederh yasa baya iya control na kansa, shi bai iya ƙarya ba abinda duk zuciyarsa ta raya masa shi kawai yake, a tunaninsa daidai ne" Majeederh ta ce "Ban son shi" Maman Alpha ta watsa mata uwar harara Anti ta ce "Ƙundun uba, to wannan ai ya zauce kamar zautacce kishin ai ya yi yawa, kuma yana da kyau ya yi respecting Yallaɓai damu kanmu" Maman Alpha ta juya ta kalli Anti da kyau sai ta ce "To Hajiya Maryam idan ba respected ke kina tunani Khalil zai tsaya ai ta marinsa kamar mara gata har haka? After being honest, he is talking about his truth, he has more control over Majeederh now since she is his wife, tun a entrance Jawaad ya bani labarin komai, akan me zaku bata permission na fita zuwa wajan wani bayan she's married now? Ai baku ne ke da ikon yin hakan ba, wani gantsamemen mutum sbd tsabar iyayi wai yazo mata Congratulations? Ai ni naji daɗi da Khalil ya ci masa uba da bai hakan bana bai amsa sunan Ibrahim Ibrahim ba" Majeederh ta ce "Nafa girme shi fa? Wannan yaron?" Maman Alpha ta saka hannu ta ranƙwasheta akai ta ce "Dilla wacce bata san ciwon kanta ba, kuma ba tayi amfani da ilimin da Ubangiji ya bata ba, kune kuke son mai da halak zuwa haram, kuke son mai da sunna zuwa bidi'a a wacce aya ko hadisi aka haramta auren mijin daka girma? Ai kin san komai kin karanta kin fi kowa sanin ba haramci, ke dai kawai kina da abinda kika riƙe a zuciyarki, ana zugaki kina shirme daman gaki nan ƴar fari ni zan so na ya ɗauke ki koyi gaba" Anti ta ce "To waye zai zugata kuma?" Maman Alpha ta ce "Allah masani" Tana faɗin hakan ta miƙe tsaye kiran number Khalil tayi har sau uku kafin ya ɗauka ta ce "Ibrahim" Ya yi shiru ta ce "Kayi haƙuri plz da abinda akai maka, ina son tafiya da matarka" A hankali murya bata fita ta ce "Where?" Ta ce "My house" Calmly ya ce "Da namiji?" Ta ce "Ni nazo da motata kuma kasan gidana ba namiji right? Permission nake nema tunda hakƙinka ne idan ba yarda ba" Ya yi shiru ta ce "Lafiya?" Ya ce "Ohk" Ta ce "Na baka Majeederh ne?" Ya ce "No" yana faɗin hakan ya kashe wayar. Uncle Ismail ya ce "Yau nake ganin ƙarfin hali, Kai Bello yaushe matarka ta iya Shisshigi haka?" Uncle Bello ya ce "A'a nikam ba ruwana, kawai dai nasan tana aiki da Ƙungiyar human rights da kuma dai she's right" Uncle Isma'il ya ce "Ohho dai, amma wlh tallahi ba zan taɓa bashi Majeederh ba sai ya kawo iyayensa, ke kuma Madam human rights kada ki sake ya shigo miki gida kuma Majeederh ta dawo yau" Maman Alpha murmushi kawai tayi Uncle Bello ya ce "Allah ya sa ni ma dai ina da hakƙin riƙe ta a gidana" Maman Alpha ta fice daga ciki ta nufi mota sai data tasar da motar kana Majeederh ta fito ta shiga ta murza kan motar suka fice Anti ta ɗauki key bayan ta nemi excuse wajan Uncle Isma'il ta fice daga gidan itama.... Tsayin kwanaki wajan huɗu babu alamar Khalil kullum sai an kira number shi amma shiru, har Mai martaba aka kira ya ce shi bai idanunsa ba, Ita dai Majeederh bata cewa komai deep down na zuciyarta tana jin akwai matsala ko ba bashi da lafiya, ya kulle kansa yan hukunta kan shi da kansa. Maman Alpha ta yi wa Majeederh wankin babban bargo tai mata tatas, ta daina raina Khalil duk wata magana da zata faɗa masa wlh zunubi zata ɗauka babba... Ranar juma'a Majeederh na zaune a parlourn Maman Alpha ta saka duguwar riga na lace wacce ta kama jikinta gashinta kwance ya ɗaura ɗan kwali, Maman Alpha da kanta tayi magana da Anty Zee Mom Mujahid Katsina ta kawo mata maganin sanyi sadidan, kullum sai ta sakata a gaba tunda a lokacin kuma Majeederh take jin yanayinta na sauyawa maganin ɗan gaske ne domin wani kalar fitsari take wanda yake fitar da dukkan sanyin na ƙashi dana cikin jiki. Haka kawai taji ana kallonta, no one is looking at her except Khalil He was standing at the door and leaning against the wall with his arms folded across his chest, ya zuba mata idanu, suka haɗa idanu yana sanye da farar shadda hadda babbar riga ya ɗora hula a kansa sumar ta kwanta a wuyansa, da alama daga masallacin juma'a yake yadda yake zaka ɗauka ya bawa 40 baya, Maman Alpha ta ce "Ibrahim shigo mana" Ya shigowa yana zama saman kujera ya ce "Evening Anti" Ta ce "Ina ka shiga ne khalil?" A hankali ya ce "Bana ƙasar ne" Ta ce "Ikon Allah" Ta kalli Majeederh ta ce "Baki iya gaisuwa bane?" Ta tura baki ta ce "Evening" Bai kalleta ba balle ya amsa amma duk ya faɗa sosai a juya ya kalli Maman Alpha ya ce "Food plz" Abinci ta kawo masa Majeederh ta kalli abincin ita dai tasan ya yi masa kaɗan sai dai kawai ya yi alkunya, ya cire babbar riga ya tankwashe ƙafarsa saman carpet ya fara cin abincin yana ci tana kallonsa kuma ya gane hakan, tas ya cinye ya ƙwalawa Maman Alpha kira ya ce shi kam ta daɗa masa, sai kawai ta ɗakko warmer ta ajiye masa ya ci son ransa ya sha ruwa yana yin hamdala "Ibrahim zaka jirani? Zan ɗan je karɓo kaya a tasha wanda Anti Zee Mom Mujahid Katsina ta aiko mini" Calmly ya ce "Ohk" Ta fita, da sauri Majeederh ta miƙe ta nufi bedroom kafin ta rufe ya danno ƙofar ya shigo ya saka key tare da cilla shi saman wardrobe, ta dinga kallonsa ta ce "Mene haka? Me ya sa kke da tsaurin ido ne ka shigo ko gaishe ni ba kai ba kuma kayi tafiyarka to inama ruwana da kayi ta zama" Ya dinga kallonta ya ce "Ni zan gaidaki? Ni kowa yau idan har na amsa sunan Ibrahimul-khalil kuma ɗan sunna ne ba zina akai aka haifeni ba sai na fidda rainin dake tsakaninmu, zan nuna miki ni mijinki ne zan goge miki duk wata rashin kunyarki" Tsoro ya kamata ta ce "Amma ai dai nan ba gidanka bane, kuma ba zan haɗa jiki da karuwi ba" Ya zare idanu da kyau ya ce "Me? To waya lalatani bake ba, bake kika disvirgin nawa ba kika karɓe budurcina ba" Kafin tayi magana ta ga ya cire rigar jikinsa ta kwasa zata shige bathroom ganin idanunsa jajur ya damƙo ta ya cilla saman gado ya bi ya danneta yana mirginata tare da unzipping na rigarta ya kashe switch baki ta buɗe zata yi magana ta ji bakinsa..... #Na'ima Sulaiman sarauta #Nimcyluv #Age is just a number #Romance #Rich #Jeekhalil *#I have no choice* Majeederh she was very afraid, jin hannunsa all over her body ganin he will try to disviging her a cikin gidan Uncle Bello zai dasa mata abin kunya ta tattaro dukkan ƙarfinta ta turasa, suddenly ya ji zata ƙwace masa gashi lokacin he's very weak burinsa kawai ya isa inda yake muradi ta miƙe da shirin gudu ya sa ƙafa ya taɗe ta ta faɗa kan gadon daga shi sai boxer domin ya jima da wurgi da sutturar shi, abinda ta gani ya mugun tada hankalinta bai saurareta ba ya ja rigarta yai wurgi da ita, jin abinda yake ƙoƙarin yi ta sa hannu tana dafewa idanunta suna tsiyayar da hawaye bakinta ya gaza furta komai, fizgewa yayi haɗe da yaga under wear ɗin jikinsa na wani mugun shaking he's gazing at her virgin ganin wajen so cool and smoothly ya haɗe wani mugun yawu da ya masa,he couldn't straighten himself, he just pushed himself inside, jikinta ne ya ɗauki kakkarwa she was breathing Heavily kamar numfashinta zai ɗauke ta saka hannayenta biyu tana dafe kansa da sake danna shi ba ma tasan tana yi ba saboda ficewa da tayi a hayyancinta abin ya matuƙar tsumata har wani shocking take ji kamar ana janta, very hot yake sucking nata yayinda yake jujjuya tongue ɗinsa yana nutsashi so deeply, ganin saƙon nasa ya karɓu yasa ya ɗauke kansa ya fara addu'a da yi mata rumfa yai rubda ciki akanta yana wara legs ɗinta, abinda bata zata ba kuma bata tsammata ba yanayin da take ji ya maye gurbin zafi hannayenta biyu ta zagaye bayansa tana ƙanƙameshi cikin wata irin azaba shikam gaba ɗaya ya fara loosing control nasa that's why be ma san me yake aikatawa ba duk da He couldn't get a chance to do what he wanted to do jin wajen a matse yasa ya dage ta ƙarfi dan ya ji sai ya shiga a yau sai ya nuna mata matsayinsa na mijinta, ya sake mata duka nauyinsa ya haɗe mon's ɗinsu waje ɗaya yana ci gaba da laluban hanya but there's no way out shi kansa ya ji jiki ballantana ita a hankali ya sassauta mata riƙon cikin wani kalan sexy voice ya ce "Why? i can't find the way plx Mami help.." Ya ƙarasa faɗa yana jan numfashi he slowly put his little finger in the hole, to find out what the problem was, amma ko cutter na finger ɗin bai shiga wajen ba. Khalil ya lumshe rinannun idanunsa zuciyarsa na bugawa, banda harbawa babu abinda jiyoyin kansa suke, tunani ne fal ransa, ya san shi likita ne, amma why yaga tamkar ba ita ta haihuwa ba? ba wannan ne karo na farko da namiji ya kasance da ita ba, bayan haka ta haihuwa but how comes zaiga haka? Ya kasa fahimtar komai kansa ya kulle, ya jima kafin ya mirgina gefe ya juya baya yana riƙe cikinsa. Majeederh began to fear Khalil very much, she had never felt such pain as today, wani irin tsoro da shakkar Khalil ya cika mata zuciya, ta kasa ɗaga ko hannunta sbd masifaffen ciwo, tasan an yi mata ɗinki bayan haihuwar Baby Khalil, gashi cikin kwanakin nan kullum sai Maman Alpha ta sanya ta shiga warm water da takarkacan kayan wahala, anyi rapped nata amma bata yaushe ba, bata sa ya yanayin yake ba, ba zata ɗorar da komai akai ba, a zamanta da His Excellency kuma babu wani abu daya haɗata na aure da shi, wannan dalilin yasa take jin abinda Khalil ya yi mata kamar wani abu ne wanda yake ƙoƙarin tafiya da ranta a hankali kuma take sauke numfashi da shassheƙa. Almost 5minites kafin Khalil ya juya gabaɗaya zuwa inda take ya matsa more close to her ya tallafe fuskarta Silently ya ce "Why?" Tayi shiru tana runtse Idanunta ya kifa kansa a wuyanta sai kuma ya ce "bani labarin zamanki a gidan lusarin mijin ki" Muryarta bata fita sosai ta ce "Babu komai tsakaninmu" Khalil ya zaro idanu waje sai kuma ya rufe idanunsa yana sauraren bugun zuciyarsa, ƙoƙarin ɗagata yake tayi saurin riƙe masa hannu ta ce "Don girman Allah kayi haƙuri, i am sorry bear with my words" Ya ce "Words? What words?" Tayi shiru yana ƙara ɗagota kawai ta faɗa jikinsa ta saki kuka a hankali tana ƙanƙame shi zuciyarta na bugawa ta ce "I can't, plx ban so wlh mutuwa zan" Ya yi shiru kawai yana jin yadda take kuka he couldn't feel yadda hawayenta ke sauka a ƙirjinsa daidai kunnenta ya ce "U can't want? Common" Ta marairaice sosai ta ce "Wlh ban iyawa don Allah kada ka sake, ni yarinyar ce" Duk dauriyar Khalil da yadda yake ji ga tunaninsa daya rabu kashi kashi sai daya ɗauke fuskarsa yana murmushi, ya saka hannu zai squeezing bakinta tayi saurin ɗauke fuskarta a hankali numfashinsa na sauka kunnenta ya ce "Ahh niyya ce ƙarewa" Tayi shiru ya leƙa fuskarta suna haɗa idanu tayi saurin rufe nata "kada ka sake" Ya buɗe ido ya ce "What? I didn't do anything to you, when I touch you, you won't even be able to open your eyes, zan je na shirya sosai zan karɓi budurcin Mamina" Gabanta ya faɗi, wai bai mata komai ita kowa ba zata taɓa zama ya yi komai ɗin ba, banda zugi babu abinda take ji. Ya rungumeta sosai yana shafa kanta calmly ya ce "Sorry" Tayi shiru a hankali kuma jikinta ya saki wani irin zazzaɓi ya rufeta, tayi lamo a ƙirjinsa bacci ya ɗauketa, ya rufe idanunsa shima kamar mai bacci amma bashi yake ba tunanin abubuwan da suka faru tsakaninsa da Dad ɗinsa yake, His father is a twisted man, who only he knows, he will never change forever, he is stubborn and sticks to his words and no one can change his mind. Tun sanda Uncle Isma'il ya zabga masa maruka ya tattara ya bar ƙasar zuwa Germany, kai tsaye kuma Bellevue Palace ya nufa ya yi rashin sa a President baya nan yana Hammerschmidt Villa in Bonn, koda yaje basu kwashe da kyau ba, yasan kuma da wata manufa a ran Dad ɗin nasa tunda ya bar shi ya a musulunta, babban tashin hankalinsa yadda yaci alwashin sai ya raba shi da Majeederh,kuma yasan kaɗan da aikinsa, gashi Uncle Isma'il ya ce ba zai bashi matansa ba sai babansa ya zo, to ko hayar uba zai yi? Gashi baya son ma asan waye mahaifinsa. It's a thought in his mind, he has nothing to do, ko Niger zai tafi? A hankali ya ce "No! Just think Khalil" Me zai je ya yi a Niger ƙasar da yanzu ba zama lafiya ana ta yaƙi akan juyin mulki, daman dai Grandpa ya taɓa zuwa dashi wajan wasu a can so he was thinking ko suna da relative. Wayarsa ce ta fara ringing yana dubawa yaga an saka _A careless Father_ Ya yi burus da kiran, which means ba zai ɗauka ba, kira aka dinga yi a hankali ya duba fuskar Majeederh yaga bacci take sosai har yanzu jikinta zafi, a hankali ya ɗauki wayar tare da yin shiru. "Abraham" Khalil ya ce "Sir, or Mr President Denial David the president of Germany!" Dad ya ce "U have no idea akan abinda zan baka, ba iya Germany nake da ƙarfin iko ba, har nan Nigeriya ɗin ina da power, ina da private Investigators everywhere" Calmly Khalil ya ce "I knew, and i am ready" Dad ya ce "Come, kazo Germany make your promise kamar yadda kayi na auren Debeka, at least ka auri Musulma kuma ka auri Christa, kaga in samu Grandchildren Christa su kuma su samu musulmai 50%" Khalil was speechless jin ya yi shiru ya sa ya ce "Nama Chancellor al'ƙawari, Debaka nada hankali she really loves u" Khalil ya ce "Tana da hankali? Ka aureta mana kai" Cikin ɗaga murya Dad ya ce "How dare you talk to me like? What kind of son are you?" Cikin ɗaga murya sosai shima Khalil ya ce "Ni zan tambayeka, what kind of father are you? Eh? Abu ɗaya na nema wajan shi ne _Love_ to yanzu ban so ka riƙe kaje ka bawa Zizi or Badi Mr President, and Hawwa'u Allah ne ya bani ita, nasan bata so na but ina fatan watarana ta so ni ko yaya ne, zan yi nisa daga gareka zanje inda baka isa ka ganni ba balle ka cutar dani, na gino da azabarka" Yana faɗin hakan ya kashe wayar yana rufe idanu, baya son hayaniya ko kaɗan yasan tunda Dad ya fara maganar zai raba shi da Majeederh to bazai taɓa haƙura ba sai ya raba su hankalinsa zai kwanta, bai taɓa ganin uban daya fifita mulki akan ɗan shi ba. He loves his father, amma kullum yana ƙara sanya hijabi tsakaninsu babansa baya son shi gabaɗaya, banban abin damuwa bashi da wani reason babba. "Who's he?" Khalil ya buɗe idanu a hankali ya ce "Me?" Ta ce "Da waye kake magana? U called him da president" Ya ce "Laa! Ba kiji daidai ba" Tayi shiru sai kuma ta zame a hankali daga ƙirjinsa zuwa saman pillow, bai ce komai sbd yana buƙatar tunani sosai, tunda ya tashi garari yake ba uwa ba uba, ba ƴan uwa ba, Gang team ya sani a rayuwa sai Maminsa wacce take matarsa a yanzu, komai ya samu ɓarnatarwa yake, da yana kulawa da dukiyarsa babu mamaki da yafi haka ariziƙi, kullum neman mai faɗa masa gaskiya yake, har Grandpa yake tambaya sometimes meyasa komai ya yi daidai ne? Ya sakko da ƙafafuwansa ƙasan bed yana riƙe kansa da hannu bibbiyu, Majeederh dai kallonsa kawai take, ya miƙe ya kunna switch yana saka kayansa yana jin idanunta akansa ya juya bakiɗaya tayi saurin rufe ido, ya tsuguna yana kama hannunta ya riƙe cikin nasa kamar mai raɗa ya ce "The you need something?" Tayi shiru ya jima kafin ya miƙe ya fita, Majeederh maganganun Khalil da mutumin daya kira da president ke mata yawo akai, a hankali tayi ƙoƙarin miƙewa ta kasa sbd azabar zafi ta koma ta kwanta tana mai da numfashi. Maman Alpha na fita ba je ko hanyar inda tasha take ba ta nufi Lodge Road gidan Abbu, ta samu Mami zaune a parlour tana kallon My better half a telemundo "Zuwan bazata har haka?" Maman Alpha tayi murmushi ta ce "Wlh, Yaya Bilkisu bata zo ba?" Mami ta ce "A'a tace zata zo ne?" Maman Alpha ta ce "To maybe ta fasa, daman Hawwa'u ce taƙi kwantar da hankalinta ta amshi khalil matsayin mijinta" Mami tayi shiru sai kuma ta ce "Ina saka kaina a matsayinta, abun ne da girma ba auren wanda ya girmeta bane matsala, a'a ko kaɗan the problem is ita ce ta raine shi, tana jinsa har yanzu kamar ɗanta her little bawai husband ba" Maman Alpha ta ce "Amma kam dai kin bani mamaki Hajiya Asabe, faman ƙaddarallahu hakƙa ƙadrihi, babu wani abu daya isa ya samu bawa face abinda Ubangiji ya ƙaddararta masa, ki ɗauka Majeederh ƙaddarar Khalil ce, shi ma ƙaddararta ce, Allah ne kaɗai yasan abinda wannan auren zai haifar tunda har aka yi shi, idan muka yi ja wannan al'amarin kamar muna ja da hukuncin Ubangiji ne, kuma wlh Majeederh na son mijinta tunda har ta iya dakatar da Abban Jawaad daga marin Khalil, idan har ba Ubangiji ne ya haramta auren ba bai kamata mu da kanmu mu haramta shi ba, babu aya ko hadisin dake nuna haramcin haka" Mami ta sauke ajjiyar zuciya ta ce "You're right kina da gaskiya Barrister" Abbu ne ya shigo sanye yake da babbar riga da Jamper ta wata dakakkiyar shadda shampo light blue ya ɗora hula akansa, ya ɗan yi jim Mami ta ce "Sannu da shigowa Alhji" Ya zauna Maman Alpha ta ce "Barka da gida Alhji" Ya ce "Kina lafiya?" Ta ce "Allahamdulillah" Ta gyara sosai ta ce "Ducoments da dukan wasu files na takardun Majeederh nazo amsa, date of birth, voter card, national ID card, tun daga kan primary zuwa diploma nata ka bani duka gabaɗaya, ba ruwana da award data samu da keys ɗin motocin ta ba ruwana" Tunda ta fara magana Abbu ke kallonta ya ce "Kee Bello ya turo ki? Ko Isma'ila, to na hana na ƙona tuni" Ta ce "Photocopy ka ƙona, at this time ba zan zuba idanu ba, babu wanda ya turo ni na kuma sauke matsayin ƙanin miji nazo a matsayina ta Barrister kuma ɗaya daga cikin shugabannin kungiyar human rights ta reshen jihar Kano" Ya ce "To na hana" Ta ce "Ohk daman na fara binka ne a hankali za kaji kira daga human rights kuma wlh da kanka zaka jawo a ɗaure ka, ina record ɗin abinda kai kanka baka san da shi ba, at the end a matsayinka na uba duk da ka faɗawa duniya baka da ƴa Majeederh to yana da kyau ka sawa rayuwar auren ƴarka a albarka hannunka baya taɓa ruɓewa ka yanke ka yar, dole ta amsa sunan Majeederh Abdul'aziz Khan!" Abbu ya riƙe kansa da sauri sbd tsara masa da yaji ya yi kamar zai tsage ya miƙe da sauri yabar ɗakin. Khalil na zaune a parlourn Maman Alpha tun zuwansa gidan ko motsinta bai ji ba, hannunsa kuma ɗauke da Baby Khalil wanda ya yi wayo sosai har ya fara zama tuni Sallama ya ji an yi ya haɗe fuska sosai Latifa ta shigowa tana murmushi ta ce "A'a Mijin Malama ne a gidan" Bai ce mata komai ba tayi ƙasa da murya ta ce "Hala baka samu cikon gidan hayar bane shi ya sa take ta zaune bata tare ba? Kuma kaje ka nemi taimako wajan jama'a? Kana don Allah su taimaka aure kayi kuma baka da ko sisi na zaman gidan haya da abincin da zaka bawa matar?" Khalil dai bai ce komai ba idanunsa akan Baby Khalil dake ja masa saje ya miƙe tsaye akan cinyoyinsa Latifa ta ce "Allah sarki ai talauci babu daɗi masifa ce sosai, da kuma zaman banza ai ko ɗan dako da ina shara daka fara" A hankali ya ce "Ohk" Maman Alpha ce ta fito daga bedroom tana murmushi ta ce "Latifa ce?" Ta ce "Wlh ina Bestie?" Ta ce "Ai da kam tana nan parlour zaune" Kafin su sake magana T.v dake kunne a channel ɗin Arise News aka shiga sanarwar zuwan President of Germany ƙasar Nijeriya a gobe Sunday, har yanzu ba a san dalilin zuwansa ba amma na tunann yazo ganawa da shugaban ƙasar Nijeriya ne akan harin da za'a kai ƙasar Nijar" Latifa ta washe baki ta ce "Wow shugaban ƙasar Germany a Naija? Ai wallahi da ina gidan jaridarmu ni ce ta farko na buga wannan ƙyakƙyawan labarin, kuma mutumin nan baya tsofa sai uban arziƙi kamar yaƙi gashi baya da ɗa balle jika" Khalil dai jin labaran kawai yake amma hankalinsa a tashe yake yasan wajansa yazo yana ji a jikinsa ba haka nan zai zo ba, zai zo ne ya raba shi da Majeederh. Latifa ta ce "Khalil dubi shugaban ƙasar nan plx gaskiya arziƙi ya yi" Gently ya ɗaga kansa ya kalli Dad ɗinsa da ake ta nunawa sai kuma ya miƙe tsaye ya nufi bedroom ɗin da Majeederh ke ciki tsaye ya ganta hannunta riƙe da waya hankalinta ya gama tafiya akan wayar har ya tsaya a bayanta yana kallon chat ɗin da suke, a hankali idanunsa ya sauka akan Abuturab wanda kuma da shi take chat ɗin. Ya duba reply da take masa na "Plx help Ur Excellency i couldn't sleep, ka faɗa mini sunan maganin da kake bani nake bacci sanda nake gidanka" Wani irin huci ta ji a bayanta kamar na kumurcin maciji ta juya da sauri idanunta ya sauka akan Khalil da yake tsaye dab da ita, kallonta kawai yake babu ƙiftawa jikinta ya ɗauki rawa domin tun bayan abinda ya faru ranar juma'a take ɓoye masa a hankali ta ce "Sorry....," Hannu ya ɗaga mata murya bata fita sosai ya ce "A Medicine? What medicine? Yaushe kika fara sha waya koya miki sha?" Gabaɗaya jikinta rawa yake ta shiga girgiza masa kai, idanunsa kamar za su fito waje ya daka mata wata razananniyyar tsawa ya ce "Stop nodded your head" Ya faɗa da ƙarfi wanda yasa ɗakin ya amsa gabaɗaya ya birkice ta rasa yadda za tayi sai kawai ta faɗa jikinsa ta rufe fuskarta a ƙirjinsa tana ƙanƙame shi, shiru kawai ya yi mata deep down na zuciyarsa tunanin wanne magani ne da har yake sata bacci? Da tunanin yadda zan ci uban Abuturab ba ruwansa da matsayinsa. Ya zame ta daga jikinsa ya juya mata baya domin bai fiya son ta gane ita ce weakness nashi ba, ya jima a haka kafin ya fita. Mutanen parlourn yaga sun ƙaro, Uncle Isma'il da Uncle Bello da Yaya Bilkisu har lokacin Latifa na nan. Ya nemi waje ya zauna can ya ce "Evening uncle's Aunties" Uncle Bello ya ce "Ibrahim kana son ɗaukar matarka, gashi har yanzu bamu mene problem naka da reason naƙin kawo mahaifinki ba, munsan kakanka David amma ko shi yaushe rabon da muji shi? Nama yi tunanin zai zo da yaji labarin auren, kuma kaga mu ba zamu so muga mun bada Majeederh inda zata wulaƙanta ba, ko kuma ba asali ba toshe, wannan shi ne babban kuskuren da iyaye suke, su bada yaransu hankali kwace basu san waye familyn miji ba, sai an tara zuri'a kuma al'amarin ya ɓaci, a yanzu mahaifinka yazo a yau zaka tafi da matarka" Kansa a ƙasa shi kam ya zai yi ne su fahimce shi? Ko cewa ya yi President babansa sam ba zasu yarda ba "Khalil magana muke?" Ba tare daya ɗago kansa ba ya ce "What's the problem Uncle? I have a house to keep her in and take care of her" Latifa ta ce "A'a yanzu fa kace baka gama haɗa kuɗin hayar gidan ba" Ya juya ya yi mata wani irin kallo ya ƙara cewa "Na maka al'ƙawari zan bata komai" Nan ma Latifa ta ce "Ko abincin da zaka bata baka da shi kuma....," Kafin ta ƙarasa maganar ta ji saukar lafiyayyen mari a fuskarta ta dafe kunci zata sake magana ya ƙara sauke mata wani yana huci ya ce "Na tsani Shisshigi, kin dame ni haba idan Jee kike son ta wahala to bata nan zaki bi ba" Ya nufa mata ƙofa ta miƙe da sauri ta ce "Wlh sai na haɗaka da mijina za kaji sammaci daga Curt mai yawo a titi bashi da ko sisi" Ya ɗaga ƙafa kamar zai bita ta kwasa da gudu tai waje jini har ya kwanta idanunta. Baki sake kawai suke kallonsa Yaya Bilkisu ta ce "Khalil ka rage zafin zuciya, kasan mijinta waye? Babban lawyer ne ba, uban mijinta kuma wani babban ƙosa ne a gwamnati kai da baka da kowa daga mu sai Allah da Manzonsa shi, yanzu me tayi maka wacce kalar wahala aminiyar Majeederh ce fa?" Maman Alpha ta ce "A bar maganar kawai Yaya" Uncle's ɗin kasa magana sukai, Khalil ya koma bedroom Uncle Bello ya ce "Me zakai?" Silently ya ce "I'll be back" Ya shiga da sauri yana saka key ya duba agogon hannunsa yaga it's too late, what should I do? Ya tambaya a zuciyarsa, ga babansa alrdy yana Naija rufe zuwan nasa kawai sukai a tunaninsu gobe zai zo, ga Uncle's da suka hana shi matarsa da sun bashi ba zai taɓa yarda Dad ya same shi a ƙasar nan ba, Majeederh tayi saurin tashi kanta a ƙasa tana tsaye taji ya kama hannunta ya zura mata hijabi har ƙasa, ya jawo flat shoe ɗinta ya saka mata, ya juya har zai bar wayarta ya yi tunanin tana da muhimman abubuwa a ciki ya ɗauki wayar ya saka cikin Aljihu, wayarsa ya ɗauka ya turawa Joshua Dm, ya shiga toilet ya kunna shower ya saketa tana zuba ita kaɗai, ya yi kamar wanka ake, ya ɗauki jotter da pen ya yi short note da sign ɗinsa ya ajiye saman bed Majeederh Kallonsa kawai take ganin yana abu cikin gaggawa ta ce "What are trying to do?" Ya ƙarasa inda take kamar zai magana sai kawai ya saka hannu ya sunkuceta ya buɗe ƙaton window ta zare idanu tana ƙanƙame shi jin kamar zata faɗa ta ce "Plx ka barni" Ya cillata ta window ɗin ya kama shi ma ya dira yana sakkowa ya kama hannunta ya riƙe gam cikin nasa a ransa yana jin gudawa da itan shi yafi kawai bai tsaya ɗaukan mota ta can ƙofar baya suka fita yana fita ya samu wata lafiyayyiyar mota parke tana jiran shi ya buɗewa Majeederh motar ganin tana neman juyawa ya ɗauketa cak ya sata cikin motar ya shiga motar ya rufe, Majeederh ta fara kokawa ya jawota da ƙarfi ya rungumeta a ƙirjinsa kamar zai kuka daidai kunnenta ya ce "sacrifice this for me plz" Joshua ya ce "Yanzu ina zaku?" A hankali ya ce "Saudiyya.... *#Good player* Juya peper ɗin kawai take a hannunta tana ƙara bin bedroom ɗin da kallo, a hankali ta buɗe saƙon ciki Alpha's mother is looking at the paper with a kind of nervousness and anxiety, zufa ta shiga yanko mata a dukkan jikinta ta ware idanunta sosai akan handwritten ɗin Khalil idanunta ya sauka akan short note ɗin tayi baya zata faɗi sai kuma ta zauna tana dafe kanta a fili ta shiga karantawa; _We didn't run away forever, one day we will come back to you with a blessed offspring, idan na faɗawa waye babana you couldn't believe me, ba zaku yarda ba, kun hanani matana, shi kuma yana son rabani da ita? What do you want me to do? Wanda kuke buƙatar gani zai zo, ba zamu dawo sai sanda kuka neme mu, my wife is with me zan kula da ita_ Ya yi sign da sunan shi, rubutun kuma wani Hausa wani turanci ba zai iya magana da complete na sentence ɗin Hausa ba, duk yana iya ƙoƙarin shi wajan ganin ya iya, shi ne dalilin daya sanya yake zama cikin jama'a a ɗan yi magana da shi yanzu. Maman Alpha kasa motsi tayi, tasan tana nemawa Khalil mafita but not this way, bata wannan hanyar ba, kallon paper ɗin kawai take with shock ta kasa tashi, a hankali ta miƙe ta nufi bathroom ta kashe shower ɗin dake zuba sosai, ta leƙa window taga ring ya faɗi ta dinga kallon ring ɗin babu ƙiftawar idanu, ina ta taɓa ganin irinsa? Sai ta juya ta nufi parlour, Tunda ta fita zuwa main parlour Uncle Bello ke kallonta ganin yanayinta duk a zabure take duk da dauriya irin ta Barrister. "Lafiya?" Mijin nata ya tambaya ta miƙa masa paper ɗin ya amsa yana gama karantawa ya ɗaga kai ya kalli Uncle Isma'il dake kallon su ya ce "Meye kuke ta zare ido? Ina shi Khalil ɗin?" A hankali Uncle Bello ya ce "He ran away with her, he was already gone, Ya gudu da ita" Da wani irin sabon tashin hankali Uncle Isma'il ya buɗe idanu ya ce "Waye? Dawa aka gudu meye kuma wani Ran away?" Uncle Bello ya ce "Kalmar turanci ce Yaya, Mijin Malama ya tafi da matarsa" Uncle Isma'il ya ce "Daman akwai wata Ran away kalman turanci" Ya faɗa fuskarsa cike da tashin hankali domin da gaske sam bai fahimta, Uncle Bello kallonsa kawai yake kafin ya ce "Eh, ai past tense na Run ne, we can check by yourself Yaya, amma dai Mijin Malama ya tafi da Malamar shi" Uncle Isma'il ya miƙe tsaye yana zaga parlourn ya kasa fahimtar komai sbd tashin hankali ya ce "To ya akai hakan ta kasance?" Maman Alpha ta ce "I didn't realize they weren't in the house until now, na shiga naji shower na ɗauka wanka take ina ƙoƙarin fita naga peper, ina da tabbacin ta window ya ɗauketa suka fice daga cikin gidan" muryarta a sanyaye domin ta girgiza da al'amarin Khalil, Uncle Isma'il ya ce "Bari na bisu" Yaya Bilkisu ta ce "Where? They're already left, kuma ina da tabbacin ba a Kano zai tsaya ba ƙasar zai bari" Uncle Isma'il ya ce "Ƙasar? Da wanne kuɗin zai tafi? Yaushe ya samu National ID card ɗinta? Ko ana barin country ba shi?" Yaya Bilkisu ta ce "To bana ce ba, batun ka tambaya da wanne kuɗin bai tashi ba ko kaɗan, kasan kakansa pasto ne kuma baka san kalar arziƙin shi ba" Cikin ɓacin rai ya ce "Nabi pasto da gudu ba wando" Yaya Bilkisu ta ce "A'a gwara kasa dai Isma'ila" Ya yi ƙwafa yana kallon Uncle Bello da matarsa ta ce "Daman nasan za a rina an saci zanin mahaukaciya, barewa tayi gudu ɗanta ya kasa rarrafe? Ai tunda Majeederh ta dawo gidan nan nasan zai biyota ai taurin kai ne dashi baya da zuciya akanta, kuna can kun saki baki da ƙyar idan bai hakke mata ba" Nan ma Yaya Bilkisu ta ce "Da sauƙi ai tunda kafi kowa sanin matarsa ce" Uncle B kowa gyara zama ya yi sosai ya ce "Ni dai ba zan ga abin kunyar nan a gidana ba" Uncle Isma'il ya juya ya kalli Maman Alpha ya ce "You're the reason behind all this Barrister, ni ban yarda dake ba kece kika bashi opportunity na ɗauketa shi yasa kika shirya dawowarta gidanki, kin muna furuci mijinki dani kai na kuma kinci amanar yarda da kuma zumuncin Allah" Za tayi magana Uncle Bello ya girgiza mata kai, Yaya Bilkisu ta ce "Sai ihu kake da kumfar baki kamar mijin bazawara, ai tunani zakai ina za'a same su, domin daya tafi da ita gwara an tarkata an bashi matarsa wlh" Bai ƙara magana ba ya ɗauki key ɗin motar ya yi waje hankali tashe. Yaya Bilkisu ta juya kan Maman Alpha ta ce "Kuma da gaske baki san inda suke ba?" Maman Alpha da idanunta sukai jajur damuwa ta mata yawa, tana jin zafi da raɗaɗi a zuciyarta ta ja wani numfashi mai wahala ta ce "Haba Yaya Bilkisu, taya kike tunani zan bashi damar tafiya da ita? Wlh i knw nothing akan wannan abin, Majeederh is like a daughter to me ba zan su abinda zai sanyata cikin wahala ba, idan na cutar da ita ɗana da ya yi shekara da shekaru baya nan ban san ina yake ba ban san kuma zai cutar dashi ba" Sai kuma ta fashe da matsanancin kuka ta ce "Yana raye baya raye babu wanda ya sani,kamar an danni bakin jama'a babu wanda ya damu daya tofa tashi akai even his family haka wajan aikinsa" Kuka take sosai wanda daman ya jima yana cin ranta, tsakanin Yaya Bilkisu da Uncle Bello aka rasa me yin magana. Suna zaune Jawaad ya shigo da Baby Khalil dake ta kuka Maman Alpha ta miƙe ta amshe shi tana jin temperature ɗinsa na sake high. "Ga result ɗin da akai masa, sun ce bayan wata uku a koma but suna zargin ko Sikila ce dashi babu tabbaci dai" Da wani Expression take Kallonsa ta ce "Sikila wacce iri ni ƴar nan? Genotype na Majeederh AA ne, haka kuma Khalil AA ne, ina tunanin ba zasu taɓa samun sikila a zuri'ar su ba" Jawaad ya ce "Haka dai Dr ya ce" Ta kalli Baby Khalil yaron gwanin sha'awa amma 2days duk ya rame kasa magana tayi ta nufi bedroom tana goya shi a bayanta. A hankali yake kai komo cikin katafaren ɗakin, babu wanda zai iya fahimtar yanayin da zuciyarsa ke ciki da yadda al'amarin ya riske shi, gently ya juya idanunsa ya sauka akan Joshua daya sha wani mahaukacin duka kamar bugun lugudan shekararriyyar dawa duk an saɓa masa kamanni "Oh tunda ba zaka faɗa ba, kuje ku harbe shi" Jikin Joshua na rawa ya ce "I am sorry sir, zan faɗa" Yana hakki ya ce "Yes Abraham called me, kan nazo na ɗauke shi so daman ina hanyar gidan da yake ina zuwa ya fito tare da matarsa wacce hankalinta yake a tashe domin kamar ma dole ya yi mata, bata da wani option kuma, daga nan nace ina zashi bayan nayi dropped nasa a airport ya ce Saudiyya" Kallon bakinsa kawai Dad keyi yana fahimtar maganganunsa ya fahimci gaskiya yake faɗa wani daga cikin mutanen wajan ya ce "Kana ganin jirgin su zai iya tashi yanzu?" Ya girgiza kai ya ce "I don't think so sbd whether akwai damina ga hadari, amma naji ance ba zai shige 30 minutes ba" Calmly Dad ya ce "Daga matar har shi ku kawo mini su nan do so immediately" Gabaɗaya suka fice wasu manyan motoci suka shiga daga dakarun Jamani har na Nigeria kuma Kano suka nufi airport da wani irin azababben gudu. Basu ɗauki lokaci ba suka ƙarasa airport ɗin sbd hanya motoci suka dinga basu musamman anga jami'an da ba'a taɓa gani ba, kamar wanda ake shirin data ɗan ƙaramin yaƙi, da gudu wani soja ya ce "Hi wanne jirgi zai tashi in few minutes?" Jami'in wajen ya ce "who are you?" Ya zaro masa id card jiki na rawa ya ce "Jirage biyu muke dasu, akwai na Saudiyya akwai na Qatar wanda zai fara sauka a Lagos kafin ya shige, kuma duk a shirye suke da tashi yanzu" Baki na rawa ya ƙarasar maganar ya ce "Ka sanarwa da pilto ɗin Saudiyya ya fasa tashi yanzu we're coming muna neman wani dake shirin guduwa" Yana faɗin hakan ya juya gabaɗaya suka nufi cikin inda jirage suke, da ga kuma can inda ake ajjiye passengers zuwa wajan inda ake control na jirage jami'an airport ɗin ne birjik cikin bada umarnin gaggawa suke cewa "033 Pilto Khabir an fasa ka sauke niyya an fasa ka sauke niyya" Kai tsaye maganar tashi har cikin jirgin take zuwa. Daga can wajan dakarun kai tsaye motocin suka shige cikin airport nan suka hango jirage biyu na yawo ɗaya ma har har ya fara ƙoƙarin tashi ɗayan kuma yana ta juya, suka ƙarawa motocinsu gudu. Majeederh dake zaune kusa da Khalil ta ware idanunta hankali tashe take hango motoci kamar me ta cikin jirgin ta juya ta kalli Khalil wanda shi kuma idanunsa a rufe suke ya riƙe hannunta cikin nashi, tana jin yadda hannunsa ke kakkarwa bai taɓa tunani halin Dad ɗin nasa har ya kai haka ba, cikin nutsuwa kuma jirginsu ya lula sama ta yi saurin rufe Idanu jikinta na rawa bawai tsoran jirgin take ba, shi just scared of everything ya jawota ya rungumeta sosai a ƙirjinsa take masifaffen harabawa. Da sauri wani soja ya fito daga cikin jirgin da zai tashi zuwa Saudiya wanda aka hana tashi ya girgiza kai ya ce "Ya raina mana hankali, baya ciki" Ya juya ya kalli jirgin Qatar wanda ya tashi sama kuma babu yadda za'ayi ya sakko tunda har ya fara nisa ya ce "Even his friend Khalil bai yarda da su ba, yama abokinsa ƙarya kuma daman ya yi tunanin za'a biyo shi ashe Qatar za shi ba Saudiyya ba" Suna nan tsaye sun rasa abin yi har jirgin ya shige cikin gajimare. Wata ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya Khalil ya sauke lokacin da jirgin ya gama daidaituwa a sama ya ƙara ƙanƙame Majeederh a jikinsa fuskarsa a wuyanta, tunani sanda ya shiga gidan Abbu yake lokaci baya gari ya kwaso komai na Majeederh har ya gama abinda zai ya fito ba wanda ya gansa, cikin sauke numfashi da gajiya ya yi lamo jikin Majeederh a hankali kuma bacci ya ɗauke shi, bata da wani zaɓi itama ta rufe Idanu tana gyara kwanciyarta a nan saman ƙirjinsa bacci ya ɗauke ta. Har suka isa Lagos bacci suke rungume da juna, lokacin zuwa lokaci mijin Malama ke sauke ajjiyar zuciya yana ƙara riketa da kyau a jikinsa, Saukar dare sukaiwa Qatar bayan sun sauka a airport ɗin suka shiga mota zuwa wata unguwar, gida sosai madaidaici irin ginin turawan nan, faɗar kyan gidan ɓata lokaci ne, part ɗaya ne sai saman bene da ƙasa komai na gidan white colour ne, Majeederh ta shiga bin gidan da kallo ta tsaya tare da jingina da jikin ƙofa Khalil daya nemi waje ya zauna ya kalleta da kyau sai kuma ya lumshe idanunsa sosai yana jin nutsuwa na saukar masa ko Qatar Dad zai zo kafin ya gane inda yake zai sha wahala, da sauri ya buɗe ido jin wayoyinsa nata ƙara ya fito dasu ya miƙe da sauri ganin banks ɗinsa ake ta blocking yadda ba zai iya zarar sisi ba, jiki na rawa ya je ya yi transfer a bank ɗin Majeederh bata ma san ya haddace ba, yana tsaka dayin transfer ne shi ma aka garƙame shi, ya dafe kai ta e-mail akai masa message daga private hospital da yake ake duk sati ɗaya sau ɗaya yake zuwa, akan sun dakatar dashi daga yanzu baza su sake tura masa ko sisi ba. A hankali ya miƙe yana mayar da yanayinsa ya ƙarasa inda Majeederh take ya ce "Ki je sallah i am coming" A hankali ta ce "Ina zaka?" Ya kalleta sai kuma ya ce "Ina da budurwa a nan, zance zani" Yana faɗin hakan ya fita yana saka key ta bisa da idanu zuciyarta na bugawa da ƙarfi, “Zance?” Ta maimaita kalmar a ranta a hankali ta zauna saman kujera tana jin wani ɗaci a ranta lallai yaron nan ya raina mata hankali, wata zuciyar ta ce "Mene ruwanki da budurwa shi tunda ba kya son auren?" Tayi shiru a hankali ta shiga bin bedroom ɗinsa da suke gidan da kallo harta shiga wani tayi alwala tai sallolin da suke kanta, ta dinga kallon lokaci idan taji motsi sai ta ɗauka shi ne, har wajan 12 bai dawo ba ta gagara bacci sai tsoro ya maye gurbin haushin sa da take ji. Misalin 12:45 taji an saka key an buɗe ƙofar, Khalil tunaninsa ya bashi daidai inda yake zargin zata shiga a nan ya sameta, ya bita da kallo ganin kanta a ƙasa sai ya juya wajan 15 ya dawo sanye da night wears sai ƙamshi yake. Ya zauna can ya ce "I need food first then u" Taƙi kula shi ya ce "Idan dai na tashi uhm" Ta miƙe ta ce "Kitchen?" Ya nuna mata ba jimawa ta dawo da plate da spoon da Glasses cup ta ajjiye ko me ta tuna sai ta buɗe iyakokin takeaway ɗin da a juye a plate duka ta tsiyaya lemon a cup lura tayi hankalinsa baya kanta "Kai" Ya kalleta ya ce "Sorry ina ta tunanin baby da ƙamshinta" bata ce masa komai yaja abincinsa ya fara ci ga mamakinta sai taga kaɗan ya ci ya ture ya wanke bakinsa tooth brush ya dawo ya yi ta kallonta sai ya ce "Eat first then wanka" Kamar tana jira ta ce "To ba zan eat ɗin da wankan ba, kaje can wajanta kuma kayi gaggawar mai dani gida" Ya kalleta ya ce "Zan iya zuwa ai, sbd ta fiki sanin darajata" Yana saukewa ta ce "Ohho kuma duk banza na fita tunda ni matarka ce, ai ƙuruciya ke damunka duka" Ya miƙe da sauri ta miƙe zata gudu ya fizgota ta faɗa jikinsa ya matse waist ɗinta idanunsa ya yi ja jikinsa na rawa ta ɗauketa zuwa bed. Washegari kafin ta tashi tuni ya fice daga gidan taga kayan sawa nata da nashi da kayan kirki komai ta shirya komai tayi wanka, sai azhar ya dawo bai kulata ba shige abinsa ya rufe ƙafa, magariba nayi ya fito cikin wasu ƙananen kaya ya yi kyau sosai da alama zancen za shi ya cire key tare da sawa a bra ɗinta ya ce "Bani key?" Tayi masa banza ya ce "Ki bani?" Still shiru ya ƙarasu inda take ya ce "To bari nayi caje" Ya matsa dab da ita a hankali ya zura hannunsa ta saman rigarta in a romantic style yake shafa lallausan ƙirjinta idanunsa cikin nata itama haka, ya manne da jikinta tare da unzipping na rigar ya cire ya saka hannu cikin bra ɗin tayi saurin sauke numfashi jin ya cafke saman da ƙarfi abinda tunda babarta ta haifeta bata san akwai shi ba balle yi, Khalil ya ja numfashi ya ce "Baya cikin orange, bari na duba pant" Yana faɗin hakan ya nufi wajan, Majeederh bata taɓa sanin bayan feeding na jariri da ake ba ana yin na zabgegen ta waro ido ta ce "Wayoo What is this kamar yaro?" Bai fasa abinda yake ba a hankali ya ce "Uhm Mami, ni yaro ne ai" Yana faɗin hakan ya ci-gaba da abinda yake Majeederh jikinta duk rawa yake lura da yanayinta yasa ya ɗauke ta cak ya nufi bedroom ɗinsa. Majeederh bakinta rufe da dukkan hannunta bata son yin abin kunya na ihu, amma gabaɗaya ya gama dawo mata da dukkan feelings ɗinta na 20yrs zuwa yanzu da take 35 zabura tayi tana ture kansa daga cinyoyinta jikinta duk rawa yake ji take wani abu na mata cillo, Khalil ya ƙara damƙarta tayi saurin cewa "Don Allah Yaya Khalil kayi haƙuri na...." Daidai kunnenta ya ce "Not now Mami, ni yaro ne" Bata ƙara sanin meke faruwa ba domin da gaske yau zai tabbatar mata da shi mijinta ne, uban Baby Khalil, zai nuna mata namiji baya kaɗan... Ban san ya zance ku gane ba, amma dai jiki yaƙi daɗi sai zurkuɗa mini allura ake da drip ake, ga jiki ba jiki ba.... Mijin Malama Na kuɗi ne ku sauke hakƙin 500 kunga dai ba lafiya garen ba🤓💉🩺💊08119237616 [23/08, 9:18 am] Sdy Auwal Gstc: *#First night* Magana take can ƙasa wanda Allah ne kaɗai ya bashi ikon ji a hankali daidai kunnenta Khalil ya ce "I am a doctor, ko na farka ɗinkin; zan sake wani" A hankali ya faɗa idanunsa lumshe, ta riƙe dukkan ankles ɗin shi numfashinta baya fita sosai murya can ƙasa ta ce "Ba zan iya ba, let go of me me plx" muryarsa na rawa ya ƙara sake mata dukkan nauyin ƙirjinsa ya ce "U can, Mamina" Bai bata opportunity da wani magiyya ko ban haƙuri ba, ya yi closing bakinsa da nata, he calmly kisses her soft lips, With all his heart he was kissing her mouth, with care in the style of love and desire that was driving him. Duk ƙoƙarin shi wajan ganin bai cutar da ita ba, ya kasa he couldn't ya riga daya manta. He has already forgotten the love he has for her, the pure one he grew up with since he was a child, Majeederh bata fahimta meke faruwa ba, ba kuma zata ce me Khalil yake ba ta jiyo sautin raunatacciyar muryarsa yana yin addu'a, which means ya gama shirya yin abinda yake, ta ɗauka a gama tuni sbd azabar da take ji, ƙirjinta ya fara ɗagawa wanda ke alamanta cewa Shock ya yi mata yawa ga abinda ke riskarta bata ɗauka al'amarin haka nan yake ba, da bata dinga wa'azi mata su riƙe mazaje da kyau, ashe su mazan cutar da su suke, idan wannan abin za a dinga yi cikin rayuwar aure, wani irin juya kanta take zufa na yanko mata all over herself, ta kasa yarda Little ɗinta ke ƙoƙarin sanin sirrinta yake son tuzarta mata asirin, her boy? Her foor little baby? Tuna wannan abun yasa ta fashe da wani irin kuka tana ƙwace bakinta a hankali tana riƙe kansa daidai kunnensa ta ɗora bakinta sbd muryarta baya fita sosai ta ce " for the sake of ALLAH ka bari, i promise I'll stay with you as my husband, but banda wannan" Bai saurareta ba, ya riga da yayi niyya da al'ƙawari, Majeederh was afraid na abinda Khalil ke mata ta lumshe idanunta sosai ta riƙe shi gam, shi kansa bai san meke faruwa da shi ba, idan buɗe idanu ne shi oga ne, idan yawon club ne ba wani club da bai san shi ba, baya zuwa da niyyar wani abu sai hutawa da kuma Gang team da suke ɗaukar shi, ko cikin ƙasa ko outside country, duk wata ƙasa a duniyar nan babu inda ƙafar khalil bai taka yaje ba, wata da business ke kaisa, wata kuma hutawa da kuma whether na ƙasar da tayi masa, wata ƙasar kuma neman rigima kawai ke kaisa duk ƙasar da bai je ba to ba tayi masa bane, a duk gantalin shi Ubangiji ya tsarkake shi daga aikata zina duk da kasancewar shi Kirista a wannan lokacin, ba ruwan shi da mace ko takura masa take yanzu zata ci ubanta da mugwayen magana ya gargatsa mata son rai, shi ya sanya al'amarin ya zame masa baƙo kuma sabo wanda bai taɓa tsintar duniyarsa da gangar jikinsa a wajan ba, even kiss wannan bai taɓa haɗa shi da local gul ba sai halaliyyarsa Maminsa, Jee, Maluma ƴar madara his wife Malama Majeederh Abdul'aziz Khan! The older woman who raised him for two years, ita ce yanzu ta mantar da shi duk wani ɓacin rai na mahaifin shi da wadata shi da wani abu wanda bai taɓa hango kansa ba gare shi ba, yana jin dukiyarsa ta faɗaɗa, yana jin masarar kamar ana ƙara mata kuzari idan ya yi niyyar barinta, baya sanin sanda yake ƙanƙameta ya ƙara ratsa cikin jikinta, banda zufa da rawa ba abinda jikinsa yake Khalil irin mazan nan ne da Ubangiji ya halicce su da iya tafiyar da mata huɗu cif ba gajiya, mace ɗaya kuma zata ji jiki sbd yawan naci da buƙatarsu...Ya jima yana kwance a kanta idanunsa lumshe so yake ya tashi but at this time shi kansa kunyar Mamin tasa yake for no reason, ga wani irin ciwo da kansa yake a hankali ya mirgina gefe slowly ya buɗe idanunsa ya zubawa ƙyakƙyawar kamilalliyar fuskarta idanu wacce take ɗanya sharaf sbd fuskar yara gareta sai zuciyar manya da shekaru, kallonta yake sosai irin kallon da bai taɓa samun nutsuwa da zarafin yi mata shi ba sai yanzu, kyau baya ɗaya daga cikin abin da ke burge shi yana son mace classic one irin romantically and sexy babies ɗin nan, ko mai muninta baya zaɓar colour amma a yanzu kyan Ƴar Madara ya rusa masa dukkan plans ɗinsa musamman ɗan ƙaramin bakinta da yake Kallonsa yanzu ya yi jajur da shi, ga siririn hancinta da oval face ɗinta with big lulu sexy eyes, da ƙwayar idanun take blue sometimes suma har gaban goshi. Khalil ya saki wani irin cute smile finding himself happy and peaceful, he feels that if his father will avoid him forever he will not care tunda yana tare da Matarsa, wacce suka zama abu guda yanzu. Ya kwanta kusa da ita can ya ƙara juyawa ganin ko motsi bata yi sai wasu irin numfarfashi da take saukewa jikinta ya yi zafi sosai har lokacin hannunta ɗaya riƙe yake da damtsen shi, ya matsa dab da ita daidai kunnenta ya ce "Matar yaro" Batai magana ba duk da yasan ta ji She is very ill, with fever and headache. "Patience will not be enough for persuasion, let me just do it more" Majeederh ta kwaɓe fuska tana komai na jikinta na mata ciwo ga wani irin masifaffen tsoron Khalil daya shigeta da wata kunyarsa kamar zatai kuka cikin wata kalar sabuwar murya ta ce "Plx jikina ciwo, bayana" Ya kama hannunta ya riƙe cikin nasa a hankali yake shafa tsakiyar hannunta yana noticing temperature na jikinta as his a doctor while bakinsa na kunnenta yana hura mata iska a tare da kissing fatar wajan ya ce "Remember?" Tayi shiru ya cire hannunsa daga nata yana kaiwa wuyanta cike da tsoro ta ce "I remember" Khalil ya zaro idanu sai kuma ya kwaɓe fuska ya ce "No! zan tuna miki" Tayi saurin buɗe idanu tana kallon wani wajan ya saka hannu ya juyo da fuskarta dab da na shi numfashinta na sauka a ƙirjinsa "Ready....?" Ta girgiza kai tana ƙoƙarin juyawa ita kaɗai tasan me take ji, muryarsa kaɗai da take ji faɗar mata da gaba yake, calmly yana cusa kansa a wuyanta ya ce "zaɓi, ki kalleni ko na kuma" Taƙi yin ko ɗaya ya fara attempting na addition tayi saurin saka hannu ta riƙe fuskarsa da dukkan tafin hannunta mai laushi wanda yake ɗauke da zafin zazzaɓi ta ware idanunta da sukai jajur jiki duk tsami ta yi kamar zata saka idanunta cikin nasa eyeballs to eyeballs shi kuma har wani narkar da nasa yake yadda zai samu kallon nata kyau baya son ya yi missing ba zato ya ji kawai ta zagaya da hannunta ta wuyansa ta tura kanta a ƙirjinsa haɗe chest ɗinsu waje guda tana mai da numfashi,ya rungumeta very tight yana sauke numfashi mai kyau na jinta a jikinsa dukkan sinadarin jikinsa suka shiga farkawa,ya lumshe idanu tare da kwantar da kansa a wuyanta a hankali ya yi kissing wuyan murya can ƙasa ya ce "Allah ya yi miki Albarka" Ya faɗi hakan yana miƙewa tare da ɗauketa gabaɗaya yana jin yadda gaɓoɓinta suke ƙara kunya ta hana Majeederh buɗe idanu musamman idan ta tuna Little ɗinta ne ya yi mata wannan al'amarin?.... President Denial David na zaune saman wata ƙatuwar kujera sanye da wata tsadaddiyyar suit expensive one,Macron's suit. Hannunsa ɗaya riƙe da wani small pen yana jujjuyawa baya cewa komai sai idanunsa da sukai jajur a hankali kuma yake sauraran reporters ɗin nasa da yake cewa "Mrs President sir, mun samu ya zare millions daga cikin bank ɗin shi kafin akai ga blocked bank ɗin, bayan mun yi bincike da manager na bank ɗin mun samu nasarar gano daga inda akai transfer ɗin" Dad ya ware idanunsa bai ce komai ba, Chancellor da zuwan shi ƙasar kenan ya sauka a nan Bristol Palace Hotel ɗin ya ce "Yana ina?" Ya ce "Qatar" Dad da kuma first lady Kiristi suka kalli juna for some seconds, shi kam rabonsa da Qatar ai ya ɗauki shekaru haka ko matsala ne shugaban ƙasar Qatar ɗin ke zuwa har Germany sai da wani dalili mai ƙarfi yasa ya ɗauki Kiristi suka tafi Qatar ɗin tare da yin 2weeks. Calmly kamar bai tsoron magana ya ce "Kuma ina ya samu kuɗin zuwa Qatar with his wife?" Ya ɗan yi jim sai ya ce "US$1,010 fa each person?" Ɗaya daga cikin reporters ɗin ya ce "I am very sorry for that Sir, but duk inda kake tunanin kuɗin Abraham ya shige nan, idan bai fika ba to ba lallai ka fisa ba" A hankali Dad ya miƙe tsaye yana ɗan kai wa da kawowa a nutse ya duba agogon wrist ɗin hannunsa can ya nisa ya ce "Can you speak English in Qatar??" Tunda da ya je da mutum ɗaya kawai ya gana kuma yaga Arabic shi ne abin da ya fi ƙarfi a nahiyar Chancellor ya ce "English is widely spoken" Dad bai ce komai ba ya nufi cikin bedroom Kiristi tabi bayansa da wani guntun wandon jikinta tana zuwa ta same shi tsaye yana danna wayar sirrin shi yana ganinta ya tsaya ba tare da ya ce komai ba, za tayi magana ya nuna mata ƙofa da sauri ta fice, duk wasu Digits ɗin Khalil na ko wacce ƙasa yana da su luckly kiran ya shiga wajan kira uku ba a ɗagawa can aka ɗaga maimakon ya ji hello ko hi sai ya ji kwantacciyar muryar ɗan nashi wacce ta rage hayaniya an yi sallama da alamun bacci a cikinta. "You, duk ina kake ka dawo nan da 12hrs or else i should come and brake your legs, kazo ka mini explanation ina ka samu kuɗi har kke shirin zama millionaire ka shiga jerin masu kuɗi na Africa, kuɗina kke sata ko? You're a criminal Mr young man" Yadda yake huci zaka san Khalil amsa yake bashi daidai da maganar shi Dad ya ce "Hold on! Nafa san inda kake kawai I'm not interested na zuwa inda kake understood? Kana Qatar a Doha, ko ban zo ba zan saka a kawo mini matarka ta dole kaga ya zama dole ka dawo" Ta cikin wayar ƙarfin sautin muryar Khalil ke fitowa yana cewa "What? My wife at that time zaka san a zafin zuciyarka dana ɗauka baka taɓa ganin ko kaɗan ba, Qatar ta sha bamban da ƙasar ka Mrs President, zan ce ban saka ba kuma daman ban haɗa komai da kai ba, duk duniya ba wanda ya san kana da ɗa sai Zizi da Badi kaje kayi rayuwa da su mana eh?? Who stopped you from doing what you want to do? Who? Eh" Dad duk ya gama kaiwa ƙarshe ya ce "No one's, ba wanda yake da ƙarfin ikon haka, domin kai na je Nigeria zan kuma je har gidan surukan naka na shaida musu su gaggauta karɓe ƴar su domin baka da cikakken hankali tunda har kana iya sa'insa da mahaifinka" Ƙitt ya ji Khalil ya kashe wayar ya fahimci komai na Majeederh shi ne raunin Khalil ɗin. Majeederh na kwance tana bacci sbd daɗin jikinta da taji da kuma tausar da Khalil ya yi mata, sama sama take jiyo ƙarar fashewar abu daga parlour ta buɗe idanu da ƙyar ta duba taga bedroom ɗin duhu ta gane shi ne baya son haske gabaɗaya a bedroom ɗin nasa, ta miƙe da ƙyar ƙafarta babu ko takalmi sbd gabaɗaya na gidan wasu irin grace carpet ne masu kyau walking slowly daga jikin bango har zuwa parlour wanda yake ɗauke da haske daidai idanun kowa tayi tsaye tana kallon ikon Allah ganin ya fashe komai na parlourn duk ya farfasa jikinsa kuma sai rawa da ƙyarma yake hakan da yake ta gane wani ya ɓata masa rai, wanin da ba zai iya ɗaukan matakin komai akansa ba, Majeederh ta jingina da jikin bango Khalil a jikinsa ya ji tana kallonsa da sauri ya bar wajan ya shige wani gun not too long ya dawo tunda ya shigo yake binta da kallo ganin hakan yasa ta kalli jikinta ta runtse Idanunta ta mance wani ɗan wando ne daya saka mata iya laps ɗinta cinyoyinta sai ƴar riga kamar Half-vest ta dinga mmkin inda ya samu shegun kayan wanda ya siyo su duk rabi haka, da taga bills sai data tsorata, kayan baby peach ne dugun gashinta duk a baje har bayanta wani gefe sai ta koma kamar ba ƴar asalin Nigeria ba kuma haihuwar Kano, tayi zaton ta cikin Glasses ɗin zai biyo sai taga tsalle ɗaya ya diro ta gefen kujerar yana binta da wani ɗan banzan kallo wanda kai tsaye ta gane ma'anar shi, jikinta ya ɗauki rawa ta juya zata bar wajan ƙafarta ya riƙe daman ciwo yake mata a nutse ta ji ya ce "Uhm" wato ɓacin ransa har ya kai ya kasa cewa komai ta tsaya sbd ita a yanzu komai nasa tsoro yake bata gashi yanzu yana abu kamar wanda ya samu matsala ita kam yaushe zai daina wannan baƙar zuciyar? Ya tsaya gabanta sai kuma ya leƙa fuskarta suka haɗa idanu ta marairaice ta ce "Kayi haƙuri karka taɓa ni plx" Ya ware idanu bai ce komai ba jin shiru ta ɗaga kai ta kalle shi suna haɗa idanu ya marairaice mata fuska yana langwaɓar da kai har lokacin bai ce komai ba Silently ta ji ya ce "Damn it" Yana hargitsa sumarsa sai kuma ya zauna saman kujera ya ce "Come" sai kuma ya miƙe kamar zai shige ya sunkuceta zuwa bayan Glasses ɗin gidan wanda ruwa ke kwance ga laimar iska, ta riƙe wuyansa tana rufe ido tafiya yake Magesticaly a wani waje kamar bench dake balcony na gidan ya zauna saman kujera yana danna wani abu ta kwanta amma nrml a zaune suke tana kan cinyoyinsa ta kwantar da kai a ƙirjinsa wacce ta cire armless ɗin sai gargasar ƙirjinsa dake ta ƙamshi hannuna ɗaya a saman chest ɗin nashi ya yi shiru hannunsa guda na shafa kwantaccen cikin nata zuwa cinyoyinta da suke saman nashi a hankali ya ce "Hawwa'u" Gabanta ya faɗi jin sunanta raɗau a bakinsa bama Majeederh ba, ya ɗan matse mararta ta runtse idanu ta ce "Na'am" ya ɗauke hannunsa tare da miƙewa sosai ya ɗauketa ya juyo da ita gabansa yana tallafo fuskarta clamly ya ce "Da gaske baki son auren?" Tayi shiru ya leƙa fuskarta yaga ta kifata a ƙirjinsa ta riƙe hannunsa sosai cikin nasa ya ce "Sorry, akwai snow" Ya jawo plate ɗin abinci dake ɗauke da Majboos ya saka spoon ya ɗora a cinyarta yana ɗauka yakai bakinsa to cfrm ko babu zafi yaji daidai ya cinye ya ƙara ɗauka ya kai bakinta a hankali ta buɗe ta amsa sbd yunwa take ji sosai ba wanda ya sake magana daga ita har shi kowa tunani yake a ransa ita tana tunanin yadda zata iya yi masa biyya da Kallonsa matsayin miji shi kuma yana tunanin zai koma Naija ya auri Debeka ko hakan zai dawo da Majeederh cikin hayyacinta. Bayan sun kammala taji ya fara zagaye lip's ɗinta da hannunsa a duk sanda yaso yin kiss ɗinta daman haka yake farawa ya ce "Zamu ko ma Naija kiyi tunani, a tunaninki kina iya zaɓar rabuwa amma ni Mijin Malama bani zan bada divorce paper ba, idan kina so na ki faɗa mini tun wuri muyi fighting tare" a karo na farko ta ɗaga kai ta kalli idanunsa shi ma ya kalleta without blinking they're eyes irin kallo na so da ƙauna ko wanne yake ma juna har wani hawaye yake kwanciya cikin idanunta na irin idan ta kai maƙura a son abu ɗin nan Khalil ya ƙanƙameta a ƙirjinsa ya ce "Thanks Wife" Ya faɗa yana kissing goshinta da wuyanta ya ƙara cewa "No one can separate us, actually no one... U most be mine forever wife" jin yana taɓa ƙafarta tayi saurin riƙe hannunsa cikin sabuwar muryarta ta ce "ban warke ba" ya saka hannu ya dungure mata kai ya ce "bari na duba" Majeederh ta rufe Idanunta tasan bata isa ta hana shi ba tunda har ya yi niyya a zuciyarta kuma tana jin Khalil yafi ƙarfinta ko dan haka dole ta lallaɓa shi suna komawa Naija su rabu. Ta riƙe shoulder's ɗin shi ta ce "Plz Yaa K...." Kafin ta ƙarasa maganar taji saukar bakinsa a wajan... _After spending four to three days in the hospital, I was discharged today.Allhamdulillah! Masu kiran waya, Dm, masu zuwa asibiti. I am very grateful Sarauta na yabawa da so da ƙauna🤓👐🏼Masu jiran MIJIN MALAMA da M.M B1💋da M.M B2 da Arewabooks, da Ƴan Bati siddan duk Sannunku ya zaman jira da damuna Allah ya bamu mai albarka🫣In sha Allah zamu dawo update ba kama hannun yaro muna can dai Qatar a nan Allah ya nufa Khalil ya angon ce da Maminsa don Allah duk wanda sukai new payment su yi mini magana immediately ba zance nafi kowa yawan messages ba, amma ni kaɗai nasan un-read messages d nke da su_ Masu Arewabooks su daure suyi following Acct ɗina😎👐🏼 MIJIN MALAMA na kuɗi a daure a biya a sauke hakƙin ko dan wahalar typing da nake cikin jinya Plz, kuga babu daraja sam ka dinga yekuwa dan ana karanta littafinka as free an san soyayya ne, littafai nawa ake na kuɗi amma sai naka ake bi? Ake fitarwa? Wasu ma ba a san da su ba? 08119237616 _MIJIN MALAMA_ _Nimcyluy's love's you😎_ [23/08, 11:33 pm] Sdy Auwal Gstc: *#Why always me?* Zillawa take ƙoƙarin yi Khalil ya riƙeta da kyau cike da nutsuwa da salo na tafi da zuciyar mace, ya shiga yin abinda yake saurin motsa jikinta da amsar saƙon na shi cikin ƙaramin lokaci, ta runtse Idanunta yadda ya riƙeta da kyau yasa ba hanyar gudu no way, ga wata matsananciyar kunya dake ratsa dukkan wata ƙofa ta zuciyarta da wani abu nada ban wanda jikinta ke tsakanin so da buƙata, irin makamancin abinda da take ji shekarun baya da suka zama shuɗaɗɗu tana jin wani irin abu kamar fitsari tayi saurin riƙe kan shi muryarta bata fita kamar zatai magana sai kuma tayi shiru, jikinta na rawa da ɓari na yanayin yadda lamarin ke ratsata da kyau cikin nutsuwa da launi na iyawa, ɗauke kai Khalil ya yi ganin yadda ta gama sakin jiki tana son jin abinda zuciyarta ke raya mata gangara jikinta da gaɓɓanta suka shirya karɓa, jin shiru yasa Majeederh ta buɗe ido suka kalli juna tayi ta kallon cikin idanunsa a hankali ta zame su tana riƙe yanayin nata da kanta da kyau gudun raini. Khalil ya ɗan lumshe jiƙaƙƙun idanunsa ya matsa kusa da ita ya kwanta ya ce "Tell me something wife" Tayi shiru calmly yana shafa cikinta ya ce "Why don't you like our current marriage??" Ta yi shiru. "You lie when you say you don't love me,because I see my love in your eyes" Ta ɗago ta kalle shi sai tayi saurin ɗauke Idanunta cikin ƙasa da murya ta ce "Ba zan iya zama da kai bane kawai" Ya kalli bakinta kawai idanunsa na sauyawa Silently ya ce "Sbd kin auri yaro? The young man??" Kanta a gefe ƙirjinta na bugawa na tsoransa don yanzu bata so ma ya taɓa ta wani irin sabon yanayi ta ke ji a jikinta wanda yake ƙoƙarin kasa ɗaukan dakewarta da son wargatsa jan ajinta ta ce "Absolutely sure! You're too young to be my enternal husband" A fusace Khalil ya saka hannu ya fizgota ta miƙe tsaye kamar zasu faɗa cikin ruwan dage kusa dasu, ya saka hannu ya riƙe waist ɗinta da kyau ya matse yana huci idanunsa na neman rufewa in a low voice full of sadness ya ce "Oh really" Ya saka hannu ɗaya ya hautsina kan shi yana wani irin murmushi har dimples ɗin shi na lomawa ya ce "Kowa zaki nuna mini ƙanƙanta a jikina now" Tayi baya zata ƙwace ya ƙara riƙe ta gam ya jawota ya manne mararsu waje guda, har pubis ɗin shi yana shafar vagina ɗinta ya yi wrapping ɗinta da kyau ya ce "Oyya nuna mini abin dake nuna ƙanƙanta a jikina, ko kuma wlh ni Ibrahimul-khalil zan nuna miki ni cikakken ɗan iska ne ga matarsa, daga ni sai ke ba mai kwantar ki" Majeederh ta marairaice ta ce "kuma baka san wasa ba?" Ya buɗe ido like you're crazy Mami, ya damƙi hannunta ya ɗora a marar shi ya ce "Uhm" Tana ƙoƙarin cire hannunta ta ji ya saka hannu ya farke raguwar boxer da ya yi saura a jikinsa, tayi saurin rufe idanu hopefully ba abinda da hannunta ya ji bane ke gabanta, jin kamar ya bar wajan yasa ta buɗe idanu ai bata san lokacin data saki ƙara ta nufi inda yake cikin sauri ta faɗa jikinsa ta ƙanƙame shi ba jikinta duk rawa yake "what is this?" A hankali cikin kunnenta ya ce "Ur husband, accepte me or rejecte me i don't care, one thing that I know..." Ya yi shiru yana saka hannu a bayan rigarta ƙittt ta ji ya farkata gida biyu ya jefar Majeederh ta sake hugging nasa very tight yana hura mata iska a kunne murya bata fita ya ce "U're my luv" Yana faɗin hakan ya sunkuceta a kafaɗa ya nufi cikin bedroom ɗin dake wani gefe wanda ko saninsa ba tayi ba, a lokacin Majeederh ta gane namiji baya kaɗan, sunan wanda bata sani bane kawai bata kira ba, duk ɓacin ran daya tara a zuciyarsa na yaro da take ce masa a lokacin ya sauke mata shi ka kaf family khan ba wanda bai sha kira ba, hadda ƴan Sarauta's Library su Nimcy Real fans, su Oum Safna Anti Ruƙayya Sabo Gambo, zazzafan zazzaɓi ya rufeta kamar time ɗin akai first night duk abinda Khalil ya yi mata yana yi da zallar so da ƙauna kwana tayi a jikinsa yana motsawa take riƙe shi ta zama kamar wata yarinya.... Washegari da safe wajan 11 na agogon Qatar khalil na zaune a parlour cikin ƙananun kaya ya yi wani irin fresh da shi black skin ɗin nan ya murje whether na garin ya amshe shi cikin 3days da sukai, ga yawan snow ko'ina da sanyi tracksuit trousers ne a jikinsa white colour, sai Gymashark sports t.shirt daya ɗora mata winter coat mai laushi da gashi gashi a jiki, ƙatuwa mai ɗauke da hula, ya zame hular baya ya saka bandana ta rufe kunnen shi, lip's ɗin shi jajur hannunsa maƙale da agogon wrist na Rolex ƙamshin perfume ɗin Boadicea The Victorious na fita daga jikinsa yana ratsa parlourn, time to time yake duba agogo a hankali ya ajjiye green tea ɗin dake hannunsa wanda yake fidda ƙamshi ya tattara wayoyinsa waje guda ya miƙewa walking slowly ya nufi cikin bedroom ɗin, tsaye ya ganta gaban mirror ta fito daga wanka tana goge kanta ya ƙarasa ciki tare da tsayawa a bayanta suka kalli juna ta cikin madubin ya yi kissing wuyanta ya ce "Good mrng wife" towel ɗin ya amsa ya shiga goge mata kan a hankali ya leƙa ya ciro wani oil hair bata san lokacin da ta ce "Ya kasan wannan man?" Ya harareta kawai har ya gama gyara mata duk rabi ba daidai yake ba kamar sanda yana yaro idan yana son jagwalgwala mata kai ya ja baya ya kalli kan ya kalleta sai ya langwaɓar da kansa gefe yana kwaɓe fuska ya ce "This hair... I can't" Ta harare shi itama ta ƙwace abin ta gyara abinta sosai har baya Khalil yana daga kwance yana kallonta ya shiga mata surutu wai yama fita iyawa ai daga ƙarshe ya ce "Zan je na koya" A hankali ta ce "Allah ya taimaka" wayarsa ya fara ringing ya kalleta can ya ɗaga yana kashe murya ya ce "I'm sorry sweetheart, ina nan hankalina na nan" Cak Majeederh ta tsaya da abinda take tayi shiru tana jinsa ya mirgina gefe yana rufe Idanu "I'm nothing without u beb" Yadda ya yi shiru zaka san sauraren wayar yake kafin ya ce "You're too talkative u did even say i luv u to me dear" Hira suke sosai kamar ba Khalil data sani Miskili ba yana gamawa ya ce "Jirgi na jiranmu" Ta juya tana riƙe kanta ta rasa mema take ji a ranta, da ƙyar ta shirya cikin Nidha abaya mai kyau da tsada wacce ya kawo mata ta saka rigar sanyi ta yafa scraf ta saka takalmi flat Metro ya kalleta ya ce "What about perfume?" Ta ce "It's haram" Ya ware idanu sosai sai bai ce komai ba ya kama hannunta tare da jan trolley daya zuba komai nasu ciki, bayan ya rufe gida ya nufi wajan wani bature sukai ƙananun turanci na ƴan England kafin ya buɗe mata ta shiga driver yana ta kallon Malama Majeederh ya kasa shiru ya ce "Sir" Khalil ya kalle shi bai magana ba "Matarka ce?" Nan ma dai Khalil kallon mutumin yake kawai driver ya ce "She's more beautiful, tana da kyau sosai i never seen a beautiful as someone as her ba....," Naushin da Khalil ya kawai bakin drivern ya tilasta masa yin shiru, jini ya fara zuba idanun Khalil da ya yi jajur ya kalli Majeederh data saki baki ya ce "Fito" ta ce "Ba airport zamu ba?" Ya buɗe mata ido ba tare daya sake cewa koma ta fito ya damƙe hannunta ya nemi wani suka shiga zuwa Doha international airport DIA..... Latifa Omar na zaune a parlournta sai lokaci take dubawa tana jiran dawowar Aliyu, har ƙarfe uku tana nan zaune ya murɗe handle ɗin ƙofar ya shigo hannunsa riƙe da key ɗin mota sai jakar hannunsa ya yi sallama ta amsa tana daga zaune, idanunsa cike da gajiya na bacci ya zauna saman kujera daga ƙarshe ya kwanta yana ta addu'a da son mance Majeederh a ransa ta ce "Sweetheart zan ɗan fita" Ya ce "No" ta ce "Ban gane ma'anar a'a ba, tunda wannan yaron ya ɗauke Bestie har yanzu ba a san inda ya kaita ba, zan je naji wanne ƙauye ya kaita ko ruga and you're keeping telling me no? A'a like how?" Ya buɗe ido ya ce "Matarsa ce?" Ta ce "Na san matarsa ce amma dole mu bincika mu ji ina take haka kurum yunwa ya kasheta danko yake fa? Babansa welder yake bashi da ko sisi ko gidan da zai sanyata baya da shi wlh tallahi" Barr Aliyu ya ce "Ni kuma ina dashi?" Tayi murmushi ta ce "Common my Barrister, waye bai san Barrister Aliyu Sufyan Alhassan ba? Waye bai san mahaifinsa ba kama daina haɗa kan ka da shi" Aliyu ya miƙe zaune ya ce "Ni da nake da shi, nake baki komai na rayuwa amma baki san hakƙina ba? Zaki sha mamakina ki tattara kayanki zuwa part 1 zan yi aure" Baki sake ta ce "stop kidding me dear, kai da aure ai sai a lahira ko sanda nace ka auri Majeederh ni na so, nayi hakan ne kuma da biyu na jima da sanin kana masifar so da ƙaunata fiye dani matarka Journalist Latifa Omar, kana son Majeederh tun kafin ta tafi Egypt karatu, kana son ta tun kafin ka furta mini kalmar _So_ ita kaso aura bani ba, sbd ni ce ƙaddararka ni Allah ya nufa zaka zauna dani matsayin mata, kamar yadda ka kasa auren Majeederh to wlh ba wata Tsinanniyya data isa ta shigo cikin gidan nan matsayin matarka ni kuma kishiyata babu.....," Wasu tawayen maruka a jere guda huɗu ya sauke mata lokaci ɗaya yana yin huci ya ce "Ke har kin isa? Baki isa ki ce zaki rolling life ɗin ba as fer as i am alive, baki san waye Aliyu ba all this year's da muke tare kada ki sake na nuna miki the other side of me understand?" Latifa da idanunta ya kumbura sosai ta ce "Ni matarka ka mara?" Ya ce "Sai nayi miki bugun mahaukaciya naga wanda ya isa ya tsaya miki, da kike magana Majeederh sai me? Noting changed about the love, i love her, i do love her i still loving her da wannan son zan musu kin fahimta al'ƙawarin zuciyata ne wannan, nayi believing mutum baya auren first love nashi shi yasa ban aureta ba, ƙazamar banza da wofi mrs zero empty head" Yana faɗin hakan ya nufi upstairs sai da ya je ƙarshe ya ce "Ina sake faɗa miki zan ƙara aure" Majeederh dake tsaye bakin ƙofar shiga cikin gidan ta tsaya tana salati a ranta a fili ta ce “_Why always me?_” saukar su kenan taga Khalil ya yo Lodge Road da ita, ta kasa shiga gidansu gudun haɗuwa da Abbu ga wasu jami'an tsaro da take gani everywhere a unguwar dama cikin garin Kanon bakiɗaya kamar ana shirin yin yaƙi, Khalil dake tsaye fuska a haɗe tamau ya saka wani sunglasses yana kallon yadda few daga cikin sojojin suna kallon shi, tunanin abinda suke a wajan kawai yake, ya jingina da mota hannunsa zube cikin Aljihu the young Rich man kenan, zafin zuciya, taurin kai, naci, i don't care, mr arrogant duk Ibrahimul-khalil Abraham bad boy ne. Majeederh ta dawo da sauri tana ɗan ɗin gishi ya matsa yana kama hannunta ya ce "What?" Ta girgiza masa kai da sauri ta ce "Plx take me off zuwa gidan Uncle Isma'il" Khalil ya zare idanu ya ce "Tab, muna zuwa he most break my legs" Ta ɓata rai ya bata side hug ya ce "Mu gaida Abbu da Mami ko?" Tayi shiru ya langwaɓe kai ya ce "Ya kike so ayi?" Ta kama hannunsa ta ce "Gidan Yaya Bilkisu" Ya yi jim ya yi ta kallonta sai ya ce "You look like a pregnant woman" Ta haɗe fuska ya yi murmushi kawai ya kama hannunta zuwa cikin gidan Abbu, lokacin Aaliyyah na zaune a parlour ita da Raihana data jeme sai Ruma dake kwance idanunta rufe ta zama wata ɗirkekiyya Aaliyyah ta saki ihu ta nufi kan Majeederh zata rungumeta Khalil ya yi saurin shiga tsakiya Aaliyyah ta ce "Haba Yaya Khalil ka matsa" daidai nan Mami da Abbu suka fito suna tsaye suna kallon ikon Allah ganin baƙin yamman da sukai, Abbu Majeederh kawai yake kallo Aaliyyah ta ƙara matsawa zata rungume Majeederh Khalil ya ƙara shiga tsakiya ya ce "Bafa zaki rungume mini matana ba, the space is mine" Ya ɗaga kansa yana kwaɓe fuska ya ce "Abbu,Mami ku ɗauke ƴar ku kada ta saka jee tayi ɓari she's pregnant" Da sauri Majeederh ta juya tabar parlourn Mami kunya kamar ta nutse daga ƙarshe ya matsa ya nemi ƙasan carpet ya zauna calmly ya ce "Mami Abbu evening" Mami ta ce "Sannu da zuwa Khalil tashi ka zauna mana" Ya zauna saman kujera Abbu ya zauna kallon Khalil kawai yake can ya ce "Ibrahim" Khalil ya kalli Abbu ya kasa amsawa Abbu ya ce "Ina kuka je?" Silently ya ce "Qatar" Abbu ya juya sai kuma ya ce "Come here" Khalil ya sauka ya matsa kusa da ƙafafuwan Abbu yana zama Abbu ya saka hannu ya rankwashi kansa ya ƙara rankwasa ya ce "Idan zaka ɗauki matarka haka ake?" Majeederh na fita waje tayi kunya ta cikata wai tana da ciki ko yaushe za taga wani ciki ohho burinta taga Baby Khalil ɗinta taga ya ɗanta yake, mota ce ta tsaya a gabanta taga Abuturab ya sauke Glasses tayi baya ya ce "Please Jiddo listen to me, Kinga akwai sojoji da yawa babu wanda ya san waye ni kada kika attention nasu magana ɗaya zan faɗa miki" ta shiga gaban motar tana shiga idanunta ya sauka akan envelope haka kurum taji gabanta ya faɗi ya juya yana amsa wayar ta ɗauke envelope ɗin ta ɓoye ya ce "Jiddo i made a mistake na rabuwa dake, a lokacin ban san meke faruwa dani ba, i don't know what comes over me nayi abu madly amma wlh wlh ina son ki i love you" Ta girgiza kai ta ce _“Why always me?”_ Ta juya ya yi sauri zai kama hannunta cikin tsawa ta ce "Don't ever try, ina da aure ko bani da shi baka da hujjar taɓa ni" Ya ce "Don girman Allah don Annabi ki tausaya mini na son ai baki son wanda aka aura miki" Ta kalle shi da kyau ta ce "Ni na ce maka bana son mijina? Stay away from me Ur Excellency Abuturab Alƙasim" Tana faɗin hakan ta fita tana riƙe da envelope tana shiga gidan taga Khalil zaune kusa da Abbu yana masa magana ƙasa ƙasa kafin ta zauna Latifa Omar ta shigo cikin gidan a hargitse daga kuma jiniya ta cika ko'ina na unguwar...... Mijin Malama n kuɗi ne pay before you read...... Completed book 1k ka tura a baka completed book 2 #500 ka biya a baka Plz 08119237616..... Bear with my errors Na'ima Sulaiman Sarauta Nimcyluv *#You can't run from shadow* Khalil dake zaune ya miƙe da sauri ya ƙarasa kusa da Majeederh yana riƙe hannunta kamar wani zai kwaceta ya ce "Bari muje" Mami ta ce "Haba Khalil kamar ana korar ku? Ko abinci baku ci ba" Aaliyyah ta ce "To kabar Anti Jeederh kai kaje ko Yaya Khalil?" Fuskarsa ɗaure ba alamun wasa Majeederh dake kallon Abbu wanda ya tsorawa hannunsu idanu dake sarƙafe dana juna sai kunya ta kamata, gashi Khalil yaƙi sakinta "We're full" Ya ce "Tafiya zaku yi yanzu?" Shortly ya ce "Eh" Daga bakin ƙofa aka ce "You can't run from your shadow" Uncle Isma'il ya faɗa yana shigowa Anty na biye dashi da Jawaad da Sona, sai Uncle Bello da Maman Alpha Du'a Sahar Widad Yaya Bilkisu Innati da sandanta, Mami ta dinga murmushi ta ce "Lale-lale maraba da manyan baƙi" Aaliyyah ta ƙarasa wajan su Widad tana musu tsiya akan zancan da suke a group na WhatsApp na Manyan mata dana khan family duk suka zauna Latifa Omar da tunda ta shigo bata samu damar yin magana da Majeederh ba ta gaishe su Maman Alpha ta ce "Subuhanallah! Latifa mene wannan a fuskarki?" Ta ɗan yi yaƙe da kunya ta ce mijinta ya daketa ta ce "Wlh tsautsayi ne" Suka haɗa baki wajan faɗin "Allah ya tsare" Mami ta ce "Ya mutanen gidan? Da jikin baban naki?" Ta ce "Yana asibiti ai nan Murtala cikin emergency amma an kusa mai da shi I.C.U" Mami ta ce "Allah ya sauwaƙe zan saka driver ya kaini in sha Allah" Uncle Isma'il ya ce "Assha shi Malam Umaru ne ba lafiya? To Ubangiji ya sauƙaƙa yasa kaffara ne" Maman Alpha ta ce "Amin, sai ga Shari'a ta haɗani da mijinki? Na yaba da ƙwazan shi" Latifa Omar murmushi take hankalinta na kan batun auren shi, tana jin Majeederh ta dawo tazo jin wanne ƙauye take da kuma yadda za taga idanu ya faɗa ya yi zuru-zuru ta nemi shawara a wajanta sai kuma taga mutane kashi da kashi alamar akwai abun da ke faruwa. Zata juya Mami ta ce "Dawo mana" Ta dubi Khalil dake tsaye har yanzu kamar zai shige cikin Majeederh ya riƙeta sosai kana ganin yadda ya yi mata zaka san duk duniya ita kaɗai yake kallo wacce ta rage masa Maman Alpha ta kalle su da kyau idanunta sai ya dinga mata gizau wani abu sai kawai ta share ta ce "New couples kamar sojoji angama honeymoon ɗin?" Majeederh tayi ƙasa da kanta sai kuma ta zame hannunta Khalil ya yi saurin riƙota daidai kunnenta ya ce "Plz stay with me wife" Abbu ya ɗauke idanunsa ya ce "Sannunku, sai ku ce family meeting za ayi" Uncle Isma'il ya yi masa banza Uncle Bello ya ce "Ai fa, akwai dalilin zuwan muma duk jira muke an turo invitation without knowing waye so duk zamu jira a nan ne" Abbu ya jinjina kai yaran duk suka gaida Abbu suka juyawa suka gaida Majeederh ta jinjina musu kawai, suka ce "Yaya Khalil evening mun shirya muku surprise" Kamar ba zai ce komai ba sai ya ce "Thanks" Ba wacce ya sani a cikinsu idan ma ya sani shi ba ruwan shi da kowa Majeederh kunya ta hanata gaida su Uncle's da matan su, Anty daman ko inda Majeederh take bata kalla ba, Innati daman idan tayi magana to abu ya girgizata ne ainun. Suna nan zaune Khalil na tsaye riƙe da matarsa suka ji sabbin jiniya ta ko'ina kamar gwamna ko shugaban ƙasa yazo shigewa Mami ta ce "Wai meke faruwa a kano ne?" Yaya Bilkisu ta ce "Mu duka bamu sani ba Asabe, amma al'amarin ya tsananta na fara tsoro ba shiga ba fita nima nayi mamakin yadda muka samu hanya, amma lungu da saƙo sojoji ne masu wasu kalar uniform jibge ko'ina da manya manyan bindigo fuska kamar dare biyu ba kyan gani amma farare da su yawancin baƙaƙen na Naija ne sauran kuma kamar na outside country" Mami ta ce "To Allah ya jisshemu alheri" suka amsa da "Amin" Wayar Uncle Isma'il tayi ƙara ya ɗaga bai ce komai ba ya miƙe tsaye daidai nan suka sake jiyo tashin wasu jiniyar na musamman, Uncle Isma'il ya fita with shock yake kallon sojojin da suke entrance ɗin gidan Abbu zuwa compound da duk wani part dake gidan har zuwa ƙofar shigowa cikin main parlour, motar dake parke a tsakiyar compound ɗin ita ce abar kallo, unguwar kowa babu masakar tsinke banda motocin gidan Abbu akwai sabbi wajan biyar da suka shigo, kasancewar Uncle Isma'il wayayye ne mai dakakkiyar zuciya shi ne kawai ya hana shi ruɗewa aka buɗewa Chancellor mota ya fito shi da ƴarsa Debeka dake yatsuna fuska tana kaɗa iphone ɗinta last version daga ita ba ko wacce, aka ƙara buɗe wata motar Zizi da Badi suka fito su biyu cikin kaya iri ɗaya duguwar riga ce iya qiwwa mai kyau da tsada an musu saloon sun yi cutted hair ɗin su fuskar su mai kyau dake kyawawa ne, sun saka hill hannunsu riƙe da iphone kowanne, ɗaya motar sojoji da yawa ne suka buɗe Mrs President Denial David ya fito cikin wata black Suit sai Kiristi daga ita sai skirt iya qiwwa riga ƴar ƙarama kai babu gashi ta ƙwalƙwale tas sai ƙyalli yake, Uncle Isma'il ya zare idanu ganin Mrs President Denial David President's of Germany Innalillahi is he dreaming or what? What is happening? Shugaban ƙasar Jamani a gidan ɗan uwan shi Alhj Abdul'aziz Khan? Cikin gidan Abbu? Ruɗewa ta kasa sanyawa ya tsaya yaga ƴar kamar dake tsakanin shi da Abraham Khalil kenan, Uncle Isma'il ya juya da gudu zuwa cikin gidan ganinsa a hargitse yasa Yaya Bilkisu faɗin "Isma'ila lafiya?" Ya rasa me zai ce don kiɗima da sauri ya juya ya ce "Duk ku miƙe tsaye da zarar an shigo?" Innati ta ce "Wacce tsaiwa mu ba sojoji ba? Kamar a garin gaɓa-gaɓa daga an shigo sai mu miƙe tsaye daman haka ake? Me ya sa da muka shigo mu Audil azizu bai miƙe tsaye ba sbd mune ma raina wayonka ko Isma'ila?" Footsteps da suka ji na mutane da yawa yasa Uncle Isma'il yin zuru tsoro duk ya gama cinsa ko Abbu ne ya yi laifi? A irin tafiye-tafiye da yake na ƙasar waje? Banda haka me zai kawo shugaban ƙasar Jamani, Chancellor ne ya fara shigowa cikin parlourn sai Debeka wacce she's anger to see Khalil har jinya tayi hospital kamar ta mutu wanda shi ya ƙara ɗagawa Dad hankali, basu gama mamakin ganin Chancellor ba sai ga President's of Germany ya shigo da matarsa Kiristi ba umarnin Uncle Isma'il ne ya sanya suka miƙe ba, tsananin shock da mamaki ya sanya gabaɗaya suka miƙe tsaye banda Innati wacce take kallon kowa ɗaiɗai bakin Uncle I na rawa ya ce "Wlcm Sir, wlcm wclm" Ya rasa mema zai ce, ya nemi saman kujera ya zauna first lady kusa da shi, Khalil dake tsaye ya ƙara riƙe hannun Majeederh da kyau idanunsa jajur a jikinsa ya ke jin kallon da Dad ɗin nasa ke masa, Uncle Bello dake tsaye ya ce "Wlcm Sir, zuwan bazata fatan lafiya dai?" Da hannu ya nuna su zauna, duk suka zauna banda Latifa Omar wacce murna ta kamata maybe Khalil ya yi laifi za a kama shi zuwa gidan maza Majeederh zata dauwama a gida da auren wani, wajan ya yi shiru kafin su yi magana Zizi da Badi suka shigo a tare suna zuwa idanunsu ya sauka akan Khalil suka buga Uban tsalle da ihu suka nufe shi yana ganin haka ya ɗan saki Majeederh suka rungume shi a tare "We miss you spider" Zizi ta ce "Miss you alot spider" Ya yi musu shiru suka sake shi tare da neman waje suka zauna kana kallon su kaga asalin ajeboters marasa girman kai sai dai akwai jan aji kyau ilimi da hawaye gasu yara sai a lokacin Debeka ta hango Khalil tana shirin tashi Chancellor ya riƙe hannunta, Latifa Omar da Anti mmkin yaran da suka rungume khalil bad boy kawai suke. Chancellor ya yi gyaran murya ya ce "Mun zo ba tare da sani ko yardarku ba, we're very sorry for that, ni ne Chancellor ga ƴata Debeka" Ya nuna President Dad kenan ya ce "President Denial David, Germany's president yaran shi uku Zizi da Badi gasu can" Ya nuna Zizi dake danna wayarta hankali kwance sai sister ɗinta da attention ɗinta ke kan su tayi murmushi kawai, Chancellor ya nuna Kiristi matsayin first lady. Cikin turanci Uncle Bello ya ce "Ance yara uku amma biyu muka gani" Dad ya yi murmushi ya ce "Waye Alhj Abdul'aziz?" Abbu ya durƙosa ya ce "See me here Sir" Dad ya jinjina kai ya ce "Sannu akwai wani kangararren ɗa daya dameka, wanda ka cewa ɗan fashi ne mai sace waya,ɓaraho, kidnapper mara gata da galihu ɗan iskan titi ɗan daban Lagos ka gane yaron?" Zufa ta shiga yankowa Abbu all over himself ya kasa cewa komai Dad ya ce "Ka saka akai masa duka a cikin wannan gidan naka, ka fashe masa tsadaddun motoci har biyu wanda ko ni ban taɓa siyan irin su ba wannan" Ya gyara zama da kyau ba tare daya kalli direction ɗin Khalil ba ya nuna shi da yatsa ya ce "Abraham is my biological son, wannan yaron da ka yi wa duk abubuwa nan is my one and only son duk duniya, da aure muka haife shi" Gabaɗaya suka juya suna kallon Khalil wanda ya yi kicin kicin da fuska Latifa Omar ta ce "Sir ba kuma kama sukai da ɗan ka ba? Wannan musulmi ne not Christa" Dad ya zuba mata idanunsa da suke iri ɗaya dana Khalil ya ce "Maybe; With my consent he converted to Islam, Since he was mad at you, I once walked up to you and said that he is my son, ya zaɓi ya ɓoye waye shi fine I don't have any problem with his life tun farko har yanzu" Dad ya ƙara cewa "I will tell you two things about it, whether you agree or not, tun kafin na zama President ina da arziƙi daidai dani, har kuma na zama shugaban ƙasa, ban taɓa kashewa wancan ko sisi ba, ban taɓa bashi ko ƙwandala ba, ban rayu dashi ba amma ina da tabbacin ba zai sata ba, da kuke ganinsa ya fini arziƙi nesa ba kusa ba, kuɗi na halak idan bai shiga jerin top 5 na masu kuɗin Kano ba to tabbas zai shiga top 10 na masu kuɗin Nigeria bakiɗaya, I knew he didn't really tell you, since he was young he was not the kind of person who wanted to showed people who he's and he's position, and I know he never showed you that he has parents in this world, that's why you look down on him, Abraham ɗana ne ya je mini akan batun naje a bashi matarsa, to abinda zan faɗa muku shi ne daku bashi matarsa ko a'a is doesn't matter for me, abu ɗaya na sani idan har yana so na saka hannu a bashi matarsa to sai ya amince da batun auren ƴar uwar shi Debeka, ya auri Musulma sai ya auri Christa" Yana sauke maganar Khalil ya ce "That's exlty who you are Sir, You always want to ruin my happiness, so I have nothing to do with you and I will never marry the girl" Ya matsa inda Majeederh take tsaye kamar an dasata ya koma bayanta dragging her more closer ya yi wrapping ɗinta zuwa jikinsa ya rungumeta da kyau ya ce "I love my wife, she is the only one I love and I will live with her until my last breath" Idanunsa ya yi wani irin rau rau ya ce "Why Dad? Why Dad? ban tambayi komai wajanka ba i neva asked anything sai _love and care_ nayi nisa da kai da ƙasarka, na rayu da daɗi babu daɗi har na kawo yanzu You want to separate me from my wife, ban da bank's ɗina daka saka aka rufe mini what exlty wrng wiz you Dad?Me na yi maka? Anya you are the one who gave birth to me?" Hannu Dad ya tafa sai ga wasu sojoji guda biyu sun shigo ya nuna musu Khalil ya ce "Separate them" Khalil ya ƙanƙame Majeederh sosai a jikinsa kunya ta rufeta ruf kanta duk ya gama ɗaurewa. Latifa Omar tuni tunaninta ya tsaya all this year's Khalil ɗan shugaban ƙasa ne? Why Turzum bai faɗa mata ba? Harta asassa auren shi da Majeederh da nufin ta wulaƙanta ta turata rana ashe inuwa ta turata, jikin Latifa ya ɗauki rawa ta ce "Never" da ƙarfi wanda ya jawo attention ɗin jama'a zuwa ƙanta ta ƙara cewa "How can that be possible? Taya Khalil zai zama ɗan President?" Zizi dake zaune ta ce "Hi dear Stop doubting and bothering yourself, my bro is billionaire the richer young man, spider ake ce miki gizo gizo wanda baya gidan kansa sai na wani" Khalil bai an kara ba ya ji an ce "Shoot his wife idan bai zo nan ba" Jin haka yasa Khalil sakin Majeederh yana kallonta sai kuma da sauri ya ƙarasa wajan Dad ɗin nasa ya tsuguna Uncle Bello ya ce "We agreed that he should take his wife and go" Dad ya ce "No!" Ya amshi gun wajan wani ya ɗora akan Khalil ya ce "Oh your name?" Ya haɗe fuska ya ce "Ibrahim" Dad ya ce "Ibrahim wa?" Ya yi shiru ya ce "I'll shoot you" Nan ma ya yi shiru Dad ya kama kunnen Khalil ya riƙe yana murɗawa ya ce "Ibrahim Jee" Gabaɗaya suka kalli Majeederh Abbu dai kallon komai yake kamar zautacce Dad ya saka ƙasan bindigar ya daki lap ɗin Khalil ya ranƙwafa, Majeederh tayi saurin runtse Idanunta zuciyarta na bugawa da ƙarfi duk yadda takai ga riƙe ƙanta sai da ƙafafuwanta suka fara rawa, Dad ya ce "Uhm" Khalil ya ce "Ibrahimul-khalil Denial David" Dad ya sake shi yana yin baya ya ɗauki ƙafarsa ɗaya ya ɗora a shoulder ɗin Khalil ya ce "You're still my son sweetheart, no one can replace your space, da kake ta ihun kana son matarka, matar taka bata son ka, baban matar baya son ka, few daga family ke son ka" Abbu ya ce "Na amince da ya ɗauki matarsa" Dad ya ce "Matsayinka na wa?" Abbu ya ce "Uba, mahaifi!" Wani irin murmushin ka rainawa kanka hankali Dad ɗin Khalil ya yi kafin ya ce "Bayan taka Majeederhn ta zama matacciyya?" Abbu ya yi shiru yana son tuna sanda ya ce haka "Idan kana so mu yarda kai ne mahaifinta ka tara ƴan jarida both redio da t.v ka gyara maganarka na wanketa daga zargin al'umma, kai kuma khalil matarka ta tabbatar mini tana son ka, ni da kai na zan turo private jet ya ɗauke ku zuwa Germany ku rayu a can, sannan ka amince da batun auren Debeka zan nuna maka babu wani ɗa a duniya da zai fika gata" Anty ta zare ido jin ance Germany Latifa tayi zuru sai kuma ta ce "Ai kam Majeederh bata son shi, domin akwai wanda take so aka hanata shi yasa bata yi masa ko biyayya ba is better a raba auren ka bashi Debeka ita kuma....," Bata ƙarasa maganar ba taji saukar blet ta ko'ina a jikinta ta shiga ihu da kururuwa aka rasa mai ƙarfin ƙwatar Latifa a hannun khalil dukanta yake kamar jaka duk wanda ya yi attempting hana shi haɗawa yake da shi, ta faɗo ƙasa sai ga fitsarin wahala yana gudu ya saka ƙafa ya take hannunta ji kake ƙass hannun ya yi ƙara "I'll kill you" Khalil ya faɗa yana ƙwatar bindiga tare da saitawa zai harbe Latifa Omar da gaske domin babu abinda ya yi masa zafi cikin sauri Majeederh ta shiga tsakiya ya saka hannu ya ɗauketa cak zuwa gefe Latifa banda tusar wahala ba abinda take tuni Uncle Isma'il ya shiga kiran Barrister Aliyu ya zo ya ɗauke matarsa tun kafin a kasheta su shiga uku, Khalil ya ƙara saita bindigar zai harba cikin sauri Majeederh ta ƙara sa ta rungume shi a jikinta da kyau ta saka hannunta tsakiyar kansa tana hargitsa sumarsa a hankali daidai kunnensa ta ce "What is this? Meye haka bayan bani na ce ka sakeni ba?" Ya yi shiru a hankali ta sake zura yatsun hannunta cikin sumar shi tana shafawa ta ce "You can't run from your shadow" Ya cillar da bindigar ya rungumeta sosai yana sauke numfashi daidai nan kuma kwalba ta faɗo daga jakar Anty tare da wata laya wacce ƴar Du'a ta jawo kwalbar ta fashe wani baƙin hayaƙi ya shiga fita daga ciki daga nan kuma suka ji ihun Abbu ya faɗi a sume Uncle Bello daya ɗauki layar da nufin dubawa ya ya yi kan Abbu hankali tashe...... *#Father's daughter* For more updates _Arewabooks@Nimcyluv_ Abu na farko da Uncle Bello ya gani sanda ya buɗe layar shi ne _General Alpha Bello khan_ Da sauri ya ƙarasa warware wa jikinsa duka rawa yake zufa na yanko masa ta ko'ina a ilahirin sassan jikin nasa, abin da ya gani bayan sunan Alpha shi ne abu mafi muni wanda ya girgiza duniyarsa ya wargatsa masa lissafin dake kansa bakiɗaya, ya rasa tubalin da zai ajjiye wannan rikitaccen tashin hankali mai kama da a ɗauki wuƙa a daɓa masa a ƙahon zuciyarsa, is he dreaming or what? What is happening ya rufe idanu ya buɗe a fili ya ce "Oh Dear Lord, help me!" Uncle Isma'il dake lura da yanayin ɗan-uwan nasa ya ce "Meke faruwa Bello?" Uncle Bello ya cira kai ya kalli Anty wacce kamar ka ce mata ƙet! Ta ruga da gudu sai ƙyafta idanuwa take kamar mage a tarko. "Yaya duba nan, wanne Alpha ake nufi?" Uncle Isma'il ya amshi hannunsa ya fara rawa ganin sunan General Alpha Bello khan ɓaro-ɓaro daga ƙasa kuma aka rubuta “Jeka, babu kai ba Kano, babu kai ba Nigeria har abada haihata haihata” Uncle I ya miƙe yana ƙara kallon rubutun ya ce "Innalillahi wa'inna ilahir raji'un! Da Allah muka dogara gare shi kuma zamu koma" Ya ƙara girgiza kai yana yin baya sbd jirin dake ɗaukar shi. Yaya Bilkisu ta ce "Wai meke faruwa daku ne wannan yaran? Wani mugun abun ne kuma?" Uncle Bello dai bai ce komai ba, sbd shi kansa a toshe yake yama rasa wanne Alpha? Waye kuma Alpha? Dad dai na zaune watching all of them yana fahimtar yanzu kuma what's going on? Uncle Isma'il ya ce "Babu Yaya, bari ina zuwa" Ya miƙe tsaye tare da yin waje sbd wata kalar matsananciyar kunyar Bello da yake ji sbd ya riga ya san daga ina layar ta fito ya jima yana ganin cikin jakar Hajiya Luba Anti kenan bai taɓa sawa a ransa wani mugun abu bane sbd she's keeping telling him ta ciwon kai ne, yadda ya yi trusting Anti bai jin ko kansa ya yarda da shi haka. Ya yi tsaye jikin mota addu'ar da duk ta zo bakinsa yake, so all this year's ƙuruciya aka yi wa General Alpha? Sbd zai auri Majeederh? Ko baƙin cikin sabon muƙamin daya damu frm Captain to General?. Wayarsa ya zaro daga aljihu ya kira number ta, ɗagawa tayi ta ce "Yallaɓai...." Da sauri ya ce "Hold on, ki tattara komai naki kakkaf ki je gida zan sameki" Tayi jim sai ta ce "Gidan ba kowa, bari na je da Sona" Ya daka mata tsawa wacce bata taɓa jin irinta ba a bakin Uncle Isma'il sai yau ya ce "Ina magana kina magana, are you mad? Ke nace ki tafi ba Sona ba, gida ba kowa adadin shekaru nawa Bello da Barrister suka kasance su ɗaya ba kowa? Ba wani dugun bayani zan miki ba maza ki fito" Yana tsaye kowa sai gata afujajen ta kalle shi ya ɗauke kai sai tayi waje da sauri ta samu napep. Bayan ta fito sai gasu Dad sun fito Uncle Isma'il ya ce "Sir are you leaving?" Chancellor ya ce "Gobe zamu dawo for final meeting, kuyi tunani na ƙarin auren Khalil kuyiwa matarsa explanation yadda zata fahimta" Uncle Isma'il ya jinjina kai ya ce "In sha Allah, we're very thankful and grateful for the visited thank you sir" Dad ya yi murmushi Zizi ta ce "Dad zan zauna a nan idan kun dawo mu tafi bakiɗaya" Da sauri Kiristi ta ce "Zizi!" Ta ce "Mom" Ta ce "U can't stay here na sani, huce mota" Zizi ta kwaɓe fuska sosai ta ce "Dad plz i want stay here da spider" Sai a lokacin Dad ya ce "Are u sure zaki zauna?" Ta ɗaga masa kai ya ce "Take ur time dear" Tayi tsalle tana rungume shi Badi sai taɓe baki take suka shiga mota hakama sojojin nan da nan jiniya ta fara tashi a haka har suka bar layin. Uncle Isma'il shi ma fita ya yi zuwa wajan malaman islamiyya dana makarantar allo akan saukar Alkur'ani cikin gaggawa ya sai alawa ya shiga sadaƙa banda kuɗin daya dinga rabawa. Da yamma wajan ƙarfe biyar Majeederh ta fito zuwa entrance na gidan tana sanye da wata milk ɗin Chiffon Abaya wacce ta zauna a jikinta da kyau, sai faffaɗan ƙugunta dake motsawa ya zauna daram ƙafarta cikin Haute Curry shoe black colour, fuskarta sai glowing take sbd fari musamman cikin idanunta wanda har yanzu shan magani take bata gama warware wa ba da ciwon idon. Tsaye tayi tana danna wayarta ganin missed call na Ƙhulud sai ta rasa ina ta samu number tunda new sim ne. Daga can gefe take jin muryar wata tana magana a hankali "Why are you doing this to me Abraham?" Debaka ta faɗa Idanunta na cikowa da hawaye ta gyara zama kamar zata shige jikinsa ta ce "You have known for a while that there is no other man I love like you,Have mercy on me Khalil, have mercy on my heart that loves you, by God, if I don't find you as a husband, I will die" Khalil ya haɗe fuska sosai tun ɗazo take maganarta ita kaɗai bai tanka taɓa, ta buɗe jakarta ta ɗakko masa X-ray na zuciyarta data fara kumbura ta bashi ta ce "I know you are a doctor, a cardiologist, take a look yourself and you will see the condition of my heart because of you Khalil" Sai a lokacin ya saka hannunsa ya amsa ya fito da X-ray ɗin yana ɗaga shi sama, yana da tausayi sosa musamman ga mace ganin yadda photon zuciyar ya nuna yasa Khalil zuciyarsa ta bada sauti ya yi saurin ajjiyewa clamly ya ce "How long baki da lafiya?" Kanta a ƙasa ta ce "Tun sanda na fara son ka" Ya yi shiru shi bai ga wahala irin sama data mace ba, basa ɓoye soyayya ƙarara daman ana haka? Wai ka tun kari namiji kace kana son shi without knowing ko yana da wacce yake so ko bashi da interested akan ki? A jikinsa ya ji idanunta yana yawo kafin ya fara jin zuciyarsa na bugawa sai kawai ya kama hannun Debeka ya ce "Stop crying dear ok?" Ta ce "Why should I Abraham? Bayan ban san matsayina wajanka ba" Ya yi can ya ɗan yatsuna fuska ya ce "We talk later" Ya faɗa yana goge mata hawayen. Majeederh tayi saurin ɗauke Idanunta taja jan numfashi a hankali ta fara tafiya zuwa hanyar gate kamar zata fice daga cikin gidan, ganin haka yasa Khalil cewa "I'm coming" Ya miƙe yabi bayan Majeederh yana tafiya a nutse majestically tafiya ta cikakkun maza, Burgundy ɗin wani tsadadden voyel ne a jikinsa mai manyan zane sai ɗaukan Idanu yake domin har ya yi wanka ya sauya bayan ya duba Abbu lokacin daya faɗi, sumar nan ta cuccure waje guda taji uban mai mai tsada na Ginger Geminal Oil-hair ya saka farin bluetooth a kunnen shi,sai ƙafarsa dake cikin Leather shoe ƙamshin perfume ɗin Boadicea The Victorious na tashi daga jikinsa banda na shower gel. "Hi Madam!" Ya furta cikin ƙasa da murya sosai Majeederh ta ji bata son Debaka ta fahimci wani abu hakan yasa kawai ta tsaya ba tare data juyawa ba, tana harɗe hannunta a ƙirji, Khalil ya ƙarasa inda take tare zagayawa gabanta suka kalli juna ta ɗauke nata idanun daya sauya ya matsa ya ce "Ina zaki?" Kamar tana jira har zata ɗaga murya sai tayi ƙasa da ita ta ce "Do you have any problem?" Ya buɗe ido sosai yana girgiza kai sbd mmki ta ce "To bani hanya, wacce ka daka zan je na bawa haƙuri" Ya haɗe rai nan da nan yana matsawa ya ce "To ba zaki ba" Itama ta matsa kusa da shi sbd Debaka dake zuwa wajan nasu ta daka hannayenta a ƙugun shi ta riƙe sosai in a romantic style tana kallon ƙwayar idanunsa da tayi jajur lokaci ɗaya ta ce "Bisa wanne dalili?" Ya ce "Umarni ne a matsayina na mijinki" Ta riƙe kanta jin ya saka hannu yana shafa flat tummy ɗinta zuwa tsakiyar cibiyarta kasancewar rigar tana da ƴar tsaka daidai kunnenshi ta ce "Kana da taurin kai" Ya buɗe ido ya ce "Ya muke dake? Gwara ni Allah ba zai rubuta mini zunubi ba, aljanarki nake nema miki amma kina burus yarinya kina wasa dani, Allah ya kaimu ki je gidana" Ta sake shi ta ce "Baka da zarafin hanani fita" Cikin zafin nama ya saka hannunsa ya kame bakinta ya yi squeezing nashi idanunta ya yi rau-rau ƙwalla ta sai da ya gaji da kansa ya saki bakin yana huci ya ce "Kina son rabauta kowa Jee? Kin san darajar miji ko auren wasu kika iya gyarawa kawai?" Ganin Debeka ta ƙarasu wajan yasa Majeederh fashewa da kuka kamar ƙaramar yarinya ta shagwaɓe fuska sosai daman ta iya shagwaɓa kamar me ta ce "But I told you not to hurt me, daga kiss ka cije ni a lip's da tongue" Ta dinga kuka tana yarfe hannu, Mmki kamar ya kashe Debeka ko ita ba zata iya wannan taɓarar ba tayi mata kyau har haka ba amma dubi wata mace abin da take, Debaka ta karkace murya ta ce "Sweetheart let's go" Jin haka yasa Majeederh runtse Idanunta a zuciyarta tana jin sai ta hana wannan tafiyar gashi ita ta rasa me ma za tayi sbd Khalil gabaɗaya ba type ɗin soyayyarta bane, infact ita Soyayyar ce bata ita ba tunda bata taɓa yi ba, tattaro duka confidence ɗinta tana son ta zama mai ƙarfin qiwwa, wata Shegiya tana son nuna mata violence a gabanta. Ta matsa kusa da Khalil tana zuwa ta saka hannu bayan ta tabbatar babu kowa a compound ta tsaƙale wuyansa fuskarta dab da tashi daya ɗan ranƙwafo yana kallonta ta ce "Uhm Uhm Allah sai na rama cizon" Khalil ya zama kamar statue Ya Allah! Meke faruwa da Jee ɗin tasa ne yau? Ya kasa cewa komai ganin ta kama fuskarsa da hannayenta tana ɗago ƙafa ya saka hannu ya a bayanta ya ɗago cak ya sauƙaƙa mata abinda take ƙoƙarin yi, Majeederh slowly ta ɗora bakinta a nashi saukar bakin nata kuma ya sanya ya rufe idanunsa jin wani abu ya tsarga masa jikinsa ya shiga motsawa da ƙarfi cikin sanyi da nutsuwa komai na jikinsa ke farkawa yana amsar saƙon nata a sirrince wani irin deep hot kiss tayi masa a gefen lip's wanda ya sanya yayi baya kamar zai yarda da ita tayi saurin manne bakin nasu tana ƙanƙame shi da shiga jikinsa da kyau, wani irin SINGLE LIP KISS tayi masa, wanda ba kowa yasan ma'anar shi ba. Twee and romantic, single lip kisses are the best way to tell your partner 'I love you'. Start by leaning closer and reaching out for one of their lips. Daga ƙarshe ta saka masa cizo a lip's ɗin shi ya saurin sakinta yana matseta a jikinsa ya ce "Auchhhii Mami" muryarta bata fita sosai ta ce "Sake ni" Ya langwaɓar da kai gefe he's still holding onto her ya ce "To ai ba sau ɗaya na cijenki ba" Kafin tayi magana suka ji kukan Debaka da sauri kuma tayi waje tana fashewa da wani irin kukan takaici, ganin tai waje Majeederh make hannun khalil ta juya zai riƙeta ta ce "Don't ever try" Ya kalleta ya juya kalli bakin gate da Debaka ta fita so this is what they call “Kiss” A hankali Abbu ya zare drip ɗin dake hannunsa ya miƙe da sauri zuwa bathroom ya tara hannu a ruwa na sauka yana watsawa a fuskarsa, hankali tashe yake zuba ruwan sbd wani irin mugun mafarki da ya yi wai ya cutar da rayuwar ƴarsa Hawwa'u his baby love, ƴar amanar shi baya fatan hakan ya kasance domin ba zai yafewa kansa ba, he never forgive himself idan har ya cutar da babynsa Majeederh ƴar amanar shi ƙyakƙyawar yarinyar shi ƴar kimanin shekaru 10 a duniya. Ya ɗago kai a hankali zuwa jikin madubi da sauri ya saka hannu ya shafi fuskarsa ganin ta manyanta ba asalin fuskarsa daya sani ba, a hankali ya ce “Older me” Yaushe ya yi wannan shekarun har haka? Har yake ganin kamar ƴar furfura a fuskarsa? Ya dafe kansa ya furta "Innalillahi wa'inna ilahir raji'un! Is my baby growing up? Ya take yanzu? He really wants to see her urgently" Da sauri ya fito daga cikin bathroom ɗin ko babbar riga babu jikinsa the really Malam Abdul'aziz Khan is back! Duk suna zaune a Main parlour suna dinner domin har anyi sallar Issha har lokacin kuma Maman Alpha na nan bata uhm balle um'um taci kuka son ranta ba kalar kukan da ba tayi ba, wanda bata san ana yin shi ne kawai ta mance ba tayi ba, Uncle Bello ya karanta duka abin da yake faruwa, kuma ta rantse da abin da zai kasheta sai ta maka Anti a court ta zama very weak so dull da ita, so Uncle Bello da Uncle I duk suna kan dinning Aaliyyah, Ruma, Raihana, Du'a da Sahar,da Widad duk suna nan musamman Du'a da Widad dake ganin tashin hankali a fuskar babbar tasu Barrister. Majeederh ce da Khalil kawai bata wajan amma har Zizi tana gun kamar daga sama su kaga Abbu ya fito daga part ɗin shi, ya dinga bin kowa da kallo Mami ta ce "Alhji ya jikin?" Ya juya ya kalleta kawai Uncle Bello ya ce "Abdul'aziz lafiya?" Abbu ya ɗan yi jim sai ya yi ƙasa da hannunsa ya ce "My Baby where she's? Ina Majeederhta?" Suka kalli juna shi gabaɗaya alamun ya nuna bai ma san ta girma ba a ƴar ƙarama yake tunaninta bakin Mami na rawa ta ce "She's in her room" A fili ya ce "her room? Ita ɗaya take kwana? Don't you know how afraid she's kamar wata mara gata ita ɗaya a ɗaki?" Ya yi shiru sai kuma ya ce "Wanne bedroom?" Da hannu ta nuna masa su dai su Uncle's kallon ikon Allah kawai suke, Abbu bai jira ba cikin sauri ya nufi inda aka nuna mata, Majeederh na tsaye tana gyara bed ɗinta ta kunna karatun Kur'ani a wayarta taji an murɗa handle ɗin ƙofar ta tsaya sak ganin an shigo kuma taga Abbu ta miƙe tsaye jikinta na rawa bakinta na rawa ta ce "Sannu da zuwa Abbu" Kallonta kawai yake da shock da wani irin Expression na tashin hankali yake binta da kallo ba dai Majeederh ce wannan ba? Wai meke faruwa ne me ya yi missing a rayuwar shi? Calmly kamar bai son magana yana jingina da jikin bango bayan ya gama ƙare mata kallo ya ce "You are Majeederh?..... *#What did i missed?* https://arewabooks.com/chapter?id=64ec00fe4733cdac1e1da258 Bakinta na rawa ta ce "Ni ce Abbu" Mamaki ya hana Abbu ƙara cewa komai yana jingine da jikin bango har lokacin idanunsa zube a kanta, kallonta kawai yake da tarin mamaki da al'ajabi haɗi da ta'ajjujjin abubuwa da dama a ran na shi, yaushe ta girma har haka? Yana ina? Yaushe ya samu wannan tafkeken gidan ya ja idanunsa ya lumshe kafin a nutse yana riƙe da kansa har lokacin ya ƙarasa shigowa cikin bedroom ɗin nata dake faman ƙamshin room air-freshener na strawberry mai kwantar da sanya nutsuwa a zuciyar mai shaƙar shi, ya nemi bakin bed ya zauna yana yin ƙasa da kansa can kuma ya ɗago ya ƙara zuba mata idanu a hankali ya ce "Come here" Ya faɗa yana nuna mata kusa da shi Majeederh da yanayin mahaifin nata ya fara mata mamaki ta ƙarasa wajan shi bata zauna saman bed ɗin ba, ta nemi ƙasan carpet daidai ƙafafuwansa ta zube tana ƙoƙarin yin ƙasa da kanta taji ya ɗora nasa hannun a saman kanta yana shafawa ya yi shiru calmly muryarsa bata fita sosai ya ce "How are you Hawwa'u?" A hankali ta ce "Allhamd, ya jikin naka Abbu?" Ya yi shiru gabaɗaya jinsa yake kamar new Abdul'aziz ganin komai yake tamkar _Reflection_ "How old are you?" Ta ce "35yrs" Ya zare idanu "To ina kikai girma haka?" Majeederh kamar za ta yi kuka ta ce "Abbu kana gidan nan" Ya riƙe kansa yana furta "Innalillahi wa'inna ilahir raji'un!" Ya daɗe yana furtawa kafin ya ce "Kin yi aure ne?" Daman was the first question da yake son tambayarta ya kasa tun ɗazo ta jinjina kai cike da kunya ya ce "When?" A hankali ta ce "Not too long" Ya sauke numfashi a hankali yana riƙe yanayin daya riske shi a yanzu ɗin da kyau zuciyarsa na shanye mamakin da al'amarin rayuwa da juyawarta ke bashi ya ce "Kin haihu? Waye mijinki?" Ta ɗaga kai ta kalle shi kuma ta ce "Ina da yaro ya kusa 1yr na haife shi before I got married" Da wani irin sauri Abbu ya ture Majeederh ya miƙe tsaye jikinsa na rawa da ɓari da ƙarfi ya ce "What?" Daga bakin ƙofa aka ce "Exlty, wannan shi ne magana ta gaskiya, she's right ta haihu kafin tayi aure tana da yaro Khalil" Cewar Uncle Isma'il ya kalli Aaliyyah ya ce "Bring the baby" Ta juya, Uncle ya ƙarasa shigowa haka Uncle Bello da Mami cikin wata kalar murya Abbu ya ce "And who is the father's son? I'll kill him I won't forgive him" murmushi kawai Uncle Isma'il ya yi kafin ya ce "Shi ne mijin nata yanzu" Abbu ya ƙara cewa "Who is he" Ya ce "Mijin Malama, the president's son" Idan kaga Abbu at this time sai ka tausaya masa zaka san cewa he's totally confused baya ganewa baya fahimta ya ce "I need to see him right away, na ji hujjar shi na lallata mini rayuwar yarinya ya shiga sabgar daba na shi ba" Uncle Isma'il mai ƙarfin hali ya ƙara cewa "Gaskiya; you supposed to know that" Sai a lokacin Maman Alpha ta kalli Majeederh ta ce "Malama mene Genotype naki dana Khalil? Da blood group?" Kan Majeederh a ƙasa ta ce "O positive: 35% shi ne nasa, Genotype nasa AA ne, ni blood group nawa A positive: 30% G/AA" Maman Alpha ta ce "Na yi tunani daidai kenan, then muna buƙatar DNA test" Uncle Isma'il ya ce "DNA for?" Ta ce "Baby Khalil Genotype ɗinsa AS ne sikila but kariya" Ya ce "Kenan ina aka samu S ɗin?" Ta ce "That's what i was thinking too....!" Abbu ya ce "Plx ku fahimtar dani what's going on? What did i missed? Wlh ina jin kamar bani ne ba" A take Uncle Isma'il ya faɗawa Abbu all abubuwan daya aikata bai ɓoye masa komai ba, tun daga mutuwar Fulani Mahaifiyar su Majeederh zuwanta Misira, gasar da taci aure daya hanata batun Abraham da musuluntar shi har zuwan sarkin Makka His Highness Ajlaal Sultaan da auren Majeederh da Ibrahimul-khalil da abin da ya faru ɗazo everything ya faɗa abin da Allah bai bashi ikon faɗa ba shi kawai ya manta.... Abbu ya riƙe ƙirjinsa idanunsa na lumshewa ya ce "Ya isa, Ya isa enough please Yaya zuciyata zata buga" Ganin haka ya sa Uncle Isma'il idanunsa da suka fara sauyawa ya ce "Me kake son nuna mana ne Alhji Abdul'aziz? Kana son ka ce baka san komai ba? Har tsinewa Majeederh...," Wani irin numfashi da Abbu ya ja da ƙarfi yana riƙe Uncle Isma'il da raguwar kuzarinsa cikin wani mawuyacin hali ya ce "Yaya karka ce ni na aikata haka wa Hawwa'u don girman Allah, karka furta hakan, wlh ban san komai ba Allah da Manzonsa su ne shaida, wanne irin uba ne ni Yaya? Shin da wanne Idanu zan kalli Fulani? Da wanne baki zan labarta mata na watsar da amanarta, meke damuna waye ni ina jin kamar bani ba i feel Uncomfortable, ina jin nauyi da kunyar Allah ba cancanci zama uba a gareta ba, ba cancanci riƙon..." Ya yi saurin yin shiru yana runtse idanunsa sbd wani dishi dishi da yake gani, Uncle Isma'il ya riƙe shi da kyau a jikinsa shi ma kukan yake ya ce "I don't know what comes over you, ba kuma zan tuhumeka akan hakan ba Alhji Abdul'aziz ba zan hakan ba, ina me baka haƙuri dana zama silar wargatsa zumunci da kuma raba tsakanin uba da ƴar shi I'm very sorry for that, haƙuri ya yi kaɗan ya wanke dafin dake zuciyarka ka yi haƙuri ka yi haƙuri ka yi haƙuri" Cikin rashin fahimta ya ce "Haƙuri name? Bana buƙatar haƙuri a yanzu, tambayar da nake wanne hali nake ciki I don't know until my daughter grows up, ta haihu ba aure, na yi forcing nata zuwa outside country Yaya? Innalillahi wa'inna ilahir raji'un! Ba zan yafewa kai na ba, ina jin kamar yanzu Majeederh ta shigo gida daga islamiyya na mata karatu na kwantar da ita nima naje na kwanta shi ne ban farka ba sai yanzu, duk a cikin baccina na aikata wannan Yaya? Ina na samu arziƙi har haka?" Gabaɗaya Abbu ya rikice Uncle Isma'il kuka yake sosai Mami ma haka, daman Maman Alpha ta gama cin kukan nata tuni tishi kawai take... Uncle Bello ne ya kira Khalil wayar nata ringing tana gab da tsinkewa ya ɗaga Uncle Bello ya ce "Ibrahim kana ina?" Ya yi jim sai kuma ya ce "Is there any problem?" Ya ce "Come, immediately" Muryar shi dake a nutse ba hargowa ya ce "Mami lafiya take? Little Khalil?" Ya ce "Matarka da ɗan ka lafiya suke Ibrahim, surukinka ne ba lafiya kamar wanda ya zauce" Kashe kawai Khalil ya yi not too long ya shigo hannunsa riƙe da wata first acid-box lokacin kuma tuni Abbu ya samu bacci Khalil ya duba shi da kyau ya yi masa injection paracetamol dai drip daya saka masa Uncle Bello ya ce "Ya jikin na shi?" Khalil ya ce "Good, kasai tension ne da shock sukai masa yawa nutsuwa yake so".... Majeederh na zaune ta ci kuka son ranta ta ƙoshi ta zubawa Baby Khalil idanu dake bacci tayaya wannan yaron za a ce yana da sikila? Wannan mugun ciwon yanzu ya zai iya ɗauka? Gangar jikinsa sam ba zata iya ɗaukan zafin ƙaddarar ciwon nan ba. Khalil ya murɗa handle ɗin ƙofar ya shigo ya jima tsaye a kanta hannunsa zube cikin Aljihu kafin ya ƙarasa ya zauna gefenta yana leƙa fuskarta sai kuma ya ce "Take heart Mami" Ta ɓata fuska tayi kicin kicin da fuska ta ce "Ni ba sunana haka ba" Silently yana lumshe idanunsa ya ce "Ya sunan yake?" Ta ce "Malama Majeederh Abdul'aziz Khan,or Hawwa'u ko Jiddatul-khairy" Ya tsoro mata narkakkun idanunsa sai kuma ya yi murmushi yana girgiza kansa daya saba idan ransa ya ɓaci ya ce "Goodness" Ta ce "Me?" Ya tsaya da girgiza kan da yake idanunsa tuni ya jaa sbd kishi ya ce "You want me to keep telling you the name your old boyfriends used to call you" Ya zuba mata idanu bata kalle shi ba ta ce "Jiddatul-khairy ko Hawwa'u? ba gwara su ba da wani Malumana kamar wata bargo" Shi dai Kallonta yake ta kuma san ba lallai ya yi magana ba can ta ji ya ce "Ai ban iya Hausa bane, i don't know how to pronounce the name, kuma ke ai bargon lulluɓe jikin Ibrahimul-khalil ce" Ya ɓata fuska tare da langwaɓar da kansa gefe ya ce "Kamar bani da" Ya nuna ƙirjinsa alamar zuciya ya ce "Baki san waye mijinki, and don't worry zan samu wani sunan" Tayi shiru ganin Baby Khalil na bacci yasa Khalil matsawa zai jawota jikinsa aka buɗe Ƙofar ɗakin Mami tayi tsaye tana kallonsa ta miƙawa Majeederh cup ta ce "Drink" Ta juya kan Khalil ɗin ta ce "Yau nan kwana kenan ko Ibrahim?" Ai kowa bai bata kunya ba wajan kwaɓe fuska ya ce "I'll sleep here" Ta nuna masa bakin ƙofa ta ce "To ni na sallameka good night Ubangiji ya bamu alheri mara kunya kawai" Khalil ya miƙe har ya je bakin ƙofa ya dawo ta ce "Ya akai" calmly ya ce "Key" Ya durƙosa kamar zai ɗauki ya buɗe baki tare da manna mata kiss a wuya can ciki ya ce "Mine" Da sauri ya juya yana buɗe rigarsa baya son Mami taga yanayin nasa ta girma har haka, ta girgiza kai tare da ficewa itama... Misalin 2:37 na dare tana bacci tana ƙamshin perfume ɗin Boadicea The Victorious yana ratsa ko'ina na hancinta, a hankali a nutse sanyin shi mai daɗi ke kwantar da zuciyar mai shaƙa a bisa tilas ba tare daya shirya hakan ba, a hankali kuma ta ji ana mata tafiyar tsotsa a tafin ƙafarta ta matsar tana kwaɓe fuska irin bata so ɗin nan, ƙafar data ɗauke aka sake biyo wa da tafiyar tsotsa kafin kuma ta ji ana lasar wuyanta da sauri ta buɗe idanun da kyau ta juya taga Zizi dake bacci ya saka hannu ya ɗagota ya ce "I need you" Ta kama kunnensa ta ɗora bakinta ta ce "Why kai Stubborn ne?" Shi ma ya kama nata kunnen rabi magana rabi cizo ya ce "A haka kika raine ni" Ya kwaɓe fuska ya ce "Food first, than you than Barth" Tayi kamar bata ji ba, ya hau gadon tayi saurin sauka tana nuna masa Zizi ya ce "Eh tashinta zan naji uban daya shigo da ita, me ya sa bata bi iyayenta ba?" Majeederh ta kama hannunsa ta buɗe Ƙofar balcony dake bayan bedroom ɗinta ta saka key ta rufe ta ce "Naga sai rawan jiki take ka manta muna shirin rabuwa ko?" Ya yi kamar bai jita ba ya ga wata duguwar kujera ga hasken farin wata daya fara haskawa ya cire rigar shi ta sama ya kwanta saman kujerar idanunsa rufe kamar mai bacci zata juya ya saka hannu ya fizgota yana daga kwancen ta faɗo jikinsa ya matseta gam yana fidda wani irin numfashi yadda ƙirjinsa ke ɗagawa da ƙarfi zaka san maganar ya shige shi da kyau, sun jima a haka kafin yanayin nasa ya daidaita suna ta kwance a haka har yaji saukar numfashinta a ƙirjinsa ya zuba mata Idanu.... Washegari da safe Latifa na zaune a parlour Bar Aliyu Sufyan Alhassan ya sakko daga upstairs ɗin shi daga shi sai singlet da three quarter ya nemi waje ya zauna yana danna waya a hankali yake waya da hajiyarsa cikin shagwaɓa ya ce "Plx hajiata i want surprise her, zan je airport na ɗakko ta idan jirgin nasu ya sauka ita da Anti Biba da Antin Turkey" Ya ɗan yi shiru can ya ce "I agree with you, Buhayyerh nada hankali sosai, don haka i like her i mean i love Hayyerh na shirya aurenta" Bai san mene ya faru ba sai ganin Latifa ya yi a kansa ta ce "Aure sai dai idan ana yi a lahira kayi, yadda tun farko baka auri Majeederh ba yanzu ba babu wacce ka isa ka aura" Ya dubeta yana girgiza kai sai kuma ya ce "Ko zan shekara ɗari a raye idan har Majeederh zata fito daga gidan mijinta to ni Aliyu Sufyan Alhassan na shirya aurenta ko yara talatin ta haife, idan kin so na gaskiya kuma domin Allah shi ne son da na kewa Majeederh, bana son kina sawa ina ɗaukan zunubi ina cewa ina son matar aure, kuma ke dai a yanzu bani da time ɗinki, ba zan taɓa sakin ki ba, aure kuma babu fashi Mrs zero zero empty head" Yana faɗin hakan ya nufi waje ya amshi order breakfast da ya yi a Gusto. Wayarta ce ta ringing ganin number babarta yasa ta ɗaga cikin sauri ta ce "I'll come, gani nan" Cikin sauri ta shiga mota ta nufi Murtala Muhammad hospital, kai tsaye babban ɗaki ta nufa I.C.U ta samu wani a ƙofa wai shi Saifullahi ɗan guntu baƙi da shi but friendly to everyone ta ce "An dawo da Malam Umar nan?" Ya ce "Sure" Ta shiga Inna ta samu zaune ta ce "Wai jini za a saka masa fa" Latifa ta ce "To ai na ce a ɗauki nawa tun shekaranjiya an tabbatar ina da wadataccen jini kuma ba wata matsala har an ɗauka" Inna ta ce "Ana ɗaukan na mace daman?" Latifa Omar ta ce "Why not Inna? Kawai a nan arewa ake ganin kamar wani mugun abu" Dr ne ya ƙarasu hannunsa riƙe da files da wasu takardu ya ce "Wlcm Mrs, daman ina son magana dake" Ta ce "Kafin wannan me ya ba a saka masa jinin ba?" Dr ya ce "Akan jinin ne, jininki da nasa bai zo ɗaya ba, ina nufin ƙwayar haihuwar shi bai nuna ke ƴar shi bace, to tun a lokacin muka sakawa wani bawan Allah wanda komai naku ya zo ɗaya da shi" Latifa Omar ta ji maganar kamar saukar aradu, har yanzu gani take ƙarya ne Khalil ba ɗan shugaban ƙasa bane kawai plan ne domin ta saka ranta Majeederh ba zata taɓa finta da gidan miji ba ta ce "Sorry!" Ya ce "Ba san yadda zan miki bayani ba, amma idan kin iya biology fine idan kuma a'a ina nufin bincike ya nuna ke ba ƴar Malam Umaru ba ce, idan baki yarda ba ana iya yin DNA test" Latifa ta juya ta kalli Inna da sauri Inna ta sunkuyar da kanta ƙasa...... Mijin Malama isn't free book, pay before you read zan tafi hutu idan har aka ci-gaba da fitar mini da book wlh 08119237616 Idan menstrual period dinki is too DARK yay baƙi ko green kuma yana wari sosai KO KINA FAMA DA KAIKAYIN GABA DA VAGINAL DISCHAGE DIN DA BAKISAN KANSU BA. KO PERIOD baya zuwa kwata kwata ko baya xuwa da yawa ko yana zuwa over dose koma fallobian tubes naki ya toshe baki daukar ciki ta dadi, KO kina FAMA DA shegun toilet INFECTION DA SUKA GURBATA MIKI HAR CIKN JININKI *MAGANIN MATA BAIYA MIKI AIKI,KINYI AURE AMMA BAKI SAN JIN ƊADIN JIMA'I BA KUMA BAKISAN MATSALAR BA* PELVIC OR SEXUAL TRANSMITED DISEASES NE MASU *TOSHE BAKIN MAHAIFA*, I MEAN KO WANI IRIN CIWON INFECTION NE JUST NAME IT. HAIHUWA NE BAKIYI SABODA👇🏿 PID, STDs DA FIBROID? CIKIN BAYAN HAIFA? YAWAN ƁARI? LOWS cervical fluid COUNT..? CYSTIC INFECTIONS? KINASON KWAN HAIHUWAR KI YAY KARFI DA QUALITY LOW LIBIDO NE? KO KUWA SEXUAL WEAKNESS? 💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾SAUƘE KAYAN KI ANAN *Our 7 DAYS EXTENSIVE INFECTION CLASS ZAI SANAR DAKE KOMI GAME DA FEMINE HEALTH DINKI* Sann kuma zasu tsakuro lecture akan matsalolin *FAMILY PLANNING* HAKAXALIKA SUNA DA FANNIN TATTAUNAWAR SIRRI WATO *PRIVATE CONSULTATION GA DUK MAI BUKATA KAN LAMARIN LAFIYARSA KO AURENSA* CLASS DINMU XAI SHARE MAKI HAWAYEN KI YAR UWA, ZAMU FARASHI NE A WATA MAI KAMAWA.(SPTEMBER) DOMIN SHIGA WANN CLASS MAI RAHUSA KA BIYA *1K* TA WANN ACCT LAMBA👇🏿 *0472624453 Musa Maryam Aminu,Gtbank* Shedar biya 08060712446. REGISTAN PRIVATE CONSULTATION A TUNTUBE MU 08060712446(CHATS ONLY) #The Club Yadda Inna ta sunkuyar da kanta kaɗai ya alamtawa Latifa Omar maganar haka take, cikin yanayi na kiɗima ta shiga girgiza kai ta ce "Kada ki ce mini haka maganar take, kada ki ce ni Shegiya ce bani da uba, kada ki furta hakan a gareni na ruƙeƙi Mama" Girgiza kai ta ci-gaba da yi while hawaye na zuba a Idanunta ta ce "wallahi faɗar shegiya ce ni bani da toshe daidai yake da bugawar zuciyata Mama, ki ƙaryata Dr ki ce He's lied to me, ki ce ba haka bane, bani Latifa yake nufi ba, bana son samuwar wata hujja ko tubalin da zai sanya na tsani sunana na Latifa Omar, You are my real parents, I have no one better than you in my world" Ta kalli mahaifinta dake kwance yana numfashi da ƙyar, ta juya ta kalli Inna wacce hawaye ya gama wanke mata fuska taƙi cewa komai, Dr na tsaye yana kallon Ikon Allah Latifa ta zube saman qiwwoyinta ta ce "I know that I am not an adopted child, I am not Shegiya and I was born wedlock,ku duniya ta sani matsayin iyayena Mama meke faruwa mene gaskiyar al'amarin? Shin ne Adopted child ce ko ƳAR-AMANA (Nimcy upcoming book)?" Inna ta ɗago kanta zuriyarta na bugawa da ƙarfi, ranar da take ta gudun zuwanta gashi ya zo, ranar da bakinta ba zai ƙarya ba ta kalli Latifa ta ce "Gaskiya kike son sani Latifa domin zuciyarki ta daina kokwanto, ko kuma salama da sanyi kike buƙata na kwanciyar tashin hankalin naki a yanzu ta hanyar rufe miki ainahinki da asalin wace ke?" Latifa ta ce "Gaskiyar nake son sani Mama, ina fatan kalaman da zasu sanya fuskata cikin walwala ya fito daga cikin bakin ki" Inna ta ce "Ke ba ƴar Malam ba ce, ba kuma ƴata ba ce" With shocked Latifa ta saki baki tana kallon Inna, kukan ya tsaya mata cak, gata dai a raye tana numfashi, ƙirjinta na harbawa alamar zuciyarta a daidai take aikinta, amma zufar dake yanko mata ya kure dukkan wata nutsuwar data samu wanda kai tsaye mai Kallonta zai samu tubalin gina tunaninsa wacce sarrafa ƙwaƙwalwarsa ga cewa ta samu matsala, tana raye amma jinta take tamkar matacciyya a rufe a cikin rami sbd tsananin gigita da tarin kiɗima wanda ya haɗe mata da tu'ajjujin jin al'amarin dake neman ruguza gobenta. Inna ta ce "Wannan shi ne gaskiya al'amarin, ke ƳAR-AMANA ce, rana tsaka kina jaririyar Malam ya shigo mini dake matsayin TSINTACCIYA, har yau har kwanan gobe bani da masaniyar daga inda ya samoki, balle na bincika asalinki ku da asirrin ce ne" Latifa Omar ta kasa cewa komai tana ƙoƙarin saita numfashinta dake ƙoƙarin yi mata gaddama. Dr ya ce "That means he is the only one who knows the truth about who Latifa is, and who is her real father?" Inna ta ce "That's what I mean" Dr ya jinjina kai. Kafin su motsa na'urar jikin Malam ta fara ƙara da sauri Dr ya yi kansa yana duba gudun oxygen ɗin dake aiki a jikinsa, ya ƙara ɗaga kai ya kalli na'urar yaga numfashinsa ne ke tafiya yana yin ƙasa baya dawowa, Inna ta miƙe ta ce "Malam kada ka tafi ka barmu cikin wannan juyayyen al'amarin mai wahala fahimta ko gane asalin shi, kai ne kaɗai shaidar da zata fitar daga Latifa daga cikin halin da take ciki, tun ba yanzu ba nake jan kunnenka daka faɗa mata gaskiya amma kayi burus, ni ma kace nayi ta aurena idan na faɗa haka muke zaune tsayin shekaru, mai yasa kake ƙoƙarin tafiya bayan kasan zaka bar baya da ƙura? Eh Malam Innalillahi wa'inna ilahir raji'un!" A daidai lokacin numfashin Malam ya gama tsayawa cak! Alamar ran shi ya tafi zuwa kushewa tasa ta ƙare ciwo bana tashi bane, Latifa Omar ta ƙurawa gawar Malam idanu kamar shasha kuma ta saki murmushi while hawaye na zuba daga cikin idanunta ta ce "This is something that will never be possible, there must be someone involved in all these things, it is necessary to find out who it is" Wannan abu ne da ba zai taba yiwuwa ba, dole ne a samu wanda ke da hannu a cikin dukkan wadannan abubuwa, wajibi ne a gano ko wane ne. Inna dake kuka kamar ranta zai fita ta ce "Kul na kuma ji, ahir ɗinki Allah ne kawai mai yin yadda yaso da rayuwar bawa, ki yarda Ubangiji ya ƙaddara miki taki rayuwar haka nan, ya aminiyarki Majeederh tayi da nata rayuwar? Ba gashi komai ya zama tarihi ba, kalli wanda take aure ashe ɗan shugaban ƙasa ne, Kiyi haƙuri mu yi addu'a sai komai ya zo da sauƙi" Kamar zautacciyya Latifa ta ce "Majeederh" Mai yasa ba zata barta haka bane, ta ƙwace mata komai ba, a hankali ta ce "Now Majeederh will take revenge on me? Amma tasan abubuwan dana mata ba" Ita a dole yadda ta cutar da Majeederh bata yarda sakayya Ubangiji ya fara nuna mata ba, ta jingina hakan da alaƙanta shi da wani ke mata asiri. Ta riƙe kanta da hannu bibbiyu ta kurma ihu cikin I.C.U ɗin ta ce "Wai meke shirin faruwa dani ne, Ubangiji me na aikata da zafi har haka"... Uncle Isma'il na zaune a parlour shi, waya yake yi a hankali har Anti ta fito fuskarta ɗauke da murmushi yana ganinta ya kashe wayar yana haɗe fuska ta ce "Ashe ka shigo tun jiya, ina ta zullumin ina ka kwana" Uncle Isma'il ya ce "Kin san ai ba zan bar Kano ba tunda ba kurciya aka yi mini ba, aka rabani da Jawaad da Sona" Zuciyarta ya bada sauti gabanta ya faɗi, ta daure da ƙyar ta ce "Ayya wanne irin kurciya ba daɗin ji, yanzu dai bari na kawo maka breakfast" Ya ɗago idanunsu ya zuba mata su ya ce "Lubna" Ta ce "Na'am" Ya ce "Stop pretending plx" Ta ce "Kamar yaya kenan Abban Jawaad?" Ya ce "Kamar yadda dai kika ji na furta, ki daina nuna you're smart, wlh tllhi I'm smarter than yanzu, i am smarter, kuma ko da ban gano gaskiyar labarin ba; babu mamaki garƙame tunanina ki kai da bakina kika yarda da ɗan maƙulik a tekun maliya" Baki ta buɗe za tayi magana ya ɗaga mata hannu ya ce "Baki da wani harafi da zaki harhaɗa wajan fahimtar dani abin da na jima da fahimta, da kuma wanda na gane a yanzu, ki buɗe kunne da kyau kiji! Ba zan tambayi hujjarki tayin hakan ba, yiwa Alpha kurciya da raba Abbu da majeederh tun tana shekaru goma, sam ba zan yi hakan ba Lubna abu ɗaya zan faɗa miki, wlh wlh Allah ba zan barki ba, ki shirya amsar hisabin duniya domin zaki amshi kasonki tun kafin zuwanki kushewa" Uncle Isma'il da idanunsa sukai jajur ya ce "Wlh wlh ina jin ni ba alkairi bane a cikin ƴan uwana, na zama silar baƙanta zuciyar su, ki shafa mini baƙin fentin da ba zai taɓa gogewa daga fuskata ba dani da yarana, kin raba Alpha da iyayen shi, da mahaifar shi cibiyar shi, kin raba shi da ƙasar shi bakiɗaya, a cikin hankalinsu yake ko yana cikin gushewar tunani ke kaɗai kika san hakan, kin raba soyayyar fari, Since Majeederh was a little girl, he has been taking care of her, he loves her so much, he has nothing to ask or care for except her, na jima da sanin zallar so yake mata, ba so na ƴan uwa ba so ne irin na aure, He is an arrogant and deep inside that is why his situation is not understood, wlh wlh bana ko jin ɗar baƙin cikin auren su kike shi ya sa ki ka aikata hakan" Uncle Isma'il ya goge hawayen daya sakko masa ya ce "Ki kwantar da hankali bashi ki kaiwa ba, Jawaad da Sona su kika jawa, faɗar Ubangiji ce duk abin da kayi za ai maka, ƙaiƙayi koma kan ɗan masheƙiyya, zaki saka wutar gaba tsakanin Mijin Malama Khalil da ɗan uwan Malama Alpha" Ya miƙe tsaye yana kaiwa da dawowa ya ce "Me tayi miki da zafi har haka ne don Allah? Me kuma ɗan uwana ya yi miki?" Za tayi magana ya ƙara ɗaga mata hannu ya ce "Ya isa, enough is enough bana son ƙara ganinki Lubna ki tattara komai naki ki shige Gombe ki koma cikin Fulani wajan Ruga a ci-gaba da tatsar nono, ashe da nake cewa Fulanin Gombe ba dai asiri ba gaskiya ni ma ba haka kika barni ba, Innalillahi wa'inna ilahir raji'un! Lubna kin cuceni kin cuci kan ki, kuma kin cuci yaranmu, maza ki fita daga gidan nan, na sake ki saki ɗaya, na sakeki saki biyu, na sakeki saki uku" Dim! Anti ta yanke jiki ta faɗi babu inda yake motsi a jininta, Uncle Isma'il ko a jikinsa ya sanya kai ya fice, yaci karo da Jawaad a entrance zai shigo ya ce "Jawaad" Ya ce "Abba" Ya bashi key ya ce "Muje gidan Uncle ɗin ka, i can't drive myself" Jawaad ya amshi key suka nufi gidan Abbu.... Kasancewar weekend ne yasa kowa yana gidan, Abbu na zaune a parlourn shi dake part ɗinsa, baya cewa komai sbd abubuwan da suka taru sukai masa yawa a zuciya, lokaci yake sawa a kira masa Majeederh sai ya yi ta Kallonta can yaje ta je kawai, yanzu ma yana zaune sanye da Khasmir fari tas ya ɗora ƙafarsa akan table idanunsa rufe ya jingina da jikin kujera, hannunsa riƙe da black tea yana ɗan juyawa,a hankali ta murɗa handle ɗin ƙofar Parlourn ta shigo bakinta ɗauke da sallama ta shigo, tana sanye da hijabi har ƙasa ta ƙara haske tayi ƙima ta ƙarasa zata zauna ƙasan carpet ya nuna mata saman kujera ta zauna ta ce "Gani Abbu" Ya zuba mata idanunsa ya yi ta kallonta ta sunkuyar da kanta ƙasa, ya jima yana binta da kallo kafin ya ce "So da gaske kece dai Hawwa'u" Tayi murmushi ya lumshe idanunsa ya buɗe ya ce "Kina son Mijin naki?" Tayi shiru clamly ya ce "Open your heart dear" A hankali ta ce "Even though I did, is a different thought that flashes through my mind" Ya shiru abubuwa da yawa suna masa yawo aka silently ya ce "Come here" Ta miƙe ta ƙarasa kusa da shi saman kujera ya kama hannunta ya ce "Meke faruwa? Do you like him?" Ta kasa cewa komai ya saka hannunsa tare da ɗago fuskarta ya kalleta tayi saurin ɗauke nata idanun kamar wanda akai forcing nashi na yi mata magana ya ce "Ya akai?" Ya furta yana ɗan riƙe ƙansa da son daidaita nasa nutsuwar ta kasa cewa komai sai ta fashe da kuka tana ɗora kansa akan ƙafafuwansa, kuka take da dukkan ƙarfinta wanda yake tasuwa tun daga ƙasan zuciyarta, kuka ne wanda ta jima bata samu zarafin yinsa ba, Abbu ya runtse idanunsa a hankali cikin sanyi kukan nata yake shiga yana ratsa ko'ina na zuciyarsa, gabaɗaya ƙofofin gargasar jikinsa suka bubbuɗe yana amsar kukan nata cikin yanayin da ba zai iya fahimtar shi ko gane shi ba, muryarta na rawa ta ce "He is the one who destroyed my life, without my consent or approval, ba tare da yarda ko amincewata ba su Uncle suka ɗaura mini aure da shi, Abbu Khalil baya ji zuciya gare shi baya iya bakinsa da sarrafa kansa, na girme shi ba zan iya zama da shi ba, ba zan iya yi masa biyayya ba" Abbu was speechless, shi kansa zuciyarsa gudu take, ya saka hannu ya ɗagota bakiɗaya fuskarta cikin hannunsa ya ce "Ba wannan nake son ji ba" Ya lumshe idanunsa ya buɗe shortly ya ce "Do you love him?" Majeederh tayi shiru a hankali kuma ta girgiza kanta alamar “A'a” Abbu ya ɗora kanta a shoulder ɗinsa yana sauke wata ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya mai ƙarfi wacce take daga ƙasan zuciyarsa ta kuma jima shekara da shekaru. A hankali ya ce "I am sorry, I'm sorry Hawwa'u"...... Parlourn ya yi shiru bayan zuwan President Denial David, Dad ya kalli Majeederh dake gabansa ya ce "Ba zan raba muku aure ba, idan ya amince da auren ƴar uwar ta shi" Ya yi shiru can ya ce "Idan kuma yaƙi shi ma zai ɗan-ɗana zafin rashin masoyi, don sai raba auren" A hankali Majeederh ta ce "I am sorry Dad, na amince ya auri Debeka ni kuma ya sakeni" Chancellor dake zaune ya ce "For what reason?" Kanta a ƙasa ta ce "I don't love him anymore" Gabaɗaya Mutanen wajan suka kalli Majeederh da mamaki cikin sauri Yaya Bilkisu ta ce "You're Liar, ƙarya kike kina son mijinki" Majeederh ta girgiza kai ta ce "Tun farko kun san bana son shi" Zata sake magana Dad ya ɗaga mata hannu ya kalli Khalil da Majeederh kawai yake kallo without blinking his eyes ya ce "Yanzu zaka rubuta sakin ko ya?" Khalil ya miƙe tsaye ya ce "Burinka ya cika? Wannan shi ne Abin da kake so ko?" Dad ce "Her divorce paper, write it immediately" Khalil ya girgiza kai yana kallon Majeederh domin tafi bashi mamaki ya ce "To bari kiji na faɗa miki sai dai mu mutu haka nan, amma ba zan taɓa rubutu tsinanniyar abar da kike muradi ba" Dad ya miƙe tsaye ya zabgawa Khalil mari ya ce "Her divorce papers, ka rubuta do so immediately" Khalil ya kalli Dad ɗin nasa ya ce "I can't write it, Dad please tell me are you real father?" Abbu dai na zaune watching all of them tunaninsa ya bambanta da nasu, zuciyarsa ta kaɗai ta da wajan gabaɗaya, Uncle Isma'il ya ce "Mr President sir ina tunanin wannan ba hanya bace ta nemi mafita, Ibrahim zai auri Debeka, kuma zai zauna da matarsa Majeederh" Dad ya numfasa ya ce "Baka ji ba da bakinta bata son shi, daman yake kukewa yaranku Forced married?" Ya girgiza kai cike da takaicin zuciyar Khalil ya ce "Yarinyar ku mai kyau, hankali ilimi, sam ba tayi deserving auren yaro irinsa ba na faɗa muku" Uncle Isma'il ya ce "Karka damu da hakan, mun san halinsa mun zauna da shi kuma ko zaiwa kowa banda ita" Dad ya miƙe tsaye Chancellor ma haka kana ya kalli Majeederh ya ce "Daughter jeki waje wajan Zizi ki jirani" Majeederh ta miƙe tsaye ta juya ta kalli Abbu taga ita yake kallo ta nufi waje da sauri hannunta riƙe da waya da hand bag, Khalil ya bi bayanta hakan yasa Dad gyara zaman bluetooth na kunnen shi ya yi magana, ya kalli Uncle Isma'il ya ce "A bani a ron daughter in-law, gobe idan an ɗaura auren su a church ina nufin shi da Debeka ita kuma zata dawo ku shiryata zuwa Germany" Yana faɗin hakan ya fice daga ciki, tun a entrance ya hango yadda ake zuba dambe da Khalil sun riƙe shi da ƙarfi, shi kuma yana ƙoƙarin kwancewa ya ƙarasa wajan Majeederh, Gabaɗaya ya yi wa Escorts ɗin duka ya karya hannun wasu wani ya fasa masa baki, Dad ya ce Majeederh ta shiga mota akan idanunsa suka fice daga gidan kana Escorts ɗin suka sake shi ya bi motar da kallo, zuciyarsa a sunkushe bai taɓa jin zafin Majeederh ba irin na yau, tana son dawo masa da halin daya manta da dainawa, idanunsa har wani ruwa ke kwanciya a cikin su, burinsa a yanzu ya yi Idanu biyu da barasa.... Har dare ya yi Majeederh ta kasa samun sukuni a ranta, haka kurum ta tsani harafin D ta dinga juyi akan gado, ita kanta a wannan lokacin burinta ta samu maganin da His Excellency Abu-turab yake mata take yin bacci, ta kuma kasa gano wani magani ne, ta kasa rabuwa da shi yana nan zaune a ranta, a hankali ta jawo jakarta da nufin kiran Latifa sai ga Envelope ya faɗo, gabaɗaya ta mance da ita cikin sauri ta ɗauka tare da buɗewa abinda ta fara gani shi ne.... _“No words to explain, no words to describe; no words to ask your forgiveness, Wait for me I'll be back sooner or later! Please Jee”_ Sune rubutun da idanunta ya fara cin karo da shi, ta juya bayan paper ɗin taga an saka BAD MAN, _THE STUBBORN BOY, CRIMINAL, GANG BOY, THE LEADER_ Cikin sauri ta shiga karantawa, kafin ta ƙarasa kuka take kamar ranta hadda majina jikinta rawa yake da ɓari yana wata iriyar ƙyarma,wani irin zazzafan zazzaɓi ya nemi rufeta bata iya ƙarasawa ba ta ɗauki hijabi ta saka, a hankali ta fita daga cikin bedroom ɗin gidan da suke tana fita waje wani soja ya sara mata cikin dauriya ta ce "Key car Plx?" Ya ce "Madam zaki fita ne?" Ta zuba masa Idanu ya ce "I'll drive you" ta ce "No Thank you" Ya bata key ta amsa tana shiga motar ta jata da wani irin sauri tana tafe tana kiran number Khalil but a kashe, kuka take cikin damuwa ta ce "I am sorry, i know nothing about that" Har gidansa taje amma ba alamar mutane, wannan gidan kawai ta sani, tana da tabbacin ba zai je gidan Uncle's ba, sbd ya yi zuciya daman bai damu da zama gidan Abbu ba “Lebanon Club” Shi ne ya faɗo mata a rai, tabbas ta taɓa jin Taj ya faɗa, daga inda take a yanzu 22ms 10km ne zai kaita Fagge due to the traffic conditions duk da dare ne, magana ake ta wajan 12 na dare, gudu kawai take akan titi without knowing yama take driving ɗin a haka ta shige Bampai Rd, ta shige Zaria Ave ta zo Miller Rd daidai by pass na firstmonie agent on the left ta samu traffic, ji take kamar ta tashi sama deep down na zuciyarta kuma addu'a take Allah yasa yana wajan, don tasan baƙar zuciyarsa yanzu sai ya bar ƙasar idan har ya samu jirgi, motar ta ƙarawa gudu har ta iso fagge dake daga Miller Rd zuwa nan tafiyar 600m, ta dinga kallon Lebanon Club ɗin ganin kamar rana manyan motoci birjik a hankali tayi parking ta fito, har lokacin hannunta riƙe da envelope ɗin, ta shiga ciki wani ta gani sukai ɗan magana ya ce "I am sorry Maa, he's not around" jikinta ya yi sanyi ta juya zata bar wajan ta hango shi tsaye ya juyawa ruwan da yake gudana a wajan baya, hannunsa ɗaya riƙe da rigarsa ɗaya kuma ya riƙe wata ƙatuwar kwalba wacce ya kasa buɗeta, ya fashe gabaɗaya Glasses cup ɗin da aka kawo masa, gabanta ya faɗi badai giya ya sha ba? Jin tsaiwa a bayansa ya sanya ya juya a hankali sukai idanu biyu, taga idanuna kamar gauta don jaa yadda yake Kallonta a makake yana lumshe idanunsa ta ɗauka a cikin maye yake ta ɗaga masa envelope ɗin ta ce "Why?" Ya kalleta ya kalli envelope ɗin sai kawai ya sake juya baya, cikin sauri Majeederh ta ƙarasa inda yake tare da tsayawa a bayansa, a hankali ta zura hannayenta ta ƙasan nasa hannunsa ta ɗora tafin hannunta a ƙirjinsa dake a buɗe babu riga hannun ya sauka a kwantaccen sumar wajan, ta ɗora kanta a wuyansa cikin wani irin yanayi dake fisgarta yana shigarta ta bashi da ƙyakƙyawar runguma ta baya ta fashe da wani irin raunataccen kuka ta ce “I... I... Love You Bear with the errors👐🏼zaku samu tun daga 67 har 70 a arewabooks kuma zan rage yawan readmore, idan ba a daina fitar mini da littafi ba wlh zan tafi ya ji aikin book 2 #500 ne ba tsada 08119237616 Idan menstrual period dinki is too DARK yay baƙi ko green kuma yana wari sosai KO KINA FAMA DA KAIKAYIN GABA DA VAGINAL DISCHAGE DIN DA BAKISAN KANSU BA. KO PERIOD baya zuwa kwata kwata ko baya xuwa da yawa ko yana zuwa over dose koma fallobian tubes naki ya toshe baki daukar ciki ta dadi, KO kina FAMA DA shegun toilet INFECTION DA SUKA GURBATA MIKI HAR CIKN JININKI *MAGANIN MATA BAIYA MIKI AIKI,KINYI AURE AMMA BAKI SAN JIN ƊADIN JIMA'I BA KUMA BAKISAN MATSALAR BA* PELVIC OR SEXUAL TRANSMITED DISEASES NE MASU *TOSHE BAKIN MAHAIFA*, I MEAN KO WANI IRIN CIWON INFECTION NE JUST NAME IT. HAIHUWA NE BAKIYI SABODA👇🏿 PID, STDs DA FIBROID? CIKIN BAYAN HAIFA? YAWAN ƁARI? LOWS cervical fluid COUNT..? CYSTIC INFECTIONS? KINASON KWAN HAIHUWAR KI YAY KARFI DA QUALITY LOW LIBIDO NE? KO KUWA SEXUAL WEAKNESS? 💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾SAUƘE KAYAN KI ANAN *Our 7 DAYS EXTENSIVE INFECTION CLASS ZAI SANAR DAKE KOMI GAME DA FEMINE HEALTH DINKI* Sann kuma zasu tsakuro lecture akan matsalolin *FAMILY PLANNING* HAKAXALIKA SUNA DA FANNIN TATTAUNAWAR SIRRI WATO *PRIVATE CONSULTATION GA DUK MAI BUKATA KAN LAMARIN LAFIYARSA KO AURENSA* CLASS DINMU XAI SHARE MAKI HAWAYEN KI YAR UWA, ZAMU FARASHI NE A WATA MAI KAMAWA.(SPTEMBER) DOMIN SHIGA WANN CLASS MAI RAHUSA KA BIYA *1K* TA WANN ACCT LAMBA👇🏿 *0472624453 Musa Maryam Aminu,Gtbank* Shedar biya 08060712446. REGISTAN PRIVATE CONSULTATION A TUNTUBE MU 08060712446(CHATS ONLY) *#My husband's girlfriend* Majeederh was speechless akan maganar ta Khalil ta dinga kallonsa zuciyarta na bugawa, lokaci ɗaya kuma ladamar duk abubuwan da ta yi masa ya shiga damunta a zuciya, ta rufe idanu tana jingina da jikin mota, a hankali kuma ta zagaya tare da shiga motar ɓangaren driver, Khalil kuma ya zauna a ɗaya side seat ɗin na mai zaman banza, ta juya tare zuba masa Idanu taga yana zaune Idanu rufe y harɗe hannayensa a ƙirji har lokacin zuciyarsa bugawa take da ƙarfi duba da yadda ƙirjin nasa ke ɗagawa, ta rasa me za ta yi sai kawai ta kifa kanta a saman string motar ta fashe masa da wani irin raunataccen kuka wanda daman kaɗan take jira, ta shiga rera masa shi da ƙarfi, ta kuma san babu abinda Khalil ya tsana sama da kuka da ihu, zaton ta zai mata magana sai taji saɓanin hakan ya yi mata shiru can muryarsa bata fita da kyau ya ƙara yin ƙasa da ita ya ce "Zaki driving ko ya? At anytime abu na iya faruwa dani, i don wanna that happen" Ta kalle shi da jajayen idanunta sai kuma tayi key da gudu itama ta ja motar ta na yi tana share hawayen da yaƙi tsaya mata, ganin ta ɗauki hanyar gidan Abbu ya sanya shortly ya ce "No! My house" ta juya kan motar ta fara tafiya a hankali sbd numfashinta da ta ji yana riƙe mata tana gani da ƙyar ya ce "Drive faster" Bata ce masa komai ta ƙara gudun motar, deep down na zuciyarta tunani fal ranta wanda shi ne musababbin riƙewar numfashin nata, tun daga bakin gate take danna horn da sauri gatekeeper ya zo ya buɗe gate ɗin a nutse ta shigar da motar, tare da yin parking nata a parking lot na tafkeken harabar gidan, bayan ya fito yana ɗan haɗe hanya itama ta fito hannunta riƙe da key, jin sahun tafiya a bayansa ya tsaya tare da juyawa ya kalleta frm head to toe ɗinta, kamar ba zai magana ba sai kuma ya ce "It's already night,u have to go" Ta maka masa wata harara tare da shigewa tayi ciki domin alrdy ya danna password ɗin dake jikin ƙofar glasses ɗin, gently ya bi bayanta ganinta ya yi tsaye a tsakiyar parlon, sai a lokacin ya lura da Debeka wacce ke zaune saman kujera daga ita sai Half-vest data kamata da kyau, da wani gajeren wando iya cinyoyinta hannunta riƙe da waya tana dannawa ɗaya hannun kuma ice-cream ne, a hankali Debaka ta ɗago kanta domin da iya Majeederh ta gani sai ta watsar da ita gefe, amma ƙamshin Khalil ya sanya ta miƙe tsaye tana juya mazaunai fuskarta ɗauke da murmushi mai kyau har sai da haƙoranta suka bayyana masu kyau da su ta ce "Wlcm sweetheart, shi ne ka barni ni ɗaya ko?" Ta faɗa tana ƙarasawa wajan shi, bai bari ta shige jikinsa ba ya yi mata side hug yana riƙe hannunta ta langwaɓar da kanta gefe ta ce "Hope lafiya kake? U looks so learn dear" Ya ɗan bugi shoulder ɗinta a hankali yana ƙasa da murya ya ce"I want freshen up, and i want take a tea" cikin dabara da salo irin na ƴan mata yanzu masu buɗewar ido da muguwar wayewa Debaka ta shige jikin Khalil tana shafa ƙirjinsa, da sauri ya saka hannu yana riƙe nata idanunsa lumshe jin tsigar jikinsa har ya fara tashi ta ɗan kashe murya ta ce "Tausa zan maka" Debeka tana lura da Majeederh da tayi tsaye tana kallonsu, a hankali cike da kissa take son janye Khalil daga parlourn, ƙarar rufewar ƙofa ya dawo da shi hayyacinsa ya juya ganin Majeederh ta fice daga cikin Parlourn tare da yin waje ya sanya cire Debaka daga jikinsa za ta yi magana ya watsa mata wani irin kallo da sauri ta sake shi tana cewa "Sorry sweetheart" Cikin sauri ya juya tare bin bayanta can ya hangota zata fice daga cikin gate ɗin tana tafiya a ƙafa, Khalil ya ɗaga murya ya kira gatekeeper ya ce "Karka buɗe gate ɗin nan" Jin haka ya sanya mai gadi komawa baya, jikin Majeederh har rawa yake sbd masifar abin da take ji a zuciyarta cikin rawar muryar ta ce "before i cout 3 open the gate, ka buɗe mini na ce" Ta faɗa da ƙarfi, gatekeeper ɗin ya yi shiru tare da yin burus da ita tamkar bai ji ba, Khalil ya ƙarasa wajan yana kallonta kafin ya juya ya kalli mai gadin speaking calmly ya ce "Time?" Ya ce "Biya saura Yallaɓai" Ya jinjina kai yana Kallonta fuska ɗaure ba alamun wasa kamar ba Khalil ɗin da ko da yaushe yake neman janta da magana ba ya ce "Shige ciki" Kamar jira take ta ce "Malam na yi magana da kai ne, ka buɗe ƙofa na fita daga cikin ɗan iskan gidan nan" Ya kalli yadda bakinta yake juyawa ya ce "Waya shigo dake?" Tana kuka ta ce "Ba kai na kawo ba, ashe kana sani kace ba zaka iya driving ba sbd ka nuna mini karuwarka a gidan" Ya haɗe fuska da kyau yana matsawa kusa da ita ya ce "Ki daina kiran matata da karuwa" Da ƙarfi ta ce "Wlh na faɗa karuwa ce, ai babu matar kirkin da zata shigo gidan jibgegen mutum sai karuwa kuma komai saurin unguwar zoma ta bari a haihu dole ta jira a ɗaura muku auren, kuma ko yanzu goma ta lalace tafi biyar albarka" Ya matsa sosai dragging her more closer to him bai ce komai ba ta ce "Ni dai ka buɗe mini ƙofa, no one's love me, no one's care about my fellings, ka buɗe mini gate" Ya ja baya kamar zai juya sai kuma ya sunkuyawa cak ya ji ya sunkuceta ya yi ciki da ita, tayi saurin riƙe shi tana zare idanu har ya shiga ciki ba kowa Debeka na Kitchen tana haɗa tea a uban daren ya tura ƙofar ɗakin da ƙafa, yana shiga ya cillata saman bed ya zuba hannu a aljihu yana kwaɓe fuska sbd ciwon da kansa yake masa yana kallonta kafin clamly ya ce "Oh, i don't f****ck care na inda zaki, kawai ya zame mini dole na kula dake hakƙina na ɗa wajanki, it's my responsibility" Ta ɗago kanta ta kalle shi ya ɗaga mata gira ya ce "And ki daina haɗa matata da karuwanci, i dan ba haka ba I'll show you the other side of me, i love her i love my wife albarka ya dace ki sanya mana" Majeederh's thoughts stopped, she couldn't understand a new behavior Khalil has changed, why is he doing this to her after he didn't do it before?Or does he really stop loving her? Kallon uwa yake mata ba matarsa ba, ta ɗago kai za ta yi magana taga ya shige bathroom ɗinta alamar wanka zai yi, da bakin ƙofa Debaka ta ce "Hi sweetheart, ga tea ɗin" Majeederh ta ja uban tsaki ta ji ya ce "I'm coming" Ta miƙe da sauri tare da sawa ƙofar bathroom ɗin key ta ƙarasa wajan ƙofar ta buɗe, Debaka ta dinga kallon haɗaɗɗun kayan baccin dake jikin Majeederh sabbin designer wanda bama a samun irin su a ƙasar nan, ba yabo ba fallasa ta ce "Yana ina?" Majeederh tayi kamar bata ji ba Debaka ta ƙara maimaitawa a sanyaye cikin ƙasa da muryarta mai cike da nutsuwa ta ce "Mgn kike?" Ta ce "Abraham fa?" A taƙaice ta ce "Wanka" Debeka tayi shiru ta ce "By this time? Kuma in your room?" Majeederh ta ɗauke kanta can tana jin zuciyarta kamar ta fito ta ce "Wanka kamawa yake musamman na tsarki, I'm his wife he's my husband what's problem?" Debeka ta ce "Ohk ga tea ɗin nasa" Jee ta ware manyan idanunta tana riƙe kanta da yanayin dake fisgarta akan Debeka ɗin, ta zuba mata kyawawan sexy eyes ɗinta wanda suke always sleeping can ta ce "Ya sha tuni" Tana faɗin hakan ta rufe ƙofar tare da juyawa, Debaka tayi tsaye hannunta riƙe da cup black tea yama raina mata hankali ya sanya tayi abu ashe yana wajan Older Wife ɗin shi suna iskanci idanunta ya cicciko da hawaye, ta juya zuwa bedroom ɗin da take, tana barin wajan Majeederh ta fito ta nufi kitchen ɗin in few minutes ta haɗa wani lafiyayyen tea ɗin wanda yake ta ƙamshin lemon ta zuba honey a ciki, ta shiga ta ajjiye masa. Ya jima kafin ya fito sanye da bathrobe jikinsa na zubar da ruwa ƙamshin MUD BEGIN Natural shower gel wanda ƙamshin shi ke fita a hankali yana cika ɗakin a nutse, ya zauna saman kujera dake gefen gadon ƙafarsa sanye da bedroom slippers baƙar fatarsa mai ɗauke da kwantattun gashi sai ɗaukan idanu take, ya ɗauki cup ɗin tare da kai bakinsa ƙamshin da ya ji wanda yake da bambancin dana Debeka ya sanya shi ɗago kai ya kalli Majeederh wacce ta ɗauke kai, ya sake shan shan-shana tea ɗin sai kawai ya miƙe tsaye zai fita yaga ƙofar a rufe ya juya ya ce "Key?" Ta haɗe fuska ta ce "Ka bani ne?" Ya koma a hankali ya fara shan tea ɗin yana jin jinin jikinsa na tsinkewa nutsuwarsa na daidaita, ya shanye tas ya ajjiye empty cup ɗin ya ƙara cewa "Key" Ta miƙe tsaye zata shige bathroom ya saka ƙafa ya taɗeta ta faɗo saman ƙirjinsa dalilin daya sanya rigar wankan jikinsa ta nemi nata waje daga jikin nasa, sai fresh naked skin ɗin shi wacce tayi sanyi ƙamshi na fita ruwa zuba daga gashin ƙirjinsa, da sauri ta ce "Ka sakeni" Bai ce mata komai ba, ya sanya nauyin jikinsa ya danneta tare da zura hannunsa cikin rigar baccina floral lace night wear, hannunsa ya sauka a waje na musamman gefe guda kuma ya jiyo ƙarar key ɗin bakinta na rawa ta ce "To ɗauki" Wani irin rikitaccen kallo ya yi mata wanda tuni idanunsa ya fara sauyawa daga yadda yake a hankali kuma gabaɗaya sumar jikinsa ta fara mimmiƙewa sanyi na ratsa ƙofar gashin jikinsa, a hankali ya ɗora a cinyarsa flat ya saka hannu biyu kamar zai ɗauki key ɗin ba zato ta ji ya keta rigar gida biyu tare da zameta, bata san lokacin data mirgina ta faɗa jikinsa tare da rungumesa tana rufe kyawawan ƙirjinta a nasa kirjin wanda ya sanya ya ƙara saka hannu ya ƙarasa zame rigar ta faɗi zuwa ƙasa, shi kuma ya yi baya suka ƙarasa faɗawa saman kujerar baki ɗayan su.... Facebook handle name #Na'ima Sulaiman Sarauta Idan menstrual period dinki is too DARK yay baƙi ko green kuma yana wari sosai KO KINA FAMA DA KAIKAYIN GABA DA VAGINAL DISCHAGE DIN DA BAKISAN KANSU BA. KO PERIOD baya zuwa kwata kwata ko baya xuwa da yawa ko yana zuwa over dose koma fallobian tubes naki ya toshe baki daukar ciki ta dadi, KO kina FAMA DA shegun toilet INFECTION DA SUKA GURBATA MIKI HAR CIKN JININKI *MAGANIN MATA BAIYA MIKI AIKI,KINYI AURE AMMA BAKI SAN JIN ƊADIN JIMA'I BA KUMA BAKISAN MATSALAR BA* PELVIC OR SEXUAL TRANSMITED DISEASES NE MASU *TOSHE BAKIN MAHAIFA*, I MEAN KO WANI IRIN CIWON INFECTION NE JUST NAME IT. HAIHUWA NE BAKIYI SABODA👇🏿 PID, STDs DA FIBROID? CIKIN BAYAN HAIFA? YAWAN ƁARI? LOWS cervical fluid COUNT..? CYSTIC INFECTIONS? KINASON KWAN HAIHUWAR KI YAY KARFI DA QUALITY LOW LIBIDO NE? KO KUWA SEXUAL WEAKNESS? 💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾SAUƘE KAYAN KI ANAN *Our 7 DAYS EXTENSIVE INFECTION CLASS ZAI SANAR DAKE KOMI GAME DA FEMINE HEALTH DINKI* Sann kuma zasu tsakuro lecture akan matsalolin *FAMILY PLANNING* HAKAXALIKA SUNA DA FANNIN TATTAUNAWAR SIRRI WATO *PRIVATE CONSULTATION GA DUK MAI BUKATA KAN LAMARIN LAFIYARSA KO AURENSA* CLASS DINMU XAI SHARE MAKI HAWAYEN KI YAR UWA, ZAMU FARASHI NE A WATA MAI KAMAWA.(SPTEMBER) DOMIN SHIGA WANN CLASS MAI RAHUSA KA BIYA *1K* TA WANN ACCT LAMBA👇🏿 *0472624453 Musa Maryam Aminu,Gtbank* Shedar biya 08060712446. REGISTAN PRIVATE CONSULTATION A TUNTUBE MU 08060712446(CHATS ONLY) [02/09, 5:05 pm] Sdy Auwal Gstc: *#Ibrahim-Khalil* Zamanta ya gyara akan ƙafafuwan shi da kyau, hannunsa riƙe da ƙugunta ya zuba mata rikitattun idanunsa wanda suka sauya daga ainahin yadda suke zuwa few red mai wani blue, a hankali ya buɗe bakinsa kamar zai yi magana sai kuma ya yi shiru, ƙamshin Colgate Vedshakti Mouth protect spray ya ratsa hancinta Ƙamshin na shiga a sanyaye yana kama ta a ƙarfafe, ta lura magana yake son yi amma girman kan nashi a yanzu daya tashi a kanta ba zai bari ya yi magana ba, sai idanunsa dake yawo a jikinta, slowly ya miƙa hannunsa tare da kashe switch ɗin bedroom ɗin duhu ya ƙarasa mamaye gurbin raguwar hasken da ya yi yawa, gently ya ƙara jawota more closer to him yana jin ƙamshin perfume ɗinta yana sauya masa tunani, ya ɗora fuskarsa a wuyanta yana shanshanawa while hannunsa na riƙe da ƙugunta da kyau yana manne mararsu waje guda, domin tuni sutturar su tayi nata wajan, wannan dalilin yasa har yanzu Majeederh taƙi buɗe Idanunta, ba zata iya ganinsa haka naked ba, ba zata jure yanayin ba, ita kanta ƙamshin Ƙamshin turaren data fara amfani da shi na MORESQUE Midnight sanyin ƙamshinsa ruɗata yake domin perfume ɗin is the best acikin sauran turarruka, ga shower gel ɗinta na Blu Atlas Body Wash ya haɗu dana Kspider da sanyin A.cn dake kaɗawa su bada wani irin kwantaccen yanayin mai tayar da nutsuwar mutum, Kspider ma'ana Khalil gizo-gizo ya sake goga fuskarsa a wuyanta ƙamshin na fusgarsa sbd tai taɓa jin ƙamshi a jikinta ba sai yanzu daidai kunnenta ya sauke numfashi ya ce "Kina son raubauta Jee? Ni fa zan ɗaga ƙafa zuwa aljannarki?" Ta ɗan lumshe idanu ta buɗe da sauri kuma ta riƙe shi da kyau jin saukar lip's ɗin shi ya sanya tongue ɗinsa yana kissing skin ɗin wajan a sanyaye a kuma yanayi na zafafe na motsawar halittun jikinsa ya sakko da kansa zuwa tsakiyar ƙirjinta yana bin ko'ina da wani irin zafaffen kiss Majeederh ta runtse Idanunta tana jin yadda jikinta ke amsar saƙon nashi, sai daya gama hautsinata buƙatar ta akan mijinta ta tashi, she just need her husband a lokacin Khalil ya zame jikinsa tare da miƙewa tsaye yana sanya rigarsa da ƙyar ya iya kai kansa bakin ƙofa a hankali ya ce "Wannan feelings ɗin, ba naki bane" Yana faɗin hakan ya fice daga cikin bedroom ɗin da ƙyar yana dafe kansa da mararsa data kumbura. Majeederh ta cure waje guda, jikinta gabaɗaya rawa yake, tasan akwai abinda take so amma mene? Ta kasa fahimta koma mene daga wajan Kspider Khalil Mijin Malama a wajansa abin da gangar jikinta take buƙata yake, she never ask him something makamancin haka balle ya samu damar rainata ta miƙe a hankali tare da shigewa cikin bathroom. Khalil na fita ya samu Debeka zaune akan kujera ta ci kuka son ranta idanunta ya kumbura har ciwo kanta ya fara, kamar zai shige sai kuma ya yi tunanin halin da take ciki na ciwon zuciya kada ta buga a gidansa ace shine, gently ya ƙarasa inda take ya zauna ya ɗan jima kafin ya ce "Are you okay?" Cikin kuka ta kalle shi ta ce "Exlty? Are you asking me Abraham?" Ya tsuke fuska sbd sunan data kira shi ta ce "How can i be okay ka kawo ni gidanka domin ka wulaƙantani ka samu damar ƙarasa raunatacciyar zuciyata?" Ya kalleta da kyau yana yin baya jin ƙarnin manta yana neman hautsina masa ciki a hankali yana ƙasa da murya ya ce "Now tell what's happening?" Ta ƙara fashewa da kuka ta ce "Ka sanya na yi maka tea ashe kai kana can manne da matarka kuna iskanci" Ya buɗe ido sai kuma ya girgiza kai ta kalle shi ta ce "And ko kunyata ba kuji ba? Har tana ce mini wai wankan tsarki kake, although I don't know what that means, shi na kai maka tea ɗin ta mini wani kallon ƴan iska She told me that you already have it, bayan har ƙonewa na yi kasan I am not good at cooking, since I am a servant" Sai a lokacin Khalil ya ce "Oh! Servant ke girki?" Ta ce "To ai ɗan dare ne da maid zan kira" Ya kalleta da kyau ya ce "Look Debaka, idan baki son tashin hankali ki tafi har sai anyi auren, Jee is my wife ta fiki iko da gidan nan" Ya ɗan yatsuna fuska irin an masa dole ɗin nan ya ce "And da kike cewa iskanci da auren muke iskanci or what?" Ta kalle shi ta ce "But you knw i love you already Abraham, ban cancanci hakan ba, ni ƴar uwarka ce ita kuma fa? Ko aure ne ai at least kwa haƙura da wani abun ko? U have to respect my feelings, but it's like you're doing something to me on purpose, kamar na mini wani abu da gangan sbd ka yi pushing nawa daga rayuwarka, I don't deserve that from you, I sacrificed a lot for my love for you" Kuka take sosai fuskarta tayi jajir har tana wani ƙaramin tari "I love you Abraham, har ban san adadin son da nake maka ba, dalilinka ba sunan da ba a kirani da shi ba, karuwa ƴar iska sbd kawai ina binka duk wata ƙasar da nasan zan sameka, wanda kuma ba yin kai na bane, na kasa jure rashin ganinka ne, zuciyata na yaudarata na fahimci babu abu mafi a zaba a rayuwa irin son da wanda baya son ka, Daddya kullum faɗa yake mini, na watsar da sauran karatu da aikin da nake da buri na watsar da komai just because you, sbd i love you ina sonka ina sonka Spider" Khalil ya yi shiru a taushashe kuma ya ce "Ki ɗaukeni matsayin destiny ɗin ki" Da sauri Debaka ta ce "Ƙaddara? To ai ko ƙaddara ta shafawa soyayyar da nake maka lafiya, ƙaddara kuma tayi kaɗan ta shiga tsakanin zuciyata da naka" Khalil was speechless da gaske yana jin tausayinta tayi sacrificed na abubuwa da yawa kan shi, taya zan fara fahimtar da ita shi MIJIN MALAMA ne? Kamar yadda shi ma ya yi sacrificed abubuwa da yawa akan Jee ƴar madara calmly ya ce "Me kike so?" Ta ce "I need you, I don't need for one day, I need to live with myself for years and life" Ya kama hannunta ya riƙe cikin nasa ya yi shiru sai kuma ya ce "Just pray" Yana faɗin hakan ya miƙe tsaye a hankali ta miƙe tsaye ba zato ya ji ta ƙanƙame shi tana wani irin marayan kuka daidai nan kuma Majeederh ta buɗe ƙofa ta fito sbd ta kasa runtsawa, tayi tsaye with shocked tana kallon su, so da gaske yake feelings ɗin sa a lokacin ba nata bane, ko an ɗaura musu auren ne? A hankali ta ji ya ce "Sorry dear, ke tawa ce u knw i luv u more than anything" Ba iya jikin Majeederh bane ke rawa hatta zuciyarta rawa take, Debeka ta ƙanƙame Khalil ta ce "Are u sure?" "Absolutely SURE, U're my first love right?" Ta ɗaga masa kai tana jin wani sanyi a ranta raɗaɗin da zuciyarta ke mata na zullumin rashin sha ya fara sassautawa, Majeederh ta kasa koda motsa ƙafarta ne sosai kuma Khalil ya ji idanunta a kansa yaƙi juyawa ya ce "Jeki" Debaka ta nufi bedroom ranta fes, ya juya ya kalli Malama Majeederh yaga hawaye kwance a Idanunta bai ce mata ya kwanta saman kujera, ta rufe ƙofar nata bedroom ɗin ta ƙarasu wajan kujera ta zauna a gefe bai ce mata komai ba, a hankali kuna ya ji ta kwanta a saman shi tare da yi masa rumfa numfashinta na fita da ƙyar sai a lokacin yaji zazzaɓi ne a jikinta sosai haƙoranta sai haɗuwa suke waje guda, ya buɗe idanu sosai ya ce "Sick?" Ta kasa magana ya buɗe rigarsa ya shigar da ita jikinsa da kyau yana covering ɗinta da hannayensa zafin zazzaɓin ya fara jikinsa suka raba shi 50²..... Washegari gari kiran sallar asuba ya farkar da Khalil daga bacci ganin babu Majeederh dai ƙamshin turarenta na MORESQUE Midnight data bar masa, Wanka ya fara yi da warm water ya shirya cikin wata tattausar Muslimi thobe jallabiya mai sulɓi da taushi gray colour, ƙafarsa sanye da Mon mule slippers mai kyau ya fito a cikakken matashin namiji mai ji da kuɗi kuzari da cikakkiyar lafiya ya nufi Masjid, kafin ya dawo Debeka ta tashi duk nauyin baccinta da lazy ɗinta ta haɗa masa coffee mai zafi wanda ya sha Honey, sbd kawai ta ƙara siye zuciyarsa, yana dawowa wajan 6:1 yaga babu Majeederh kenan ta tafi ba umarninsa without sayed goodbye to him?.. Misalin 11 na safe Khalil ya shigo cikin parlourn sanye da Single Breasted suit bronze colour ya saka Chelsea-style boots shoe hannunsa maƙale da Rolex dake daga nan wani waje zai shige wanda yake very important to him, ya maƙala bluetooth sai bandana daya saka ya tare sumar kansa, ya ƙarasa shigowa cikin parlourn ya zauna saman kujera a hankali ya ce "Mami, Maa, Uncle's Everyone good morning" Yaya Bilkisu ta ce "Kana lafiya Ibrahim?" Ya ɗan yi murmushi kawai Uncle Isma'il ya ce "Mahaifinka ya sanar damu an ɗaura aurenka, kuma ya sanya baki akan a baka matarka Hawwa'u ku tafi" Khalil ya yi shiru Uncle Isma'il ya ɗora da faɗin "Yanzu ƙasar zaku bari ko ya?" Sai a lokacin ya ce "Ba yanzu ba" Uncle ya ce "Ohk a Kano zaka zauna?" Ya jinjina kai Yaya Bilkisu ta ce "To wanne gidan? Ko gidanka da na ji labari?" Ya ɗan lumshe jiƙaƙƙun idanunsa masu maiƙo ya ce "Wani daban" Yaya Bilkisu ta ce "Wani daban ina? Ya kake magana a gutsire Ibrahim, are okay?" Ya rufe idanu yana sauke numfashi shi kansa bai san meke damunsa ba ya ce "Nasarawa G.R.A, lafiya Road" Uncle Isma'il ya buɗe ido ya ce "Wannan unguwar manyan mutane ce ai, wasu manyan ƙosushin ƙasa, da masu kuɗi da manyan ƴan kasuwa da ƴan siyasa ke zama ciki, kuma ma lafiya Road ka ce?" Ya jinjina kai kawai Uncle I ya ce "So gidan haya ne ko ya?" Khalil ya ce "Na jima da ginawa sbd tsarin turawa ne, ban taɓa yiwa kowa irin zanen gidan nan ba, an riga an gama jiya aka zuba furniture's da na yi ordered" Sai a lokacin Uncle Bello ya ce "Ma sha Allah, sannu da ƙoƙari Ibrahim" Maman Alpha ta ce "Tare zaka ajjiye su gida ɗaya?" Ya jinjina kai kamar ba zai mgn ba sai kuma ya ce "They're my wives, tare zamu zauna" Ta jinjina Yaya Bilkisu ta ce "Kayi mantuwa" Ya buɗe ido alamar mefa ta ce "Lefe" ya ce "Sorry? Mene haka" Ta ce "Baka san lefe ba?" Ya ce "Yau na fara ji" Nan tayi masa explanation sosai ta ce "Kaya ne da akewa matar da mutum zai aura, wanda kuma responsibility ne na mijin, a kwati ake zuba kayan, atamfa, lace, shadda, Abaya, inner wears, perfumes, kayan kwalliya, everything na mace ring, necklace, shoes,bags...." Ya tare da faɗin cewa "Inner wears, I'm the only person daya san size na bra da pant nata" Majeederh dake ƙoƙarin fitowa parlourn tayi saurin juyawa sbd abin kunyar da taji khalil ya yi sam magana ba tayi masa wahala yadda ya ayyana haka zai faɗa Mami ta ce "Gobe za a kai maka matarka In sha Allah, so zamu je muga gidan sai ka bamu address" Wayarsa ya zaro ya yi kira sojojin da suke gidan ya shaidawa za a zo aga gidan kuma ya faɗa musu sunan wanda zasu, Khalil ya miƙe tsaye Mami ta ce "Majeederh na ciki ai" Ya girgiza kai ya ce "Ba wajanta na zo ba" Ya yi ma su Uncle's sallama. Majeederh na zaune a bedroom ɗinta ta haɗe kanta da qiwwa idanunta rufe, Maman Alpha ta zauna ta ce "How was your body?" Majeederh ta ce "Allhamd" Maman Alpha ta ce "Kinga abin da careless naki yaja ko? Kin sakarwa wata mijinki sbd shirme yanzu da kika bar musu gidan da sassafe mene ribarki? Bayan kin san a jiyan ba matarsa ba ce? Kuma kin san ita ba addini ɗaya muke da ita ba, ai sai ta raunata na shi" Idanun Majeederh ya ciko da hawaye ta ce "He don't love me, na yanke shawarar bar musu gidan ita ce first love ɗin shi fa" Maman Alpha ta ce "Bari kiji shi namiji ba a masa haka musamman irin naki mijin da gane halinsa abu ne mai wahala, Khalil namiji ne da yake son Soyayya, yake son kulawa, baya ƙaunar kunya cikin al'amarin auren shi, Khalil love food, yana da zuciya sosai da kuma taurin kai, babba abu wanda zai iya baku matsala shi ne; zafin kishinsa, yana acting madly idan ya ganki da wani" Maman Alpha ta kama hannun Majeederh ta ce "Ina aiki da human rights ina cin karo da careless na mata akan mazajen su, wanda shi ke kawo dalilin rabuwar auren, Majeederh u have to understand your husband, amma kin ƙi bawa zuciyarki dama ta kula da mijinki sbd kina ganin he's too young to be your husband, ko mene a ƙanƙantar shekaru ohho, bayan yanzu baki isa ki faɗawa mutane cewa Khalil 20yrs yake ba ya yarda ba, age is just a number right,Age is nothing but a number, to which we have attached great significance. Somehow we have given more meaning than we should, and so we let a number to control our life. The truth is that age does not define us, or our destiny, because it is not our age that counts, but our attitude, dan haka make this happen plx dear, ki duba sauran ƴan uwanki kowa ya gidan mazajen su gwanin sha'awa, suma su Raihana ina tunanin akwai matsala, kada kiyi saken da wata zata rabaki da mijinki" Maman Alpha ta sauke ajjiyar zuciya ta ce "Wata zata yi shekaru da mijinta amma wlh bata ma san mene yake so ba, na dangane da zaman takewar da turakar miji, wani namijin opening yake abu zai faɗa miki mistake na dan gane da kwanciyar ku a gado, wani kuma zai miki kara sai dai kiji kishiya" Majeederh ta ce "Shi fa faɗa ne da shi, baya amsar uzuri sai ya yi kamar zai daki mutum" Maman Alpha ta ce "Halitta ce, ai baki isa ki sauya masa halitta ba, kawai idan yana faɗan kiyi shiru ki jisa da kunne kada ki kuskura ki tanka shi idan yana faɗan, sai ya huce kin fahimci ya nutse sai ki kawo masa maganar ki bashi haƙuri tare da explanation, I'm sure zai baki haƙuri ai ba'a iya namiji haka ko kaɗan kin ji ko?" Ta jinjina kai ta ce "Sai batun gaisuwa, ya zame miki dole kina gaishe shi safe yamma dare, gaisuwa ba ita kenan ba, ko fita ya yi Kiyi texting nasa ki ki ya yake? Ki masa addu'a sosai ai riƙe miji duk dabaru ne ba wani boka ba malam, kawai tarbiyya ne da ilimin cikakkun yaran Hausawa, ki fahimci mijinki da kyau ki gane me yake so a jikinki sai ki a dana shi ki gyara sosai" Wata kunya ce ta kama Majeederh ta rufe Idanunta ita kam yanzu me zata iya cewa Khalil yana so a jikinta? Ai bata na bashi wani opportunity gane hakan ba Maman Alpha ta ce "Ahha, ko sabani kuka samu da shi kada ki yarda abokiyar zamanki ta sani, a gabanta ki nuna kefa ƴar iska ce ta gaban kwatance ki nuna zallar bariki, ke kuma idan kun shige ciki da mijinki kuna iya kashe kan ku ma don faɗa, ki zauna kina masa abinci kala-kala ki kula da cikinsa ya samu nutsuwa da ke, touching, caressing, hugging and holding, A hug, a shoulder squeeze, a handhold, even a pat on the back suna masifar ƙara namiji shauƙi akan mace" Maman Alpha ta ce "Ki girmama shi, kin ki ina ta cewa ki girmama shi ko? Uhm! Respect him. There is no human being who doesn’t love to be respected. Picture the kind of respect you think you deserve and imagine he feels the same way or imagine those were his exact needs to. Make him feel, not only through your words, but actions too, that you value his presence in your life" Murmushi Maman Alpha tayi ganin yadda Majeederh ke sunkuyar da kanta ƙasa kamar munafuka ta ce "Na san halinki, musamman da baki san mene soyayya ba, baki da friends ba kuma zaki zauna ayi hirar haka dake ba, amma kinci ƙarya kice kullum namiji ne zai zo ya sameki, Do the dew. No one likes a figurehead, and certainly not the man whom you chose to spend the rest of your life with. Don’t always expect him to take the initiative while you lay on the bed waiting. Taking initiatives at times makes him feel wanted. But most of all be natural at bed. Don’t over do it. It can be a turn off.Ignite your sensitivity. Be sensitive to him most especially in bed. Apparently, men are hypersensitive creatures when it comes to sex. The feeling of being unable to satisfy his partner sexually is very discouraging for him. Likewise, showing dissatisfaction towards his performance in bed may put down his morale. Compliment him on his performance, and tell him that he makes you feel good at bed. This will invigorate him, and boost his spirit, and he will be able to perform better......," Salati da ihun daya cika gidan har ya shigo cikin bedroom ɗin ya sanya Maman Alpha yin shiru tare da miƙewa tsaye, Majeederh ta miƙe jikinta na rawa ta ce "Maybe faɗa kuma yake da wani" Maman Alpha tayi jim ta ce "I don't think so, and...." Ai bata ƙarasa faɗa ba suka sake jiyo wani ihu da kururuwa suka kwasa da gudu zuwa Main parlourn... Kada ku sani yin Rushing ni nake rubutawa to a bari na yi a nutse ban iya gaggawa ba duk gajiyar da na yi.... Idan Allah ya taɓa zuciyata na yi wani posting zuwa can an jima🤓 NA'IMA SULAIMAN SARAUTA NIMCYLUV [02/09, 5:05 pm] Sdy Auwal Gstc: *#I'll take a revenging* Ruma ce tsaye a tsakiyar parlourn hannunta ɗaya a kanta tana zunduma ihu ɗaya hannu kuma riƙe da trolley ɗinta cike da kayanta, ta zube a ƙasan carpet tare da yin zaman ƴan bori ta ƙara zunduma ihu ta ce "Na shiga uku na lalace, na shiga uku Shikenan mutuwa zan yi na gama yawo ajalina ya zo, innalillahi wa'inna ilahir raji'un" Kuka take da kururuwa wanda hakan ya ƙara ɗaga hankalin duk wanda yake wajan, Abbu dake part ɗinsa kwance ba lafiya ya fito da ƙyar tare da jingina da jikin bango yana shigowa kuma abin da idanunsa ya fara gani shi ne Majeederh, ya tsura mata Idanu kafin ya sauke numfashi yana rufe Idanu, a rikice Yaya Bilkisu ta nufi wajan Ruma ta ce "Ke lafiya? Waye ya mutu mijin naki ne ko?" Ruma na kuka wiwi ta ce "Ni na mutum Yaya, ni ce na mutu na shiga uku na lalace wayyo rayuwata" Maman Alpha ta ce "Don't Force her, ku bata bottle water mai sanyi" Majeederh ta nufi wajan fridge ta ɗakko ruwa tare ɓalle murfin ta zuba mata a cup, Yaya Bilkisu ta amsa ta bata ta sha sosai, tana gama sha ta kifa kanta tana sauke ajjiyar zuciya sai kuma ta ƙara fashewa da kuka, ba wanda ya ce mata komai, Mami zuciyarta ta tsinke ta shin ya nuna ƙarara akan fuskarta, daman ita bata iya fargaba ba ta miƙe da sauri sbd cikinta daya juya ta nufi toilet, Yaya Bilkisu ta kalli Abbu cike da tausayawa ta ce "Ka zauna mana kai da ba lafiya ba" Ya zame idanunsa daga kan Majeederh wacce take ɗan danna waya tana son kiran Aaliyyah ta ji ina ta tsaya, calmly yana rufe Idanu ya ce "No, am ok here" Ta ce "To Allah ya kyauta, Ubangiji ya rufa mana asiri abu daga wannan sai wannan Allah mun tuba ka yafe mana" Maman Alpha ta kalli Ruma ta ce "What's happening to you dear?" Ruma ta miƙawa Maman Alpha gwajin da Dr ya bata, ta miƙe tsaye da sauri bayan ta duba zufa na yanko mata all over herself ta ce "Innalillahi wa'inna ilahir raji'un! Hasbunallahu wani'imal wakil, what is this? How can that be possible?" Ruma ta sake fashewa da kuka,Maman Alpha ta ce "Don ubanki maza kike bi ko me? Garin yaya haka jama'a mun shiga uku" Cikin Mami ya ƙara juyawa ta miƙe da sauri zuwa toilet a karo na babu adadi Ruma ta ce "Wlh tallahi ni ba ƴar iska bace, bani da lafiya zazzaɓi ciwon kai ga rama shi ne naje ganin Dr ya bani text na na wannan ina dubawa naga the result was positive, amma ban taɓa iskanci ba wlh" Yaya Bilkisu ta ce "Wai dan kwatagwal ubanku meke faruwa ne, kun sa ina jin kamar na yi zayo a wando" Maman Alpha ta ce "Yaya wai fa Hiv ne da ita" Yaya Bilkisu ta ce "Uban uwar meye kuma Hiv, wani abu ne haka" Ta ce "Ƙanjamau fa Yaya" Yaya Bilkisu ta ce "Sunan waye haka kuma ba daɗin ji" Maman Alpha ta lura ruɗewa ta sanya Yaya Bilkisu faɗin hakan, ta ce "Ciwon ƙanjamau fa" Yaya Bilkisu tayi shiru kamar mai tunani ta ce "Hiv, ƙanjamau cuta mai karya karkuwar jiki fa?" Ta fashe da kuka ta ce "Innalillahi wa'inna ilahir raji'un, Ubangiji Meke faruwa da iyalan khan ne? ALLAH mun tuba Allah, Ubangiji ka dube mu da idon rahama" Mami ta kasa cewa komai sai ajjiyar zuciya take saukewa, Majeederh kukan tausayin ƙanwarta ya kama ta mance da abubuwan da suka dinga mata, har murna take ta ƙwace mata saurayi, ke nan da tuni itace da wannan wahalar? Maman Alpha ta ce "Ina Imran ɗin to?" Ta ce "Ashe all this year's soldier ne, na air force he just pretend, da aikin shi da iyayensa duk na bugi ne, wani babban aiki ya kawo shi ne wanda zai ɗauki shekaru shi ne ya yanke hukuncin yin aure, before he leave the country, tunda mukai aure bai taɓa cikakken kwana uku a gidana ashe yawon neman mata kawai yake son ran shi, zai zube kayan abinci kuɗi da komai amma babu kulawa bai damu dani ba, idan naga murmushi a fuskarsa to dare ne buƙata ce ta kawo shi, wlh ban taɓa sanin bashi da lafiya ba, i didn't noticed that, wlh ni an cuceni da aka haɗani aure da shi bayan kun san bashi da Iyaye a nan gashi ya saka mini ciwo mutuwa zan yi ban mori komai a duniya ba, ba ɗa ba jika tunda sai zubar mini da ciki yake har ƙwayoyi sun daina aiki a jikina" Gabaɗaya wajan ya yi shiru, aka rasa wanda zai magana musamman Abbu da Mami, shi tunani yake waye kuma Imran ya akai aka bashi auren Rumana? Ruma na kuka ta ce "Me ya sa Abbu? Anti Jeederh Imran ya ce yana so, me ya sa ka bashi kuɗi masu yawa sbd rabo da ita ni kuma ya aureni, why Abbu sbd ni baka so na Anti Jeederh kawai kake so? Kasan halinsa shi ya kaƙi yarda ya aureta sai ni, to ni me na yi maka? I'm not your child or what?" Mami ce ta ɗaga hannu tare da zabgawa Ruma tagwayen maruka ta ce "Enough Ruma, zafin ciwo da ƙaddara ba hauka bane mahaifinki bai yi lalacewar da zaki faɗa masa haka ba" Ruma ta dafe kunci ta ce "Ƙaddara? Me ya sa za ayi wa ƙaddara ƙarya? Bayan babu ruwanta ko da ruwanta to siya mini ita akai, Abbu plan everything, shi ne ya siya mini wannan ƙaddarar" Kuka take sosai, Maman Alpha batai mamakin ƙaddarar data faɗawa Ruma ba, da kuma rashin kunyar da take shimfiɗawa Abbu, ko da Abbu baya cikin hayyacinsa ya yi wa Majeederh all abubuwa da ya yi mata, to fa Ubangiji ya ba zai barshi haka ba, Majeederh yarinya mai tsananin biyayya haƙuri, komai zai ce mata she never said no! To her father. "Ruma what are you saying? Me kike cewa haka? Abbu ne fa your father?" Ruma ta ce "And so f***ck what? Ki saurara mini Anti Jeederh kuma dole ki ce haka sbd ya kuɓutar da rayuwarki ya hanaki auren Imran ni ya bani, sbd ya fi so da ƙaunarki, sbd ya fifitaki daga cikinmu, sbd ke arziƙin shi ce kina kawo mishi kuɗi, to halayyata tayi bambam da naki, I'll take a revenge on it" Ta yi murmushi ta ce "I'm still wondering bayan ga Aaliyyah why he choose me? Wonderful" "Kin san wanne kalaman bakin ki ke furtawa haka Ruma? Ta ya ya kike tunanin mahaifinki zai zaɓa miki mijin da ba na gari ba?" Ruma ta yiwa Majeederh wani wulaƙantaccen kallo ta ce "Zahiri, baki san zafi da raɗaɗin da zuciyata ke mini ba, shi ya sa har kike iya tsayawa a gabana kike fada mini magana banza da wofi, My life is ruined because of you and your father" Majeederh ta saki baki, zuciyarta na tsinkewa sbd jin abinda da Ruma ta faɗa, ta ji ƙirjinta na ya mata nauyi, ta rasa madafa da kuma ma'adanar da zata saka mugwayen maganganun na Ruma, masarrafar da zata samawa jirkitaccen zancen nata tubalin ginawa da kuma fahimtar shi da kyau ya tsaya mata da aiki, tayi jigum da ƙyar kuma ta haɗiye wani bushasshen yawo ta ce "Ruma!" “Baki da iko ko zarafin yi mini ihu akai na, ki barni da abinda mahaifinki ya jaza mini just because of you! Sbd kawai ke” Majeederhn was thinking akan anya Ruma hankalinta ɗaya, ta ja numfashi ta kalli Maman Alpha ta ce "Mene laifina? Me na yi mata da zata alaƙanta hakan dani? Me ya sa kullum zuciyata bata rabuwa da damuwa ne?" Maman Alpha da tayi shiru sbd tashin hankali da mamakin sabon hali irin na Ruma ta ce "Hisabin duniya ya bata nata kason, you sow and you reap” Ta juya ta kalli Ruma ta ce "Kin san duka nan ba sa'anki ko? Ba kuma wanda zai ɗauki sabon iskancin da kika zo da shi, don haka ki saurara ki nutsu ki rungumi ƙaddararki mu taru mu nemawa juna mafita, babu wanda bashi da abinda ke damunsa a wannan rayuwar kin gane? Don haka let by gones be by gones" Ruma ta ce "Wannan ƙaddarar tare daku zan rabata, zaku ce na faɗa muku" Mami ta zabga mata mari zata ƙara mata mari ta ce "Stop! Mami kada ki sake marina, ai kina kallo aka yi auren You neva said anything balle ki yi yunƙurin hanawa" Yaya Bilkisu ta ce "Ah to! Ke banza ce kuma baki zama abar tausayi ba wallahi tallahi, ki fito ki ce sbd a hana Majeederh aure ke ki auro aka tauye hakƙinta aka rabata da shi ta ƙarfi da ya ji ba don bata son shi ba, kuma da rabon ba zai zama Mijin Malama ba, kwaɗayi da son abin duniya ya sanya kika miƙa hannu bibbiyu kika amshi soyayyar shi ba tare da kunya ko shakkar ƴar uwar taki ba, babu kalan wulaƙancin da ba ku yi mata ba sai wanda kuka manta, rashin kunya kowa kamar ba gaba take da ku ba, Kinga kenan hakƙinta ke binki shi ya sa kika tsinci kan ki a haka warrrrr" Yaya Bilkisu ta faɗa tana buga cinya kafin ta kalli Abbu ta ce "Sai ka shirya domin yanzu ka fara gani, ta ce ƙaddarar tare zaku ɗauka ku rabata kashin dankali, amma babu abinda zai samu Majeederh da izinin Allah, ka cire Majeederh daga cikin zuri'ar ka, ka mayar da ita matacciyya bayan tana numfashi a duniya, ka ce baka da wata yarinya mai irin sunan Majeederh, to Allahamdulillah! Ni na ji daɗin hakan gashi nan ƴar cikinka a kan idanunka a gabanka da hankalin ta da komai ta ce bata da haɗi da kai, kayi zaton Majeederh zata lalata maka sunanka dana family ko? To gashi nan ita Ruma ta ɗakko hanyar yin gutsi-gutsi da sunan" Ta juya kan Mami ta ce "Ke ma ishara ce, akan idanunki sukewa Majeederh tsiwa da baƙaƙen maganganun amma sai kin yi niyya kika tsawatar da su, kunnen uwar shegu kike ai, da aka zo da maganar auren Imran hadda ke a amsar auren bayan kin san akwai alkunya a haka, ai duk wanda ya sai rariya ya san zata zubar da ruwa, uhm! Rayuwa kenan wai anwa uwar kwarto Fyaɗe ya ce mama riƙe mini wando ina dawowa" Yaya Bilkisu tayi musu tas, Majeederh ta zauna banda kuka babu abinda take bata son tashin hankali bakiɗaya a rayuwarta, Abbu jin zancen kawai yake baya fahimta, shi tun abinda ya yi wa Majeederh har yanzu bai ƙara jin abin da ya sanya shi shocked ba irin aurenta da Khalil ba, Uncle Isma'il daya shigo yanzu ya ce "What did i missed?" Yaya Bilkisu ta ce "Gulma" Mami ta shige ɗaki ita ko kukan ma ta gagara yi, Ruma ta miƙe ta kalli kowa sai kuma ta ja trolley ɗinta tayi waje... Yaya Bilkisu ta ce "An jima ki shirya zaki ƙunshi da saloon" Majeederh ta marairaice fuska ta ce "A'a" Domin haka kurum tsinkewar gaba ke damunta da kuma wani irin sabon yanayi dake saukar mata yaba tsirga mata a zuciya. "Ke daman duk wata harkar mata na kwalliya baki sani ba, haka zaki gidan mijin da farar ƙafa kamar ƙafar tinkiya? Maza tashi" Maman Alpha ta ce "Ki sanar masa zaki fita" Ta ce "Ni na ce masa me? Bani da number shi ma" Maman Alpha ta zaro wayarta ta kira Khalil ta jima tana ringing kafin a ɗauka, cikin kamilalliyar muryarsa mai nutsu da sanyi mara hargitsi ya ce "Uhm" Ta ce "Ibrahim ur wife want to speak with you" Ta bawa Majeederh wayar ta yi shiru, yana jin yadda numfashinta ke sauka, a hankali ya jingina da jikin motarsa wacce driver ya kawo shi airport Maman Alpha sai zabga mata harara take, shi dai ya na ji so yake yaga ƙarshen girman kan nata yau, muryarta na rawa ta ce "Zan fita ne" Ya ce "To where?" Ta yi ƙasa da murya sosai har sai daya lumshe idanunsa yana jin gajiya da kasala na saukar masa dalilin numfashinta da yake ji ta ce "Saloon" Ya ja numfashi tare da saukewa yana riƙe kansa sbd wasu abubuwa dake bin jikinsa kamar yana ya ce "To wa za kima?" Ta tura baki ta ce "babu" Ya ɗan girgiza kai kawai ya ce "Take ur time, i keep my wife waiting a jirgi" Yana faɗin hakan ya kashe wayar, Maman Alpha ta ce "Ta shi kije Uncle ɗinki zai bada kuɗin" Majeederh ta ce "Ni na fasa" Ta ce "Baki isa ba" Hawaye ya taro a Idanunta ta ce "Yana tare da matarsa fa ya ce mini" Ta riƙe haɓa ta ce "Ke dai kamar ke kaɗai ce ƴar fari duk wani rashin wayo da wawta an bar miki haba" Wayar majeederh dake wajan anti tayi ƙara alamar zuwan notification taga alert na 200k daga Khalil kuɗin saloon ɗin kenan ya bada a tunanin Maman Alpha Da daddare Majeederh na zaune sai ga Latifa Omar ta shigo fuska sake ta ce "Kaga Amaryar Bad boy" Majeederh ta ɗauke murmushin da take ta ce "Waye haka?" Ta ce "Bad boy mijin Malama" Ta ce "Idan baki kira real name ɗin shi ba ba dole, idan ba haka ba I'll show you the other side of me" Latifa ta riƙe haɓa ta ce "Iyee kaga farin shiga" Ta ce "Da tsohon hannu da sabo duk hannu ne, don haka duk matan aure muke" Latifa tayi yaƙe kawai ta ce "You're right, shawara na zo nema" Tayi shiru ta ɗora da cewa "Aliyu ne zai ƙara aure, waya baturiyar ƴar uwar shi" Majeederhn ta ce "Allah ya haɗe kan ku" Latifa Omar ta ce "Bana son auren, wlh ba zan iya sharing mijina da kowa ba, he's my husband ni kaɗai and he still be mine forever" Har Majeederh ta yi shiru sai kuma ta ce "Sharing kamar wata idea?" Latifa ta girgiza kai ta ce "Ba zaki gane ba, kin yi tunani kina tare da mijinki ku kwana tare da juna, gida ɗaya ɗaki ɗaya gado ɗaya manne da juna, rana tsaka akawo miki wata? Duk abinda zai miki biyu zai raba fa, duk abinda yake miki a kan gado shi zai mata duk wasu kalaman soyayya da zai faɗa miki itama haka" Gaban Majeederh ya yanke ya faɗi, nan da nan taji kanta ya sara zazzaɓi na neman rufeta ruf, zufa ta shiga yanko mata all over herself "Are you okay? Ina Khalil ɗin wai kowa ba ƙarya ya yi ya ce shi ɗan President ne?" Majeederh ta kalli haka Latifa ta ce "Ko?" Ta ce "Wlh ina faɗa miki" Majeederh ta miƙe ta ce "idan ƊAN MALAM ne shi i love my husband the way he's" Kwana biyu Majeederh bata saka Khalil a Idanunta ba, ko a waya baya nemanta gabaɗaya, Maman Alpha kullum sai ta zo, yau ma duka familyn duka suna nan Majeederh ta rasa meke faruwa, taga dai kaya iri ɗaya kamar pink color kamar plush pink, Zizi ce ta shigo sai Badi daga nan kuma aka dinga shigo sai akwatuna kamar yaƙi sai da aka shigo da set 6, in a different color pink, white, black, blue black, brown ko wacce ta wani ɗan ƙaramin kwando an ciko shi da abu an ɗora wani white net a sama, jama'ar wajan suka dinga kallon kaya hadda maƙota, Latifa na zaune zufa kawai take so take ta ji na waye, Maman Alpha ta tashi ta zabga wata uwar guɗa “Ayyy yiririri ayy yiririri!” Ta buga cinya ta ce "Allahu Akbar, mahaƙurci mawadaci wlh ko yanzu na mutu Alhmd naga wanda zai tsayawa Majeederh, ku kalli arziƙi ku bar arziƙi a mazauninsa kayan lefen Mrs Ibrahimul-khalil kenan the president's son" Gabaɗaya ƴan matan suka fito da iPhones ɗin su aka shiga yima mahaukatan kayan vedio da pictures kai tsaye ake ɗorawa a duk wani internet, TICTOK, I.G Twitter aka saka “Kayan lefen Mrs Ibrahimul-khalil Ɗan shugaban ƙasar Jamani" Aka dinga saka waƙar ko sunƙi ko sun so aure ya ɗauro, da kuma waƙar na ji a jikkina Yanzu zan yi aure, sai waƙar turanci ta Johnny-Drille Wait for me nan da nan abin ya shiga viral ko'ina shi ne aka fara sharing group group na WhatsApp, da facebook irin su Sirrin Ƴa mace su Sarauta's Library, TICTOK ko'ina ka shiga shi ne da masu cewa an yi anbazaranci da masu cewa dama ni ce, wasu kuma surutu suke taya babbar malama zata auri krista? Kuma ɗan ƙaramin yaro arziƙi kawai take kwaɗayi, wasu kuma suce shi ne ya yi mata cikin kenan da shi take karuwancin maganganun kala-kala lefen ya jawo, shi Khalil bai san me ake ba, sbd she's not interested on social media, gwala-gwale sai wanda ba ayi ba aka zuba, hadda keys na mota Hyundai Ioniq 6, Toyota Corolla, Bugatti Chiron, Mercedes-Benz S-Class, magana ake ta ɗan shugabar ƙasar Germany arziƙi akan ariziƙi, labarin lefen Majeederh ya zama most trending news dake yawo a Kano dama duniya bakiɗaya, Latifa ji akai tana ta surutu ita kaɗai kamar zararriyya idan ta kalli sets ɗin akwatin da keys ɗin motocin sai ta ce "Ina ba zai yiwu ba" sets biyu cif na inner wears ne wasu lalatattun kaya tasan aikinsa ne, Uncle Isma'il ya yi ta kiran Khalil yaƙi ɗagawa sai can bayan komai ya lafa ya ɗaga kiran ya fara faɗa "Ibrahim kai wanne irin yaro ne, gabaɗaya kuɗin zata ƙarar akanta" Khalil ya ce "Me Uncle?" Ya ce "Wannan mahaukatan kayan da aka kawo haba Ibrahim" Khalil ya ce "Oh! Bani na yi ba ƙwandala tawa babu Uncle, Zizi da Badi ne u can ask them ai suna gidan" Uncle ya kashe wayar. Har dare Majeederh kasa fitowa tayi don kunya da kuma mamakin kayan Maman Alpha ta shigo ɗakin tana juya mazaunai ta ce "Allhamd ɗiyata lafiya lou" Ta faɗa tana rungumeta ta nufi wajan blue set ɗin daka ajjiye a bedroom ɗin Majeederh tana cewa "Wannan duk kayan lefenmi mu, duk wanda bai bani wannan ba ni ba zan aure shi ba" Misalin 2:35 na dare tana kwance tana bacci duk da wani zazzafan zazzaɓi ya rufeta jikinta sai rawa yake da ɓari yanzuma da ƙyar tayi baccin, a hankali ta ji ana shafa tafin ƙafarta tare da jan dugwayen yatsun ta juya kaɗan sai kuma ta buɗe idanu zaune ta ganshi daga shi sai Tartan check print white pyjamas dugwaye ce iya qiwwa daga gaba a buɗe ya ɗaure tsakiya ƙirjinsa a bayyane sai kwantaccen sumar wajan dake ƙyalli sosai, ƙafarsa sanye da Scuff faux-shearling slippers da alama bai jima da wanka ba ta ce "You? Yaushe ka shigo" Idanunsa akan zanen ƙunshinta tunda yake bai taɓa ganin irin wannan abun ba, yama yi tunanin mammanawa kawai akai, bai ce mata komai sai ƙafarta da riƙe ya zuba mata idanu a hankali slowly ya ja ƙafar wajan bakinsa cikin nutsuwa zuciyarsa na buɗewa ya zura babban yatsar a cikin bakinsa while yana zare towel ɗin jikinta da ɗaya hannun, wata iriyar tsotsa ta ji ya yiwa yatsar wanda ya sa ta ji kamar fitsari na son ƙwace ba ta yunƙura zata tashi ya saka ɗaya ƙafar ya danneta Idanunsa lumshe ya ƙarasa zura sauran yatsun a cikin bakinsa..... Idan Monday tayi ba kuga POSITING ba ku ɗauka na je yajin aiki🥰👐🏼 ko ma'aikatan gwamnati na yin ya jin aiki idan aka musu ba daidai ba. A yi haƙuri da typing errors na koma wajan aiki ne [06/09, 3:14 pm] Sdy Auwal Gstc: *The messenger* Ta ɗauke Idanunta daga kan lip's ɗinsa tare da mayar da kanta saman jikinsa tana sauke wahalallan numfashi wanda zazzaɓin ya sanya mata, ga ciwon kai mai tsanani ga wata azabar yunwa da take ji, ta rasa yadda zata yi ta mirgina gefe sai kuma ta tashi zaune tana kifa kanta a cinya, bata taɓa jin irin yanayin da take ji irin yanzu ba, ta juya ta kalle shi har ya fara bacci numfashinsa na sauka a hankali gajiya ta nuna a jikin shi, ta dake da ƙarfi ta fasa kuka aka tana ƙara rushewa da kuka very loudly. Khalil ya saurin buɗe idanunsa ya miƙe a nutse yana kunna switch tana zaune ta cure waje guda ya sakko da ƙafarsa yana mai ƙara kallonta a hankali kamar mai koyan magana ya ce "Me?" Tana shassheƙa ta ce "Ni bani da lafiya" Ya yi shiru sai kuma ya matsa kusa da ita yana bata side hug tare da riƙe tafin hannunta ya zubawa hannun idanu calmly ya ce "Meke maki ciwo?" Ta marairaice masa idanunta cike da hawaye ba zaka taɓa cewa Majeederh ba ce ta ce "Kai na, zazzaɓi, ina jin gajiya sosai, kuma" Sai kuma tayi shiru har lokacin hannunta yake kallon ya ce "What?" "Yunwa nake ji" Ya yi saurin ɗago kansa da mamaki ya ce "Ba yanzu kika cinye mini abu ba?" Ta langwaɓe kai ta ce "Sabuwa ce yunwar ai" Ya girgiza kai tare ta kama fuskarta yana buɗe Idanunta a hankali ya sake duba cikin bakinta ya ce "When kika fara fever?" Wasu hawayen na sake sakko mata ta ce "Not too long, lafiya nake sai dare nake jin haka" Khalil ya yi wani irin Miskilin murmushi wanda ya fidda zallan kyan shi wanda ta jima bata taɓa gani ba, bata kuma yi tsammanin girman dimples ɗin shi ya kai har haka ba ta tsuke fuska ta ce "Meye abin dry a ciwo" Ya ƙara girgiza kai kawai ya ce "Laaa, Thank you" Ta ce "For?" Kai tsaye ya ce "For the gift, na tsiwa" Yana faɗin hakan ya kwanta tare da rufe idanu yana jin nutsuwa na saukar masa, ta ce "Yunwa nake ji fa" Bai buɗe ido ba ya ce "To kawai cinye ni, ki bari safiya" Ta ce "To ai yanzu nake so" Ya yi mata shiru ta ƙara sakin kuka ya miƙe da sauri ya ɗauke bakiɗaya zuwa kan bed ya kwantar da ita tare binta ya danne yana saka hannu yana farke rigar jikinsa kai tsaye ya ce "I knw ur problem, amma ki nemo yafiyar matana kin mata satar kwana" Za ta yi magana ta ji saukar bakinsa a waje mafi muhimmanci da ya fi ƙauna a rayuwar shi, she didn't noticing nata maybe zuwa gaba, da ƙyar ya samu tayi bacci sai wajan asuba kuma zazzaɓin ya sauka shi kam bai runtsa ba duk da irin baccin da yake ji, ya raya daren yana kallonta tuni ne kala-kala a ran shi, kiran sallar farko ya bar mata short note a jutter slowly kuma ya manna nata kiss a kumatu and he quickly leave the room ta window, Khalil na shiga Masjid ya tarar few mutane suka zo sbd lokaci bai ba, a zuciyarsa yana jin this is the right time da zai nuna jin daɗin shi ga Ubangiji, wannan kuma shi ne opportunity daya samu, sunayen kaf jama'ar wajan ya ɗauka da information ya ce "Ku shirya sauke farali in sha Allah" Barrister Aliyu dake zaune sanye da black jallabiya ya kalli Khalil, sai bai ce masa komai ba, amma deep down na zuciyarsa wani irin kishi daya taso masa, and he's the first person da aka fara sanya sunan shi. Bayan idar da sallah Liman ya ce "A yiwa MIJIN MALAMA addu'a" Ai kowa Khalil ya ji addu'ar da bai taɓa ji ba, Ya miƙe ya nufi waje ya ji an ce "Assalamu alaika" Ya juya tare da kallon Barr Aliyu dake tsaye, shortly ya ce "Wslm" Aliyu ya ce "Thank you, and I'm really appreciate sai dai i don need it, kana iya bawa wani gurbin sunana" Khalil ya taɓe fuska har ya juya sai kuma ya ce "Wa kake da suna?" Barr Aliyu ya ɗaga shoulder ya ce "Baka da huru mi da sanin who i am" Khalil ya hargitsa sumarsa kansa yana wani irin juya idanu ya ce "My wife is still be mine, let by gones be by gones" Barr Aliyu ya ce "I congratulate you, MIJIN MALAMA ku? zan so ace yadda kake son Hawwa'u haka take son ka, zamantakewar aure ka samu wacce ta amince damu kuma muka amince mata, kana zaune da matarka amma baka san past ɗin ta, future nata kake gani ku? To don't deserve yourself friend, bayan ni akwai alot ex ɗinta, ba aure nake da nufin kashe maka ba, ban kuma faɗi haka domin na aibata Hawwa'u a idanunka ba, I'm telling you this sbd ka fahimta, and be careful" Khalil kallon Aliyu kawai yake, Zaki ya ƙara cewa "Idan na ce bana son Majeederh na maka ƙarya, ba lallai ka san waye ni ba, amma na sanka tun kana goye a bayanta tana yawo da kai, I love Hawwa'u i so much loves h....," Naushin da ya ji an saukar masa ya sanya ya dafe bakinsa wanda jini ke zuba, Khalil ya ƙara kai masa naushi a baki nan take haƙori ɗaya ya fita fit bakin Aliyu ya kumbura Khalil ya damƙo Wuyan Aliyu ya ce "Just stop beating around the bush and tell me what the problem is! Kana bibiyar matana ne eh?" Mutane suka tsaya Abbu na tsaye yace "Ibrahim" Khalil ya saki Aliyu ya juya ya kalli Abbu sai kuma ya kwaɓe fuska tare da barin wajan zuciyarsa na masa wani irin zafi da raɗaɗi... Latifa na zaune gaban Dr a hankali ta ce "Dr baka gano mutumin ba?" Dr ya ce "Ki yi haƙuri, komai muƙaddari ne daga Ubangiji" Tana kuka ta ce "Wannan ƙaddarar ta mini girma, bani da kuzari da haƙurin karɓarta, sbd tarin ƙalubalan dake gabana" Dr ya ce "Sbd ke ba musulma ba ce? Baki yarda da ƙaddara ba ko mene Latifa? Cikar imanin mutum shi ne yarda da ƙaddara, kina zaune da Malama Majeederh rayuwarta kaɗai ya isa mai hankali sanin girma da ƙaddara, sbd koyan darasi daga gare ta, ta yarda Allah ke yi kuma komai lokaci ne, gashi yanzu ya zama labari, ai ita ƙaddara da lokaci take amfani shi kuma lokaci abu ne mara tabbas shuɗaɗɗe wanda baya tabbata, kalli mijin da take aure yanzu yana mugun so da ƙaunarta, MIJIN MALAMA ɗan halak ne kuma zai ta gani daidai a rayuwar shi" Latifa ta haɗe rai ta ce "Kai waye ya ce maka yana son ta?" Ya ce "Babu, ruwa cikin cokali ya isa mai hankali wanka, abubuwan da muke ji muke gani a social media ya wadatar ya fahimtar damu yadda yake son matarsa" Ta ɗaga masa hannu ta ce "Ta na ji, magana nake a karan kai ne, ka faɗa mini wanda mijinsa baya son shi?" Ya ce "Asirin ciki sai hanji" Ya gyara zama sosai ya ce "Me kike son sani?" Ta ce "About the blood match" Dr ya ce "Oh; mun gama bincike akan hakan sbd ya dawo ganin likita a nan na samu information nasa" Bakin Latifa Omar na rawa ta ce "Waye? Who is he Dr?" A hankali ya ce "Alhaji Bashir" A hankali ta maimaita sunan "Alhaji Bashir? Who is he? Is he still admitted in the hospital?" Dr ya ce "An sallame shi" Latifa ta ce "May I know little more about him?" Ya ce "Not sure, sbd i know nothing tun dana daka masa blood file ɗin shi ya bar waje na" Ta sauke ajjiyar zuciya sunan Alhaji Bashir ya tsaya mata curr a rai, nutsuwa ɗaya ta samu jin an ce Alhaji, idan ya kasance shi ne real father ɗinta that's means mahaifinta wani ne a garin Kano? _Only God knows!_ Cike harabar gidan Abbu take da ƴan matan Khan family, sun saka anko iri ɗaya, idan ka gansu ba zaka ce sun taɓa aure ba kowa cif da shi, sun sha make up kayan su plush pink ɗinki duguwar riga fitted gown, Latifa Omar an baza kwalliya duk da zuciyarta babu daɗi amma ta basar tafi kowa rawar kai, a hankali motoci suka dinga ɗaukar su zuwa hall event ɗin na, sai a lokacin su kaga an cika sosai amma komai a tare, side side ne, bride family, dana familyn ango, sai friends, sai Nimcy Real fans' side dana Sarautar's Library side, ƴan bati side, can na hango su Zaleehat akan gaba, Oum Safna, Salmerh, Khadhafsum, Jidderh, Ruƙayya Sabo Gambo, Balkisu mai awara gasu nan dai babu wanda babu, Bakin ƙofa kowa Latifa aka hana shigowa ba sunanta a list da ƙyar aka barta, daga can gefe Gang team ne John ne kawai babu halin su na nan Khalil ne kawai ya sauya, Majeederh yin duniya ta ce babu inda zata ai bidi'a ce, da ƙyar ta je ya shirya cikin white lace mai masifar tsada da ɗaukar Idanu, ta zama kamar Balarabiya sbd har lafaya aka ɗora mata, Khalil ya dinga kallonta sai ya koma ya kwanta ta ce "Lafiya? Ya ce "A'a, ki zauna kawai Debaka zatai replacing naki" kiran da ake ta sama ya sanya ya miƙe tare da kama hannunta suka fice, tsaye tayi ganin Debeka zaune a bayan mota kamar Aljana ta saka wasu shaiɗun kaya bata kula Khalil da Debeka ba ta shige bayan motar Jawaad zai magana Khalil ya girgiza masa kai, sun yi nisa sosai aka tsaya a hanya Khalil ya fita daga motar sukai exchange, har suka ƙarasa Majeederh bata san Khalil ke driving ba, sosai akai taro an zubar da kuɗi babu abinda ya bawa Majeederh mamaki irin ganin Ƙhulud Arzaan da Ajlaal sai yaran su Zoya da Zohal, aka yanka cake aka bawa kowa gift, daga nan kuma kai tsaye Lafiya Round zai shige da matayen shi, bayan sun fito Majeederh fuskar nan baƙiƙƙirin sbd masifar abin da ke damunta gashi komai yanzu sai ta hau yin faɗa, Khalil ya shiga gaban mota yana jiran su shiga Majeederh na ƙoƙarin buɗe gaban motar Debaka ta yi saurin shigewa tana cewa "Uwar gida ran gida ai baya shi ne ya dace dake" Ta kasa cewa komai kuma ko inda Debaka da Khalil yake bata kalla ba, Ya fito daga motar yana kallonta tuni ya cire hular kansa da babbar riga ya ce "Madam me kike nufi" Tayi banza ya ce "Shiga muje" Ta ce "Ni ba zan zauna baya ba, ai kana kallon ta zauna" Ya ce "To kowa kinci ƙaryar idan ni zanna ƙwatar miki ƴan ci da martabar ki, Kuma ai ita ce amaryar Ibrahimul-khalil, dole na dinga jin ƙamshinta kusa dani" Kafin tayi magana ya sunkuceta ya nufi wajan driver da ita, zama ya yi saman kujera tare da kwantar da ita a jikinsa Debeka ta kalle shi bai kalleta ba ya ce "Thanks God, Allah ba zai kama Ibrahim da laifin tauye haƙƙi ba kowa yana gaba" kafin ya tayar da motar akai knocking Glass ya sauke wani mutum ya gani fuska rufe da face mars ya ce "Mrs Ibrahim?" Majeederh ta buɗe idanu sai kuma taga Khalil ya miƙa hannu ya amsa ya ce "For?" Ya ce "Malama Majeederh Abdul'aziz Khan" Khalil ya jinjina kai tare da buɗe Inbox ɗin was the first abin da ya gani wasu furanni masu ƙamshi ya gani, sai kuma hanky mai kyau yana ƙamshi ya buɗe takardar a hankali ya fara karantawa. _Ina kika kai al'ƙawarin aurenmu? Kin manta shekarun dana ɗauka da soyayyarki? You promised zaki aureni, don girman Allah Majeederh kada ki barni kina so na, and I love you too don't punish me ta wannan hanyar, jiya da muka haɗu baki bani opportunity na yi miki explanation ba, gashi yanzu zaki tafi gidan miji ki bani dama tare da appointment na haɗuwa idan har kin amince da aure na zan bi duk hanyar da na bi wajan raba auren ku da MIJIN MALAMA, i missed you so much sweetheart, I miss you alot, i miss your everything more especially your hug_ Daga ƙasa naka rubuta _Mrs no name_ [06/09, 3:14 pm] Sdy Auwal Gstc: *Husband and wife* Bayan wasu daƙiƙo ya zare yatsun daga cikin bakinsa, har lokacin yana riƙe da ƙafarta ya tsurawa zanen henna ɗin Idanu wanda akai mata na salatif, Majeederh ta buɗe Idanunta da suke a rufe tana jin kamar yana mata tausa ne. A hankali ya ce "What is this plx my friend?" Majeederh ta kalli zanen ƙunshin da yake ta kallo kamar ba zata yi magana ba sai ta ce "We call it henna" "Henna" Ya maimaita a fili yana ƙara shafa tafin ƙafarta, ta lura ya sauya sosai kuma ya ƙaro miskilancin fiye da kima ya saki ƙafarta yana rufe Idanu, tunani yake ko zata masa Wlcm na tafiyar da ya yi gaisuwa ko wani abu, ko batu akan lefe ta ce wani abu bai ko ya yi yawa, sai ya ji ta yi, bai kalleta ba ya ce "I need food, ina buƙatar abinci" zazzaɓi ke ratsa gaɓɓan jikinta sosai, tana jin wani sanyi na shigarta a nutse wanda yake ƙara wutar zafin jikin nata, a hankali tana riƙe kanta da son ɓoye yanayin da take ciki ta miƙe zaune, ya kalleta ganin ta gyara towel ɗin jikinta, mamaki ya kama shi na ganin wani uban hijabi data ɗauka a uban daren nan kamar wacce take tare da wani ba miji ba, ya yi mata kallo ɗaya ya ɗauke sbd ganin hijabin ma ransa ɓaci yake, kuma zai iya sawa ya yi abinda bai niyya ɗin ba, kamar yadda zuciya ke tausar shi. "Anya akwai abinci?" Ya kalleta bai ce komai ba, ya zaro wayarsa yana dannawa,ganin haka yasa ta miƙe tsaye tare da ficewa daga cikin bedroom ɗin, kitchen ta nufa cikin tafiyarta mai sanyi musamman da zafin zazzaɓin ke ƙara ta'azzara a jikin nata, dauriya kawai take da son nuna jarumtar ta a fili, warmer ɗin abincin ta shiga buɗewa ko za taga simple traditional food mai sauƙin nauyi a ciki, Pounded Yam ta gani raguwa guda 4, ta buɗe ƙaramar warmer taga miyar akusi soup ce wacce ta ji ganda, ta rufe ta ƙara buɗe wata warmer ɗin taga white rice wacce aka yanka mata carrot a sama sai wani green ganye tare da Vegetable Soup, Majeederh ta rasa ya zata yi gabaɗaya ta kwasa ta nufi bedroom ɗin nata, ta same shi kwance a gadon ta ya yi lamo rungume da pillow, ta ajjiye ta koma ta ɗauki bottle water da cup ta zauna ƙasan carpet ɗin a hankali tana kallon ƙasa ta ce "Gashi, ban san wanne kake so ba" Ya kalli abincin babu abinda baya ci, amma dare ne ba zai iya cin abinci mai nauyi haka ba, ma ɗan sauƙi yake so something liquid, ya ɗauki spoon ya kai bakinsa da sauri ya dawo da shi yana ɗaukan ruwa ya sha, domin tsinin harshen shi kawai ya taɓa ya ji wani masifaffan papper na azaba mai tsinke harshen mutum, zufa ta shiga tsastsafowa daga saman goshinsa, a nutse ta kalle shi ta ce "Are you okay?" Ya kwaɓe mata fuska yana langwaɓar da kai a hankali ya lumshe idanunsa ya buɗe yana tsuna fuska da ƙyar yana jan baki ya ce “the food was too spicy” Ya faɗa a sanyaye yana marairaice mata sosai, ya koma tare da kwanciya yadda ya yi kawai ya nuna yunwar da yake ji ta tsananta, domin yunwa ce kawai ke sawa jikinsa ya yi weak har haka a hankali ta ce "To ya za ayi" Ya shiru domin maganar ma ƙara masa yunwa take "Zaka jira na shiga kitchen?" Ya jinjina mata kai ta miƙe tana kwasar warmers ɗin, ganin ya rufe idanu ya mirgina gefe ta ce "To, kada ka yi bacci kuma" Bai buɗe ido ba sai kawai daya girgiza mata. Kitchen ta koma ta kunna gas black tea ta fara haɗa masa wanda ya ji kayan ƙamshi, ta kwashi ƙwai guda biyar ta fasa ta zuba, onion a ciki da magi sai ginger kaɗan sbd ƙarni, ƙwan ta soya masa ta saka a plate, kana ta samu bread ta yayyanka tare da gasa shi sama-sama bayan ta gama ta shafa butter a jiki, ta buɗe fridge taga raguwar Butter Cookie stock da pancakes a ciki, ta ɗago ta yayyafa honey saman pancakes ɗin, ta ɗauki babban tray a ta zuba ta nufi bedroom ɗin, gabaɗaya hankalinta yana kan Khalil har ta shige Abbu dake zaune a parlour sanye da tausasan kayan bacci ya ɗora ƙafarsa saman table, Ya bita da kallo har ta shige. Still a ƙwance ta same shi ta jawo table ta ɗora tray ɗin tare da zama gefen shi tana kallonsa, numfashinsa na sauka a hankali ya rungume pillow fuskarsa a marairaice, hannunsa ɗaya ya riƙe cikinsa. Ta saka hannu tana ɗan bubbuga pillown da kansa yake kai amma ku buɗe ido bai ba, gashi da nauyin bacci, a hankali ta ranƙwafa daidai kansa ta ɗora hannunta saman sumar kansa tana shafawa tare da nutsa yatsunta ciki, gefe guda kuma hannunta ɗaya ne saman ƙirjinsa kamar mai shirin taɓa wuta ta shiga shafa ƙirjinsa da nufin tashinsa, maimakon ya tashi sai jikinsa ne ke farkawa ya mimmiƙe tsaye bata taɓa ganin hakan ba, ta zare idanu tana janye idanunta daga wajan tana ƙoƙarin janye hannunta ta ji caraf ya riƙe ya manna a ƙirjin nasa, ya buɗe idanunsa da sukai jajur ya zuba mata wani irin rikitaccen kallo, ya jima yana Kallonta sai kuma ya ce "Haka ake tashin mutum?" Ta ce "To kaƙi tashi" Ya mirgina kaɗan yana ɗora kansa a cinyarta ya riƙe hannunta da kyau a nashi yana rufe Idanu kamar zai koma bacci zata miƙa hannu a kansa ta ji ya ce "Ke ki daina taɓa ni" Ta marairaice cike da rashin jin daɗi ga kunyar daya kama shi ganin yadda ya ɗora kansa a cinyarta ya yi pillow da ita, kamar wanda aka tsikara kuma haka ya damƙe hannunta yana jan numfashi ta lura abu kusan uku zuwa huɗu suka haɗe masa, ga yunwa, bacci, da kuma buƙatarsa data bayyana a fili sai gajiyar data saukar masa, idan bai ci abincin ba zai iya tashi da ciwon ƙirji da ciki, idan bai bacci ba zai iya yin ciwon kai. Ruwan tea ɗin ta zuba a ƙaramin cup ta dinga hurawa da bakinta har ya yi daidai ta tallafo kansa tare da ɗorawa a ƙirjinta bada wata manufa ba, cup ɗin ta kafa masa a baki sai kawai taga ya miƙe zaune tare da amshe cup ɗin daga hannunta without looking at her ya fara sha a hankali tunda ya fara cin ƙwan take kallonsa ya ɗago ya kalleta yana buɗe mata idanu kome ya fahimta ohho ya cire hannunsa daga ciki, ya ɗauki pancakes ɗin ya fara ci gabaɗaya ya cinye komai banda soyayyen ƙwan ya sha ruwa ya miƙe zuwa bathroom, yana fita Majeederh ta ɗauke ƙwan ta shiga turawa a baki da sauri daman tunda ya fara ci take jin kamar ta ƙwace, ta kai na ƙarshe ta gan shi tsaye a kanta ya riƙe ƙugu calmly ya ce "Kee" ya ware shanyayyun idanun nasan mai cike da wani irin tsumamman bacci ya yi ta kallonta Ta haɗe fuska ya zauna ya ce "Waya baki permission?" Ta ɗan tura baki taƙi cewa komai tayi fuska tare da ƙarasa cinyewa ta sha ruwa tare da yin gyatsa Khalil kallon ikon Allah yake kana ya ce "Saura ni ki cinyeni, naga kamar baki ƙoshi ba" Tayi masa shiru bathroom ta nufa ta ɗauki tooth brush ta wanke bakinta da Colgate, ta fesa Delight food bring. Tana ƙoƙarin zama ya riƙo hannunta tare da dawo da ita saman ƙafafuwansa ya zaunar da ita akai yana riƙe ƙugunta da kyau, ya zura hannunsa cikin hijabin a hankali yana sauke towel ɗin ƙasa, tayi saurin runtse Idanunta tana jan numfashi, hannunsa daya matsa da ƙarfi in a different types of romantic style ya sanya Jee zura nata hannun ta riƙe nasa sbd wani irin abu dake fisgarta without knowing ko mene ne shi, zai zare hijabin tayi saurin riƙewa kasalar dake saukar masa a nutse a hankali bai hana shi cewa "Ina ruwana da bujanki? Ya daman" Ya yi shiru a hankali ya zare hijabin ɗin ya yar ga haske a parlor tarwai, ta rufe Idanunta sbd nauyi da girman abun da ke kwanta mata a rai, ya ɗora bayan a nata fresh naked skin ɗin, ya ƙara riƙe nata kansa a shoulder ɗinta bakinsa daidai kunnenshi ya ce "Ina fita ki mayar, zani inda za a dinga yawo without dress" Ya ɗauki remote tare da ƙaro gudun A.c sbd gumin dake tsastsafowa daga dukkan ƙofofin gargasar jikinsa Majeederh wani irin ɗaci ta ji a ranta zuciyarta tayi baƙi har wani hango Debeka take tsaye ba kaya tana masa rangaɗa sharr! Ta ji hawaye ya sakko mata sai kuma ta fara shassheƙar kuka mai raunata zuciya, Khalil ya yi ɗan Miskilin murmushi kaɗan kana ya saka hannu ya juyo da ita gabansa hakan yasa tayi saurin saka hannu zata kare ƙirjinta ya rigata ya riƙe hannun da kyau tare da ɗora su akan kafaɗunsa ya saka hannu ya riƙe faffaɗan ƙugunta dake zaune a cinyarsa, ya dinga kallon duk inda ya so gani kai tsaye babu shamaki, ba zata jure zafin yanayin ba, baya son ta yana ƙare ma jikinta kallo tayi saurin zame hannunta tare da shigewa jikinsa ta riƙe da wani irin sahihin sanyin nutsuwa tana sauke ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya a sirrince. Khalil ya yi shiru jin yadda ta shige shi while shi is still crying like a baby ya ce "Let's go" Ya zaro wayarsa ya buɗe ya shiga cikin photon ƙaton gida, ya kama hannunta ya haɗa da nashi wajan riƙe wayar ya ce "See" Ya furta yana nuna mata wani photon tafkeken gida kai ba kace a Kano gidan nan yake ba ya ce "This is the house I am building, choose the part you want" A big white house, ta fahimci Khalil na son farin abu, tun a farko za kaga bene a gefe ga wata ƴar ƙaramar bishiya mai green leafs, akwai up strains da down tun a farko, a farko kuma za kaga yadda tsarin ƙofofin gidan yake part part, ya ƙara nuna mata wani picture ɗin ya ce "Da kin shiga za kiga wani ƙaramin parlo na waiting kafin permission na shigo" Ya kalleta yaga photon take gani ya lumshe idanu sosai yanayi biyu ke damunsa calmly ya ce "And then you will see a large outside room, not a living room, daga tsakiya akwai bene wanda ya raba part biyu, ɗaya gefe part nawa ne da wani, ɗaya kuma part ɗaya" A hankali ta ce "Waye zai zauna kusa da nakan?" Ya ce "My wife, first love" Ta haɗe fuska sosai ta ce "To kawai ku riƙe gidan" Ya ware jiƙaƙƙun idanunsa masu cike da bacci sosai ya ce "To ai baki isa ba" Rai ɓace tana ƙoƙarin miƙewa ta ce "To wlh ban so, sbd ka nuna baka sona ka yi hakan" Ta miƙe tsaye tana kuka kamar me ya girgiza kai ya ce "You're right" Ta durƙoshe a wajan crying soundly, gently ya miƙe kamar zai fita taga ya yi switch ɗin hasken bedroom ɗin, da sauri ta ce "Ka daina taɓa ni kuma" Ya ɗauketa cak ya nufi bed ya ce "Ba a faɗawa Ibrahim yadda zai, jikin ki kuma and bana buƙata da ina so da tuni an shige wajan, so I'm not interested matata nake a danawa budurcina" Za tayi magana ya rufe mata baki da hannu tare da ɗora ta saman shi tare da zare raguwar towel ɗin ya yi cilli da shi ya ja musu duvet har zuwa sama yana jin yadda take sauke numfashi sbd azababben zazzaɓin dake damunta duk dare, ya rufe idanu ta dinga kallon jajayen lip's ɗin shi without blinking her eyes "U can kiss me, if you want" Ta ji ya furta a matuƙar buƙata ce.... Idan menstrual period dinki is too DARK yay baƙi ko green kuma yana wari sosai KO KINA FAMA DA KAIKAYIN GABA DA VAGINAL DISCHAGE DIN DA BAKISAN KANSU BA. KO PERIOD baya zuwa kwata kwata ko baya xuwa da yawa ko yana zuwa over dose koma fallobian tubes naki ya toshe baki daukar ciki ta dadi, KO kina FAMA DA shegun toilet INFECTION DA SUKA GURBATA MIKI HAR CIKN JININKI *MAGANIN MATA BAIYA MIKI AIKI,KINYI AURE AMMA BAKI SAN JIN ƊADIN JIMA'I BA KUMA BAKISAN MATSALAR BA* PELVIC OR SEXUAL TRANSMITED DISEASES NE MASU *TOSHE BAKIN MAHAIFA*, I MEAN KO WANI IRIN CIWON INFECTION NE JUST NAME IT. HAIHUWA NE BAKIYI SABODA👇🏿 PID, STDs DA FIBROID? CIKIN BAYAN HAIFA? YAWAN ƁARI? LOWS cervical fluid COUNT..? CYSTIC INFECTIONS? KINASON KWAN HAIHUWAR KI YAY KARFI DA QUALITY LOW LIBIDO NE? KO KUWA SEXUAL WEAKNESS? 💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾SAUƘE KAYAN KI ANAN *Our 7 DAYS EXTENSIVE INFECTION CLASS ZAI SANAR DAKE KOMI GAME DA FEMINE HEALTH DINKI* Sann kuma zasu tsakuro lecture akan matsalolin *FAMILY PLANNING* HAKAXALIKA SUNA DA FANNIN TATTAUNAWAR SIRRI WATO *PRIVATE CONSULTATION GA DUK MAI BUKATA KAN LAMARIN LAFIYARSA KO AURENSA* CLASS DINMU XAI SHARE MAKI HAWAYEN KI YAR UWA, ZAMU FARASHI NE A WATA MAI KAMAWA.(SPTEMBER) DOMIN SHIGA WANN CLASS MAI RAHUSA KA BIYA *1K* TA WANN ACCT LAMBA👇🏿 *0472624453 Musa Maryam Aminu,Gtbank* Shedar biya 08060712446. REGISTAN PRIVATE CONSULTATION A TUNTUBE MU 08060712446(CHATS ONLY) [07/09, 12:15 pm] Sdy Auwal Gstc: Rufe Idanun nata tayi tare da saurin zagaye hannunta a bayan Khalil ta riƙe shi da kyau, sbd shammatar ta da ya yi ya farka rigar, ta jima da fahimtar baya son duk wani abu da zai wahalar da shi ta wannan ɓangaren yanzu zai nemi hanya mafi sauƙi wajan kawar da shi, haɗaɗɗun saitin wasu rose dake cikin Glasses ne suka ɓaro zuwa ƙasa tare da tarwatsewa gabaɗaya a nan wajan, ƙarar fashewar ta su bai hana su saurara abin da suke ba, domin babu tabbacin kunnuwan nasu ya jiye musu, ƙarfaffen sounds ɗin musamman yadda Khalil ke ƙara tura fuskarsa a wuyanta yana shaƙar ƙamshin wani lafiyayyen kwalacca da Maman Alpha tayi mata order ɗinsa wajan Maman hajjo, da Allah da Annabi aka bata shi sbd yadda yake zama a fatar jiki always, sassanyan ƙamshin dake fita daga wuyan nata kai tsaye yake shige cikin hancinsa yana shaƙar shi a ƙarfafe kuma da kyau, cikin yanayi na fisga da kiɗimar abin da ke ruruta wutar abubuwan da jiki ke buƙata bisa umarnin zuciya, a rikice ya shiga danna tongue ɗinsa yana kissing nata with love and care, wani irin masifaffen sumbata ya kewa each single part of her neck, With the , Love becoming more and more stronger. Duk inda ƙamshin yake bai barshi ba, Majeederh ta saka hannu ta riƙo wuyansa tana ɗan ɗora bakinta a kunnen shi, magana take son yi ta kasa, laɓɓanta duka rawa suke numfashinta na fisga sbd bata taɓa jin abu irin wanda Khalil ɗin ke mata ba yanzu, ita ɗin ma jikinta a buɗe yake kamar yadda ƙofofin zuciyarta suke a buɗe suna amsar duk wani irin abu da yake mata, da cikakkiyar soyayya mara algus, da ƙyar ta buɗe baki cikin raɗa tana sauke masa wani irin numfashi dake fita haɗe da gumi da ƙamshin Green Cardamom (Chhoti elaichi) mouth freshener a hankali ta ce "Your food" Ta furta da ƙyar tare kuma da kama skin ɗin kunnen nashi cikin bakinta, kamar wacce ta fahimci lagon shi hakan ya sanya jikinsa da yake ta riƙewa tun ɗazu ya kama rawa gargasar fatar shi suka shiga mimmiƙewa, har sai data tsorata, hannunsa ya zame da ƙyar daga wuyan nata yana kame numfashin nasa a ƙirjinsa ya rausayar da kansa gefe calmly numfashinsa na tsayawa ya ce “Gaki, u're my food” Ya faɗa a gajarce bai bari kuma ta kalli idanunsa ba, ita dai tana maƙale a ƙirjinsa saboda jikinta da yake a bayyane, yatsarsa ya saka ya shiga zagaye lip's ɗinta slowly ta kuma san abin da hakan ke nufi, a duk sanda yake son yin kissing bakinta sai ya fara zagaye bakinta yana tsura musu Idanu, ta saka hannu taja kwantaccen sajan shi ta ce "Shall we?". Debeka dake tsaye tayi wani irin murmushi ta ce "A'a yau amarci har main parlour?" Kasancewar shi ne a tsaye ya juya baya sai ya zamana jikinsa ya yiwa covering majeederh ya rufe ƙirjinta dake yaye ba komai, Jee ta leƙo da kanta ta wuyan Khalil tana kallon Debeka da sexy eyes ɗinta clamly ta ce "To; yhhhh?" Debaka ta ce "Nothing, naga kamar kin mance a parlour kuke saboda anjima sabon hannu?" Murmushi kawai Jee tayi iya lip's ɗinta, kamar ba za tayi magana sai kuma ta ce “Ba mamaki na manta, idan kin duba a hankalina nake mijin naki ne sai ya yi loosing control” Maimakon Debaka tabar wajan gujewa idanunta ganin hakƙin ma'aurata sai tayi tsaye, Jee a ranta ta ce "Bari na yi maganinki, duk da kunya da nake ji" Tana gama raya haka ta ɗauke ganinta daga kan Debeka tare da saka hannu ta tallafo fuskar Khalil sai a lokacin ya buɗe idanu yana zuba mata wani irin jirkitaccen kallo, a hankali ta ce "You need to take a shower" Ya langwaɓe kai, ganin haka yasa ta sakko daga senter table ɗin tana saƙale wuyan shi, tare da yi ɗage a nutse ta manne fuskar su guri guda, marar su a manne ƙirjin su haka, ta goga hancinta a nashi ta furta “MIJIN MALAMA” Sai a lokacin ya yi cute smile yana ɗage mata gira, a hankali ta ƙarasa ɗora bakinta a nasa, ta karkata kai, kiss mai zafi ta shiga yiwa bakinsa in the style of passion and love, a kuma yanayi na sanyi da rashin ƙwarewa, while hannunta na ɓalle botir ɗin rigarsa ta zame ta yar a ƙasa. Da sauri Debaka ta runtse Idanunta, zuciyarta na bugawa da ƙarfi tana ganin dishi-dishi, wani irin masifaffen kishi na taso mata wanda yake riƙe zuciyarta ta kasa koda wani ƙwaƙwarar motsi, she wish she was dreaming not reality, ba zata iya ɗauka ba, she can't take it anymore, wani Irin ihu ta zunduma lokacin da taga Jee ta zuge zif dugun wandon Khalil ya faɗi ƙasa, daidai nan kuma aka kashe switch ɗin main parlourn. Wajejen 4:00 Khalil ya fito daga bathroom jikinsa na zubar da ruwa yana sanye da bathrobe ƙamshin Shower Gel na fita daga jikinsa a nutse, kansa duka a jiƙe yake gashin ya mammanne da gefen goshinsa, ya zauna gefen gado yana kallon yadda ta naɗe cikin duvet idanunta rufe har yanzu da ragowar ruwa a jikinta, ya ƙarasa tare da kwanciya a bayanta ya leƙa silently ya ce "Sorry, Jee" Tayi shiru ya ce "Wake up" Ya faɗa yana jawota jikinsa ya rungumeta da kyau, sukai shiru can ya ji ta ce " I'm sorry" Ya yi shiru ta riƙe hannunsa ta ce "Honestly, I have no idea where this message came from, ban san wani Mrs no name and...,” Ya rufe mata baki kamar ba zai magana ba sai kuma ya ce "Ohk, forget" Ta yi shiru a ranta tana jin kamar bai yarda ba sai kuma ta ce "Amma me ya sa ka kwana a waje jiya?" Ya ware idanu sai kuma ya ɗago fuskarta ya ce "Kuma kin duba ni?" Ta girgiza kai sai ya mayar da ita ƙirjinsa calmly ya ce "Ina part ɗin ki fa" Da sauri ta ce "A nan ka kwana?" Ya ɗaga mata kai, ta fara tunani to idan a part ɗinta ya kwana ihun da Debeka ke yi name? "Lafiya?" Ta ce "No; na ɗauka amarci kake ci" Ya yi murmushi yana girgiza kai ya ce "Uhm uhm" Itama ta yi shiru ta yi zaton bacci yake ta juya tana ƙarewa fuskarsa kallo, ita yadda yake kama da Baby Khalil har firgitata yake, tana jin zuciyarta na tsinkewa da yanayi na fargaba na riskarta, a lokaci na farko da ta ji tana son ta gane waye yake da sa hannu wajan samuwar Baby Khalil? Idan ba ɗan Khalil bane to who is the father's son?. "Akwai wani?" Ta ji maganar kamar daga sama ta kalle shi da sauri ta ce "Wa?" Ya zuba mata Idanu ya ce "Ina nufin waya kamata na san da zaman shi? Na san local ex ɗin ki da gwamnanki" Tayi jim sai ta ce "Aliyu, Abuturab? Bani da haɗi da Aliyu as i said" Ya ce "Ko?" Ta ce "As long as zaka dinga magana akan shi, I'll tell you the same abin da na ce, kamar yadda Abbu ya haramta a gareni haka Barrister Aliyu" Ta yi shiru sai kuma ta ce "Abuturab kuma, it's over between i and him" Idanun Khalil a rufe jijiyoyin kansa sun fito kwance a saman forehead ɗin shi sbd kawai ta kira sunan Barrister Aliyu,da His Excellency. Ya ce "Me ya sa kike bibiyar shi?" A hankali ta ce "Sunan wani magani nake son ya faɗa mini" Khalil ya yi saurin buɗe idanu ya ce "A Medicine? What medicine?" Ta ce "I don't know, sanda nake gidan shi yake bani duk dare saboda bana iya bacci ga tunani, idan nasha kuma sai na manta komai na yi bacci sosai bayan wasu minutes" Khalil ya miƙe zaune yana ta kallonta gabaɗaya he is totally confused ya ce "How does the drug work in your body?" Tayi ƙasa da kanta, bata son ɓoye masa komai kamar yadda baya yi mata ƙarya muryarta na rawa ta ce "My head spins every time I take the medicine, daga nan na fara gani sama sama komai bibbiyu, sai na rasa tunani na bana sanin abubuwa da nake yi sai na farka" Ta faɗa muryarta a sanyaye hawaye na cikowa daga cikin idanunta har lokacin tana naɗe a duvet domin ba komai a jikinta shi kuma yana tallafe da fuskarta ya zuba mata Idanu, laɓɓansa sai rawa suke sun yi jajur da su, haka idanunsa ya yi murmushi ya ce "Kuma kina son sha har yanzu?" Kamar ƙaramar yarinyar ta ɗaga masa kai hawayen da suke cikin idanunta na sauka a tafin hannunsa ya zame hannunsa ya ce "Call him" Ta kalle shi ya buɗe mata idanu ta ɗauki wayarta cike da murnar Allah ya sa ya faɗa mata sunan maganin.. Kiran farko His Excellency ya ɗaga wayar kasancewar a speaker ta saka ta, a taushashe His Excellency ya ce "Good day, my ex" Ya ƙare maganar a hankali Majeederh ta yi shiru tana kallon Khalil dake jingine da mirror hannunsa rungume a ƙirjinsa yana kallonta, ya yi mata alama data tambaye shi sunan maganin, tayi ƙarfin cewa "Plx what's the name of the medicine?" Ya yi jim sai ya ce "Kizo, sai na baki" Ta girgiza kai kamar yana kallonta, Khalil na tsaye kamar an dasa shi ba zaka iya gane yanayin da yake ciki ba, ta ce "Ohk, amma ka fara faɗa mini" Dariya ya yi ya ce "Haba Jiddo me ya sa bakya ganewa ne? Bafa normal magani bane, wanda hukuma ke kwacewa ne a chemist da basu da lalasin ajjiyewa, so daga nan muke sawa akawo mana" With shock Majeederh ke sauraran His Excellency Abu-turab ta kasa cewa komai sai ta ce "Amma me ya sa? Kune kuke saka hukuma karɓewa saboda its prohibited maybe, and kuma kune kuke amshewa wacce kalar gwamnati ne? Wanne kalar shugaba ne kai? wai mene ma sunan maganin?" Calmly ya faɗa mata, saboda bai yi zaton da wani a kusa ba, jikin majeederh ya fara rawa ta riƙe kanta ta ce "Innalillahi wa'inna ilahir raji'un! Abuturab maganin Shaye-shaye? Me ya sa ka yi mini haka? Me ya sa zaka cutar dani ashe ba so na kake ba?" Gabaɗaya ɓari da kyarma jikinta yake ta miƙe tsaye duvet ɗin ya yi nasa wajen, tama mance cewa she has been naked, ba ko kyalle jikinta kuka take kamar ranta zai fita ta ce "Akwai Allah, ka cuce ni ka cutar da rayuwata ka sanya ni cikin Shaye-shaye ba tare dana sani ba, Allah ba zai barka ba, idan ka cutar da ƴar wani ka sani kana da zuri'a ba ƴar ka na kewa fata ba, kawai ka saka a ranka Ubangiji ba zai barka ba" His Excellency ya ce "Listen to me Jiddo, ban yi haka da nufin cutar dake ba, Depression has caught you unaware, You have been depressed at that time, ke da kan ki kin sani ba, kuma a dalilin tsinuwar da mahaifinki ya yi miki" Ya yi ƙasa da murya cike da rarrashi da tarin soyayya ya ce "Ina son ki, I still love you Jiddo ina saka ran zaki dawo gare ni In sha Allah, ko rabuwa ta dake destiny ne, ƙaddararmu ce wacce ban san dalili ba, na kasa jure halin da kike ciki shi ya sa na nema miki mafita kamar yadda ya faru dani a shekarun baya wanda har yanzu yake ɗawainiya dani, so I'm very sorry for that, ki bani dama na wanke laifina a idanunki Plz Jiddo ina son ki, kina so na kema na sani..." D sauri ta ce "Wlh bana son ka, ko a baya balle yanzu" Da ƙarfi ya ce "Liar, ke Malama ce kada ki nemi yin ƙarya wlh tallahi kina so na" Tayi saurin cillar da wayar tana sakin wani irin kuka, ganin har lokacin Khalil bai motsa ba, bai kuma ce mata ci kan ki ba, gently ya juya zuwa cikin bathroom tare da rufewa, not too long da shigar shi ta ji ƙarar fashewar wasu abubuwa da ƙarfi, Majeederh ta ƙanƙame jikinta da kyau ta ce "Ya Allah! Wai meke shirin faruwa, yaushe zan yi farin ciki ne?" Bata san fitowar shi ba, sai ji tayi ya sanya hannu ya ɗagota tsaye tare da juyo da ita gabansa, ta fahimci a yanayin da take na rashin suttura a jiki shi ma a haka yake, tayi saurin ɗauke kanta while hawaye na ƙara zuba daga cikin idanunta muryarta na rawa ta ce "am sorry, i knw nothing about it don..." Bai bari ta ƙarasa cewa abin da take son faɗa ba, ya yi saurin haɗe bakinsu waje guda tare da sunkutar ta zuwa cikin bathroom, all of them were naked yana shiga ya sakar musu ruwa a kasa sanyin ruwan ya sanya Jee sakin wata nauyayyiyar ajjiyar zuciya mai ƙarfi tana ƙara shigewa jikinsa, ta fahimta ba sbd yanayi na Soyayya yake kissing ɗin ta ba, ya yi hakan ne sbd ya yi controlling kansa, da kuma hukunta ta akan ɓoye masa da tayi tun farko, hannu ya sa ya ƙara gudun saukar ruwan, And he is still kissing her lips so madly har cizo yake sakar mata, ta runtse Idanunta hawaye na saukar mata, Tayi l nadamar ɓoye masa komai, she regretted knowing Abuturab in her life, she deserves any punishment that Khalil will give her. jin ya saketa tayi saurin rungume shi bakinta na rawa ta ce "I am sorry Khalil" Bai ce mata komai ba ya kalli gefen bakinta dake tsastsafo da jini a hankali ta sake ƙanƙame shi ta ce "I love you" Cak ya ɗauketa ya ɗora ta saman sink yana riƙe ƙafafuwanta da kyau.... [08/09, 9:07 pm] Sdy Auwal Gstc: *_Arewabooks@Nimcyluv_* _Follow my account_ https://www.arewabooks.com/u/nimcyluv A rikice a cikin kuma tsakiyar daren sakaliyya gari ya yi shiru sai ƙarar kanaru da sauran tsuntsayen da suke makeken gidan na Dr Ibrahimul-khalil Abraham, ya ɗakko ta da hannunsa cikin hali na suma, yana jin ba zai iya yi mata komai ba, Despite the fact that he is a great gynecologist and psychiatrist amma kiɗimar da yake ciki na ganin Jee a halin da take da jinin dake zuba har yanzu yaƙi tsayawa, ga kiran da Uncle Isma'il ke masa babu ƙaƙƙautawa duk cikin tsakiyar daren ya sanya ba zai iya aiwatar da komai ba, ganin yadda Khalil ya taho da sauri ya sanya wani soja dake tsaye ƙyam! Kamar haka aka halicce shi ya yi saurin cewa "Oga do you need some help?" Ko inda yake Khalil bai kalla ba, ya shiga wata mota yana kiran driven sojan shi a gaggauce, ya zo da sauri lokacin tuni ya shige bayan motar yana ƙara rungume Jee gani yake kamar she will die and leave him, wannan ya ƙara bawa Khalil tsoro domin tabbas idan aka wayi gari babu Jee a duniya he most die, tunda shi ne ya zama silar mutuwar nata. Sai da suka ɗauki titi Driver ya ce "Oga ina muka nufa?" Khalil ya runtse idanuna ya ce "Aminu Kano teaching hospital" Ya faɗi hakan da ƙyar, hannunsa yana shafa sumar kanta, ganin kuma halin da Dr Ibrahimul-khalil yake ciki ya sanya driver take giyar motar yana wani irin azababben gudu kamar zasu bar garin, suna isa hospital ɗin Emergency suka amsheta Khalil da kansa ya rungume matarsa tare da ɗora ta gadon marasa lafiya aka nufi ciki da ita, gabaɗaya a birkice yake ya manta da yanayin shigar dake jikinsa, a hankali kuma ya ɗauki wayar Uncle Isma'il yana ɗagawa Uncle Isma'il ya yi magana, Khalil ya lumshe idanunsa muryarsa bata fita sosai ya ce "Ohk" Ta cikin wayar akai magana calmly Khalil ya ce "We are in the hospital, Uncle" yanayin yadda yake rausayar da kai ya sanya zaka fahimci Uncle ya ruɗe a taushashe Khalil ya ce "My wife is sick, she was admitted to the emergency room" Ya kuma cewa "Jee" Daga nan ya kashe wayar.... Washegari wajan 10 na safe a hankali yake tafiya cike da nutsuwa da kamalar dake kwance a jikinsa da kuma izzar daya ginu a kanta shekara da shekaru, sky blue ɗin shadda ce jikinsa wacce ya zauna masa ya ɗora hula jaddara sai ƙamshin turare yake bazawa, hannunsa zube cikin aljihu magana Jawaad ke masa amma baya fahimta slowly kawai yake jinjina masa kai, without even knowing what Jawaad say's, a harabar emergency ɗin suka tsaya Jawaad na ƙoƙarin kiran Uncle Isma'il yaga sun fito shi da Uncle Bello har suka ƙaraso bayan sun gaisa Jawaad ya ce "Uncle ya jikin Anti Jeederh?" Uncle Isma'il ya ce "Allhamd, wai jini za a saka mata" Jawaad ya jinjina kai, har sun kai wanda suke tare da Jawaad bai ce komai ba wayarsa yake dannawa a hankali, Uncle Bello ya juya zuwa gefe ya kalli Khalil dake zaune a saman kujera tun ɗazu ya kuma fi awa a wajan ya ce "Khalil kaje ka yi wanka kaci abinci, she'll be fine In sha Allah" Khalil ya kalli Uncle bai ce komai, domin ko kayan jikinsa da ƙyar yaje ya sauya ya dawo har yanzu kuma yaƙi faɗa musu komai da abinda ya sameta har tayi doguwar suma haka, baya fahimtar komai baya ganewa Uncle Isma'il ya ƙara cewa "Ibrahim ka je ka huta, kada wani abu ya sameka kai ma" Khalil ya sake ɗaga jajayen gajiyayyun idanunsa a taƙaice ya ce "My wife is sick, how can I get peace?" Sai a lokacin wanda ke tsaye tun shigowar shi emergency ɗin ya ɗaga kai ya kalli Khalil na wasu seconds yana ɗauke kansa gefe, Yaya Bilkisu ta ƙaraso hannunta riƙe da basket Jawaad ya nufeta da sauri yana amsa tare da gaisheta, su Uncle's suka gaidata ta nemi waje ta zauna ta ce "Wallahi tallahi a gigice na ƙaraso hospital ɗin nan, hankalina ya gama tashi jin Hawwa'u ba lafiya gashi babu wani driver a gidan ni na tuƙa kai na, ina tafe ina tunani saura kaɗan na bige wani yaro" Uncle Isma'il ya ce "Ayya ina da kin yi zamanki yaya" Ta ce "Ba zan iya ba Isma'ila" A hankali ta ji an ce "Morning Yaya" Ta ɗaga kai tana murmushi ta ce "Sannu General ya jikin naka?" A sanyaye cikin riƙe fuska Alpha ya ce "Good" Yaya Bilkisu ta ce "Ai naga har yanzu baka gama dawowa daidai ba, gashi dai wajan kwana uku fa kusan huɗu da dawowar ka, kai Ubangiji ka ƙara yi mana katangar ƙarfe da dukkan wani azzalumi Ubangiji ya bi maka hakƙinka" Shi dai bai ce komai ba, babu alamar ma zai ce, ta juya kan Khalil da yake ta yatsuna fuska alamar hirar ta dame shi ta ce "Mijin Malama zo ga tea mai zafi na san baka ci komai ba" Ya zuba mata idanu bai ce komai ba, Uncle Isma'il ya ce "Alpha zauna mana kafin Dr ya fito ku shiga wajan nata a gaisa" Yaya Bilkisu ta ce "Majeederh ta san ɗan uwan nata ya dawo kuwa?" Uncle Isma'il ya ce "Ranar dinner ɗin su da Khalil ya dawo cikin dare fa kamar korarre, cikin ikon Allah kuma a hankalinsa abinda ya sanya ban faɗa mata ba kinga ai babu dacewar ta fito daga shigarta ɗakin miji, to shi ne jiya da daddare na kasa jurewa na kira na faɗa mata sai nake jin suna asibiti a time ɗin" Yaya Bilkisu ta ce "Allah sarki, Allah kaɗai yasan murnar da za tayi" Ta ƙara juyawa ta kalli Khalil daya miƙe zai bar wajan ta ce "Ga shayin" A hankali ya girgiza kai, sai a lokacin Khalil ya lura da General dake tsaye cike da kamala kallon juna sukai ba tare da sanin kai ba, Khalil bai san Alpha ba shi ma kuma Alpha bai san Khalil ba, domin ko lokacin da yake yaro suna samun saɓani idan Alpha yana gari to Khalil na orphanage wajan Akeeth, General Alpha ya miƙawa Khalil hannu alamar musabaha yana cewa "hi" kamar zai share kuma ya zaro waya tare da ɗauke idanunsa yana cewa "Sannu" Yana faɗin hakan ya juya yana ɗaga kiran ganin sunan Ajlaal Sultaan a hankali ya ce "When?" ya yi shiru sai ya ce "Zan zo airport ɗin" Yana faɗin hakan ya kashe wayar daidai nan Dr ya fito yana kallon Khalil fuskarsa ɗauke da murmushi ya ce "Dr Ibrahim ya akai ka rikice jiya ne? Ka manta matsayinka na Dr" Khalil ya ɗan yatsuna fuska ya ce "Forget ya Madam take?" Ya ce "She is awake now" Khalil bai san time ɗin daya nufi room ɗin ba, Dr ya yi masa dariya ya ce "Zaku iya shiga kafin a gwada jinin wanda zai iya yi mata" Khalil ya kalleta taƙi yarda ta kalle shi idanunta sai hawaye yake musamman idan ta tuna kisses ɗin data gani ya kai hannu zai taɓa ta tayi saurin ce wa "Don't you dare touch me Khalil" Ya kalleta jin yadda ta faɗi Khalil wanda kamar bai taɓa ji ta faɗa ba, tun sanda akai musu aure daga Abraham har Khalil ba abinda ta taɓa faɗa idan har ba mancewa ya yi ba, Cike da damuwa domin yasan koma mene shike da laifi ya cancanta da komai a hankali ya ce "Don't hurt me" Tayi masa banza duk da wani irin tausayinsa da take ji a ranta, ya ɗora kansa akan pillow ɗin da kanta yake daidai kunnenta ya ce "I deserve to be punished" Ta juya tana zabga masa harara ya mannawa idanun nata kiss yana riƙe hannunta ya ce "U misunderstood everything Madam" Tayi shiru bata kula shi ba, a hankali kuma ta ji ƙirjinsa na bugawa da ƙarfi ga cikinsa na ƙugi bata kalle shi ba ta ce "have you eaten?" Ya buɗe ido cike da rainin hankali ya ce "What?" Ta ce "Food" Ya lumshe idanunsa hannunsa ɗaya a cikinta yana shafawa cikin raɗa ya ce "No, maybe now" Ta juya ta kalle shi ya ɗaga mata gira ya ce "Kishin nan na jiya zan sauke hakƙin shi yanzu, you will be my food" Ta haɗe fuska ta ce "You're not serious Khalil" Yana mata dariya ƙasa ƙasa while yana zagaye lip's ɗinta ya ce "I knw Madam" kafin tayi magana taji saukar bakinsa a nata tayi saurin rufe Idanu tasan tunda ya fara zagaye bakinta haka ne zai biyo baya, He was gently kissing her lips, his breath falling on her face, idanunsa a cikin nata kamar yadda take kallonsa, yanayin da yake kissing ɗinta zai tabbatar da how much he loves his wife from the bottom of his heart the kiss he was giving her proves dat, a hankali ya ji hawaye masu zafi ya ziraro mata zuwa gefen fuskarta, ya zame bakinsa a hankali yana tallafe da fuskarta ya ɗora tashi akan tata ya saka fuskarsa daidai kamar ɓarin gyaɗa, ya zuba mata rikitattun idanunsa a nutse zuciyarsa na buɗewa sanyi na ratsa shi yana jin kamar shi ma za a bashi gado ne ya share hawaye da tongue ɗinsa gently ya sake mata small kiss cikin muryar marasa lafiya irin wanda suka galabaita ɗin nan ta ce "Ka haɗa da yawu fa" Ya yi wani irin murmushi underneath his breathe yana manna hancinsa a nata muryara narke ya ce “am sorry, na ja miki ciwo” Uncle Isma'il dake tsaye tun ɗazo ya ce "Ibrahim baka da kunya ko kaɗan" Jee na jin haka ta rufe ido kamar mai jin bacci, Khalil ya zame jikinsa kansa a ƙasa ya haɗe fuska sosai kai ka ce bashi ya yi laifin ba, Uncle Bello murmushi kawai yake ya ce "Marasa kunyar ai nada yawa Yaya kalli yadda tayi pretending bayan yanzu muka ji muryarta" Yaya Bilkisu ta ce "Majeederh ga ɗan uwanki Alpha ya dawo" Majeederhn ta buɗe Idanunta jin maganar Yaya Bilkisu da kuma sunan wanda ta kama wanda da gaske bata san zata sake ganinsa ba, duk da cewa a kullum tana wanzuwa da tunanin halin da yake ciki, ta juyo tana bin jama'ar wajan da kallo kamar yadda suke kallonta banda General Alpha, ta kalli Uncle I da Uncle B ta dawo kan Jawaad da kuma Yaya Bilkisu a hankali kuma ta sauke ganinta akan Alpha wanda daidai lokacin shi ma ya ɗago nasa idanun, cikin sa'a ganinsu ya sarƙe waje guda zuciyar ko wannen su na harbawa, Majeederh wani irin firgitaccen yanayi ta shiga mai kama da shakku, ji tayi jikinta ya fara rawa a sanyaye ganin Alpha da yadda ya ƙara nutsa idanunsa cikin nata ya sake ruguza ɗan ƙarfin quiwa da kuzarin data fara samu, kallon ashe zaka dawo take masa,the way he looks at her is different from hers, it's a look that you cheated on me and ruined my happiness for years and years. Zuciyarta bata gama gasgata mata shi ɗin bane tabbaci kawai take nema daga wajansa, majeederh ta mance duk wani abu da ya yi mata kulawar daya bata a baya shi ne ya fara ɗawainiyya da ita a yanzu, jikinta na rawa da ɓari ta saka hannu zata tsige ƙarin ruwan Khalil ya yi saurin riƙeta ta saka hannu ta fisge da ƙarfi jini ya fara fitowa, ta miƙe tsaye akan ƙafafuwanta hawaye tuni ya gama wanke mata fuska ta nufi wajan General Alpha, Khalil dai ikon Allah yake gani yana mamakin who is he? Domin bai ma san ɗan waye ba, Majeederh ta kalle shi kamar yadda yake kallonta ya kasa ce mata komai sai kawai ya ji ta faɗa jikinsa tana sakin wani irin raunataccen kuka, lokaci guda Alpha da Khalil suka runtse idanu, nan da nan kuma idanun Khalil ya jirkice, jijiyoyin kansa sukai kwance a saman goshinsa, tashin hankali da gigita da ya yi wa Majeederh yawa tana ganin abun kamar wani mafarki ya sanya numfashinta sarƙewa jikinta ya saki tayi baya luu zata faɗi a sume da sauri cikin rashin sani G.A ya saka hannu zai dawo da ita jikinsa Khalil ya miƙe yana jawota nasa jikin ya rungumeta da kyau yana ɗan hura mata iska a hankali yana danna ƙirjinta ya ce "Madam, wife" Maganarsa ta hanata ƙarasa sumewa da yadda yake danna mata ƙirjin amma gabaɗaya a rikice take, Khalil bai gama sanin hujjarta na sumewar ba a wannan ya yi ƙasa da murya ya ce "Sorry" Dr ne ya shigo ya ce duka su fita. Alpha ne ya fara ficewa. Jirgin su Mai martaba Ajlaal Sultaan bai sauka ba a ranar kamar yadda ya shaidawa Khalil sai washegari wajan 8 na safe, Kasancewar a wannan karan ma zuwan na Mai martaba Ajlaal Sultaan a sirrince ne ya sanya daga jama'ar Saudiyya har na Naija ba wanda yake da labari balle ƴan jarida su yaɗa kamar yadda suka saba, Khalil na tsaye cikin ƙyakƙyawar shiga na manyan kaya lallausan wani Brown ɗin Kashmir ne a jikinsa wanda ya yi tsananin fidda kyan shi na Ba'amurke baƙar fatarsa sai ɗaukan Idanu take, hannunsa zube cikin Aljihu ka ɗauka wani babban mutum ne mai yara wajan goma Yadda yake feeling kansa, da yadda jikinsa a kullum yake ƙara buɗewa, akan Ƙhulud Arzaan idanunsa ya fara sauka, sai wasu fararen yara masu masifar kyau dake riƙe da hannunta tana musu murmushi, Zaytoon ce ta biyo bayan Ƙhulud Arzaan, sai kuma ƙanin Mai martaba Ajlaal Sultaan Rohaan dake bin bayan Zaytoon, Khalil bai gama mamakin ganinsu ba yaga Ajlaal ya sakko hannunsa ɗauke da wheelchair yana tura ƙyakƙyawan matar da kamar ka taɓa jini ya fito, ya ƙarasa da sauri yana rungume Ajlaal ya ce "baka ce duka ba" Ajlaal dai murmushi yake, Khalil ya kalli matar dake saman wheelchair ya ce "Asslam Alayki, ya jiki?" A nutse take binsa da kallo sai kuma yaga tayi murmushi ya matsar da Ajlaal ya amshi wheelchair ɗin suka nufi wajan mota, wayar Khalil ya fara ƙara ganin Dad ɗinsa ne ya sa a gaggauce ya ɗaga Khalil ya zare Idanu ya ce "Dad but baka faɗa mini kana zuwa Naija ba?" Ta wayar Dad ya ce "Surprising naka nake son yi, yau jirgi na zai sauka ina son kuma na sauka a gidanka" Khalil ya girgiza kai yana dariya ya ce "Then, this is no longer a surprise" Ya kashe wayar kai tsaye kuma gidansa na Lafiya Round ya nufa da su duk da Mai martaba ya ce a hotel zasu sauka Khalil ya yi kamar bai ji ba, yana driving lokaci zuwa lokaci yake kallon matar dake kwance a gefen jikin Ajlaal idanunta rufe a hankali yake lura da yadda Ajlaal ɗin ke mata karatun Alkur'ani yana kuma bata zam-zam Khalil mamaki kawai yake a ransa kuma yana jinjina girma da Kaɗaitar Ubangiji haɗi da buwayar shi.... Allah ya nuna mana Monday Lafiya, a ƙa'ida labarin 100 Page's amma ban san me gaba zata haifar ba wannan page 79 muna 83 kuma kafin Monday zaku samu har 90 a arewabooks akwia show💃🏻💃🏻💃🏻 [08/09, 9:07 pm] Sdy Auwal Gstc: *_Arewabooks_* *_@Nimcyluv_* Ya shaƙi ƙamshin da sumar kanta ke yi a hankali yana lumshe fararen Idanunsa, hannunsa guda ɗaya ya sanya ta ƙasan wuyanta, a nutse, kasala na saukar masa ya zare ribbon ɗin ya shiga tura hannunsa ciki, ya ɗan jima a haka kafin ya ɗauketa zuwa saman bed.... Khalil ya juya ya kalleta bayan ya sake wani sabon wankan bisa dole kamar yadda itama ta yin hakan ya ƙara assasa shigar sanyi jikinta da kyau, zazzaɓin na ƙara farmakarta wanda ta saba yin shi duk dare, hakan ya sanya idanunta ɗan faɗawa, ya jima yana kallon nata kafin ya miƙe ya ɗauki abin da ya shigo da shi ya zauna kusa da ƙafarta yana buɗe kyakkyawar box ɗin da take ta ƙyalli, ganin ya kama ƙafarta ya ɗora a cinyarsa yasa ta buɗe Idanunta, da mamaki take kallonsa, tana kallon ya zaro wata ƴar siririyar sarƙa mai ɗan white stone a jikinta tare da sanya mata a ankle ɗinta na ɓarin dama, sosai sarƙar ƙafar ta amshi farar fatar jikinta ta haska ƙafar da kyau, ya zubawa ƙafar kallo da birkitaccen idanunsa wanda suke a lumshe as always; a hankali ya ji ta ce "Thank you" Ya kalleta yaga ta tsurawa ƙwayar idanunsa ido wani irin zallar kallo da jiƙaƙƙun idanunta, irin i am nothing without you! Ya yi ɗan Miskilin murmushi yana ɗaga mata gira kana ya sake kallon ƙafar sosai yake son sarƙar ƙafa tun yana ƙarami har kawo yanzu, ya saka fingers ɗin a bakinsa ya yi musu wani small sucking clamly ya ce "Beautiful" Jee ta yi lallausan murmushi ta ce "husband material" Ya kashe mata ido ɗaya yana miƙewa tsaye zuwa waje ta bisa da kallo, receipt ɗin ta duba ta zaro idanunta ganin kuɗin daya siyi sarƙar, jin ƙarar handle ta ajjiye da sauri ya kalleta sai kuma ya zauna yana kallon maganin da take ƙoƙarin sha, a hankali yana ƙasa da murya ya ce "No please" Ta kalle shi ta ce "Maganin ciwon kai ne fa" Ya miƙa mata hannu tana daga kwancen ta bashi ya duba, sai ya girgiza kai ya ce "Paracetamol kawai za kina sha ok?" Shortly ta ce "Ok Dr" Ya ce "Tashi" Ta tura baki ta ce "Jikina duka ciwo yake fa" Ya girza mata kai kawai,yana miƙewa zuwa wajan frame na gadon ya ɗago ta zaune zuwa side ɗin shi, tana rungume a jikinshi ya buɗe first-aid box ɗin ya zaro abin gwaji tayi saurin zare idanu tana riƙe shi ta ce "ban son injection" Ya kalli fuskarta sai ya miƙa hannu yana squeezing bakinta ya ce "An miki already" Ta zaro idanu ta ce "When? Yaushe?" Ya nuna mata direction na mirror murya can ƙasa yana kwaɓe fuska ya ce "Kina can kina lalatani na yi miki" Ta ɗauke fuska ita kanta kunyar abin da tayi masa ɗazu taji, duk yadda Abraham ya kai ga girman kai da riƙe zazzafan yanayin da yake riskar kan shi ciki sai da ta ji ya sakar mata wani erotic and sexual sounds da wani irin screaming har sai da ta toshe masa baki, ganin yadda ta ɗauke kanta ya ce "Ai na kusa yafe miki zunubinki" Ta ce "Zunubai kuma?" Ya jinjina kai yana zare abin gwajin ya ɗauki wani abu kamar pen ya saka a tsakiyar hannunta ya haɗe da nasa ya dunƙule, in romantic voice ya ce "Sanda kika shiga komai shaiɗan ba" Ita sam bata ganewa ko dan bashi da cikakkiyar Hausa ne ohho? Tayi shiru a hankali ya zare pen ɗin yana dubawa ya kalleta da kyau sai kuma ya mayar da komai ya ajjiye, miƙewa ya sake yi ya fita ya nufi part ɗin Debaka tana zaune a parlo ya ƙarasa ya zauna a hankali ta ce "Good day" Ya jinjina mata kai almost 30 second kafin ya ce "How are you?" A hankali ta ce "when you are not near me, I am nothing" Ta faɗa sanyaye tana jin zafin da zuciyarta ke mata ga ciwonta dake nenan tashi dalilin sabuwar damuwar data samu kanta ciki, ga kuma tasirin ƙwallafa rai da tayi da Khalil a kullum wanda ke ƙara sawa ta ji tayi matsananciyar karaya, hakan kuma ke ƙara fidda raunin zuciyarta a fili ta yadda kowa zai fahimci halin buƙatar da take ciki, Khalil ya miƙe ya zaune kusa da ita a hankali yana riƙe hannunta ya ce "Sorry" Tayi saurin kallonsa sai kuma tayi murmushi ta ce "It's ok" Shi duk tausayinta yake ji, ya ƙara yin ƙasa da murya ya ce "kin tabbata?" Ta kalle shi tana dariyar dole ta ce "why do you think I'm not ok, ko zaton ka ka yi mini laifi ne?" Ya ware idanu sosai sai kuma ya ce "Why should i think that?" Ya ƙara kama hannunta a nutse yana riƙe numfashinsa ya ce "You're my wife Debeka, ba zan so komai ya sameki ba saboda ni na san kyautatawa na san muhimmancin son da kike mini" Kallonsa kawai take kafin ta ce "Opps, a haka kake zaune dani?" Sai kuma ta fashe da matsanancin kuka sosai tana yi tana shassheƙa tare da riƙe ƙirjinta, ya rungumeta a ƙirjinsa cikin hali na sassauci "Why are you complaining so much?" Yaja numfashi ya sauke da ƙyar ya ce "Ita fa Madam sam bata ma zance ki sai ke?" Tana kuka ta ce "Me ya sa daman za ta yi eh? Abinda take nema tana samu, kana son ta baka ganin kowa da gashi a jiki sai ita, dana kiraka ɗazu ba sunanta ka kira matsayin nawa saboda ita ce a idanu da zuciyarka,da bakinka kake maganar za ka yi adalci amma ka yi? Sanda ka yi 2days a ɗakina ai a part ɗinka kake kwana, kuma kasan ina gidan zamanka nake,You don't take me seriously" Ta sake fashewa da kuka cike da rauni da wani irin matsanancin son da take masa, kamar ta kashe kanta haka nan take ji ta ce "that makes me feel like you are showing me differences because I am not a Muslimerh....," “Debeka!” Ya kira sunanta da ƙarfi wanda ta tsorata sosai tana neman miƙewa ya yi saurin matseta a jikinsa murya can ƙasa ya ce "Kar ki kuskura na sake ji, tunda na aure ki that's means i love you" Ta kalle shi tana matsar da fuskarta She was trying to kiss him, Khalil ya yi saurin basarwa yana ɗaukar wayarsa ya ce "Come" Ya faɗa yana mata Light kiss a kumatu ta kalle shi sai ta sunkuyar da kanta ƙasa ya ce "I need your advice dear" Ta ce "For" Ya faɗa mata abubuwan da yake da shi ya ce "Ina son yin sabon abu wanda babu shi a kano" Ta yi jim sai ta ce "Kawai tunda kana da kuɗi sosai ba sai ka sake komai ba na wahalar da kai, ka dinga zamanka a gida zai fi" da wani irin Expression ya dinga kallonta da wani kalar mamaki ya lumshe idanu ya ce "Ko?" Ta ce "Sure sweetheart, baka buƙatar wani aiki" Ya miƙe ya ce "ok, good night" Da sauri ta ce "Wait,ina zuwa" Ya tsaya yana danna waya, Debeka ta shige bathroom ɗinta ta zuba ma kanta idanu, babu ta inda ta ragu kyan nan tana da shi daidai ita ga surar jiki tayi wani irin murmushi ta ce "zaka gane" Ta cire rigar jikinta da ɗan ƙaramin skirt ɗin data saka tayi naked, ta hargitsa gashin kanta a hankali kuma walking slowly ta ɗauki wani red ɗin jambaki dake saman sink ɗin bathroom ɗin, ta shafa a laɓɓanta, ta murɗa handle ɗin ƙofar ta buɗe kaɗan da sauri kuma ta nufi wajan shower ta sakarwa kanta ruwa ya shiga jiƙata da sauri tayi murmushi a fili ta ce "1....2...3..., Go" Wani ihu ta kurma da ƙarfi tana kururuwa da kiran sunan Khalil "Jesus! Help me, Daddy, Sweetheart help me.." Khalil dake tsaye waya kare a kunnen shi yana magana a hankali can can ƙasa kamar munafiki ya ce "What?" Daga cikin wayar aka narke murya ta ce "Ur food" Ya yi murmushi ya ce "Oh, no food, no juice, just you i need to feed on u Madam" Kafin ta yi magana ta ji ihu da kururuwa ta cikin wayar wanda ko shakka babu ta san second wife ɗin Khalil ce, Majeederhn tayi saurin kashe wayar. A daidai lokacin shi ma Kspider bai wani damu da bin kiran na Majeederh ba, ihun Debaka ya ja hankalinsa zuwa direction ɗin da yake jiyo sounds ɗin, domin bai ma san ta na cikin bathroom ɗin ba, da sassarfa yana tura hannunsa a sumar shi ya nufi cikin toilet ɗin kai tsaye tare da saka hannu a handle ɗin ya tura ƙofar ta buɗe kasantuwar daman a buɗen take ya danna kansa ciki was the first abin da idanunsa suka gani her naked body, kansa ya sara ya dinga Kallonta frm head to toe da wani irin rikitaccen yanayi, ko majeederh bai taɓa gani a zallar yanayin daya samu Debeka a yanzu ba, jin motsi ya sanya Debeka yin murmushi sai kuma ta juya tana ɗaga hannunta tare da murza idanunta ta shiga tsalle da ihu hakan ya sanya gabaɗaya jikinta motsawa Khalil ya zama kamar statue ya ƙarasa ciki da ƙyar yana jan ƙafarsa yana zuwa ya shige cikin shower ɗin a karo na wajan uku a daren nan ruwa ya shiga saukar masa, idanunsa jajur da ƙyar ya ce "What?" Jin muryarsa ya sa Debeka saurin faɗawa jikinsa ta rungumesa shi sosai tana ƙara yin tsalle da tura shi cikin shower ɗin, tana ɓalle bottles ɗin sabbin night sleeping dress ɗin daya saka a yanzu ɗin, a hankali ta shiga bin bayar rigar da wani irin kisses jan jambakin data saka ya fito ɗoɗar a rigar kamar fenti, da saurin Khalil ya rungumeta sbd Debeka bata da kunya ta san yadda zata shi ya yi loosing control ɗin shi... Majeederh tayi tsaye tana kallon wayar hannunta, damar fitar shi kenan ta miƙe ta sauya kayan jikinta zuwa English wears basu da maraba da babu, ta zuba uban MORESQUE Midnight a duka sassa da gaɓoɓin jikin nata, ta shafa wani lip's glow irin shi gar na ta “You neva run-away" Baya tayi ta zauna saman kujera tana gani dishi-dishi komai ya tsaya mata zafi da raɗaɗin da zuciyarta ke mata ya shige gaban kwatance, ji take kamar ma numfashinta tafiya yake baya dawowa, jikinta ya shiga rawa haɗi da ɓari, a hankali ta ɗauki wayarta ta sake kiran shi sai ta ji an ce “switch up” Ta yi shiru a fili ta ce “Innalillahi wa'inna ilahir raji'un” Tun wajan 9:20 daya fita har ƙarfe ɗaya bai shigo ba, ta haɗe kanta da qiwwa tare da fashewa da wani irin raunataccen kuka.... Wajejen 2 na dare ta ji ya buɗe ƙofar ya shigo muryarsa da take a nutse ɗauke da sallama, Khalil ya tsaya cak ganin Majeederh durƙushe a ƙasa cikin shigar da ba a ita ya barta ba, ya duba lokaci ya zare idanu gently majeederh ta miƙe tsaye, da sauri Khalil ya juya baya sbd kunya baya son kuma taga how hot he's, domin a buɗe yake a mimmiƙe juyawar da ya yi idanunta ya sauka akan lafta laftan kiss ɗin dake bayansa, hannu ta saka ta ɗan taɓa shi ya juyo suna haɗa idanu ya kwaɓe fuska tare da langwaɓar da kai ya furta "Sorry" kalmar ta fito masa da ƙyar, sai yaga tayi ƙyakƙyawan murmushi while hawaye na sauka daga idanunta da hannu ta nuna masa bayan rigarsa, ya zare ido a fili kuma ya ce "Damn it" riƙe hannun Majeederh clamly yayi ya ce "Listen to me Madam" ta girgiza kai ta ce "No, It's ok" Ya jawota ya rungumeta very tight kamar zai rabata biyu hannunsa ɗaya ya ɗora a cikinta wajan mararta ya ce "Thank you" Ya ji tayi shiru yana ƙara shafa cikin ya ce "Karki saka damuwa a ranki, you are pregnant" Still ya ji shiru sai a lokacin ya fara noticing da sakin da jikinta ya yi, ya ɗagota sai yaga sharaf ta faɗa hannunsa ya shiga bubbuga kumatunta muryarsa na rawa ya ce "Madam! Madam!" She didn't answer because she was already unconscious, her breathing stopped with difficulty, a gigice Khalil ya jata jikinsa ya rungume ta tsam ya ce "I am sorry Madam, I'm so sorry" Ya shiga babbugata sosai amma ko motsi ba tayi ba, bai taɓa tunanin kishinta ya kai haka ba sai yanzu, tashin hankalinsa ɗaya cikin dake jikinta wanda ita kanta bata san da shi ba, yama mance shi likita ne a firgice kuma ya miƙe ganin jini na zuba ta ƙasanta daidai lokacin ya dinga jin kiran waya kuma ya gane number Uncle Isma'il ce, tashin hankali biyu ya haɗe masa ga halin da Jee ke ciki ga kiran da ake a wannan tsakiyar daren. *_Arewabooks@Nimcyluv_* Bayan sun sauka a harabar gidan Khalil ya sake tura wheelchair ɗin fuskarsa ɗauke kwantaccen murmushi, suka haɗa Idanu da Rohaan ya harare shi, Rohaan ya ce "Yaro ya girma" Khalil dai a nutse yake tura ƙyakƙyawar wheelchair ɗin da Bafullatanar matar ke zaune kai cikin wata dakakkiyar abaya mai laushi da taushi, speaking calmly ya ce "Are u okay?" Ya faɗa a hankali yana leƙa fuskar matar ganin tayi saurin riƙe hannunsa lokacin daya gangara da ita zuwa cikin entrance, ta zuba masa idanu ba tare da ta ce komai, Mai martaba Ajlaal Sultaan ya ce "Don mind her, kwana biyu haka rigimarta ke tashi" Khalil ya yi shiru sai kuma ya kwaɓe fuska irin bai ji daɗin nan ba, a haka suka nufi gidan Ƙhulud Arzaan ta dinga kallon gidan cike da sha'awa ganin yadda tsarin yake kamar a Turai a haka suka shiga..... Few minutes Khalil ya sake ɗago kansa with different things in his heart ya ce "hope everything goes well?" Mai martaba Ajlaal Sultaan ya numfashi cike da yanayi na kamala da riƙe yana kallon yadda ƴar tasa take ya mutsa fuska a hankali a taushashe yana fidda zallar kwarjini dake lulluɓe a jikinsa ya furta "Allhamd" Khalid ya jinjina kai, gabaɗaya hankalinsu yana hospital gangar jikinsa ce kawai a nan, amma nutsuwa da wani kuzarin da kan riƙe kan shi da shi ya yi nisa tare da ƙaura a jikinsa, ganin kamar tunaninsa da zuciyarsa ta Kaɗaita da inda suke ya sanya Ƙhulud ce wa أخي أنا" زوجتك" Bi ma'ana 'akhi 'ana zawjatuk. Ya ɗan rausayar da kansa gefe yana watsa hannu clamly ya ce "What?" Ƙhulud tayi dariya ta ce "Kana mijin Malama baka iya larabci ba? Ya zama dole naci tarar Hawwa'u, ina matar ka?" Ya lumshe gajiyayyun idanunsa masu ɗauke da wasu masifaffun sinadarai zuciyarsa na masu nauyi ga wata kyakkyawar faɗuwar gaba dake riskar shi tana shigar dukkan wata ƙofofin zuciyarsa da suka bubbuɗe gabaɗaya tare da amsar fargabar a gaggauce da yanayi na sauƙaƙe wanda yake shimfiɗe har saman fuskar tashi. Ya ɗan fiddo ido ya ce "She's in the hospital" A kusan tare cikin zullumi da yanayi na makake na rashin sanin cikakken halin da zuciyoyin nasu suke ciki, Zaytoon ta juya ta kalli Mai martaba shi kuma ya yi saurin girgiza mata kai a kamalance yana mata nuni da tayi shiru karta ɗaga maganar, Ƙhulud ɗin ma ba tayi magana ba, tayi shiru tana kallon Zoya da Zohal da suke lumshe idanunsu za su yi bacci, Mai martaba ya kalleta ganin yadda ta zuba masa Idanu kamar mai karanto gaskiyar dake zuciyarsa wacce dauriya da kamala ta rufe su ta hana fuskarsa nuna, ya dubeta da kyau a nutse ya ce ماذا تريدين أيتها الأميرة؟ “madha turidin 'ayatuha al'amiratu?” Ma'ana me kikeso GIMBIYA? Ta rirriƙe hannun Ajlaal Sultaan sosai hawaye na bin fuskarta ga zufar dake tsastsafowa daga goshinta jikinta ya yi sanyi ƙallo, kanta dake cinyar Ajlaal ya shafa a hankali, yanayin yadda take marairaicewa Ajlaal zaka fahimci matsananciyar Soyayyar dake tsakaninsu shi da Gimbiya domin tuni ya fara birkicewa ganin yanayin nata ya riƙeta sosai a hankali kuma yake goge mata zufar, Khalil ya zame Idanunsa daga kanta yana daga zaunan kuma ya ɗauki remote ya ƙure Acn dake cikin haɗaɗɗan part ɗin da suke zaune, Gimbiya tayi shiru tana sauke numfashi, a hankali ta juya kallonta ya sauka kan Khalil.... Majeederh na kwance idanunta rufe ba bacci take ba, amma yadda tayi shiru zaka ɗauka baccin take, tunanin abinda ya hana Khalil dawowa asibitin take tun safe, bata son zuciyarta ta raya mata yana wajan Debeka domin fahimtar hakan daidai yake da samun rauni a zuciyarta, jin ƙarar buɗe ƙofa ya sanya tayi saurin buɗe ido tana juyawa ganinta ya sauka akan General Alpha Bello khan, ya yi tsaye cikin sabuwar shigarsa ta farin voyel na ƙanan zane a wannan karan bai saka hula ba hannunsa zube cikin aljihu ya ɗan ƙara kallonta sai ya ɗauke kansa gefe, don tunda ta nemi sumewa data gansa bai ƙara shigowa cikin room ɗin ba, duk da kasancewar yana cikin hospital ɗin, ya nemi waje ya zauna yana danna wayarsa yana jin yadda idanunta ke yawo a kansa, can ya buɗe baki ya ce "Lafiya? Wannan kallon fa? Kina bina wani abu ne ko na taɓa yaudarar ki? Akwai abinda kike so ne wanda kika gani a jikina? Kada ki cinye ni" Majeederh ta ware Idanu a ranta tana cewa "Mr arrogant, a tambayi mutum komai banda hali" Alpha ya ɗago kai gabaɗaya yana kallonta ya haɗe fuska sosai ya ce "Kin sanni ne?" Tayi shiru sai kuma a sanyaye ta ce "Who are you?" Ya kalleta sai ya miƙe gently zuwa inda take ƙwance ya zauna tare da miƙa hannu zai kama nata tayi saurin janyewa tana yaƙe a hankali ya ce "Why? Why are doing this to me?" Ta ware Idanu cikin rashin fahimta ta ce "Me na yi?" Ya ce "Stop answering my questions with a question Zabiya" Tayi masa shiru daman idan masifa ce no 1 ne shi, ya runtse idanu ya buɗe muryarsa na rawa sosai ya ce "You couldn't wait for my return, you married someone else" Da mamaki take kallonsa ta kasa cewa komai ba, ya ce "Me ya sa? Kin taɓa tambayar kan ki rashin dawowata?" Ta girgiza kai Idanunta na kawo ruwa ta ce "Am sorry Yaya, but is no my fault yaya da bakinka ka ce baka so na idan ka aureni zaka iya mutuwa ko ka kashe kanka ko ni" Muryarta ta fara rawa sosai tana shassheƙa ta ce "Na rasa yadda a lokacin ji nake na rasa komai nawa, u left me yaya" Sai kuma ta sunkuyar da kanta tana riƙe kukan dake shirin ƙwace mata abubuwa da yawa suka shiga dawowa mata a kanta kamar lokacin suke faruwa da ƙyar ta ce "Yaya na tashi da kulawarka ban san damuwa ba idan ina tare da kai, tun ina ƙarama kake kula dani ka ɗauke ni da hannayenka, hakan yasa na tashi da soyayyarka na ɗauka kawai zumunci ne, sai dana girma na fahimci saɓanin hakan" Ta fashe da raunataccen kuka, Alpha ya yi shiru a hankali ta ce "Bayan na girma na san sonka nake da gaske, na fahimci ba haka a ranka domin babu alamun soyayyata a wajanka bisa dole na haƙura, sai kuma gashi lokaci ɗaya ka dawo mini da son ka sabo na saka rai da aurenka zan mallake ka, amma ƙaddara ta shata mini layi da samun abin da nake so ka sanya ƙafa ka shure al'ƙawarin da ka yi mini, duk da har lokacin You never said that you love me, you just said that you will marry me and then you went away and left me, na wanzu da ciwo da zafin abun a raina na kuma ƙara jin cewa da gaske na zama mujiya a idanun maza tunda naga aya akan ɗan uwana" General Alpha ya daddafe kansa yana komai na sara masa bai san ta yadda zai fahimtar da ita ba, babu wasu sauran kalamai da suka rage masa a bakinsa, ya sassauta murya ya ce "U misunderstood, ki bani dama" A tsorace ta ce "No way" Tayi murmushi ta ce "Maganar dane, yanzu na jima da share tantanma na gane a cikin maza akwai nada ban" Calmly ya ce "Wannan nada ban ɗin ni ne" Ya zame tare da durƙosawa a gabanta tunda ba zata iya tashi ba, she's in serious sick ya ce "Kin taɓa tambayar kanki me ya sa na fifita ki da ƙanne na? Da sauran ƴan uwanki mata? Kin taɓa tunani me ya hanani aure bayan Ubangiji ya bani ikon yi? Kin taɓa tambayar ko da wasa bana maganar wata ƴa mace?...," Tayi shiru ya kalleta murya ƙasa ya ce "I did this because of you" Ya yi ƙasa da murya underneath his breathe ya ce "I love you, i so much loves you Hawwa'u i love you" Kuka take sosai kafin ta ce "Am sorry Yaya, Ina son mijina" Da sauri ya ɗaga kansa ya ce "Liar, a rashina kika so shi, a babu ni kika amshe shi, sbd na yi nisa dake kika kusance shi, sbd na raba hannu dake kika riƙe nasa, yanzu kuma na dawo" Ta kasa cewa komai sai kallonsa da take da ƙyar ta ce "I love Khalil Yaya" Da ƙarfi ya ce "Stop saying this to me, ba zan taɓa yarda dake ba kamar yadda kike so na, har yanzu har gobe har ƙiyama ta tashi you will still loving me....," Daga bakin ƙofa suka ji an ce "Loser" Muryarsa ta fita da ƙyar Majeederh bata buƙatar sanin ko waye ƙamshin turarenta ya wadatar ya shaida mata cewa shi ne, Alpha ya Khalil dake cikin wata fitinanniyyar Shadda dark blue ya harɗe hannu a ƙirji, Ubangijin ne kaɗai yasan adadin daya kwashe tsaye yana jin su, idanunsa ya rine har baka ganin ƙwayar idanunsa sosai slowly ya ƙarasa shigowa ciki ya nufi inda Majeederh take kai tsaye tayi saurin rufe Idanunta tunaninta dukanta zai yi, sai ta ji saɓanin haka ya saka hannu tare da ɗaukanta cak ta buɗe idanu tana saurin riƙe shi a hankali taga ya miƙar da ita tsaye kamar sai saketa tayi saurin saka hannu ta rungumesa tana kwantar da kanta a ƙirjinsa a shagwaɓe ta ce "ba zan iya tsaiwa ba, I feel dizzy" Khalil ya kalleta sai kuma ya yi murmushi mai kyau ya ce "I'm hear with u Madam" Tayi murmushi domin harga Allah tama mance da batun Alpha a wajan, a hankali a nutse Khalil ya rungumeta tare da janta zuwa bakin window ya yaye labule da hannu ya nuna mata ƙyakƙyawar motar dake wajan an saka flowers tare da yin rubutu “For u wife” daga gefe aka ce "Thank you so much" Ya juya da sauri tana kallon Khalil murmushi fal fuskarta ta ce "For me?" Ya jinjina kai ya ce "Yes Wife" Sosai take mamakin yadda a kalaman Khalil babu i love you, a hankali ta shige jikinsa tare da rungumesa sosai tayi masa small kiss a wuya ta ce "Thank you, Allah ya ƙara ariziƙi" Ya shafa cikinta yana sauke numfashi a hankali ya ce "Ya ƙara alrdy" Ya nuna mata hancinsa ta kalle shi ya ce "Kiss me" slowly tayi kissing wajan ya nuna baki ya ce "Not small, a special kiss Madam" Ta ja hancinsa a hankali kuma ta haɗe bakinsu waje guda ta shiga sauke masa wani irin masifaffan hot kisses ta mance da wannan ɗan ƙwaninin yaron take tsaye ta mance suman da tayi na bata so da ƙaunar shi, da wani irin ƙarfin ta ji an fisgeta har sai da tayi ƙara tana ƙanƙame jikinta jikin Alpha duka rawa yake, A tsorace Majeederh ta ƙwace hannunta Alpha ya yi kneeling down a gabanta ya ce "I know I did you wrong, karki hukunta ta wannan hanyar u hurting me" Sai kuma ya fashe da wani irin kuka ya nufeta kamar zai rungumeta ya ce "I love you so so much &most, i so much loves you Hawwa'u, wallahi ni ne wanda kike so ba shi ba, idan taƙamar kin rai ne shi ni na ni na raineki i sacrificed alot sbd ke i love you Hawwa'u ki tambayi Abbu shi ne shaida" Da wani irin zafin nama Khalil ya nufi kan Alpha ya shaƙi wuyansa sam Alpha bai attempting kare kansa ba, Khalil ya shiga zubawa Alpha wasu tagwayen maruka yana sakar masa naushi a ciki, Majeederh ta runtse idanu tana jin saukar marukan har zuciyarta da ƙarfi ta ce "Khalil!" Ta kira sunan shi da ƙarfi, ya tsaya cak sai kuma ya juya yana kallonta ta ce "Stop" Ya saki Alpha ya ce "Jee stop kika ce? Akan shi?" Ta girgiza kai ta ce "Ba a kansa bane, bana son wani abu ya faru ace kai ne" Ya dinga kallonta sai kuma ya yi wani irin wannan Alpha ya tsaya gaban Khalil ya ce "U see? Ka dai gani hakan zai tabbatar maka da gangar jikinta kake aure ba zuciya ba, kaga zahirin True and enternal love" Khalil ya sake juya ya kalli Majeederh za tayi magana ya ɗaga mata hannu ya juya da sauri ya fice daga cikin room ɗin yana buga musu ƙofa da ƙarfi, wani irin jiri Majeederh ta fara ji sbd tashin hankali da ƙarfi kuma ta saki ƙara tana dafe mararta kafin ta faɗi Ajlaal dake shigowa ya taro ta faɗa jikinsa a sume.... Tun shigowar shi emergency ɗin yake tsaye ya kasa ko zama, a hankali kuma Uncle Isma'il ya ce "Alhji Abdul'aziz ka shiga mana?" Ya ɗan girgiza kai ya ce "No, Allah ya bata lafiya" Maman Alpha dake zaune ta ce "Amin" Sai kuma ta juya ta ce "Yaya Bilkisu, Hajiya Asabe Here is my neighbor Zuleehart ku gaisa" Yaya Bilkisu ta ce "Sannu Zuleehart ya gida" Tayi murmushi ta ce "Allhamd, ya mai jiki?" Ta ce "Lafiya Allhamd, ya kuma yara?" Ta ce "Suna can tare da driver" A hankali Zuleehart ta gaisa da kowa har Khalil kana ta ce "Ance maka da lafiya kai ma? Allah ya sauwaƙe" A hankali Alpha ya ce "Thanks" Ya faɗa without looking at her. Daidai nan likita ya fito hannunsa da paper ya ce "Ku canki jinin waye ya yi daidai dana Malama" Uncle Isma'il ya ce "Kowa ya san nawa ne" Uncle Bello ya ce "haba Yaya ina laifi ni ma" Jawaad ya ce "Ai nawa ne ma" Dr ya ce to bari na kira results ku ji ya ce "Alhaji Isma'il" Uncle ya ce "Yes" Dr ya ce "Doesn't match" Ya kira Uncle Bello ma haka, haka Jawaad duk ba daidai bane A hankali ya ce "Dr Ibrahimul-khalil Abraham" Khalil ya sauke numfashi a ɓoye Dr ya ce "Congratulations na jima banga jini da ya yi daidai irin naka da nata ba" Jawaad ya ce "Wow! What love" Dr ya ce "But am sorry to say ba zamu saka mata naka ba, jikinka ya ɗan hau kana buƙatar hutawa" Khalil ya kasa cewa komai Dr ya kalli Alpha kana ya juyawa ya ce "Ajlaal Sultaan?" Mai martaba Ajlaal Sultaan ya ɗan ware idanunsa bai ce komai ba, ya ce "Congratulations" Ya kuma cewa "General Alpha Bello khan? I congratulate you" A ɗan hargitse Khalil ya ce "Ban so, ban son jinin kowa a jikin matata" Da sauri Alpha ya ce "To bari naga ko zaka hana" Shi ma Khalil ya miƙe yana tattare hannun riga ya ce "To bari naga uban wanda ya isa a saka mata jinin da ban so" Abbu dai na tsaye, Zaytoon na zaune haka Ƙhulud Gimbiya daman tun zuwan su take bacci a cinyar Ajlaal har zuwan Abbu da sauran mutane duk bata sani ba, Uncle Isma'il ya yi saurin shiga tsakiya a fusace da sauri Khalil ya saka hannu ya ɗaga Uncle Isma'il cak ya matsar gefe yana kallon Alpha ya ce "Idan kai isa kuma ka haifo ka je a saka mata jikinka, zan nuna maka kai ƙaramin ɗan iska ne" Alpha ya ce "Ni ne ɗan iska?" Khalil ya ce "In capital letters ƙaramin ɗan iska" Daidai nan kuma Zizi ta shigo da sauri ta nufi wajan Khalil tun kafin ta ƙarasa ya daka mata tsawa, a hankali President Denial David ya shigo daidai lokacin kuma Gimbiya ta buɗe Idanunta kai tsaye kuma ganinta ya sauka akan Daddyn Khalil jikinta ba wani irin rawa da ɓari ta dinga kallonsa, Ajlaal ya riƙeta ta fisgi cikin mamaki al'ajabi da wani irin tu'ajjuji Ajlaal yaga Gimbiya ta miƙe tsaye akan ƙafafuwanta laɓɓanta na rawa ta shiga nuna Dad da hannu da wani irin ƙarfi ta ce "Denial.., Denial where's my son?" Sai kuma ta fasa wata gigitacciyar ƙara tayi baya Khalil dake tsaye bai san lokacin da ya yi kanta a gigice a kuma kusan tare da shi da Ajlaal suka nufi kanta cikin rashin sa a Khalil ya saka hannu ya ture Ajlaal Gimbiya ta faɗa jikinsa a sume daidai nan kuma Abbu ya juyo idanunsa ya sauka akan kyakkyawar fuskarta..... Bari na rage muku zafin weekend Arewabooks sun shige ku da shafi 7 ya haka🤣🤣 *_Arewabooks@Nimcyluv_* Uncle Isma'il ya goge zufar data yanko masa, duk da juriya irin ta shi da jarumtar shi a kullum a koda yaushe, bai hana shi sunkuyar da kai ba sbd hawayen daya taro cikin idanunsa ya ce "Alhj Abdul'aziz ka taɓa ganin wanda ya mutu ya dawo? Bayan matarka daka bunne da hannayenka wacce matar kake nufi eh?" Abbu ya girgiza kai, yana damƙe photon hannunsa idanunsa ƙurr akan Gimbiya wacce ko kallo bai isheta ba, daman ba komai ke jan hankalinta ba, masifaffiyar jinkima ce da ita ga taurin kai da zafin zuciya, Abbu ya kalli wan nashi ya ce "Isma'il karka ce mini na haukace ce don Allah, bayan gaskiyar da Idanuna suka shaida mini gashi nan gata nan tana motsi, tana magana my wife is still alive Isma'il" Uncle Isma'il ya girgiza kai cike da damuwa ya ce "Idanunka sun yi mika ƙarya, ko baka haukace ba babu shakka ka fara zaucewa, zatonka ya saɓa lissafin da zuciyarka ke maka, Fulani bata duniya ka sani mun sani, she's no more" Abbu ya yi shiru sbd komai ya tsaya masa daga aiki cak, jijiyoyin dake sarrafa ƙwaƙwalwar zuwa wanzar da tunani mai kyau ta ɗan ta kata masa da aiki na zuwa Shuɗewar daƙiƙo, Uncle Isma'il ya kama shi ya zaunar,kowa ka gani a parlon ya girgiza. Calmly Mai martaba ya ce "I can see the picture?" Uncle Isma'il ya miƙawa Mai martaba Ajlaal Sultaan, ya amsa tare da ɗora dara-daran idanunsa akai, wat kyakkyawar bugawa zuciyarsa tayi da ƙarfi a zaune yake amma sai daya nemi miƙewa tsaye Gimbiya tayi saurin damƙe hannunsa, domin duk wani abu na zubar da ƙima bata haɗa hanya da shi ba, duk girman abu tana iya haɗiye ta gwammace ya illata zuciyarta da a fahimci rauninta, a fili cikin ƙasa da murya ya furta "Samra" ambatar sunan Samra ya sanya Zaytoon zaro idanu waje cike da tsoro da fargaba, Rohaan ya yi saurin jingina da kujerar dake kare da gangar jikinsa, yana jin kamar duniyar ke juyawa masa, Gimbiya ko motsi ba tayi ba sai zufar dake tsastsafowa ta saman hancinta wanda ke bayyana asalin tashin hankalin da take ciki, Mai martaba ya kalli Uncle Isma'il ya ce "Ita ce ya rasu?" Uncle Isma'il ya jinjina kai, Mai martaba ya yi shiru yana kiran sunan Allah gabaɗaya zuwa Nigeria da suka yi ƙaddara ce, rashin sani ne, salwantar da RUHI BIYU ya ƙaddara zuwan nasu, ya kuma wargatsa farin cikin zuciyoyin su. A hankali ya ce "Samra da Hawwa'u biyuni ne, tagwaye ne ciki ɗaya ne ya kawo su duniya, rana ɗaya, wata ɗaya, shekara ɗaya, irin biyunin da ake cewa Identical twins, gane kamar su zai maka masifar wahala, Mahaifinmu Sultaan ya auri mahaifiyarmu Balarabiya ce, amma bata Saudiya ba Larabawan Diffa,wanda aka fi sani da larabawan Mahamid" Ya yi jima na wani lokaci kafin ya ce "Larabawan Diffa suna magana da larabci ne, kuma suna Balarabiya, amma ba su da alaƙa da Larabawa na yankin Maghreb na Afirka ko Larabawan Gabas ta Tsakiya, asalin su ƴan Sudan ne dalilin farin da ka yi a 1974 na Sahelian, hakan yasa suka nufi Diffa,sannan wasu da ke gujewa yaƙin basasa a cikin ƴan Sudan ɗin da rikicin Chadian da Libya a cikin shekarun 1980, suka zauna kusa da Diffa . Shugaban Ƙasar Nijar na farko wanda ɗan asalin Diffa Arab ne Mohamed Bazoum, bisa wannan dalilin da kakanmu mahaifin Takawa yaje Nijar yankin Diffa sai Babana Takawa kenan Sultaan ya haɗu da mahaifiyarmu har sukai aure, a haka kakanmu ya rasu aka bawa Mahaifinmu Sultaan sarautar Saudiyya, nine wanda ya fara haifa sai kuma Twins Samra da Hawwa'u, haɗuwar jinsu biyu kuma duka Arab sai Ubangiji ya bamu wani irin sahihin kyau musamman biyuni, wanda kuma kyan nasu ya jawo musu matsala da yawa, bayan haihuwar su aka haifi Rohaan autanmu kenan, iya mu kenan, kuma mahaifiyarmu ta rasu a haihuwar shi ne, Yayan ƙanin Mahaifinmu wanda ya kasance uba ga matata Ƙhulud ya raini Rohaan, wani babban uzuri ya kawo mu Nigeria wanda kuma a nan ne muka rasa biyuni lokaci mun shiga tashin hankali wanda baki ba zai iya faɗuwa ba, zuciya ba zata iya ɗauka ba, rauni ya mamaye zuƙanmu ruɗewarmu ta bayyana a sarari sai Mulki ya samu tawaya Takawa ya fara rashin lafiya rashin" Mai martaba Ajlaal ya yi shiru cike da damuwa yana jin kamar a lokacin ne komai yake faruwa, dal yake ganin hakan a cikin idanunsa. Ya numfasa bayan ya ɗan kurɓi ruwan da aka bashi mai sanyi sbd jikinsa dake rawa bayyane. Ya yi shiru na wani lokaci kafin ya ce "Ba zan iya cewa ɓatan su plan ne ba, garkuwa ko akasin haka, nasan dai akwai dalili wanda _Only God knows!_, Hakan ya sanya mini tsanar Nijeriya bakiɗaya, tun bayan barinmu ban taɓa zuwa ba sai dalilin Majeederh, mun rasa biyuni tun suna shekaru 6 a duniya lokacin Rohaan shekarar shi 4, daga nan ban san mene ya faru ba, sai bayan shekaru wajan 30 Ubangiji ya bayyana mana Gimbiya, ba baki ba ƙafa, bata cikin hayyacinta haka muka sameta a ƙofar masarauta, bamu da masaniyar aurenta banda yanzu, nasan tunda ta fara dawowa daidai take iya buɗe idanu ta zauna saman wheelchair bata da walwala kullum cikin kuka take, ciwon yau dab na gobe daban, tana yawan zane wanda ban san yadda akai ta zama ƙwararriyya a harkar zanen ba, ta zana baby boy, ta saka _I love u_ wani lokaci ta zana babban kuskure ta saka masa wuƙa a ƙirjin ban taɓa tsayawa na yi noticed me hakan ke nufi ba sai yanzu da gaban ku ta kira sunan Mr President da inda yaronta yake, kila bayan Khalil yana da wani ɗan maybe kuma dai Khalil ɗin ne wanda take nufi" Ya yi shiru yana mai da numfashi, tunda uwarsa ta haife shi bai taɓa magana mai tsayin hakan ba, har wani yaji-yaji ƙirjinsa yake na azaba. Mijin Malama baya fahimta sbd malam da shocked, ya kuma kasa gasgata abinda ke faruwa. A hankali Abbu dake jingine jikin kujera ya ce. "Kafin rasuwar Fulani ta bar mini WASIYYA ga yaranta, ta shaida mini yadda na yi zaton ita Bafullatana ce to ba haka bane, bata da mantuwa ba kuma zata taɓa mancewa ba, sace su akayi lokaci guda bata san su waye ba, amma taga mata da yawa, babu mamaki masu safarar mata ne a tunanin Abbu; sun shiga cikin jeji sosai sai motar su ta tsaya a nan kuma, they have been attack in the middle of the forest, ta ce; bata san mene ya faru ba sai farkawa tayi ta ganta cikin Fulani na garin Gombe, tayi rayuwa dasu ba tare da sun san wacace ita ma, haka ta zauna har tsayin shekaru goma sha biyar daidai lokacin dana aureta kenan, bata haihuwa ba sai da tayi shekara 25 domin tayi ƙanƙanta da haihuwa, har sannan bamu san asalinta ba" Abbu ya yi shiru a hankali kuma ya ce "Hatta ni ɗin nan, kawai tazo da gwala-gwale a jikinta wanda bani da tabbacin Fulanin sun san muhimmancin su gaskiya, sanda Ubangiji zai amshi rayuwata sannan ne take faɗa mini cewa idan Allah ya ƙaddara zuwana Saudiyya naje Palace na basa photon zan samu cikakken bayani, ta faɗa mini hakan ne domin bata san yaranta su tashi da kaɗaici na rashin dangin uwa, kamar yadda ta tashi ba danginta ba kuma wanda ta sani" Idanun Abbu ya cika da hawaye sosai ya ce "I was ashamed, I didn't become a good man, I couldn't fulfill my wife's will" Hawaye masu zafi suka saukar masa ya yi saurin ɗauke kai muryarsa na rawa ya ce,I failed as a father; I was not a good father, I humiliated my daughter and turned her into my investment" Ya sunkuyar da kansa ƙasa ya ce "Innalillahi wa'inna ilahir raji'un!I ruined Majeederh's life" Kowa na wajan sai da ya ji tausayin Abbu ya ƙara cewa "I failed as a father!" Uncle Isma'il ya ce "U won't, duk abinda ya faru ƙaddara ce wacce ta riga fata, Ubangiji ya riga ƙaddara hakan baka da laifi, duk abinda ka yi baka cikin hayyacinka an sanya tunaninka da ƙwalƙwarka a kwalba rufe, idan da wanda ya yi asara ni ne wanda auri mace mai tsanani son zuciya kowa yasan yadda kake so da ƙaunar Majeederh" Abbu ya girgiza kai kawai, daman ba sosai yake magana ba idan ya tuna wai da bakinsa ya tsinewa Majeederh sai ya ji duniyar ta masa zafi. Zaytoon ya kalli Gimbiya ta ce "Ur turn, bamu labari" Gimbiya tayi shiru tafi ƙarfin seconds arba'in ba tayi ko motsi ba, babu alamar zata tanka can ta ce "Ya faɗa muku, ya fini sanin komai" Ta faɗa Idanunta a gefe tana kallon Khalil da ya yi lamo jikin matarsa kuma ƴar ruwarsa ta jini, Mr President ya san da shi take ya yi kamar bai ji ba, jinkima da taurin kai ya haɗu waje guda wanda Khalil ya yi gadon ko wanne daga wajan uwa da kuma uba. Uncle Bello kallon kowa yake yana son ganin waye zai fara sauke izza ɗin shi, Innati ta ce "Tur ƙasshi; gobara a gefe, kawai ku kaiwa juna hari, to wlh tallahi iblis ne kawai mai wannan izza ɗin da girman kan ai kuna ganin dai yadda ƙarshen shi bai kyau ba" Innati ta ce "Kai shugaban ƙasa ka fara bamu labari ai sarauta ba wasa ba ta take komai billahi" Yadda Gimbiya bata motsa ba haka Mr President ba wanda ya kalli ɗan uwan shi, can ya miƙe tsaye ya ce "Bani da lokacin ɓatawa a nan, kamar yadda ta faɗa haka ne Khalil ɗanta ne, ita ce babarsa kuma ni ne ubansa" Gimbiya tayi wani miskilin murmushi tana girgiza ƙafa ta ce "What are you afraid of? Ko kuma...." Da sauri Dad ya kalli Gimbiya ya ce "Jidda" Ta miƙe tsaye itama tana murmushi idanunta tar a kansa ya ce "Karki manta you are still my wife" Ta kalle shi sosai clamly ta ce "Zan sauke maka girman kan ka" Ya ce "Baki da zarra, ba a haifi mai iya sauke mini girman kai da jinkimata ba babu shi" Khalil kallonsu kawai yake ganin kamar zasu daku kuma wai sune iyayen shi, what kind of parents they're? Ya miƙe tare da miƙawa Majeederh hannu ta kalle shi ta kasa cewa komai, idanunsa jajur kamar gauta naman jikinsa na wani rawa ya ce "Zo" Ta miƙe tsaye ya damƙe hannunta tare da nufar waje Uncle Isma'il ya ce "Khalil ina zaka?" ba tare daya juyawa ba, ya sake damƙe hannun Majeederh kamar zai ɓalla biyu rai ɓace ya ce "Idan duka su biyun suka sauke girman kansu, suka faɗa muku yadda suka haɗu, da aure suka haifeni ko babu sai mu dawo, muna son juna; i love my wife zan ci-gaba da amsa sunan Mijin Maluma, suna iya kashe junansu idan sun so" Yana faɗin hakan ya nufi waje Gimbiya ta ce "Criminal" Dad ya ce "Da wasa kika faɗi waye ni zan kashe yarinyarki dake wajena, Abraham has a sister, su tagwaye ne kamar yadda kuke da ƴar uwarki, rana ɗaya kika haife su ni na ɗauketa tun a labour room, sbd wannan ranar na yi miki al'ƙawari daman ni ne wanda zai fara sauke girman kan ki, kin san waye ni sarai tun kafin na aureki, idan ki ka yi kuskuren faɗawa kowa asalina na rantse da Jesus sai na yanka wuyan ƴarki" Da sauri Khalil ya juyawa ya kalli Dad ya ce "Before you kill my sister, let me kill you first" Yan faɗin hakan ya saki hannun Majeederh tare da nufar inda Dad ɗin yake.... NIMCYLUV [12/09, 11:29 pm] Sdy Auwal Gstc: *MIJIN MALAMA* *BOOK 2 PAGE 83* *Arewabooks@Nimcyluv* 83 Bari na muku recommending book's nawa. Mijin Malama Idan ba ke Tsintacciya Sirrinmu Moon Uncle ne Abu maleek Izzar so Auren fansa Jidda Juyayi Lumshe gajiyayyun idanunsa Khalil ya yi hakan ya tilasta masa zazzafar masifar daya fara na ba gaira ba dalili. A hankali ya sake mirginawa tare da yin lamo akan lafiyayyen gadon da yake kai, shiru ya biyo bayan al'amarin daga can cikin zuciya kuma Khalil tunanin criminal man ɗin nan yake yi, Who is he? Waye DDMASTER BOM? me ya sa yake son kawowa Nigeria mafarkanta wajan kawo tawaya ga mata? Matasa kuma sune al'umma. Majeederh ta kalli yadda ya yi ɗaiɗai saman gado kamar yana bacci ta miƙa hannu kamar zata tashe shi, ta fara shafa jikinsa tana kiran sunan shi a tausashe, maimakon Khalil ya tashi ko ya motsa sai jikinsa ne ke farkawa, ya mimmiƙe jikinsa ya fara rawa sosai da kyau alamar saƙwanin na shigarsa, kawai he's not in the mood ne. Majeederh ta zare idanu tayi saurin jan jikinta baya, tare da kwanciya cike da mamakin girman kan na Kspider duk masifar abin da yake ji a jikinsa amma bai motsa ba, sama da minti uku taga ya juyo gabaɗaya tare da kafeta da kallo, wani irin kallo kamar bai taɓa ganinta ba har ta ji gabanta ya faɗi ta rufe idanu ta buɗe taga still kallonta yake nan da nan idanunta ya cicciko ta taɓa shi ta ce "Are u ok?" Ya yi wani kalar lalataccen murmushi yana rufe ido ya lumshe bai ce mata komai ba, a hankali ta mirgina tare da shigewa jikinsa a hankali ya faɗaɗa mata ƙirjinsa tare da yi mata cover da ƙirjin, ta sauke ajjiyar zuciya kamar yadda ya yi a ɓoye daidai kunnenta ya ce "Wana kama?" Ta buɗe ido ta ce "Bani ba" Ya ɗora kansa a nata hannunsu riƙe dana juna ya ƙara yin ƙasa da murya yadda voice ɗinsa ke fita kamar an masa dole ya ce "Wife, mugunta ki ke mini ba" Ya ɗan dakata sai kuma ya ce "Kuma kin san bacci nake ji" Ta yi murmushi can ta ce "Who stopped you? Kayi baccin ka" Ya girgiza kai yana wannan yatsunsa fuskar ta dole ya leƙa fuskarta yaga sun haɗa idanu silently ya ce "Laaah" A hankali ta ce "To bari naje na yi abinci, something liquid" Yanayin kallon da yake mata da gaske faɗuwar gaba ya sashi, kamar wanda ya shekara da makanta sai yanzu idanunsa suka buɗe, ta fahimci kuma zancan nashi a cikin kallon ta ce "May be yunwa kake ji, bari na fara kawo maka black tea" Bai ce mata komai ba ta yunƙura zata tashi ya cafko ta tare da dannewa ta yi ƙara ta ce "Our unborn, Khalil" Ya cire ƙafarsa daman he just wanted to hear her shout, dan bai taɓa jin tayi ihu ba, ya danneta underneath his breathe yana murza hancinsa akan nata ya ce "What food?" Ta zare Idanu jin da ƙarfinsa yazo this time ta riƙe shi ta ce "Bari ka fara cin abinci" Daidai kunnenta wanda ba lallai ta ji me ya ce ba, ya furta "I love food, but u're sweeter than food, I'll eat and eat and eat..... And won't be tired" Yana faɗin hakan ya kashe switch ɗin bedroom ɗin... Khalil na zaune a parlon part ɗinsa akai knocking door, yadda akai bugun a hankali yasan ko wacece, yana daga zaune ya sanya remote ya ɗan danna kafin a gajarce ya yi gyaran murya "Uhm" Ta fito a sirrince. Handle ɗin Ƙofar aka buɗe tare da shigowa ɗauke da sallama da muryarta mai cike da kamala, waje ta nema ta zauna a ɗan nesa da shi jin tayi shiru ya ɗago daga operating system ɗin da yake ya zuba mata narkakkun idanunsa wanda suke a lumshe, sai Kuma ya ware yana murza yatsunsa, ta fahimci me yake nufi calmly ta ce "Kazo down stairs" Ya sake zuba mata Idanu sai ya ɗauke kai yana danna system ɗin bayan ya kammala tura saƙon da zai tura kafin ya kashe ya ce "For?" Jee ta ce "Idonka zai gane maka" Vidcall ne ya shigo cikin system ɗin ta Khalil ya ɗaga da ɗan sauri fuskar wata ƙyakƙyawar matashiyar yarinya ta bayyana wacce zata iya 15 ko 16 ta ciki ta ce "Hi Spider" Fuskarsa ta faɗaɗa wanda ya sanya dimples ɗinsa bayyana a fili speaking calmly Khalil ya ce "Faɗimatu how far?" Tayi murmushi ta ce "Not good without u" Ya yi dai murmushi, ta ce "I missed you so much, na amshi ipad ɗin Uncle na kira ka" Khalil ya ce "Is he there?" Ta ce "Sure, yaushe zaka zo mun yi missing naka sosai" Khalil ya kalli Faɗimatu sosai ya ce "I'll come dear" Majeederh tayi saurin miƙewa ƙirjinta na ɗagawa har wani duhu take gani cikin idanunta ya miƙa hannu zai riƙota tayi saurin ficewa, Khalil ya shafa kai ya ce "Kin kori Matana Fattuma" Ta dinga dariya cike da ƙuruciya kana ta ce "Bye" Ya kashe tare da miƙewa tsaye, three quarter ne jikinsa mai kyau sai Gymashark sports t.shirt a jikinsa ya ɗora bandana exlty yadda Aberdeen Abduljabar Abbas ke shigarsa, ƙafarsa cikin Mon mule slippers ya nufi downstairs, da ɗan sauri yake harhaɗa steps ɗin benen wajan sakkowa, Majeederh kawai ya gani tsaye gaban deep freezer ta sanya hijab har ƙasa hannunta riƙe da boner tana haɗa turaren wuta, a hankali ya nufi inda take without making any sounds da zai nuna mata gashi nan, yana zuwa ya yi saurin ɗaga hijab ɗin tare da shigewa ciki ai kuwa ruff ya shige kasancewar babba ne hijab ɗin, da sauri Majeederh ta saki ƴar ƙara tana ƙoƙarin sakin boner ɗin jin mutum zuruf cikin hijab, a tsorace tana riƙe kanta tare da sauke numfashi da sauri da sauri kamar wacce ranta zai fita saboda jin abin da Khalil ke mata, daman yau taga take taken shi tunda ya ce babu inda za shi, ya tashi da wani masifar shan ƙamshi kuma sai a yanzu ne ta fahimci yadda ya samu gadon miskilanci jinin sarauta na zagaye a jinin jikinsa ga uwa uba halin Ummi dana Dad daya kwasa abu ya haɗe masa goma da ashirin, jikinta ya ɗauki rawa da ɓari jin a hankali ya sutale ƴar rigar dake jikinta zuwa ƙasa , tayi saurin ajiye boner ɗin tana riƙe rigar ganin ta hanata faɗuwa. Debeka data sakko hannunta riƙe da handbag da waya kamar sauri take zata fita, harta gilma sai kuma ta tsaya sbd jin sukur sukur da take ga ƙamshin Khalil daya cika parlon, ta jima tsaye tana kallon Majeederh ganin yadda ta ƙara zama ƙatuwa, gently ta ƙarasa da nufin taɓa Majeederh ta ɗan bubbuga bayan Khalil da zaton na Jee ta ce "Hi" Cak! Majeederh tayi zuciyarta ta ɗan daina aiki na wasu daƙiƙu numfashinta ya fara ɗaukewa, da ƙyar ta saita kanta ta ce "Uhm" Debeka tayi tsaye ganin Majeederh bata juyo ba sai kuma ta ce "Na kira number sweetheart, baya ɗauka ki ce masa na ɗan fita....," Wani emotional sounds Jee ta saki tana yarfe hannu, sbd wani abu da Khalil yayi mata da bata taɓa tunanin akwai shi ba, tana jin yadda yake haɗa zufa ta cikin hijab kaɗai ta fahimci yanayinsa tayi ƙasa da murya ta ce What is this plx?" Can ciki ya ce "Zunubi nake rage miki" Debeka ta ce "Are you okay?" Majeederh couldn't speak, saboda bata nutsuwarta da ƙyar ta ce "Uhm" Debeka ta ce "Ok, bye" Tayi gaba Khalil ya manta inda yake ya ce "Bye dear" Debeka ta tsaya jin muryarsa, Jee tayi saurin rufe ido saboda kunya itama, Khalil ya kame fuska tare da ɗaga hijab ɗin ya fito kamar ya yi wanka da ruwan zafi sbd zufa, Debeka ta dinga kallonsa ya ɗaga shoulder clamly yana nufar gunta ya ce "Where? Ina?" Idanun Debeka ya cicciko da hawaye, ya kama hannunta suka fita waje Jee wani tashin hankali taji bazata taɓa jure ganin Khalil da wata ba, zuciyarta zafi take mata, ta sunkuya tare da mayar da rigarta ta gyara zaman pant din, daidai nan ƙyakƙyawan matar ta fito daga wani ɗan corridor hannunta riƙe da waya tana ɗan shafawa kamar bata so, wata lafiyayyiyar lafaya ce a jikinta white colour daka gani ba irin ta ƙasar nan bace, hannunta zube da zoben gold, farar ƙafarta akwai necklace mai kyau siririya, ta nemi waje ta zauna, da ɗan sauri Majeederh ta zube a gabanta kanta a ƙasa ta ce "He's coming, Ummi" Gimbiya ta ɗan kalli Majeederh, komai na majeederh irin na ƴar uwarta ne, babu abinda ya bambanta da ita sannu a hankali son Majeederh ke sauka a zuciyarta, na rabuwa tare kasuwa zuwa ko wacce ƙofa ta zuciyar tata, amma babu ko alamun hakan a saman fuskarta idan kaga yadda take kallon Majeederh zaka ɗauka babu so sai zallar tsana, bakinta ke motsawa tana son yin magana amma gabaɗaya laɓɓanta sun yi mata nauyi sosai, da ƙyar tana jan numfashi ta furta "Is he sleeping?" Kafin Majeederh tayi magana Khalil ya shigo a nutse cike da kamala yana wata kalar tafiya ɗaiɗai suna haɗa idanu da Jee ya yi mata harara, bai tsaya wahalar zagayowa ba, duk abinda zai bashi wahala baya so, ta bayan gujerar ya kama Jee na girgiza mai kai domin gabaɗaya bai kula da matar dake zaune ba, ya kama gujerar ya dirgo saman gujerar, still idanunsa akan Majeederh ya ce "I love you baby" wata waƙa ce ta Justin Bieber, ganin taƙi kula shi ya saka baki tare hura mata iska, tayi saurin ƙasa da kanta a ranta tana cewa "Ohhh my dear Khalil" Khalil ya lumshe idanunsa yana mai da numfashi, haka kurum ya ji nutsuwa na saukar masa a jikinsa, ya miƙar da ƙafarsa a hankali ya ji ya zunguru mutum ya buɗe fitinannun idanunsa wanda suka jirkice, idanunsa ya sauka akanta, itama ɗin shi take kallo ai da sauri ya hantsila har yana buge goshi, bai kuma sake yarda sun haɗa idanu ba ya miƙe ganin part ɗinsa ya masa nisa kawai ya shige ƙofar garden, Majeederh ta fahimci bawai gudun haka kurum ya kewa Ummi ba, akwai wani irin abu dake ɗawainiyya da shi, bai saba da uwa mahaifiya ba, shi yasa yake gujewa haɗuwar tasu. Majeederh ta miƙe zata bisa Gimbiya tayi mata gyaran muryar akan ta barshi. A hankali ta ce "Tell me something about him" Majeederh ta yi murmushi ta ce "He's stubborn" Calmly Gimbiya ta ce "I know" Jee ta ce "Khalil love's food"... Khalil na zaune a office ɗin NAPTIP sanye da wata Brown suit ya ɗan jujjuyawa akan gujerar da yake kai kafin ya ce "Ohh" Mutumin ya ce "Shi wannan DDMASTER BOM ɗin babu wanda zai taɓa ce maka koda wasa ya taɓa ganin fuskar shi, har yanzu kuma jami'anmu na sirri basu samu information ɗin komai akan shi ba, abu ɗaya suka samu nasara shi ne yana yawan shiga Pakistan da Singapore, akwai wani sansanin su dako tsuntsune ya shiga baya fitowa da rai balle mutum" Gently Khalil ya jinjina kai, kafin ya ce "I'll like to know, me DDMASTER BOM yake?" Musbah ya juya ya zaro wani record ya ce "Mutum ne mara imani da tausayi, yana Creating muggan makamai wa Pakistan, yana Fataucin mutane wasu a cire musu ƙoda a siyar wasu Idanu, ga safarar mata manya da yara, yana forcing nasu to sex ga manyan masu muƙamai na ƙasa ƙasa, ana masu kuɗi su suna mayar da matan jarinsu ne, ga siyar da miyagun ƙwayoyi" Khalil was speechless the same time shocked and confused ya ce "Taya suke samun matan?" Musbah ya ce "Taya ake ruɗar matan da zummar aikatau a ƙasashen waje? Kuma ko tsufa kikai basa barin mace dawowa gida harbeta sukeyi, ko kina jinin al'ada sai sun yi tarayya dake" Khalil ya miƙe tsaye yana zagaye office ɗin a fili ya ce “DDMASTER BOM” Da sauri ya ce "Ni zan kawo ƙarshen shi" Musbah yayi dariya sosai ya ce "Mr President zai iya baka kariya, amma kana ganin zaka iya kare iyalanka? A yau zaka iya ganin an shigo gidanka an yanka matarka akan Idanunka, duka haka aka dinga yi wa ma'aikatanmu, mu rayuwarmu cikin kasada take da hatsari mai tarin yawa, matanmu kullum cikin zullumi suke" "Zan iya, zan kashe shi da hannu na, zan sauke girman kansa zan kawo ƙarshen zaluncin shi" Musbah ya danna abu ya ce "Ka shiga jerin ma'aikatan NAPTIP, hukumar dake yaƙi da fataucin mutane ta Najeriya" Khalil ya sauke numfashi Musbah ya ce "Akwai Card, wanne suna za a saka maka wanda ba za a gane kai bane, domin komai hukumar mu a sirrince take" Khalil ya dinga tunani a fili kuma ya ce "MIJIN MALAMA" Musba ya yi murmushi ya ce "Done, ur card is done already, ka fara shirye-shiryen tunkarar DDMASTER, ka kuma fara tunanin yadda zaka kula da ilayanka all the best" Khalil ya amshi Card ɗin sannan ya fice, yana fita Musbaj ya miƙe ya rufe ƙofar. A hankali yake zagaye office ɗin, sai kuma ya zaro waya ya kira wata number ana ɗagawa ya ce "Ur son is here" Ya yi shiru sai kuma ya ce "Da alama ɗanka na cikinka ya shirya kawo ƙarshen ka, Family issues kenan" Ya ƙara yin shiru yana saurare sai kuma ya ce "Ok Sir, babu mamaki ɗan ka ya zama silar kawo ƙarshen girman kai da jinkimar ka, ya kuma kawo ƙarshen wutar gabar dake tsakaninka da mahaifiyar shi" Musbah ya ce "An yi masa I.d card da suna MIJIN MALAMA, kamar yadda na saba fidda sirrin hukumar NAPTIP a wannan karan ma na turo maka kuɗi kawai nake jira" Yana gama faɗin hakan ya kashe wayar. Musbah ya saki wata dariya sosai ya ce. "Let's watch and see, waye zai winning waye zai zama loser, DDMASTER BOM KO MIJIN MALAMA, Mr President or Dr Ibrahim-Khalil? Waye za a kashe President Denial David or Abraham Denial David? [12/09, 11:29 pm] Sdy Auwal Gstc: *MIJIN MALAMA* *BOOK 2 PAGE 82* ~_*Arewabooks@Nimcyluv*_~ 82 Kafin Khalil ya ƙarasa Jee tayi saurin shiga tsakiya idanunta akan shi, wanda shi kuma yaƙi yarda ya haɗa nasa idanun nata, muryarta na rawa sosai ta ce "Me kake shirin yi?" Ya yi shiru da kuma sauri ya sanya hannunsa guda biyu ya ɗagata zuwa gefe cikin ɓacin rai ya nufi kan Dad, ita cikin sauri ta ƙara shigewa tsakiya idanunta akan shi ta ce "Idan ka taɓa shi zan zubar da cikin nan na jikina" Khalil ya juya a ɗan miskilance yana kallonta da yanayin dake nuna _“You are kidding”_ A karo na biyu ya ƙara saka hannu ya ɗauketa cak ya matse kafaɗarta idanunsa a warwaje ko magana ya kasa sbd masifar yadda yake jin zuciyarsa, sai kuma ya saketa ya matsa wajan Dad yana haɗe ƙirjin su waje guda kai baka ce mahaifinsa bane ya ce "Idan ita matar taka zaka kashe go ahead, i don't care daman ban santa ba" Ya wani cije baki Dad na jin yadda duk jikin Khalil ɗin ya ɗauki rawa kamar wanda wuta take ja, ya saka hannu ya damƙi wuyansa ya ce "Amma, da wasa ka ce zaka taɓa mini sister zaka san ku duka biyun na fiku zafin zuciya, I'll kill you" Majeederh dake tsaye ganin yadda Khalil ya shaƙe wuyan Dad ya sa da ƙarfi ta saka hannunta ta shiga dukan cikinta, Maman Alpha ta miƙe tana cewa "Majeederh wanne irin shirme ne haka? Kashe kan ki da baby zaki?" Maganar daya jawo hankalin Khalil kenan, ya saki wuyan Dad tare da juyawa ya zubawa Majeederh idanun ganin taƙi bari Maman Alpha ta riƙe ta, idanunta rufe take dukan cikinta ga wasu irin hawaye da suke bin idanunta masu zafi, a hanzarce Dad ya fice da cikin parlourn hannunsa riƙe da waya yana ɗagawa, Gimbiya na zaune ta harɗe ƙafafuwanta tun bayan maganar da Mr President ya yi na cewa Khalil has a sister, ta nemi waje ta zauna fuskarta haɗe ba wargi as always, ko tari ba tayi ba, duk wannan abun kuma ba zaka ce tana wajan ba, inda direction ɗin Majeederh yake bata ma kalla ba. Majeederh ta saki raunataccen kuka ta ce "Ki barni tunda baya jin magana, Khalil baya ji yanzu idan ya kashe Dad shi ma kashe shi za ayi ya yake so na yi da rayuwata? Da abinda zan haifa, ko farin cikin dana fara samu ne baya so....," Ta kasa ci-gaba da maganar, Maman Alpha ta ce "Haba Majeederh, taya tunaninki zai iya baki cewa Khalil zai kashe mahaifinsa? Shi fa ya haife shi, duk wutar gabar dake tsakani ba za a taɓa rasa soyayyar juna a zuƙantan su ba, tsakanin uba da ɗa sai Allah, muna fatan wannan abun ya zo ƙarshe" Majeederh ta girgiza kai tana runtse Idanunta jikinta duka ɓari yake ta ce "Ki faɗa masa karya ƙara cewa zai yi kisa, wlh aka kashe Khalil mutuwa zan yi" laɓɓanta duka karkarwa suke, fuskarta ta rine tare da yin jajur musamman tsinin hancinta, yadda take kuka kaɗai zai sanya mutum hawaye, Maman Alpha ta ce "Ba zamu ga wannan ranar ba, In sha Allah Khalil ko sauro ba zai kashe ba balle mahaifinsa, har kuma a jawo a kashe shi" Majeederh ta riƙe hannun Maman Alpha sosai ta ce "Mama mutuwa zan yi idan Khalil baya raye, zan mutu zan bisa, ina son Khalil, ki faɗa masa ya daina maganar mutuwa haka ya yi mita a hospital, wlh zan kashe kaina idan Khalil baya duniya..!" Tsananin mamaki ta tausayi ya wanzuwa a zuciyar kowa, Maman Alpha ta saki Majeederh tare da kifa kanta a saman armchair ta saki wani irin kuka na matsanancin tausayin Majeederh da Khalil, sosai Maman Alpha ke kuka, wanne irin so ne wannan? Tunda Majeederh ta shafawa idanunta toka a gaban kowa take faɗin haka to lallai abun ya yi tsamari, a hankali Zaytoon ta yi ƙasa da kanta hawaye na zuba cikin idanunta, Mai martaba bai iya zama ba, ya miƙe yana jin jiri na ɗaukar shi a daddafe ya nufi waje yana mai kiran Rohaan daya fito da Zaytoon she's crying. Gimbiya yadda take a zaune haka ne a gareta har yanzu, domin ko yatsanta bata motsa ba, da kunne take jin komai bada Idanu ba, Abbu daya riƙe kansa da hannu bibbiyu yana tunani ya ɗago yana kallon yarinyar tashi, yanzu da ace da gaske ya hana auren nan ina hakƙin wannan son zai kai shi? Ko iya rabo ya isa ya kashe duk wanda ke ja da auren Khalil da Majeederh, tun ba a je ko'ina ba ga ciki ya bayyana, Abbu ya fahimci duk wannan ƙalubalan da kuma rashin auren da Majeederh ba tayi ba, da kuma yadda ya wahalar da Khalil, da fitowar Majeederh daga gidan Abuturab, da rashin auren Barrister Aliyu, da kuma rashin dawowar Alpha ba komai ne ya haddasa hakan ba sai RABO, rabon cikin dake jikinta, wanda kuma shi ne sanadin kawo jinkimar mutanen biyu wanda suke ƙoƙarin ruguza farin cikin MIJIN MALAMA da ita kanta malamar. Abbu ya miƙe jiki babu kuzari ya nufi inda Majeederh take durƙoshe, a hankali ya saka hannu ya miƙar da ita tsaye, a taushashe cikin nutsuwa da kamala ya riƙo hannunta tare da tallafo fuskarta a hankali ya ce "Hawwa'u" Ta kalle shi ta kasa cewa komai sai hawaye ya saka hannu ya goge mata hawayen ya ce "Meyasa sai kin nuna ke ƴar fari ce? Meyasa baki da wayo da dabara? Kin girma uwa zaki zama, kece wacce zaki taimakawa Ibrahim wajan ganin komai ya daidaita, kin raba shi da zafin zuciyar dake ɗawainiyya dashi, kin kawo silar daidaituwar shi da iyayensa, kin shirya su, kin zama silar sauke jinkimar su" Sharr hawaye ya sake sauka a Idanunta, Abbu ya fahimci rauninta akan mijinta Dr Ibrahimul-khalil Abraham, muryarta na rawa ta ce "Abbu, Khalil ba" Ya yi rufe mata baki ya ce "it's okay, ba bu abinda zai faru sai alheri just pray" Ta jinjina masa kai a hankali ya furta "Come closer" A hankali ya shige jikin Abbu ya rungumeta yana jin yadda take sauke ajjiyar zuciya, a yanzu kuma hadda kewar jikin Abbun nata ke damunta, sun jima haka kafin ya ce "I am sorry dear, ki yafe mini" Ta ce "Baka mini komai ba Abbu" Ya ce "Allah ya yi muku albarka ya baku zama lafiya, haƙuri da juriya da kau da kai" Ya kama hannunta har zuwa wajan Khalil dake tsaye kamar an dasa shi, ya kama hannun khalil ya haɗa dana Majeederh ya ce "Gata nan halak makal" Uncle Bello ya ce "Ka kula karta mace don soyayyar mijin Malama" Khalil a hankali ya damƙe hannu Majeederh, bashi da wata kalma da zai iya yi mata bayani ko ban haƙuri, he just need a hug ko zai samu nutsuwa, ji yake kamar ya jata ya rungume amma ko mutuwa na Kunyar Idanun mahaifi balle soyayya, a hankali Mami ta ce "Ibrahim kuje" Ya yi jim kansa a ƙasa sai ya ce "Ƙasar zamu bari" Sai a lokacin Gimbiya ya buɗe dara-daran kyawawa idanunta ta kalli Khalil tana jin kamar sbd ita ne zai bar ƙasar, Maman Alpha ta ce "Wacce ƙasa zaku to Khalil? Majeederh ba zata jure zirga-zirgan jirgi ba, sbd cikin jikinta" Shi dai ya yi shiru ba alamar zai yi magana, da sauri kuma ya damƙe hannu Majeederh tare da yin waje gabaɗaya suka bisu da kallo tare da addu'ar kiyayewar Ubangiji.. Tunda suka ɗauki hanya ba wanda ya ce komai, kowa da tunanin zuciyarsa, suna bayan mota driver na jansu, har suka isa lafiya Road lokacin ajjiyar zuciya kawai Majeederh ke saukewa a hankali, driver na yin parking ita ta fara fita Khalil ya bita da idanu, ko ba tayi magana ba yasan fushi tayi, a hankali ya bi bayanta suka samu Debeka zaune a parlour tana waya, tana ganin su tayi saurin kashe wayar kanta a ƙasa sai kuma ta kalli Khalil da sauri ta miƙe ta ce "Wclm sweetheart" Tayi kamar zata rungume shi, Khalil ya ɗan kalli Majeederh data ɗan saci kallonsa sai ya yi peaking kumatun Debeka ba tare da ya ce komai ba ya shige part ɗinsa, kansa ne kawai yake sarawa yana buƙatar tunani, sanin son waye asalin mahaifinsa Mr President ya ɗarso a zuciyarsa, da yadda zai yaje ya dawo da biyuninsa zuwa gare shi, a fili ya furta "Who is she? Ni ban san kamarta bama" Ya furzar da iska daga cikin bakinsa yana ƙara narkewa a jikin haɗaɗɗan bed ɗin nasa, cikin nutsuwa ya sake mirginawa a lokaci na babu adadi, yasan ko da wasa Dad ba zai ajjiye masa biyuni a Germany na, ƙasar kuma da yafi zuwa suna da yawa, taya zai iya suggestion wacce ƙasar ya kaita? Ya miƙe tsaye tare da nufar bathroom ya sakarwa kansa shower ruwan ya jima yana dukansa kafin ya kashe ya ɗauki tooth brush da Colgate ya wanke bakinsa ya fesa Rose Petal marmalade mint a bakinsa, time ya duba yaga lokacin sallah da saura, har ya zauna sai ya miƙe zuwa Library ɗin shi ya zauna saman chair yana ɗan jujjuyawa. System ce gabansa ya shiga searching sunan President Denial David, nan da nan aka watso masa bayanai akan mahaifin nasa, ya dinga dubawa amma babu abinda ya gani na ba daidai ba, information ɗin abubuwan da suke similar da abinda yake nema aka sake zubu masa, gently yake dubawa one by one har yazo kan wani suna DDMASTER BOM. Duka bayanan akan Fataucin mutane, Human trafficking; the unlawful act of transporting or coercing people in order to benefit fof forced labour or sexual exploitation. Daga nan kuma haramtattun miyagun ƙwayoyi, wanda suke taka rawa wajan lalata ƴan mata da matan auren da suke gidan su, hankalinsa ya tashi domin hadda ɗaya daga cikin wanda aka bawa Majeederh, hankalin Khalil ya tashi haka kawai yake son kawo ƙarshen zaluncin mutumin, domin ɓarnar yake sosai musamman ga al'ummar Nigeria da kulli Shaye-shaye yake ƙara yawa ba mata ba maza, ga violence everywhere. Ya yi jim ganin an rubuta a ƙasan sunan mutumin _A dangerous person_ Khalil ya yi shiru tunani fal ran shi, idan har zai kawo ƙarshen wannan dole sai ya zama jami'ai gashi he's not interesting, ku magana zai yi da Hukumar da ke yaƙi da fataucin mutane ta Najeriya, NAPTIP?. Miƙewa ya yi ya nufi waje yana fita yaga still Debaka na nan kuma a upstairs take ya juya da sauri ya tuna yau a ɗakin ta yake, sai kuma ya shafa kansa ya ce "Allah ka yafe, na tuba" Ya murza ƙofar dake jikin part ɗinsa wacce kuma kai tsaye ta tafi har bedroom ɗin Majeederh. Jingina ya yi a jikin door yana zubawa gadon bayanta idanu, wanda yake da glowing gwanin sha'awa musamman da ta shafi kwalacca, ga Ƙamshin MORESQUE Midnight dake ratsa hancinsa, Khalil ji ya yi kamar bai taɓa jin ƙamshi mai masifar daɗi irin na yanzu ba, duk da yana masifar son turaren shi, yana jinsa daban amma da alama dai yanzu ɗan kwali yaja hula, he can't stay any longer domin ji yake kamar ana fusgar shi ne, Majeederh na tsaye tana ƙoƙarin shafa kwalacca ɗin a wuyanta zuwa ƙasan hammatarta, a hankali ta ji an rungumeta ta baya a ɓoye ta sauke ajjiyar zuciya, bata kula shi ba tana ji yana shasshafata can ya amshe kwalbar kwalacca ɗin ya sun shine da sauri ya kalli Majeederh ya kalli kwalbar sai kuma ya rausayar da kansa kamar yaro clamly a hankali can ciki ya ce "Duk wacce ta baki wannan je bata imani" Ta kalle shi ta ce "A sbd ta kashe wani?" Ya kwaɓe mata fuska ya girgiza kai ya ce "Eh" Ta harare shi ta ce "Wa?" Ya ce "Mijin Maluma" Tayi masa shiru tana ji yana tura kansa gabaɗaya wuyanta inda ya manta ne kawai bai shan-shana ba a jikinta, ya yi ya kwanta lamo ta fahimci da gaske ba shi ɗin ta kashe ta shirya tsaf ta ce "Malam fita" Ya mirgina ya ce "Zunubin naki ya yi yawa" Ya ware idanun sai kuma ya sanya ƙafa kamar zai ɗaga rigarta ya fizgota ta faɗo kansa saman ƙirjinsa ta ce "Fita matarka na jira" Ya lumshe idanunsa yana sauke numfashi a hankali ya ce "Naje ina?" Tana kunce gaban rigarsa ta ce "Ban son takura" Ya mirginata zuwa ƙasa ya yi mata rumfa sosai daidai kunnenta yana mata raɗa ya ce "Ya muke da Ayyu" Ta yi wani irin murmushi ta ce "Ohho" Ya yi squeezing bakinta ya ce "Kina son rabauta? Kuka a cikin jama'a?" Ta rufe Idanu ya ce "Ba gwara ki sani gaba ki cinye ba tas da wannan kukan? Ai kin san na miki yawa ma" Ya yi ya rungumeta sosai sune jima a haka ta ɗauka bacci yake can ta ji ya ce "I won't do it again, sorry" Ta yi shiru ya marairaice sosai ya ce "Ban sakewa" a hankali ta ce "It's ok" Ta juya shi itama zuwa ƙasa ta kwanta saman shi a nutse ta ce "Khalil" Ya ware idanunsa a kanta alamar dai yana jinta ta ce "Listen to your mother please" a ɗan zafafe ya ce "Waye mother ɗin?" Ta ce "Ummi" Ya ɓata fuska ya ce "Ni ban san wata Ummi ba, na ɗauka mother ɗin sunan wata ne" Ta daki ƙirjinsa sosai ya ce "Auchhhii" Ta ce "Ka gane me nake nufi, ka saurari mahaifiyarka don Allah" Ya lumshe idanunsa ya ce "I don't have a mother" Idanunta ya cika da hawaye ta ce "Don Allah" Cikin faɗa ya ce "Wai ke da zaki damu da ita ni damuwa ta yi dani ne? Idan sun yi faɗa da mijinta ni mene laifina da zata barni eh? Me na yi mata ta barni a gantale she left me bata san ya nake ba all this year's bata san waya bani tarbiyya ba, ilimi karatu, ko ɗan iska ɗan daba na zama ko kidnapper duk ita Ubangiji zai hukunta ta wofintar dani, she left me.....," Saukar bakin Majeederh cikin nasa ya tsayar da shi daga masifar da yake zubawa ya yi shiru yana sauke numfashi sbd yadda yake jin tana.... [12/09, 11:29 pm] Sdy Auwal Gstc: *MIJIN MALAMA* *BOOK 2 PAGE 84* *Arewabooks@Nimcyluv* 84 Khalil na driving a hankali idanunsa akan titi deep down na zuciyarsa tunanin yadda zai tunkari DDMASTER BOM yake, da yadda zai samu nasara akan shi. Ya sanya hannu yana ɗan hargitsa sumar kansa a nutse, shi fa duk duniya Allah daya halicce shi kawai yake jin tsoro, bashi da tsoro ko shakkar tun karar kowa, ya saba ɗaukan kasada tun kafin yanzu, balle wannan da yake ganin ko rayuwarsa ce ta salwalta, to ya yi sacrifice ne akan taimakon al'umma, daman bazai taɓa barin abinda yau zai ji ko mutuwa ya yi bashi tunani ko fargabar zuwa lahira. Ya sauke ɓoyayyiyar ajiyar zuciya a hankali kuma ya danna bluetooth ɗin kunnen shi,yana yin roundabout a taushashe ya yi lallausan murmushi tare da lumshe idanunsa, still driving on the direction he was heading to.. zuciyarsa a bubbuɗe yake sauraran abinda take cewa da ɗan sauri kuma ya saki kan motar ta fara ƙara “ƙiiiiiiit" Ta cikin wayar Jee ta ce "Are you okay?" Ta ji shiru, har yanzu kuma motar tafiya take yaƙi riƙe kan nata, jin shiru ya sanya ta ruɗe sosai ta ce "Are you there ? Man, Man!" Duk ta ruɗe She wondered if there was an accident on his way, in a state of love and passion ya furta “I love you” He said that from the bottom of his heart full of weakness. Jee bata taɓa jin Khalil ya furta kalmar ba a gareta, sai ta ji sabon hargitsatsen yanayi, a hankali kuma nutsuwa ta fara saukar mata, ta yarda ta amince da dukkan abubuwan da zuciyarta ke gasgata mata, a hankali ta ce "You scared me" Ya dawo a hankali yana riƙe kan motar, kamar tana gaban shi ya sake furta "I love you, i love u Madam" A hankali ta ce "I know" Ya yi shiru sai numfashinsa dake sauka ya rage gudun motar a nutse a taushashe ya ce "How do u know?" Clamly ta ce "Your action, and emotions" Ya girgiza kai kawai yana shiga cikin Bristol Palace Hotel can ƙasa ya ce "Lallai yarinya" Jee ta ware idanunta tana jin kamar yana kusa da ita ne a hankali ta ce "I am older than u, am 35 u're just 20" Khalil ya dinga murmushi a kasalance ta ɗauka ma ba zai magana ba sai kuma ya ce "Kuma ƙwaninin yaron nan ya baki ciki in one time" Idanunsa ya sauka akan wani mai Guava ya ce "Madam" A hankali ta ce "Man" Ya furta "Guess what?" Tayi shiru sai ta ce "Ka shigo gida" Ya girgiza kai ya ce "Guava" Majeederh ta ce "Haba? Plz kazo mini da ita" Ya ce "Tab, ba zan tsaya ba" Ta ɗan yi tsakin shagwaɓa ta ce "Plz Man" Ya shafa gemunsa ya ce "With?" Ta ce "Apple, ice cream, pizza, with..." Ya dakatar da ita da "Hold on Madam, idan kika ci wannan How can you eat me?" Jee tayi saurin kashe wayar jin magana mai girma. Khalil na zaune saman kujera yana kallon mai martaba dake cewa "Sai yanzu?" Khalil ya ɗan kalli Mai martaba Ajlaal Sultaan yana harɗe ƙafarsa a kamalance da nutsuwar dake wanzuwa a jikinsa a kullum a ko yaushe tana ƙara fidda wata kwantacciyar Ilhama dake bayyana mazantakar shi da fitar dashi daga tubali na ƙuruciya zuwa na zalllar nagartacce, numfashi ya sauke a ɓoye yana shanye mamakin ganin Rohaan da Zaytoon a wajan ya jima yana kallon su, su ɗin ma shi suke kallo. Ya ɗauke ido "Sorry, i took so long" Khalil Answered starring around them, a kuma taƙaice ya yi maganar Roohan dake kula da Khalil ɗin ne ya ce "What's bothering you?" Roohan asked bitting into his finger. Khalil bai ce komai ba, bashi da niyyar cewa komai ɗin Zaytoon ta ce "Ibrahim kana tunanin uwa zata wofintar da ɗan data haifa? Kana jin a ranka da gangan ta barka?" A ɗan fusace Khalil yana saka ƙafa tare da buga table ɗin gabansa nan take ya tarwatse ya ce "I don't have a mother in this world, if you called me just to tell me that I have a mother, I'm sorry am not interested" Ya miƙe tsaye yana hargitsa sumar kansa sai huci yake ya sake kallon Zaytoon ya ce "Granny, ki faɗa mata ni ta bar mini gida, me ya sa ta barni, ya akai sukai aure matsalarta ce da mijinta, yadda na tashi ba kulawar iyaye ban wulaƙanta ba, yanzu ma babu abinda zai sameni, su ne su kashe kansu ma sbd girman kai da jinkimar su, i don't want her in my life anymore" Yana faɗin hakan ya ɗauki wayarsa da rigarsa ta sama ya yi waje, suka bisa da kallo Roohan kallon ikon Allah kawai yake, idan ba kuskuren gani ya yi ba, bakinsa har wani tiririn masifa yake. Mai martaba Ajlaal Sultaan kawai yake girgizawa a hankali yake sakin lallausan murmushi daman ya ji a jikinsa hakance zata kasance. Zaytoon da abin duniya ya isheta ta ce "Ikon Allah, Ubangiji ka sassauta masa zafin zuciyar nan" Roohan ya ce "Amin, ku haɗa da ragowar ruwan sallar asr, matarsa na haƙuri" "Kuma aka ce zai yi mata haka?" Mai martaba ya furta a hankali yana gyara zaman shi kamar baya so, cike da kamala kuma ya ce "Khalil loves his wife more than anything, he is afraid of losing nothing but his wife, ya sadaukar da komai saboda ita, ya sota fiye da kima yana kan sonta a yanzu, a gobe,jibi har gaban abada idan akwai, yanzu da ransa yake a ɓacan nan ba zai ƙarasa mata haka ba, sai ya samu nutsuwa" Roohan ya ce "Ɗan kwali ya ja hula kenan, kada dai labarin soyayyar ya zama na LAYLERH DA MAJNOON" Mai martaba ya ɗan kalli Roohan ya ce "Kasan labarin Layler da Majnoon? Roohan ka sani?" Roohan ya ɗaga shoulder ya ce "Na dai san an zuba soyayya, ina son labarin soyayya" Mai martaba ya girgiza kai kawai ba tare da ya ce komai ba, Ƙhulud dake tsaye ta ce "Ita Layler mutuwa take duk soyayyar da suka sha, shi kuma Majnoon haukacewa yake, ai asalin sunan shi Ƙais Majnoon ana nufin mahaukaci" Roohan ya yi kamar zai yi kuka sosai ya ce "But sun yi aure before Layler died?" Ta girgiza kai ta ce "Ko kaɗan, basu mallaki junan su ba" Ya sake cewa "To irin Soyayyar nan fa masifa ce, bata da wani amfani" Da sauri Zaytoon ta ce اصمت يا" روهان، لا أريد أن أحدث الكثير من الضجيج" Zaytoon ta ƙara cewa "Yin Allah, ƙaddara haɗuwa ko rabuwar masoya, baka da iko ko zarafin ja da hakan".... Latifa na zaune gaban Dr ta ce "I'm still wondering Dr" Ya ware Idanu ya ce "Reason?" Ta ce "Taya kasan ni ba ƴar Babanmu bace? Nasan Blood group baya ɗaya daga cikin abinda ke sawa a gane ɗan wane ko ba ɗan shi ba" Dr ya jinjina kai ya ce "Exaclty, u got it well, kafin rasuwar Malam Umaru ya shaida mini yana zargin Alhji Bashir akan shi ne mahaifinki ya taɓa ganinsa da wata yarinya mai tsananin kama dake, domin zargin shi ya tabbata ya ce ayi DNA test, shi da kansa ya bani gashin kanki" Latifa Omar ta goge zufa ta ce "Dr ya DNA test yake?" Ya ɗan juya a hankali yana danna abu kafin ya juya mata system ɗinsa ya ce "A DNA test (genetic testing) is a medical test that can identify mutations in your genes, chromosomes or proteins, Dna ƙwayar halitta ne, mutum daga wanne dangi ya fito, ko yanki, idan akai sample na Dna yana tantance uba da ɗa, waye wanda ba ɗa da uba bane, har ƙabilar da kake ciki Dna test yana bayyanawa, musamman idan ana tantama akan ɗa, ana amfani da gashi wajan yin gwajin ko jini, idan har daga jikin mutane biyun ya fito, ko so kake ka gane kai ɗan wanne gari ne, gwajin Dna test yana nunawa" Latifa Omar ta share zufa" Dr ya ce "Genotype kuma ana yi kafin aure wajan tantance samuwar dacewar ƙwayar halitta, da gane wanne Iyali za a samar, misali idan AA da SS suka yi aure yaran da za'a haifa zasu kasance AS ne kariya, sannan ba normal Genotype bane, idan AS da AS suka yi aure idan sun samu yara huɗu biyu za su iya kasancewa sikila zallar jininsu ya zama SS, biyu kuma kariya AS" Latifa ta jinjina kai ta ce "Yanzu ina kake tunanin zan samu Alhji Bashir ɗin sunana ya yake?" Ya ce "Shi ɗin mai arziƙi ne sosai" Ta sauke ajjiyar zuciya ta ce "Alhamdulillah" Sai kuma ya ce "Amma ya samu karayar arziƙi, don gidan da yake ma na haya ne, kinsan shi haihuwa da arziƙi na Allah ne daman" Ta kasa cewa komai ta sake shiga IG taga still Northern ɗin ba su yi mata reply ba, ita sam ba zata iya tarar Majeederh da wannan maganar ba, kuma tana buƙatar yafiyarta sosai.. Ddmaster bom na zaune saman wata mahaukaciyar kujera, ya rufe fuskar shi da ƙyalle wasu jibga jibgan mutane ne zagaye da shi, ko wanne ɗauke da manyan makamai da bindigogi na masifa, ya gyara zama sai kuma ya saki wata mahaukaciyar dariya yana sake duba I.d card ɗin ɗan nasa Khalil wanda ya shiga hukumar NAPTIP domin kawo ƙarshen shi, a fili ya ce "Baka san waye ubanka ba, lokacin da zaka sani kuma a ranar zaka mutu, kamar yadda na kawo ƙarshen Taj abokin ka, na sanya mota ta markaɗe shi" Wani babban yaron Ddmaster bom ya ce "Oga wai me ya sa kake son Gimbiya tazo nan?" Ya ce "Ina son kawo ƙarshen jinkimar ta, zuwanta gare ni shi ne zai zama silar kawo hakan, tun kafin na aureta na yi al'ƙawarin bawa wani Babba ita su kwanta saboda mugwayen kuɗin da zan samu, amma jinkimar matar ya rusa komai a lokacin kuma ta san waye ni tana ƙoƙarin tona asirina na saka a kasheta kisa na wulaƙanci amma sunci amanata ashe bata mutu ba" Ddmaster bom ya miƙe tsaye sai kuma ya sheƙe da wata dariya yana ƙyaƙyatawa ya ce "Akan kuɗi babu abinda ba zanyi ba" Ya sake kallon I.d card ɗin Khalil ya ce "MIJIN MALAMA?" Yaron na shi ya ce "Brother, yanzu mene plan ɗinka?" DDMASTER BOM ya ce "Sister ɗin Abraham ta zama cikakkiyar karuwa, kuma ni ne sila har yanzu bata san ni ne babanta ba, ina masifar son yarinyar saboda tana da masifar wayo, zata iya yin komai irin zuciyata ce da ita, ta kawo mini arziƙi da yawa ita take taimaka mini wajan samun matan da zamu cire musu ƙoda a fitar waje a siyar ko idanu" Mutumin ya sake cewa "Kuma da aure ka haife su?" Ddmaster bom ya ce "Of course YES" Ya jinjina mai bai taɓa tunani za a samu mutum mara imani da tausayi kamar Ddmaster bom ba, ƴar shi ta cikinsa? Ddmaster bom ya haɗe fuska ya ce "Plan ɗin, zan saka Khalil ya kashe ƴar uwarsa da hannunsa, ni kuma zan ɗora alhakin hakan akan Gimbiya yadda zata tafi gidan prison har abada ko na bata zab'in dawowa gareni, ta kwanta da mutumin nan a bani kuɗin, wanda idan tayi hakan naci galaba a kanta na kawo ƙarshen jinkimarta, KHALIL kuma akwai allurar data ke plan za a yi masa tsayin shekaru wacce zata juyar da tunaninsa, idan na samu Khalil a cikin harkokina nasan zanfi kowa dace domin tunaninsa a kaifafe yake zan kuma raba shi da matarsa.....," Ya saki ihu da kururuwa ya ce "Bom! Sorry Gimbiya, Zaki rasa komai Khalil zai kashe ƴar uwar shi da hannunsa" Sai ya yi baya ya ce "I am waiting for you son, am waiting for you MIJIN MALAMA" Khalil ne ya fito daga mota a hankali ya nufi cikin gidan a tsaye yaga Gimbiya wajen green ɗin flowers tayi tsaye ya ɗan kalleta yaga kanta a ƙasa, jikinta duka rawa yake zufa ta wanketa ga jijiyoyin kanta duka sun tashi, kamar zai shige sai ya tsaya ya ƙarasa yana zuba mata Idanu wata ƙatuwar kunama ya gani a tafin hannunta, wacce babu mamaki ta jima da harbinta, amma ko motsi Gimbiya ba ta yi gani take kamar ta zubar da jinin sarauta da jinkimar ta a banza, da wani irin sauri Khalil ya saka hannu ya ɗauke kunamar tare da saka ƙafa ya murjeta ya damƙe hannu Gimbiya a gigice, wanda shi kansa bai san yayi ba, ganin yadda tafin hannun ya yi jajur yasa Khalil rausayar da kai ya kwaɓe fuska a hankali yace "Ummie..." Fitowarsa kenan ya nufi wajan Jee ya sameta tana wanka ya sanya ƙafa ya tura ƙofar bathroom ɗin a hankali ya zubawa gadon bayanta Idanu da wani irin fitinannan yanayi, Majeederh a jikinta ta ji ana kallonta tana juyowa suka haɗa idanu da Khalil ta wani haɗe fuska ta ce "Me?" Ya nuna mata da idanu bata gane ba ya ce "Mala-mala nake gani" Ta runtse idanu tunda taga yaƙi shigowa tasan alwala ya yi ta ce "shigo mana" Ya girgiza kai ya ce "No, I'll be fine here" Ta ce "Alwala ka yi?" Ya yi mata shiru, tasan ba zai ce a'a ba tunda ba zaiyi ƙarya ba, ta fito zata kamashi tasan tana taɓa shi komai ya x [14/09, 7:43 am] Sdy Auwal Gstc: _*Nimcyluv sarauta 85*_ Duk yadda Khalil ya kai ga jarumta, dakiya da ƙarfin zuciya da wata iriyar murɗaɗɗiyyar zuciya, amma a wannan karan neman su ya yi ya rasa, ganin yadda jikin mutum ya yi pieces a gabansa, kuma matarsa, kuma ƴar abokin dad ɗinsa Chancellor. Khalil ya dinga kallon gawar Debeka wacce ɗan ƙaramin bom ɗin ya tashi da ita, ya juya ya kalli hannunta daya fita fit zuwa wani gefen nada ban, Ikon Allah kawai yake gani deep down na zuciyarsa yana kiran sunayen Allah Adadin iya abinda ya haddace, tunani fal zuciyarsa hakan na nufin Debeka aiki ta kewa Ddmaster bom? Meye haɗin shi da ita? Wacce hujja ce ta sanya yanzu take waya da shi? Something is fishy!. Gimbiya tana tsayen da take bata motsa ba, fuskarta looking ok as always, ba zaka taɓa ganin yanayi mai kama da tashin hankali a tattare da ita ba, a karo na farko ta ɗan kalli gawar Debeka sai kuma ta ɗauke Idanu, a sanyaye cikin rashin damuwa domin idan da sabo ta saba da ganin fiye da hakan cikin izza da jinkimar ta ta furta. "Who is she?" Ta ɗan sauke numfashi tana juya idanunta a taushashe kuma a ɗan kasalance ta ƙara furta "What are you accusing her of?? Ka tattare gawar" Ya yi mata shiru, ta fahimci baya son haɗa Idanu da ita, ta gane kuma firgicin daya shiga duba da yadda naman jikinsa ke rawa ga zufar dake tsastsafowa daga goshinsa, a hankali tana ɗan haɗe yatsun hannunta can ciki ta ce "Ibrahim, ur wife is coming" Khalil ya ɗaga kansa da sauri sai kuma ya kalli Ummi, jin motsi daga ƙofar part ɗin Jee ya saka Khalil zare rigar jikinsa ya goge jinin hannunsa dana ƙafarsa ya cilla rigar bayan kujera, a ɗan gaggauce ya buɗe ƙofar ya shiga daidai nan itama ta ƙaraso ƙofar tana ƙoƙarin murɗa handle ɗin ta ji an buɗe, ta ɗan tsaya tana kallonsa kamar wacce ke shirin fahimtar wani abu, ya san kaifaffan tunaninta sai yaga ta hararesa tana shirin bi ta gefensa ta nufi waje ya yi saurin saka hannu ya kamo ƙugunta tare da dawo da ita baya, ta ware manyan sexy eyes ɗinta a kansa tana ɗaga masa gira, a taushashe ya ce "I need u wife" Ya faɗa a hankali yana mai saita muryarsa a hankali kuma ya murza hancinsa a nata bayan ya yi covering fuskarsu waje guda, mamakin yadda zuciyarsa ke tsananin bugawa da ƙarfi wacce bata taɓa ji ba tayi ta miƙa hannu tare da ɗora shi a saitin zuciyarsa kasancewar ƙirjinsa a buɗe yake kuma a faɗaɗe ya bayyana, ta manne hannun sai kuma ta ɗaga lafiyayyun lumsassun idanunta ta kallesa a hankali ta ce "Your heart is beating way too fast, are you okay?" Ya zubawa fuskarta Idanu, tunaninsa ta yadda zai yi keeping ɗinta busy yake a cikin bedroom ɗin, ko ya sanyata bacci. “Man” Jee ta furta tana riƙe nasa ƙugun ganin kamar tunaninsa ya Kaɗaita ya ɗaga mata gira, ta ce "Ba kaci komai ba, ur food is ready" Ya yi shiru sai kuma ya girgiza kai yana kama kunnenta tare da ɗora bakinsa ya ce "Tunda na sameki na rage ci, abincina kala biyu" Tayi saurin kallonsa ya kashe mata ido ya ce "This is your husband, Ibrahimul-khalil, now I'll feed on u later I'll eat the food" Yana faɗin hakan ya sunkuceta yana zare hijab ɗin jikinta, ta riƙe shi kamar za tai kuka ta ce "Khalil, Ummi" Yana kwantar da ita saman gado ya saka hannu ya ƙure a.c yana zare ribbon na kanta ya ce "Who is Ummi abeg? tasan gidan sabbin ma'arauta ta zo, da zaki kyauta kiyi screaming yadda zata ji ta gudu" Majeederh ta ware Idanu ta ce "Ni ina gudun abin kunya" Ya murza bakinta ya ce "Ni gaba na bashi" Za ta yi magana ta tashi ya yi saurin kissing nata yabi ya mayar da ita kwanciyar a hankali ya ce "Kila ciki na biyu zan baki, garin hadari sai ki haifi twins" Jee tayi dariya tana tura hannunta a sumar shi ta ce "Gaskiya Khalil sanda ake topic ɗin Biology bacci kake" Bai sake mata magana ba domin baya hali na fahimta.... Da sauri Khalil ya kunna switch ɗin bedroom ɗin, saboda daman a ƙa'ida baya buƙatar haske,sai yaso zai kunna, ya dinga kallonta ganin yadda take bacci a nutse, kamar yadda ya yi al'ƙawari gashi ya sata baccin, ya ɗan shafa kansa sai kuma ya yi kissing forehead ɗinta a hankali ya furta “Rest of my life” Ya miƙe ya nufi waje, tsaye ya yi a wajan ganin babu gawar ba alamarta ya juya ya kalli Ummi dake zaune saman kujera ta harɗe ƙafa tana danna waya, ba zaka taɓa cewa ta haifi Khalil ba, rashin ganin gawar da jinin yasa Khalil ƙarasawa wajan Gimbiya da sauri yana zama kusa da ita cikin rashin sani da sabo ya ɗora hannunsa a shoulder ɗin Gimbiya yana ɗan leƙa fuskarta a hankali ya ce "Ummie ina gawar?" Ta juya ya kalle shi sai kuma ta kalli hannunsa a hankali ta ce "Ku shirya kayanku, now" Ta miƙe tsaye still tana danna iphone ɗin hannunta yadda yatsunta ke sauka zaka gane wani muhimmun abu takeyi, ya tashi jiki a sanyaye har ya juya ya ji ta ce "Hi Young Man" Ya kalleta sai kuma ta nuna ya je kawai.. Motar su Majeederh ce ta fara fita a sirrince, Jee ta ce Ummie ta bata tayi driving ɗin, ita dai Ummie bata kalli Majeederh ba, da wani irin masifaffan gudu taja motar, kana gani kasan ta ƙware a juya mota ta kuma saba da tsere da ita, bayan tafiyar su Jee Khalil ya fito daga shi sai three quarter daman komai nasa Gimbiya ta wuce da shi, sai ya nuna kamar unguwa za shi ko mota bai ɗauka ba, ya fice a ƙafa fuskarsa da face masks ya jima yana tafiya da ɗan tsalle kamar training yake ya nemi napep ya tsaida ya sanar masa inda zai kaisa, kai tsaye airport ya ƙarasa a nan yaga Mai martaba Ajlaal Sultaan, Zaytoon, Roohan, Ƙhulud, Zoya da Zohal, sai Majeederh dake tsaye gefe, yana zuwa haɗaɗɗan private jet ɗin na sauka, daman suna waiting room, ne duk suka miƙe zuwa bakin vip daga nan suka shiga harabar jirgin, Mai martaba Ajlaal Sultaan da Ƙhulud suna champer ta ɗaya, ta tsakiya kuma Roohan ne da Ƙhulud sai Gimbiya, ta ƙarshe Khalil ne da Matarsa Jee a haka jirgin ya tashi zuwa sararin samaniya ya nufi Saudiyya da su. Maman Alpha na zaune tana kallon Baby Khalil dake wasan shi, General Alpha ne ya shigo cikin wata Kamfala mai kyau hannunsa zube cikin Aljihu ya zauna a hankali yana cewa "Barka da hutawa Mama" Ta ce "Yauwa General, ka ji meke faruwa?" Ya buɗe ido ya ce "Mefa?" Ta ce "Al'amarin ƙasar nan, wai wasu mata masu shan jini sun bayyana, suna sallama da a taimaka musu da abinci kana basu suke zuƙe maka jini, ga tsadar man fetur, abinci ya yi tsada mutane nata mutuwa" A hankali ya ce "Oops, Allah ya kyauta" "Yanzu wacce kalar rayuwa muke ciki ne? Anya! Hakan zai tabbata, shin shuwagabanni basa gani ne? Jami'an tsaro suna ina? Hukumar kare hakƙin rayuka da lafiya ta ƙasa da jiha suna ina? Rayuka na salwata, yawan mabarata suna ƙara tu'azzara, ga Shaye-shaye na ƙara yawaita, wai me ake nufi da al'ummar Annabi Adamu ne? Shin sun manta su wad'anda za'a tambaya ne ranar gobe ƙiyama? Suna yini basu ci ba suma? Ko mancewa suke da ranar Yaumal ƙiyamati, tunanin su ba zasu mutu ba?" Ta share hawayen daya cika a Idanunta ta ce "Yanzu fa ƴan mata guda ashirin aka nema aka rasa, ga wata mata data mutu saboda yunwa, Wayyo, innalillahi wa'inna ilahir raji'un!" A sanyaye General Alpha ya ce "Allah yana gani, stop bothering yourself Maama" Ya kalli Baby Khalil har zai ɗauke shi sai ya fasa saboda wata mahaukaciyar kama da suke da Khalil, nan da nan ransa ya ɓaci ya runtse idanunsa, zuciyarsa na bugawa wani irin zafi da raɗaɗi yake ji a ransa har yanzu kuma bai fidda rai da samun Majeederh matsayin mata ba, yadda abubuwa suka same shi dalilinta ya saka yaƙini lashakka zai sameta ko da ace yana samunta zai koma ga Ubangiji. Jin ƙarar wayarsa ya sanya ya ɗauka da sauri kuma ya miƙe yana ƙamewa tare da ɗaga hannunsa ya sara da ƙarfi ya ce "YES Sir!" Sai ya yi shiru sai can ya ce "Ok Sir, i am ready" Yana gama faɗin hakan ya kira wata number ana ɗagawa ya ce "Oba, oba, oba 012 are you with me?" Aka bashi amsa ya ce "Ready, Major Janar Mohammed Yusuf, shugaban sojoji ya sauka a Kano shi da Field Marshal, zamu je wajan shi tare da kai, abu ne na gaggawa da yiyuwa juyin mulkin sojoji za su yi a Nijeriya, kasan kuma idan hakan ta kasance duk wani Gwamna na jiha sauka zai yi soja ne zai hau" Ya yi shiru jin anyi Sallama Zaleehat ce ta shigo hakan yasa ya kashe wayar suka gaisa da Maman Alpha tana ce mata ya mai jiki saboda Baby Khalil da bashi da lafiya, Alpha ya nufi waje Maman Alpha ta ce "Allah ya tsare" Ya nufi waje sojojin birjik a compound na gidan Uncle Bello, yana ƙoƙarin shiga mota aka ce "General" Ya tsaya sai kuma ya juya idanunsa ya sauka akanta, a hankali ya ce "How are you?" Zaleehat tayi ƙasa da kanta ta kasa cewa komai idanunta ya cicciko da hawaye, Alpha ya ɗan lumshe idanu sai ya buɗe ya ɗan juya yaga ba kowa da sauri ya ƙarasa wajan Zaleehat tare da jawota ya rungumeta ta fashe da kuka ta ce "I am tired, General" Ya rungumeta sosai a hankali ya ce "I am sorry dear am sorry" Kuka kawai take ta ce "But u know i missed you" Ya kasa magana sai kuma ya yi ƙasa da murya ya ce "Same dear" Aaliyyah ce tsaye tana kallon Aliyu daya ɗan rausayar da kansa gefe kamar maraya a hankali ya ce "plz dear" Tayi ƙasa da murya ta ce "Meyasa kake tunanin ga Anti Latifa ni zan iya aurenka? Me ya sa? Haba Yaa Aliyu koba komai akwai alkunya" Ya harɗe hannu a ƙirji ya ce "Oh, now tell me do you love me? Alkunya kike ko so na ne bakya yi?" Kafin ta yi magana wayarta ya fara ƙara ta ɗauka ganin Du'a ce ta ce "Sister Du'a ya kike?" Du'a bakinta na rawa ta ce "Ajiye gaisuwa gefe, na kira number Anti Jeederh baya tafiya" Aaliyyah ta ɗan yi shiru sai kuma ta ce "Meke faruwa? Lafiya dai? Akwai damuwa ne?" Du'a ta ce "Ke daƙiƙiyar ƙwaƙwalwa ce dake sometimes, check your WhatsApp, ki duba IG account ɗin Northern kiga komai" Du'a ta kashe wayar daga nan tabi kowa na family ta faɗa masa. A tsorace Aaliyyah ke karanta posting ɗin Northern wanda malama ta saki 20 minutes ago, but comment sama da 3k gabaɗaya tsinewa Latifa Omar suke, Aliyu ya matsa kusa da ita ya amshi wayar ganin yadda take kuka kamar ranta zai fita, tashin hankalin Aliyu yafi na Aaliyyah ya yi baya kamar zai faɗi ya jingina da mota, ganin abinda Latifa Omar ta ce a ƙarshe “Malam bayan hakƙin Majeederh kuma Bestie,nasan hakƙin mijina Aliyu ma ba zai barni ba, na zubar da cikinsa sau babu adadi bisa umarnin boka, na yanke shawarar faɗa miki ko zan samu sassauci daga zuciyata na samu su yafe mini na cutar da Majeederh cuta mai yawa wacce babu wata aminiyar arziƙi da zata iya yin haka, na yarda ni muguwa ce azzaluma, saboda a baya ina baƙin ciki da duk abinda Majeederh take musamman kyan da take dashi da farin jinin data taso da shi, hakan yasa na daƙile farin jinin na mayar da ita mujiya, hatta mijina Aliyu bani yake so ba, ita ce zaɓin shi amma ni ce tubalin rasa muradin zuciyar malama wallahi ni ba aminiyar ƙwarai ba ce....," Aliyu Sufyan bai ƙarasa karatun ba, yaji wani irin jiri ya kwashe shi ganin zai zube yasa Aaliyyah tare shi ya yi saurin jawota ya rungumeta idanunsa na zubar da hawaye a hankali ya ce "Marry me pls Leeyerh" kukan take itama wallahi sai ta auri Aliyu ko dan taci kutumar uban Latifa zata gane bata da hankali sai ta gigita mata lissafi kuma ba zata taɓa bari Aliyu ya saki Latifa ba, baƙin ciki ne zai sanya zuciyarta bugawa one time.. Gimbiya na tsaye tana danna system a ɗan gaggauce hannunta ɗaya a kunne, a hankali Khalil ya ƙarasa ya kara kunnen shi muryar Dad ɗinsa ya ji yana cewa "Akan rayuwar ƴarki ma jinkimar zakiyi? Ki gaggauta zuwa ko na tura miki da wuyanta, zaki sha mamakina na baki 24hrs" Ba tayi masa magana ba ya ce "Ki amsheta ki bani Abraham, kuma daga nan ki fita sabgar shi kamar yadda kika fita a baya daman ba ciwon shi kika sani ba, i am waiting for you" Yana faɗin hakan ya kashe kiran, Khalil na ƙoƙarin ɗauke kunnen shi ya ji ta kama kunnen ta murɗe da ɗan ƙarfi, ya saki ƙara "Auchhh" Ba tare daya sani ba da kuma soyayyar uwa mahaifiya dake fusgar shi ya faɗa jikinta ya rungumeta a hankali a ɗan fakaice tayi Holding nasa back, da sauri ya saketa yana sakin numfashi, a karo na farko bayan wasu shekaru ta saki wani ƙlkyakkyawan murmushi tana juyawa, Majeederh tayi masa dariya ta ce "Wai meye kake gudunta?" Ya ɗan kwaɓe fuska a hankali ya ce "ban san me zan ce mata ba, ban santa bafa, kunyar ta nake ji" Kafin tayi magana ankira shi daga hukumar NAPTIP Musbah ya ce "Private Investigators ɗin mu sun shaida mana DDMASTER BOM yana Pakistan, zuwa jibi zai ɓace zamu tura maka komai na tafiya nan da 24hrs ka shirya ka tafi don't let anyone know" Khalil ya jinjina kai saboda Jee dake kusa da shi, Musbah ya ce "And where are you now? Ina buƙatar sanin location, ƙasa, ko Area" Khalil ya yi jim sai ya ce "No, a shirya komai a tura ta waya" Yana faɗin hakan ya kashe wayar, ya ɗaga kansa kenan ya hango Gimbiya a hankali tana fita ta ƙofar baya hannunta riƙe da trolley ga wani ticket da yake gani, tunani yake where is she going to? Sai ya ɗaga shoulder kawai, ya nufi dinning zai ci abinci Jee kuma ta nufi wani part, kasancewar abincin larabawa ne aka zuba wani masifaffan pepper a ciki, ga ba wani ɗanɗano duk so da ƙaunar da Khalil kema abinci baya ƙaunar yaji ko da wasa, gigita masa lissafi yake ko yana ƙarami idan yaci yaji ya dinga hawaye yana zaro tongue yana "Mami pepper, Mami my tongue zai cire" Har wasu ƙananun guraje ke fito masa, ya zubawa abincin idanu ganin rice ɗin ta ɗan yi wani colour gwanin sha'awa ya sanya ya ɗauki spoon, tare da yin bismillah ya sanya a baki, da wani kalar sauri ya cillar da spoon ɗin, wani zufa na yanko masa jikinsa ya ɗauki rawa da ɓari, idanunsa sukai jajur suka fito waje saboda azaba, babu wanda ya fahimta, gashi ya kasa magana sai fito da harshe yake yana dunƙule hannu wata kalar gigitacciyar azaba yake ji tun daga kan yatsar ƙafarsa har zuwa tsakiyar kansa, yana jin har wani tiririn azaba yake ji na fita daga kansa, idanunsa suna ƙanƙancewa tunda yake bai taɓa jin abu makamancin haka ba, shi yasa ba abincin kowa yake ci ba, a hankali ya kifa kansa a dinning ɗin jikinsa duka ya jiƙe sharkaf da wata kyakkyawar zufa wacce tsananin azaba da gigicewa ya fiddo da ita, numfashinsa ya fara sarƙewa tsakiyar ƙirjinsa na masa zafi zafi da zugi, Mai martaba Ajlaal Sultaan da Zaytoon magana suke a hankali hakan ya sanya gabaɗaya basu farga ba, Roohan waya yake dannawa Ƙhulud kuma abincinta kawai take ci, zaton su kuma Gimbiya na sashin ta, Daidai nan majeederh ta fito ƙamshinta a kullum dake alamtawa zuciyarsa zuwanta shi ɗin ne a yanzu ya sanar da shi, ya miƙe da ƙyar jiki na ƙyarma Jee ta ce "Granny ga fresh milk ɗin...," Bata ƙarasa ba ta ji an damƙota hanka ya jawo hankalin jama'ar wajan. "Khalil lafiya?" Cewar Zaytoon amma ina babu bakin magana Jee dake ƙoƙarin yi masa magana taga ya yi sauri a gaggauce cike da neman ɗaukin jin harshen shi zai tsinke da wani fitinannan wahalallan yanayi ya haɗe bakinsu waje guda... [14/09, 7:43 am] Sdy Auwal Gstc: *_Nimcyluv sarauta 86_* Da sauri Zaytoon ta sunkuyar da kanta ƙasa, Mai martaba Ajlaal ya yi kamar bai san meke faruwa a wajan ba, Ƙhulud dai murmushi tayi tana cigaba da cin abicinta a nutse. Roohan da yake shirye da makancewar Idanu ya zuba musu idanu,domin a duniya yana son labaran Soyayya da duk abinda ya shafi “Love”Shi kuwa Khalil wata kyakkyawar ajjiyar zuciya ya sauke ta cikin bakin jee lokacin da harshen shi ya samu gurbi cikin bakin nata, sanyin daya ratsa tongue ɗin ya sassauta rawar da naman jikinsa ke yi har yanzu zufa ce ke yankowa a jikinsa, fuskarsa tana sauka a fuskar Jee, yadda ya riƙe fuskarta da kyau yana sake shigar da ita jikinsa tana jin yadda fatar jikinsa ta ɗauki wani zafi, sanyi yana ratsa jikinsa, kai tsaye ta fahimci abinda ya haddasa masa kiɗima da gigicewar daya sanya ya manta su waye a wajan, ta kansa kawai yake da neman inda zai samu sassauci da sauƙin azabar dake ratsa harshen nasa, wata fitinanniyyar sahirtacciyar sumbata yake sauke mata a gaggauce ce, cikin yanayi na samun nutsuwa yana ƙara riƙe zagayayyiyar fuskarta a hannunsa, tare da shigar da ita jikinsa. Fahimtar halin da yake ciki da zafin yaji ya sanya Majeederh ita kanta mantawa da abinda ya kawota da kuma wadanda suke wajan, a nutse ta shiga rage masa zafin yajin ta hanyar sucking ɗin tongue ɗin a sanyaye in a romantic style, tana zuba yatsun hannunta cikin kansa tare da nutsa su slowly slowly take hargitsa sumar kansa, while still kissing his tongue, ajjiyar zuciya ya shiga saukewa feeling relieved na pain ɗin da yake ji, Zaytoon ce ta fara miƙewa ta bar wajan sukuku, Mai martaba Ajlaal tuni ya kama hannun matarsa sun yi turakar shi domin ya jima da barin cikin fada, Roohan ne zaune kawai yana son yaga inda al'amarin sai tsaya, daga taimako al'amarin ya rikiɗe jee ta zame fuskarta tana ƙasa da murya ta ce "Ya harshen?" Ya kwaɓe mata fuska a ɗan marairaice yana kwantar da kansa a wuyanta daidai kunnenta sai da tayi da gaske kafin ta ji ya ce "Ba sauƙi, i need more" Ta hararesa ya kashe mata idanu, ya rungumeta sosai a tsakiyar ƙirjinsa a hankali ya furta "I love you Madam" Ya faɗa a tausashe har yanzu idanunsa jajur amma a wannan karan ba wai na zafin bane, itama ta ɗaga masa gira ta ce "Abincin fa?" Ya girgiza kai yana taɓe baki alamar baya so, a hankali ta ce "I can cook you a non-spicy meal now" Ya zuba mata narkakkun idanunsa wanda suke da zallar buƙatar ta a fili, sarai ta gane ta share ta fahimci Khalil tunda ya yi aure ya rage cin abinci, ta saka hannu ta mintsine shi ta ce "What?" Ya rungume ƙugunta ya ce "I was just thinking" Ta ce "of? Ya cire hannunsa ya nuna mata saitin ƙirjinsa, kana ya nuna mata alamar love da hannu, ta girgiza kai irin bata gane ba. Ya saketa ya ɗan yi baya da ɗan ƙarfi kuma ya ce "I don't know why I love you, I just know that I'll love you forever" Roohan ya yi saurin ɗakko iphone ɗinsa ya danna play na vedio, yana lumshe idanunsa wlh ji yake ina ma shi ne Khalil, Majeederh ta rufe bakinta tare da juyawa ta nufi Khalil da nufin rufe masa baki, ya zille ya yi wajan yana mata murmushi idanunsa a jirkice kamar mai nuna mata wani saƙwanni a cikin su. A hankali ya furta "I love you, i love u so much Hawwa'u means a lot and everything to me wife" Tashin hankalin Majeederh ganin wani ruwa ƙwance a idanun Khalil, a hankali kuma ruwan ya ziraro kafin ya sauka tayi saurin tara tafin hannunta ruwan ya sauka, a tsorace a firgice kuma ta kalli Khalil ganin da gaske hawaye ne ke sauka, wahala bata taba saka Khalil kuka balle farin ciki Ya Allah! What is happening to him? What's bothering him?. “I don’t want to live without you for even a single day. You’re the best thing that ever happened to me, and I’ll cherish you in my heart forever!” Ya furta a hankali tears running down his cheeks, da wani kyakkyawan tashin hankalin daya rikito mata tare da lulluɓe ta, ya sanya mata wani shakku da wani gajiyayyen tsoro a ƙofofin zuciyarta take kallon Khalil, bata gama zullumin abun ba sai da taga sabuwar reza a hannunsa kafin ta ƙarasa tuni ya ɓalle rigarsa daidai tsakiyar ƙirjinsa da rezor ɗin ya rubuta harafin _M_ jini ya fara zuba abinka da lafiyayyen mutum, da wani irin gudu ta ƙarasa wajansa ta rungume shi tana kuka ta ce "And what is this pls my poor darling husband?" Ya yi mata murmushi yana ɗaga girar shi ya ce "Madam" Ya furta underneath his breathe. Ganin yadda jinin ke zuba ya sanya Majeederh ɗora lip's ɗinsa a wajan ta goge tas da shi a hankali ta furta "why are u doubting? Baka yarda ni taka bace?" Ya yi mata shiru ya kama hannunta ya damƙe da nasa hannun yana riƙe da fuskarta ya ce “Take my heart, my love, and my soul. You are my other half, and I can’t imagine life without you. I love you with all that I am!" A hankali muryarsa na ɗan rawa kamar zai fashe mata da kuka ya ce "Don Allah, don Allah don Allah don't ever leave me" Ta girgiza masa kai, jikinta na ƙyarma ɓari da wani kalar makyarkyata ya ce “Each time I’m with you, nothing else matters because you’re all that matters to me. I love you with all my heart, baby.” Ƙoƙarin kawo ƙarshen maganar take ta hanyar ɗaga masa hannu ta ce "Ok, Ohk i understood! Ka bar wannan maganar if you have something to do, je ka yi, Khalil stop ban so ban son jin anything" Roohan dake gefe idanunsa ya yi caɓa-caɓa da hawaye hadda Majina a hankali ya ce "Ohh my future wife kina ina? Nazo na sameki" Khalil ya yi mata dariya yana mata gwalo while hawaye bai bar fuskarsa ba, ya furta "Sometimes the worries overwhelm me. I fall into a pit of darkness and confusion. You are the only one that can pull me out of it. I need you to be there through my rough patches, because without you I am lost. Please don’t forget me Ƴar Madara" Majeederh ta fashe da kuka ta faɗa kansa suka haɗu suka faɗa saman lafiyayyen saman turkey grass carpet ɗin wajansa, ta shiga dukan ƙirjinsa tana kuka sosai yana mata dariya yana kuka shi ma ya matseta a jikinsa da wani mahaukacin ƙarfi ya ce "Don’t forget me, I have not forgotten you. Remember our life, our romance, our love…I could never forget you, and I could never stop thinking about you. You have invaded my mind and captured my heart. Your absence from my life is the only thing that will ever keep me from thinking about you every single day. No matter where in the world we are, as long as we are breathing, I will always love you.....," Bata bashi damar ƙarasa maganar ba tayi saurin haɗe bakinsu waje guda ta shiga yi masa wata ƙyakƙyawar sumbata wacce bata taɓa yi ba, Khalil ya matseta yana sauke ajjiyar zuciya da sauri kuma ya miƙe da ita yana tangaɗi ya nufi wani lafiyayyen sashe da aka basu a cikin Palace ɗin. Cikin dare Khalil ya ɗauki wata farar Luggage Bag ya saka komai nasa, a hankali yake komai baya son making any mistake da zai sanya ta farka daga bacci, musamman da yaga baccin ya mata daɗi duk da ta wahala sosai har sai da mararta ta amsa, ya ɗauki jotter da pen ya ɗan yi short note ya ajjiye a gefen pillow, a hankali kuma ya sunkuya ya shafa cikinta daya fara girma, yana jin motsin unborn ɗinsa, ya yi kissing jikinsa a hankali ya ce "Take care of your mom, i love u child" Ya yi pecking lip's ɗinta ji yake kamar shekara shi fa zai yi, tunda suka samu fahimta bai taɓa kwana ɗaya ba tare da ita ba, ya miƙe a hankali tare da ficewa da sauri ya yi baya ganin Mai martaba Ajlaal hakimce a main parlour hannunsa riƙe da black tea yana sha, daman ɗabi'ar shi ce fitowar dare. Khalil ya rasa yadda zai yi sai kawai ya juya ya haura window tare da dirk'a cike da kulawa ba tare da fahimtar, fadawa da sauran maids na Palace ɗin ba ya fice kai tsaye kuma airport ya nufa daga nan sai Pakistan. Pakistan,Peshawar. Ddmaster bom na zaune hakimce wata kyakkyawar budurwa mai kimanin shekaru 20 a kusa dashi, fara ce tas mai sanyin kyau idanunta blue ne kamar na mage, ba imani akan fuskarta ko kaɗan, amma abun mamaki bata fiya damuwa da ƙananun kaya ba. A hankali ta ce "Na fahimta Oga" Ddmaster bom ya ce "Za mu yi baƙo, ba baƙon alheri bane, daga hukumar NAPTIP aka turo shi da niyyar siyan kaya, idan yazo zai kasheni tare dake ya kuma tafi Nigeria da gawarwakinmu do you want that to happen?" Ta ɗan ya mutsa fuska ya ce "Good, zaki je matsayin ke ce wacce zaki bashi kayan ni kuma ina mota ina kallo, ki yaudare shi" Ta watsa Idanu ta ce "How? Tayaya?" Ya ce "Mu raunata masa zuciya, rauni na har abada Clara, na faɗa miki daman na daɗe ina tagging nasa remember?" Clara ta ɗan yi shiru sai ta watsa hannu ya ce "Yaron nada fikira idan muka same shi matsayin ɗan tawagar mu i am sure it will be our success" A hankali ya ce "Debaka died" Ta ce "Na sani, amma har lokacin bata yi masa allurar ba?" Ddmaster bom ya ce "Ta ci amana ne, ai babu soyayya a tsarinmu son da take masa yasa ta kasa masa allurar duk lokacin data ɓata, zata tona mini asiri kawai na danna ƙaramin bom ɗin jikinta, itama bata san da shi ba, yanzu mahaifiyar yaron tana hannunmu, zaki tafi da ita yana yin wani kuskure ki yanka mata wuya, shi kuma idan ya yarda ta rayu kiyi masa allurar guba a jikinsa, mu kaɗai muka san maganinta adadin lokacin data ke ɗauka awa biyar ne daga nan mutum zai mutu, idan kuma mun yi masa magani to zai manta komai sai mu abinda muka gindaya masa kawai zai bi understood?" Clara ta ce "Sure" Ta ce "Taya zan gane shi?" Ddmaster bom ya nuna mata photon Khalil ta jima tana kallon Idanun Khalil kana ta ɗauke kai ya ce "Already yana cikin ƙasar nan, zuwa yamma zaku haɗu haka appointment ɗin ya kama" Duk wannan bayanin fuskar Mr President kuma Ddmaster bom a rufe take ruf, ya yi using wata na'ura mai sauya masa magana.. Majeederh na tsaye hannunta riƙe da Glass cup mai ɗauke da fresh milk a ciki zata miƙawa Zaytoon kenan cup ɗin ya suɓuce ƙasa ya faɗi, gabanta ya yi wani irin mummunan faɗuwa ta dafe ƙirji ta ce "Innalillahi wa'inna ilahir raji'un!" Zaytoon ta ce "Lafiya?" Ta ɗan girgiza kai ta ce "Babu" Roohan ya ce "Granny wai Gimbiya da Khalil ina sukai ne? Basa gidan nan fa" Ta ɗan yi shiru ta ce "Kasan Gimbiya bata da sakewa Maybe wani wajan ta ja shi" Majeederh tayi shiru sai kuma ta juya number Khalil take kira ana ce mata a kashe, ta kasa samun nutsuwa ta yi alwala ta zauna tana jan casbawa.... Khalil zaune cike da gadara yake kallon Clara kafin ya ce "Ina Ddmaster bom yake?" Ta ɗan kalle shi ta ce "Ddmaster kake son gani ko kaya?" Ya ce "Both" a gajarce ta miƙe tsaye ta ce "Ba zaka samu ganin shi ba, kuma ba zaka samu ganin kayan ba" Ta zaro wuƙa a ƙugunta ta ce "Mijin Malama Ko private Investigators daga hukumar NAPTIP ta ƙasar Nigeria?" Khalil ya yi wani shu'umin murmushi ya ce "U got it well Clara, Dr Ibrahim-Khalil Daniel David, ur father's son" Clara ta kalle shi sai kuma ta saki wata dariya ta ce "Waya faɗa maka ina da uba? Who are you?" Calmly ya ce "Your twin brother Abraham" ta ce "Mahaukaci! Dog!" Bata tsaya jiran komai ba ta buɗe bayan mota ta fito da Gimbiya dake ɗaure da sarƙoƙi ta ce "Ka amince na saki mahaukaciyar uwarka, kaƙi kuma na yankata akan idanunka" Khalil ya dinga kallon Ummie irin why? Sai kuma ya ce "U can kill her if you want, zaki iya kasheta idan kina so, bani da haɗi da ita matar Ddmaster bom ce" Clara ta dafe kai ta ce "Kada ka manna mini hauka, ƙungiyarmu ba a soyayya balle aure" Khalil ya zaro picture ya nuna mata, Ummie da Mr President ne a zaune, ta ce "Wannan innocent man ne Mr President Denial David, Ddmaster bom zuciyarsa a ƙone take" Khalil ya ce "Kin taɓa ganin fuskar Ddmaster? Kin taɓa tunanin meyasa ya fifitaki? Sbd ke jininsa ce kuma ƴarsa...." Daga bayansu aka ce "Ƙarya yake miki Clara kill her yanka matar" Clara kanta ya fara juyawa bata saba ɗaukan tension ba, kawai rashin imani ta sani ta ce "bazan kasheta Until you open your face" Ddmaster zufa ya fara saukar masa, daga can gefe hukumar Pakistan na kallon komai, haka hukumar Nigeria data Germany. Ddmaster bom ya ce "Kiyi mini al'ƙawari ina buɗe fuskata zaki kasheta" Clara ta ce "Ban san kowa ba sai kai, bana saɓa al'ƙawari harshe na a tsarkake kasan ban taɓa ƙarya ba, ba kuma zan yi ba" Ddmaster ya cire mayafin fuskarsa, jikin Clara ya ɗauki rawa da ɓari a firgice ta ce "Mr President? You! Kai ne Ddmaster? Kai ne mugu kai kake mulkar jama'a kuma?" Khalil ya miƙe ya yi baya kamar zai duba sai ya tsaya a bayan Mr President, Clara ta juya ta kalli Gimbiya taga ita take kallo ga wani hawaye masu zafi kwance a Idanunta, sai kuma tayi cilli da Gimbiya tana dafe kai, Mr President ya ce "Wannan dalilin yasa na sanya mata bom ina dannawa zai tashi da ita wlh ba zan barta ba, dole rayuwar wani ta sanwalta a cikinku, Clara waccan ɗin babarki ce ni kuma Mahaifinki ne shi kuma biyuninki ke, akan kuɗi babu abinda ba zan iya aikatawa ba, na zaɓi mayar dake karuwa saboda samun cikar burina, na rabaki da uwarki wacce na saka a kasheta amma bata mutu ba, a yau ko ni ko ku dole rai ya sanwalta" Remote yake ƙoƙarin ɗakkowa da wani irin gudu Clara da Khalil sukai kan Dad ɗin nasu, a lokaci ɗaya cikin sa'a guda hawaye na fitowa daga cikin idanuwansu suka caka masa wuƙa ɗaya a ƙirji ɗaya gadon baya, remote ɗin ya faɗi ƙasa, Khalil ya rungume Dad ɗinsa ya ce "I love you Daddy, bani da zaɓi kai ka zaɓawa kan ka...," Bai rufe baki ba Dad da yake numfashi da ƙyar ya zaro wuƙa da sauri ya daɓawa Khalil a ƙahon zuciyarsa, the same time ya caka masa sirinjin allurar a wuyansa..... [18/09, 8:13 pm] Sdy Auwal Gstc: _*Nimcyluv sarauta 90*_ *Follow my Facebook account🤓 muna taɓa muhawara a can kar ayi baku👇🏼* https://www.facebook.com/naeemerh.suleiman?mibextid=ZbWKwL Wani irin deep hot kisses ya yi mata mai sanyi wanda ya sanya ya ji numfashinta ya sauka a neck ɗinsa, wani irin ƙamshin mai haɗe da sanyin Spraymint mouth freshener ya ratsa hancin Khalil, wanda yake jinsa har ƙasan zuciyarsa, ta ɗan hasken daya rage ya tallafo fuskarta yana mata wani irin zallar kallo mai cike da sahihin so da ƙauna, kallonta yake kamar zai cinyeta ɗanya, ya jima da fahimtar ba a reality take ɗaukan dukkan wani abu da yake mata ba. Jikinsa ne ya ɗauki rawa da ɓari, kamar yadda nata yake, jikinta ya gama farkawa ita ɗince dai har yanzu idanunta yake rufe, amma ilahirin gab'ɓanta karkarwa suke, jikinta ya mimmiƙe wani irin hargitsatsen fitinannan saƙo Khalil yake aika mata, a hankali ta fashe da siririn kuka tana riƙe kansa tare da danna shi a ƙirjinta da kyau, yadda zai samu full access na yin abinda yake, cikin raɗa daidai kunnen shi ta furta. "My poor darling Khalil? Kaga me su kaiwa ruhinka ko? Ina ce ka gani? Nasan ko baka raye zan kasance da kai, ruhinka zai dawo gareni zan sake haifa maka wasu babies ɗin" “My fatalwar duniyata? Ka ce su raba aure na da Alpha bana so, bana so ba zan iya cin amanar ruhin mijina ba, Man ko a fatalwa ne kazo ka shaida musu zaka rayu dani, sun yi mini aure bana so" Ta faɗa tana shassheƙa sosai, a hankali kuma kamar tafiyar tsutsa take tura yatsun hannunta cikin sumar shi tana shafawa slowly slowly, wanda yake ƙara hargitsa da gigita Khalil, wutar abinda yake ji tun a U.s ta ƙara tsananta. Wani irin gigitaccen rikitattan al'amarin ne ya ruftawa zuciyarsa, jin tana furta kalmar aure? Is he dreaming or what? Tayi aure bayan auren shi da yake kanta? Bayan ya ce kada ta manta da shi? Ya runtse Idanunsa, zuciyarsa na kerma, jikinsa na jijjiga, ya kifa kansa a ƙirjinta domin They're already naked! "Why? Sweet why? Zaki tarwatsa mini zuciya?" Jee da take tunanin komai mafarki ne, irin kyakkyawa bacci mai ɗauke da mafarkin mijinta da ruhin Dr Ibrahimul-khalil Abraham, ta girgiza kai ita kanta ɗin jikinta rawa yake muryarta bata fita saboda tsananin buƙatar mijinta da take ta damƙo wuyansa tana mannawa a fuskarta bakinta a saitin kunnen shi numfashinta mai zafi na fita yana saukar masa a jikinta yana haifar masa da wata kalar kasala jiki ta ce "I have no choice, sun ɗauka na haukace, bana son auren ka fito daga kabari ka shaida musu a raba" Khalil ya zuba mata narkakkun idanunsa wanda suka jirkice, hannunsa na kyarma while duk ilahirin jikinsa ɓari yake, tare da wata tsuma kamar mai shirin sumewa. “I love you sweet” Khalil ya ƙanƙameta yana jin salama a zuciyarsa ya ce "Say it again, say it, i want to hear it a millions time from you!" Majeederh tayi shiru jin abin yana nema ya girmama. Khalil ya damƙi lip's ɗinta ya yi mata kalar american kisses, ya dawo hancinta ya dawo cheeks ɗinta, ya yi saman forehead ɗinta, ya yi a kunnenta ya dawo idanunta, a hankali ya shiga sauke mata wasu lafiyayyen kisses mai nuna “I Miss you soo soo much” Kafin ya ɗora bakinsa a tsakiyar ƙirjinta ya sumbata gently clamly cikin husky voice ɗinsa so Calm and sexy ya ce "I love you! I love you like crazy, i love you so much Madam" "I love you too hasken idaniyata" Dr Ibrahim ya yi shiru, looking at her with his eyes full of desire for her, and at the same time their breath fell on each other's face ya ji ta ƙanƙame shi a kasalance ta ce "Don't leave me, I'm deadly in love, with you ruhin mijina" Kspider ya kasa magana, al'amarin ya juye duk yadda taso ƙwacewa ta kasa ta fara kuka a gaggauce jin wata matsananciyar azaba, domin ya gama farke ɗinkin haihuwar su Al'hussan da akai mata, tana jin kamar yanzu ne ta fara sanin namiji, idan tayi kamar zata tashi ko buɗe ido amma bata iyawa, gani take tana buɗe ido zata farka daga daddaɗan mafarkin da take, al'amarin da yafi ƙarfinta Khalil babu alamar dainawa yasa a gigice ta buɗe ido ya yi saurin saka tafin hannunsa a fuskarta a hankali ya furta "Karki tsorata ruhina, yanzu zan koma kabari cikin salama, I love you Malama na har abada" Tayi shiru tana sauke numfashi, Khalil ya ja kayansa ya faɗa ƙasa tare da shigewa ƙasan gado, daidai nan Majeederh ta farka a gigice tare da kunna switch ɗin bedroom, baki ta buɗe za tayi ihu tayi saurin sanya tafin hannunta ta toshe bakin, ta shiga ganin kanta naked, tashin hankali ya wanzu a fuskarta, ta sulale ƙasa ta durƙushe ƙasa kan ƙafafuwanta, jikinta ƙyarma da tsuma haɗi da wani irin ɓari da jijjiga yake, what's happening? What's going on? Da gaske ruhin Khalil ko fatalwar shi tazo gareta? Fatalwar mijinta ta kusanceta? Ta haɗe kai da quiwa ta kasa tunani ko fahimtar komai, wanne irin nightmare ne wannan? Ya bambanta da irin wanda take. "Man! Kai ne? Da gaske ka fito daga kushewarka? Ka dawo gareni kar na samu taɓin hankali, ba zan iya amsar Alpha matsayin miji ba, sun kasa fahimtar mijin Malama yana duniya, ina jinsa, ina ganinsa gashi yanzu mun samu haɗin auratayya!" Gashin kanta ya birkice wani Irin harbawa zuciyarta take, deep down na zuciyarta wani daɗi da farin ciki take ciki yau ta gana da ruhin mijinta har sun yi magana. Khalil dake kwance bayan gado ya lumshe gajiyayyun idanunsa yana jin kansa wani fresh, wasu kalar hawaye suka sakko masa cikin ransa ya ce "I am sorry Madam" Wai shi soyayya ke sanya shi hawaye? Shi Kspider? Majeederh ta miƙe da ƙyar ƙafafuwanta na mata ciwo da duk jikinta ta nufi bathroom. Cikin sauri Khalil ya fito ya saka kayan shi, har zai shige sai yaga farar powder ya ɗauka ya burshine fuskarsa da ita, a hankali without making any sounds ya fita ya nufi Main parlour daidai nan kuma Yaya Bilkisu ta fito raka Innati fitsari domin a gidan suka kwana. Cak! Yaya Bilkisu ta tsaya jikinta na rawa saboda babu wani hasken kirki a main parlour ɗin, sai wani haske mai duhu, kamar daga sama taga mutum tsaye saboda tsananin firgita da kaɗuwa da tayi sai taga gabaɗaya fararen kaya ne a jikinsa, ta ƙura wa fuskarsa Idanu dam! dam! Zuciyarta ta bada sauti ganin Khalil, wani irin karkarwa jikinta ya fara zufa na yanko mata tuni wani irin fitsari ya fara bi ta gefen cinyarta hankali tashe ta ce "Innalillahi wa'inna ilahir raji'un! Wa'innahu sulaimanu wa'innahu bismillahir rahim, Fatalwa?" Khalil ya washe fararen haƙoran shi yana kumbura murya ya ce "Nine, fatalwar mijin Malama" Innati ta gwalo idanu ta ce "Innalillahi mun shiga uku, fatalwar Khalil?" Khalil ya karkace murya ya ce "Fatale ba fatalwa ba zan jaku izuwa kabarina mu rayu tare" Tuni sauran fitsarin ya gama sakin kansa, Innati gudawar da take riƙewa ta saki tana rushewa da kuka ta ce "Wanne irin kabari ba daɗin ji, don Allah Allah kayi haƙuri" Khalil ya ce "Sharaɗi ɗaya ne, ku gaggauta raba auren matata da wani idan ba haka ba zan ɗauke ku" Yaya Bilkisu ta ce "Wallahi tallahi za a raba ko zai mutu gobe goben nan zamu raba auren, ruhinka ya zauna cikin salama a kabari" Kuka suke suna rungume da juna, Khalil yana toshe hanci saboda warin gudawar Innati ya ce "Matata ce, abar ruhina ya samu sauƙi" Innati ta ce "Uban ubanwa ya isa ya sake taɓa ruhinka, baiwar Allah fatalwa kiji tausayina" Khalil ya yi kansu yana miƙa hannu lokaci guda suka saki ihu suna rungume juna sai kuma suka zube saman carpet a sume, daidai nan Uncle Bello ya fito a gigice,kamar gilmawar walƙiya Khalil ya fice, a hankali ta bayan gidan ya kama katanga ya dira, ya samu John zaune cikin mota yana jiran shi, yana shiga yaja motar suka bar unguwar. Har safiya Innati bata farfaɗo ba, Yaya Bilkisu tayi zuru idan ka ganta zaka ɗauka tayi shekara bata da lafiya, time to time take miƙewa zuwa bathroom. Innati na farkawa ta ce "Bello kira uban kowa metin a gidan nan" Uncle Bello ya ce "Meeting kuma? Ba jiya akai ba?" Ya fusace ta ce "To wallahi Allah ya isa idan na sake maimaitawa" Uncle Bello ya ce "A'a, Allah ya baki haƙuri" Waya ya ɗauka ya kira iya manya hadda Jawaad, General Alpha, Abbu, Uncle Isma'il, Mami. Maman Alpha dai bata ce komai ba ta miƙe tsaye ta nufi bedroom ɗin Majeederh da taƙi fitowa ta sameta tsugune tana haɗa coutan, ta nemi waje ta zauna ta kalli Alhassan da kansa ke ƙasa baya ko motsawa ta kalli Al'hussain shi kuma yana bayan Majeederh ya ɗan rungumeta. "Sai yanzu za suyi breakfast?" Majeederh ta girgiza kai a taƙaice ta ce "I had a sleepless night jiya, shiyasa na makara" Maman Alpha ta ce "Ai kinsan Alhassan yanzu bari kiga zuwan da dawowar, da kin kawo su wajena" Majeederh dai bata ce komai ba, tana gama haɗa cup ɗin farko ta kalli Alhassan gabanta na faɗuwa a hankali ta ce "Sweet amshi kasha" Ya kalleta sosai sai kuma ya kwaɓe fuska a hankali ya amsa kamar zai sha ya doka cup ɗin da bango ya tarwatse ya shiga buga kansa yana kuka, Maman Alpha ta ce "tirƙashi, gobara a gemu, ji dashi bari na haɗawa Al'hussain" Majeederh ta rasa ta ina zata fara, komai na Alhassan tana so acting ɗinsa yana ƙara tuna mata da mahaifinsa, ta matsa kusa da shi a hankali ta ce "I am sorry sweet, na baka chocolate" Ya yi mata shiru ta dinga lallashi daga ƙarshe bacci ya yi bai sha costan ɗin ba. Majeederh ta sauke ajiyar zuciya tana rungume shi. Baby khalil ne ya shigo ya ce "Mimi Kizo" Ta zubawa first born ɗin nata Idanu a hankali ta ce "Come" Ya ƙarasa ta ɗauke shi ta ɗora a cinyarta tunda bashi da wani girma sosai saboda ciwo ta sha kansa ta ce "Ya ƙafan?" Ya yi murmushi yana girgiza kai ya ce "Shaaahh ya daina" Ta rufe ido tana son fahimta da sanin ina Baby Khalil ya samu sikila? A wacce ƙwayar halitta? Ta miƙe goye da Al'hussain ta rungume Alhassan a ƙirji hannunta ɗaya riƙe da Baby Khalil ta nufi parlo. Gabaɗaya suka zuba mata Idanu cike da tausayi da sha'awa, Alpha kamar ya cinyeta don kallo, Abbu ya kalleta ta durƙusa a ƙasa ta gaida su, Innati ta ce "Ubanwa kake Alfi ko wa? Maza maza rubutawa Majeederh takaddar saki" A makake Alpha ya kalli Innati ya ce "Hujja?" Ta ce "Ubanka kai da hujjar, mu kaɗai muka san me muka gani" Ya miƙe tsaye ya ce "Ji mata? Idan don wannan ne, wallahi wallahi Allah ba zan taɓa sakin Hawwa'u ba, I love her! Babu kalmar saki ko da wasa" Ya zube gaban Majeederh yana kama hannunta tare da ɗorawa a ƙirjinsa, ji tayi zuciyarsa kamar ta fito waje saboda bugawar da take da ƙarfi,ya rame ya yi wata kala, muryarsa na rawa hawaye na bin fuskarsa ya ce "Ina son ki, not today, not now ina sonki tun ranar da kika zo duniya, don Allah don girman Allah Hawwa'u ki tausayawa raunatacciyar zuciyata, i love you so much ina son ki fiye da rai da rayuwata" Ya durƙushe sosai a gabanta jikinsa gabaɗaya rawa yake, tunda suke a rayuwa babu wanda zai taɓa cewa yaga hawayen Alpha ko da wasa balle kuka, rawa jikinsa yake da kyarma a hankali ya kifa kansa a cinyarta yana sakin wani irin raunataccen kuka mai cin rai da zuciya, ya jima kafin ya ɗago ya ce "I live every seconds, every minutes, every hours, every week, every month, every years, i live just because of your love, ban taɓa sawa ko kawowa bani ne first and last Husband ɗinki ba fid duniya wal lahira, ki tausaya mini" Majeederh hawaye take sosai ta ce "Ka tausayawa zuciyata yaya, ina son ruhin mijina ban iya cin manar shi har abada bazan iyaba....." Daga bakin ƙofa aka ce "And i love you too husband, ka shaida musu kafin Majeederh kana da wata matar Zuleehart da yara uku.... Kuna manta Littafin nan na kuɗi ne? Don Allah ku sauke hakƙina, ba zagi ba baƙar ba cewa ban yafe ba, domin nafi ƙarfin na yi zagi darajata tafi haka😂🤌🏽 08119237616 [18/09, 8:13 pm] Sdy Auwal Gstc: *Nimcyluv sarauta 91* "Zuleehart? Aure? Da yara kuma har uku? Wanne irin wasa ne wannan mara daɗin ji, you're my neighbor not my daughter-in-law" Zuleehart ta ƙaraso ciki, kyawawan yaran suka biyo bayanta da sauri, Bilal, Dina, Waheed, Maman Alpha ta dinga kallon Bilal dake tsananin kama da General ta durƙusa kanta a ƙasa hawaye na zuba a idanunta ta ce "I am sorry General, bani da zaɓi na gaji da zaman ɓoye kai na, na gaji da rayuwa daga ni sai yarana, na gaji da zuwa gidan nan matsayin maƙociya bayan ni surukar gidan ce, na gaji da ɓoye Bilal i am tired of everything". Uncle Isma'il Ya ce "Kai na ya ɗaure" "Dame?" Uncle Bello ya furta idanunsa akan Bilal "Bello kana ji fa? General ke da aure har da yara uku? Bayan duka mun san baya da shi sai yanzu?" Zuleehart ta girgiza kai while hawaye na sake zuba akan fuskarta ta ce "Ask him Uncle, ba zan masa ƙarya ba, bana da kowa a ƙasar nan, dalilin shi nazo" Uncle Isma'il ya ce "Alpha" General dake kusa da Majeederh ya ɗago kansa ya zubawa Uncle duk ya yi zuru zuru Uncle ya ce "Mene gaskiyar lamari? Da gaske matarka ce? Su ɗin yaranka ne?" Yaya Bilkisu dai bata uhm bata uhm'uhm sai Innati ta ce "Bama sai ka tambaya ba, kana ganin tsageran yaron nan kasan jinin soja ne, shi kenan ka rungumi matarka ka sake kululu uban kowa ya huta" Sai kuma ta fashe da kuka wiwi ta ce "Innalillahi wa'inna ilahir raji'un! Ubangiji kayi mana magani, tunda uwata tayi cikina ta haifa, nayi cikin wasu na haifa ban taɓa ganin masifa irin ta jiya ba" A taƙaice Abbu ya ce "Innati, ki bari muji abu ɗaya" Tayi saurin cewa "Yanzu Audil azizu maganata ka mayar amshin shata?" Clamly ya ce "Kiyi haƙuri" Girgiza ƙafa kawai take, Uncle Isma'il ya sake kallon Alpha cikin kakkausar murya ya ce "Ina magana kana tsare ni da Idanu? Abinda Yarinyar kenan ke faɗa gaskiya ne?" General ya juya ya kalli Majeederh wacce kanta ke ƙasa, tsoro yake ya furta “Eh” ta ce ya yaudareta ya mata kishiya ko taƙi accepting auren nashi, tunda ya auri Majeederh bai ga dalilin da zai sanya ya yi wasa da damar shi ba, Zuleehart kallon Alpha take wanda yaƙi yarda ya kalleta. Kau! Uncle Bello ya saukewa Alpha wani gigitaccen mari, wanda ya sa ya ɗan dafe fuskarsa, cikin faɗa da bala'i wanda ba a taɓa jin Uncle Bello ya yi ba ya ce "To! Ban haifi ɗan da zai raina mini ɗan uwa ba, da har ana magana kanawa mutane kunnen uwar shegu, who are you? Dame kake taƙama da gadara? Eh?" "Bello" Uncle Isma'il ya kira sunan ƙaninsa, yana ɗaga masa hannu, alamar ya saurara abi komai a sannu, ya lura Shock da damuwa ne ya yiwa Alpha ɗin yawa, a karo na uku ya sake cewa "Ya zama last time da zan tambayeka, who is she?" Kansa a ƙasa ya ce "She's nothing, but a human being" A gigice Zuleehart ke kallon shi da wani irin masifaffan tashin hankali, jikinta na rawa da ɓari ta kasa cewa komai . "Ba matarka bace?" Ya girgiza kai, Maman Alpha kallon Bilal kawai take koman shi iri ɗaya ne da General. "Buɗe baki za ka yi kai bayani, ya akai ta ce matarka ce? Wannan yaran fa? Kamar da kuke da wannan fa?" Ya nuna Bilal. Alpha ya ce "I know nothing, kama kuma tsarin Ubangiji ne, she's not my wife!" Da wani irin sauri Zuleehart ta kalli Alpha, tashin hankali, ruɗu, gigita, suka haɗe mata lokaci ɗaya cikin kuka ta ce "General kasan me kake cewa? Kasan me bakin ka ke furtawa? Kana cikin hankalinka?" Cikin tsawa ya ce "Kin sanni ne? Wani ya turo ki? Sharri zaki mini? Kin taɓa jin labarin nayi hauka? Yaushe na aureki? Mene hujjarki na auren?" Tayi baya kamar zata kifa da sauri yaran sukai kanta a tare lokaci ɗaya suka ce "Maaa!" Bilal yazo wajan General ya riƙe hannunsa ya ce "Abbie, Maaa Abbie" General ya runtse idanunsa can kuma ya dakawa Bilal wata gigitacciyar mahaukaciyar tsawa ya ce "Leave" Bilal ya fashe da kuka, Zuleehart hooking brain ɗinta yayi na wani lokaci ta kasa yarda ko gasgata abubuwan da suke faruwa, yau ita General ke faɗawa haka? Ta rabu da iyayenta saboda da shi? Tayi sadaukarwa mai yawa dalilinsa? Tun baya hayyacinsa har yasan waye shi? Ya bata labari ta yarda dashi, ya mata tayin soyayya ta amince masa, har aure? Kenan ya yi haka ne saboda ya manta da Majeederh? Gudun kada depression ya kama shi? Ta durƙushe cikin tashin hankali ta ce "Innalillahi wa'inna ilahir raji'un!" Kuka take kamar ranta zai fita ta kalli General ta ce "Ka ji tsoron Allah, ka tuna akwai ranar mutuwa ka duba yaran dake tsakaninmu" Ya miƙe kamar zai daketa yana nunata da hannu ya ce "Kee! Stay away from my life, ban sanki ba, baki sanni ba idan burin ki haɗani da matata ce you decieve yourself, yara kuma ban haɗa komai da su ba" Ta kalli Majeederh ita dai Majeederh duk wannan tashin hankalin baya kanta, damuwarta ta ya isheta. Zuleehart tayi murmushin takaici ta ce "Haka ku Hausawa kuke, manta abu baya muku wahala, cin mana, yaudara, da rashin ƙima da darajar aure da matayenku, kuna wasa da zuciyar mata" Ta share hawayenta tana riƙe hannun Dina ta ce "Ban dawowa, duniya nan zaka gani, lokaci al'ƙali" Ta danne zuciyarta ta ce "Yadda ka sama silar zubar hawayena, In sha Allah sai Majeederh ta zama silar zubar naka hawayen, yadda kayi wasa da zuciyata In sha Allah haka Majeederh za tayi da taka, yadda ka raunata tawa haka taka zata tarwatse, In sha Allah, In sha Allah idan har bani da hak'ƙi akan ka, Allah zai saka mini tare da zu'riata" Ta girgiza kai ta ce "Da yardar Allah ba zaka taɓa samun wacce zuciyarka ke so ba, da yardar Allah ba zaka taɓa samun farin ciki a soyayya ba, da izinin Ubangiji sai soyayya ta sanya ka wahala Allah ya ɗanɗana maka so da daɗin da zaƙin soyayyar wacce ba zaka taɓa samunta ba a rayuwarka" Tana faɗin haka taja hannun Bilal dake ta kuka ta ɗauki Dina, Waheed ya riƙeta suka fice daga cikin gidan. Maman Alpha ta miƙe tare da yin waje itama at the same time. Washegari suna zaune a parlour, lokacin ma dai tattaunawa suke dake kuma weekend ne, a hankali ta yi sallama ta shigo, suka kalleta Maman Alpha ta haɗe fuska, Latifa ta shigo tana tura wani tsohon mutum a wheelchair, suka dinga kallon mutumin Abbu kamar ya ganeshi sai kuma ya manta ina ya san shi. Maman Alpha ta ce "Mene ya kawo ki yau kuma? Maza tashi ki fita" Tana kuka ta ce "Don Allah ku saurareni, hakan zai sanya ku ƙara fita daga duhun da kuke ciki ta wani ɓangaren" Maman Alpha za tayi magana Uncle Bello ya ce "Bari muji meke tafe da ita ko?" Latifa Omar ta ce "Banga laifinku ba, na cancanci ko wane irin hukunci, son zuciya da kwaɗayi da kuma baƙin ciki ya jani zuwa cikin kabarina tun kafin lokacin mutuwata, ban kasance ƙawa Aminiya ta gari ba, duk abinda ya samu Majeederh ni ce sila amma ba komai ya zama laifina ba" Ta kalli Abbu ta ce "Abbu ka tuna wannan? Wani Alhaji Bashir da kuka yi maganar auren Majeederh akan Deal? Zai baka kuɗi ka bashi auren Majeederh?" Su Uncle Isma'il gabaɗaya suka kalli Abbu shi kuma ya dinga kallon Alhaji Bashir, Latifa Omar ta ce "Shi ne wannan, ga nan ya karɓi nasa hisabin duniyar, ka hana shi auren Majeederh bayan ka amshi kuɗin shi, akan gurɓatacciyar zuciyarsa ya sace Majeederh tare da reping nata, hakan ya faru ba tare da saninta ba, domin an gusar mata da hankali" Tayi ƙasa da kai ta ce "Maman Alpha idan kin tuna sanda bamu ga Majeederh ba tsayin sati har tace mana farkawa tayi ta ganta a asibiti to a lokacin akai reping nata, babana ya shirya hakan" Gabaɗaya suka kasa magana, Yaya Bilkisu ta ce "Ke mene haɗin ki da shi? Bayan Malam Umaru babanki?" Ta ce "Ni Adopted child ce, nima Shegiya ce bana da uwa shi kansa bai san wacece babata ba, yana da yara sunfi 30 yayi amfani da arziƙin shi ya yaudari ƴan mata da zawarawa da yawa, rabin yaran shi duka sikila ne kamar yadda Baby Khalil ya kasance sikila, Mijin Malama baya da alaƙa da baby khalil banda ta Kasancewar shi ɗan uwa, suna kama ne da Dr Ibrahimul-khalil saboda kasancewar, shi da Majeederh are cousins, baby khalil is my younger brother" Abbu ya kasa motsi, bai taɓa baƙin cikin kasancewar shi uba irin yau ba, yana ina duka hakan ke faruwa ne? "Innalillahi wa'inna ilahir raji'un!" A fili ya ce "Nawa ne kuɗin" Latifa Omar ta ce "Ba kuɗin ake buƙata ba yanzu, yafiyar Majeederh ni da mahaifina muke so, abubuwa sun mana yawa, duniya ta juya mana baya sai data bari muka gama jin daɗinta, naci amanar aure data mijina gashi yanzu nida haihuwa sai kallo amma yanke mini mahaifa, duka abubuwan dana shiryawa Majeederh ya dawo kai na, hatta aurenta da Khalil ni ce sanadi nayi zaton bashi da kowa, a gari kawai yake yana gantali, shi da gang team sai nayi zaton zata sha wahala idan ta aure shi, ashe bokana ya rufeni bai faɗa mini asalin waye Dr Ibrahimul-khalil mijin Malama ba" Innati ta miƙe tana dungure kan Latifa ta ce "Annamimiya, algunguma ƴar maza mai warin zina" Kuka kawai take, Alhaji Bashir baya motsi saboda paralyse shi kansa kuma sikila ɗin ce da shi. "Na yafe miki, dake da shi, but it's over between us" Latifa ta ce "Na sani, kinfi ƙarfina kin mini nisa, don Allah don Annabi ki bani baby khalil na riƙe na dinga kallon yaro a gabana ko zan ji daɗi" Majeederh ta ce "Allah ya sauwaƙa, ki ɗauka bashi da haɗi daku, zan ma nesanta shi daku" Maman Alpha ta ce "Ai yara kike so? Sanda kike ta zubar da kyautar da Ubangiji ya yi miki bakya tunanin zaki iya son haihuwa Nan gaba? Hoooo ƙaaasa! An yafe muku tashi kuje" Fita sukai jiki a sanyaye Abbu ya dafe kansa dake juya masa. A hankali Khalil ya juya kujerar da yake zaune, bluetooth a kunnen shi yana jin komai dake faruwa, domin a jiya sai daya sanya wata na'urar ɗaukan sauti a gidan, ya kuma saita ta, idanunsa sukai jajur. John ya ce "Mene amfanin ɓoye kanka ne? Yana da kyau su san mijin malama is still alive" Khalil baiyi magana ba, sai jijiyoyin kansa da suka fito tare da yin ɗoɗar a saman goshinsa, idanunsa sukai jajir John na lura da yadda naman jikin Khalil ke rawa, gargasar jikinsa ta mimmiƙe tsaye tana zubewa. Har John zai yi shiru sai kuma ya ce "Mene amfanin zuwa Orphanage ɗin nan kace zaka yi rayuwa cikin yaran da kake taimakawa?" Khalil ya miƙe tsaye yana dafe kansa John ya miƙe ya ce "Ko wajan Ummie ne ka....," Bai ƙarasa maganar ba yaji Khalil ya ɗauke shi da mari ya damƙi wuyansa ya haɗe da jikin bango duka jikinsa rawa yake idanunsa sun firfito waje da ƙarfi ya ce "Shut up!" Sai kuma ya saki John Khalil ya dafe kansa a gigice ya ce "My head" Daidai nan Faɗimatu ta shigo da basket kyakkyawar yarinya cikin kamilalliyar shiga, John ya ce "Wife stay right there" Faɗimatu ta kalli John wanda sunan shi tuni ya koma Othman Zannur. Ta ce "Dear Yaya Khalil na kawowa abinci fa" John ya ce "Wife i said ki tsaya nan ko" Ta tsaya tana kallon Khalil durƙushe, John ya kama hannunta suka fice tare da rufe ƙofar, babban Orphanage ne, gidan marayun ya haɗu Khalil tun yana asalin bad boy ɗinsa ya gina, Faɗimatu a gidan ta tashi itama har zuwa lokacin da John ya aureta, yara ne sosai a gidan Khalil na mutuwar son su kamar rai haka kowa na Orphanage ɗin. Khalil ya jima zaune kafin ya miƙe tsaye ya ɗauki bottle water ya zubawa tsakiyar kansa, kamar ya kira Zaytoon ko Mai martaba Ajlaal haka yake ji, amma ya ɗauki niyyar sai ya yiwa kowa hauka duk wanda ya shiga rayuwar Majeederh dame ƙoƙarin raba shi da ita more especially GENERAL ALPHA BELLO KHAN. tsayin wata guda kenan kullum Khalil yana zuwa bedroom ɗin Majeederh, sai asuba yake guduwa ya razana Uncle Bello hade da General, Majeederh kuma taƙi yarda ta tare, ta yarda zata rayu da ruhin Khalil tunda yana sanyata cikin farin ciki, kuma har yanzu a tunaninta a mafarki yake zuwar mata, tayi wani irin kyau haske da ƙiba Maman Alpha har mamaki take, cin abicinta ya ƙaru shi da kan shi Khalil ya fahimci haka, har wata guda ba wanda ya san labarin Khalil na raye! Even his mother, Aaliyyah bata ƙasar ma bakiɗaya ita da Barrister Aliyu ya ɗauketa sun barwa Latifa gidan. Yau ma kamar kullum Khalil ya hauro ta katanga ya sanya fararen kaya voyel ne fari tas da shi, kai tsaye direction ɗin da zai kai shi bedroom ɗin Majeederh ya nufa, ya zuge glass ɗin window ya diro, abinda bai taɓa gani ba ya gani, ya ganta kwance ta rungume Alhassan dake ta kuka zai sha tea cikin dare tana bashi kuma ya tarwatsa cup ɗin saboda ya ji haushi, baccin da ya yi kenan bai sha ba, Khalil ya zubawa fuskar Alhassan idanu ganin wata mahaukaciyar kama da suke da yaron, nan da nan ya fara loosing control ɗin shi, so da ƙaunar yaron ya wanzu a zuciyarsa, ya ƙarasa bakin gado ya zauna, a hankali ya kifa kansa tare pecking kumatun Alhassan yana buɗe idanu yaga yaron ya kafe shi da Idanu, sai kuma ya ɗauke shi ya rungume yaron kamar yasan babansa ne ya ƙanƙame shi yana sauke ajiyar zuciya, sun jima haka kafin Khalil ya goya yaron abayan shi dake Alhassan ɗan fitina ne irin babansa ya ƙanƙame shi, Khalil ya kama window ɗin ya dira yana jin Alhassan yana kyalkyala dariya a haka ya fice da yaron goye a bayansa... [24/09, 8:05 am] Sdy Auwal Gstc: *MIJIN MALAMA* *BOOK 2 PAGE 96* Arewabooks: Facebook: Instagram: Tictiok: Wattpad: Okadabooks: *Searching Na'ima Sulaiman Sarauta, to find out my account in all social network.* *If you want to talk to me directly, find me on Instagram or Facebook👑* Da sauri cikin wata kakkausar murya General Alpha ya ce "Ƙarya kake! Cikina ne a jikin Hawwa'u ba naka ba, Liar, maƙaryaci" Lokaci guda suka kalli direction d'in sashin da General ɗin ke tsaye, domin babu wanda ya hankalta da zuwan nashi cikin parlourn. Ba wanda ya furta ko alifun balle ya ja doguwar maganar da zata ɗauki hankalin jama'a, ko wanne a parlon wani razanannen tashin hankali ne ya mamaye masa zuciya, rashin madafa da sanin abin yi, akan aure biyun dake bisa mace ɗaya! Mene GASKIYAR LAMARI? Wake da haƙik'anin samuwar cikin na Majeederh? Wani abu ne mai kama da kunya a sa'ilin da akai yunƙurin binkan asalin uban, ALLAH YANA GANI, shi zai basu haske wajan fahimtar abinda ke cikin duhu. "Ni ne wanda yake da nasaba da cikin Hawwa'u, saboda ita ɗin mallakina ce She's my wife, kenan babu doubting a ɓullowar ciki a jikinta? Tunda tana iya yiwuwa na kaɗaita da matata" Babu shakka,ko tsoro a fuskar General! Yanayin fuskar shi na tabbatar da asalin abinda ya bijiro daga ƙasan zuciyar tasa ne, bisa rikiɗewar ƙaryar daya shirya zuwa sahihiyar gaskiya wacce ya yi mata rajista da kansa. Uncle Isma'il ya juya ya kalli Dr Khalil wanda yake danna wayarsa haɗaɗɗiyar iphone 15 promax wacce aka launcher ta, not too long ago. Idan kaga yadda Khalil ke acting da basarwa ba zaka ce shi ake ƙaryatawa ba, ta hanya ɗaya zaka san kalaman sun ratsa zuciyarsa yadda gargasar hannunsa ke mimmiƙe ita kaɗai tana zubewa, Abbu bashi da hurumin magana domin batu ne akan ƴarsa daya shafi ɗan, ɗan uwansa, ita kuma Majeederh ya shafi mijinta da kuma jininta, dole ya zuba Idanu yaga yadda al'amarin zai wakana, baya da magana tun fil azal dama. "General zauna, maganarka ta sanya firgici ina son kar mu shiga hak'ƙin Ubangiji, duk da cewa bamu da masaniyar Ibrahim yana raye, ALLAH YANA GANI" General ya zauna yana jin wani ƙarfin quiwa da ganin alamun nasara, wacce da ita zaiyi amfani wajen kassara zuciyar ta uban girman kan nan da tsaurin idanu. “Ya akai cikin ya zama naka? Shin bayan aurenku yaushe ka samu nutsuwar keɓewa da Majeederh? Tunda kasan mun san cewa taƙi yarda tayi accepting naka matsayin mijinta ko? Ya akai hakan ta faru?" General ya yi shiru can zuciyarsa yana tunanin "What should I do?" Majeederh kuma mamaki da tu'ajjubin lafiyayyiyar ƙaryar da General ya shimfiɗa take, wanda ya hanata magana sai kallon shi da take. "Ina magana? Bamu da cikakken lokaci" General ya ce "Uncle binciken sirrin ma'aurata haramun ne fah, faɗin yadda akai daidai yake da furta kalaman batsa a gabanku" Uncle Isma'il ya rasa bakin magana, General ya girgiza kai cike da tausayawa ya ce "Ita ta sani, tasan ni ne uban" Sai a lokacin Khalil ya ce "Ƴar Shaye-shaye ce ita, irinka da zata sani?" Khalil ya ajiye waya ya Kalli General sosai da kyau ya ce "Yadda Ubangiji ya tsarkake ni daga shiga gonar matar wani, haka ya tsarkake matata wani ya shiga gonata" Khalil ya saka hannu ya hargitsa kansa, a hankali ya miƙe hannunsa a bayansa like yadda Mai martaba Ajlaal yakeyi, tafiya yake sai kuma ya juyo ya kalli General ya ce "Kasan ko gaskiya za ta yi ajalina sai na faɗa, ban taɓa furta ƙarya ba da wasa ko akasin haka" Ya juya ya kalli Innati da Yaya Bilkisu ya ce "Ko sanda kuka ɗauka ni fatalwa ne, tarayya na gama yi da matata ita kanta zatonta mafarki take but it was reality" Kunya ta kama Majeederh tana jin kamar ta nutse, ya akai Khalil har ya yi mata wayo haka? Ta kasa kallon kowa, a hankali Abbu ya miƙe tare da ficewa,Yaya Bilkisu tayi tsuru da Idanu Innati ta hangame baki tana jin zunzurutun rashin kunya irin ta surukinsu Dr Ibrahimul-khalil Abraham. Uncle Isma'il girgiza kai kawai yake yana jin da ana mutuwar gaske a dawo Khalil ba zai taɓa sauyawa ba, hali zanen dutse, cikar mutum suffar shi, gaskiyar ka nagartarka. "Maƙaryaci, ka shirya zancenka ne, amma ciki nawa ne" Khalil daya fara birkicewa yana ɗan nufo General shi kuma yana yin baya tare da riƙe kansa, ya ce "Haba? Ashe kai ne ka farke ɗinkin haihuwar da akai mata?" General ya ce "Ohho dai ai ni ba ɗan iska bane da zan dinga rashin kunya a gaban mutane, Majeederh is my wife dole mu kasance tare" Khalil ya fara tattare hannun riga idanunsa jajur ya ce "Ni Ibrahimul-khalil cikakken ɗan iska ne akan matata, tunda gashi daga dawowata na bata wani cikin, ka tabbatar ni da kai akwai bambanci nayi abinda ka kasa a shekara biyu, Loser!" Kunya ta kama kowa na wajan, Innati ta share zufa ta ce "Balkisa ɗakko mini ruwa mai ɗan iskan sanyi suma nake ji" "Innati lafiyarki lau ba wata suma, sha ruwa ki nutsu" Ta fashe da kuka ta ce "To tsakani da Allah a nemo abu a toshe min kunnuwana" Khalil ya fara hauka jikinsa yana jijjiga, Yaya Bilkisu ta miƙe ta nufi wajen Khalil tana zuwa ya saka hannu ya ɗauketa cak! Ya nufi wani bedroom da ita ya kulle, ya dawo Gadan-gadan kan Alpha da sauri Majeederh ta shiga tsakiya yaƙi kallonta, domin ƙwayar Idanunta sune weakness dinsa masu raunata masa zuciya, ta saka hannu a hankali ta juyo da fuskarta tare da sanya idanunta cikin nasa, ya ɗan kwaɓe mata fuska ya kasa cewa komai,ta kama hannunsa ta ɗora a cikinta a hankali daidai shi ta ce "We're one single family, no one can separate us ok? Ni da kai jini ɗaya ne, ma'aurata ne, kai Mijin Malama ne, ni kuma Mrs Ibrahimul-khalil Ranka ya daɗe,mu ɗin masoya ne KHALJEED💖" Wata ɓoyayyiyar ajiyar zuciya ya sauke yana damƙe hannunta cikin nasa, ya dinga kallonta shi kansa baya da zarafin faɗa mata yadda yake jinta a zuciyarsa. "Hawwa'u!" General ya kira sunanta da ƙarfi ya ce "Cin amana? Akan shi zaki mallaka masa jinina?" Khalil ya sake damƙe hannun Majeederh kamar zai raba gida biyu naman jikinsa duka rawa yake. Maman Alpha kasancewarta barrister ta gama fahimtar komai ta ce "Ok a zubar da cikin kawai" Ta faɗa tana kallon kowa tana son ganin reactions ɗin su, a gigice Khalil ya kalleta idanunsa na shigewa ciki da ƙarfi ya ce "Maaa, cikin nawa za a zubar? Kamar cikin shege?" A fili kuma General ya sauke numfashi ya ce "Better! A zubar kawai kowa ya huta zanfi jin daɗin hakan" Maman Alpha ta girgiza kai ta ce "You are ashamed, You are a liar" Uncle Bello ya ce "Ka bani kunya, ka bani mamaki, daman tabarmar kunya da hauka ake naɗeta, kaga duk duniya ba abinda zaka sake faɗa mini na yarda, Firstly ka ce Majeederh na sonka har muka ɗaura aure, ashe ƙarya ne, secondly ka ce Zuleehart ba matarka bace nan ma ƙarya kake, thirdly, ka ce cikinka ne shi ma ƙarya ne, When will you stop lying? when will you be an honest person? you are nothing but a liar" Innati ta saki baki sosai sai kuma ta ce "Tirr! Amma ka ji jiki sosai soja ƙarya zagin Allah ka bani kunya, ya akai kamar wannan yaron mijin Malama da yake tun farko Ahlul kitabb ya fika iya faɗin gaskiya?" Ta girgiza kai ta ce "ALLAH ya isa a gaskiya zaman jiran jin matsiyaciyar ƙaryar da kake zabgawa, yanzu da za'a zungura tsinke a kunnena wuta za a tsokalo" Uncle Isma'il ya kalli Khalil da General a hankali ya ce "Ku zauna" Khalil ya nemi waje ya zauna, Jee ta miƙe ta bar wajan, Uncle Isma'il ya fara ta kan Khalil ya furta. "Da yawan lokaci dole ne ka koyi tanƙwara zuciyarka Ibrahim, ba komai ne zaka ce zaka fara duka ko faɗa ba" Khalil bai kalli Uncle ba, yana tunani to shi me ya yi? Bayan bai damu da hayaniya ba yaushe ma yake duka? Uncle ya sassauta muryar shi ya ce "Lokacin da ba ku da ikon sarrafa tunaninku, tunaninku da motsin zuciyarku na iya yin ta'adi. Kuna iya samun kanku kuna yawan jita-jita akan abubuwa da yawa, kuna shakkar kanku akai-akai, ko kuma kuna fuskantar matsala game da motsin zuciyarku. Bai kamata ya kasance haka ba! Kuna iya sarrafa tunaninku kuma ku maye gurbin tunani mara kyau na rashin kulawa tare da tabbatacce, daidaitattu. Bayan lokaci, za ku fara jin daɗin farin ciki, ƙarin daidaitawa, da kuma kula da yadda kuke ji da tunaninku, Khalil na san a haka Ubangiji ya halicceka sauya mutum ɗabi'a ko wani hali nasa wanda ya ginu a kai abu ne mai matuƙar wahala, amma ka dinga haƙuri Plx!" A hankali ya kwantar da murya kamar ba zai ce komai ba tsayin seconds kafin ya ce "Thank you!" Uncle Isma'il ya ce "Allah ya yi maka albarka" Ya ɗan yi jim sai kuma ya ce "Zamu tafi Palace" Uncle Bello ya ce "Yaushe?" Khalil ya ɗan shafa kansa domin sam ya gaji da magana wallahi "Gobe" Suka ce "Da wuri haka?Ina a nan za ku yi Ramadan gabaɗaya bai fi saura kwana uku ba a fara" Khalil bai ce komai ba, ya miƙe tsaye tare da ficewa daga parlourn. Uncle Isma'il ya juya kan Alpha da yake durƙushe zuciyarsa kamar zata fito haka yake ji, shi kaɗai yasan wanne so ya kewa Majeederh ba kowa zai fahimci ko gane hakan ba, kalaman Zuleehart ne suka shiga yi masa amsa kuuwwa! A cikin kunnensa. Uncle ya ce "General kai da kanka baka ji nauyin Ibrahim ba? Ka dinga shirga ƙarya bisa son ranka? Saboda cikar burinka, duk lalacewar mutum idan ya riƙe gaskiya da amana wallahi yafi haiba da kamala cikin mutane nagarta ta ban mamaki mene ribarka akan yin ƙarya? Kasan hukuncin masu ƙarya bisa son rai ba don kare kai ba? Ka ji tsoron Allah tun kafin lokacin ya ƙure maka kaje ka nemi matarka" General ya ce "I am sorry Uncle, zan gyara yanzu a bani matata" A hargitse Uncle B ya ce "Kasan Allah idan baka daina kiran Majeederh matsayin matarka ba, hukuncin da zan ɗauka akan ka mai tsauri ne" Yaya Bilkisu data fito ta ce "A'a yana da ikon faɗar haka saboda an ɗaura musu aure, bayani za ku yi masa yadda ya kamata" Ta zauna ta ce "General kasan ba a aure akan aure ko? An ɗaura maka aure akan rashin sanin mijinta na raye, kuma Allah ne ya ƙaddara babu rabon wahala da samun zunubi shiyasa bai ƙaddara ka ɗora mata idda ba har kawo yanzu, kuma idan an samu matsalar aure a irin wannan maslahar ba wani babbar maudu'i za a ja ba, idan mace tana son mijinta na farko shikenan sai na biyun ya saketa ta komawa mijinta, ko ma bai saketa ba ya zama dole ta koma, idan tana son ko wanne sai a bata zaɓi na zama da wanda take so" Yaya Bilkisu ta sauke ajiyar zuciya cike da tausayin General ta ce "Kalaman Majeederh a kullum sun isa su sanya ka fahimci irin son da takewa mijinta, a tarihi na soyayya ban taɓa ganin kalan tasu ba, shi yasa nake musu uzuri da rashin kunyar su a wani sa'ilin, ka yi haƙuri ka amshi hakan matsayin ƙaddara, kana son Majeederh wannan ra'ayinka ne, Majeederh bata son ka Khalil take so wannan ƙaddarar ka ce, our destiny depends upon whether we live in harmony with God, following His moral teachings, baka da ikon sauya ƙaddararka, rashin samuwar Majeederh hakan na nufin Zuleehart ita tafi dacewa da rayuwarka ita ce alheri ga duniyarka" Murya can ƙasa yana kallon Yaya Bilkisu ya ce "How do i know my destiny?" Yaya Bilkisu ta taɓa kafaɗarsa cike da ƙwarewa irin tata ta tsohuwar ƴar boko ta ce "Destiny can never be figured out it can only be revealed by trusting and following what feels right, a Karan kanka za ka ji wannan abun kana son shi ne har zuciya, to wannan abun shi ne ƙaddararka, da yawanci abinda mukewa mugun so ko tsana shine yake kasancewa ƙaddararmu" Ta kama hannunsa domin haƙiƙa son wanda baya sonka jarabta ce, ko da iya haka nan Ubangiji na iya yi maka azaba da laifukan ka. Ta ce "Your destiny is determined by your decisions, abu ne mai sauƙi cire Majeederh daga ranka idan ka nutsu ka fahimci dalilin daya sanya kake jinta a ranka, wanda kake so shi ne wanda kake jin motsin shi a zuciyarka a kullum, wanda kake so shi ne wanda ko sunan shi aka kira sai zuciyarka ta girgiza, wanda kake so a kullum shi ne zaka ji ko yana nesa dakai kake jin shi kusa da zuciyarka, wanda kake so da gaskiya shi ne wanda zaka sadaukar da komai saboda da shi, yana da kyau ka sadaukar da soyayyarka ka Khaljeed sau ɗaya kawai su samu nutsuwa da farin ciki" Hawaye na zuba a idanunsa yana kallon Yaya Bilkisu muryarsa na rawa ya san ba zasu gane su fahimta ba a hankali ya ce "Can i change my destiny? Ta dafa shoulder ɗinsa ta ce " "Why not? Wata ƙaddarar daman mu ke ɗorawa kanmu, wata kuma jarabawa ce daga Ubangiji,In simple terms, your destiny is decided by your karma. Every human has the power to change his destiny by changing his karma, karma means “Action" Ya yi shiru a hankali kuma ya tashi yabar parlon yana zuwa daidai ƙofa ya yanke jiki ya faɗi a sume. A gigice sukayi kansa ganin jini na fita ta hancinsa da baki, haƙuri da juriyar da Maman Alpha keyi ta ƙare ta fashe da wani irin kuka na tausayin ɗan nata, tasan Soyayya jarabta ce kuma addu'ar Zuleehart dole ta bisa saboda ya cutar da ita bisa yardar da tayi masa, a mota aka saka shi zuwa hospital. Innati ta sake kallon Yaya Bilkisu ta ce "Balkisa sake miƙo mini ruwa don Allah don Annabi, wanda yafi na ɗazu ɗan iskan san yi" Har dare suna hospital Majeederh na son cewa Khalil zataje amma tana tsoro tana lura da yanayinsa a sama yake, kuma yanzu jinin sarautar ke aiki a jikinsa, yana zaune hakimce a tsakiyar gadonta daga shi sai red ɗin gajeren wando, cinyoyinsa masu ɗauke da kyawawan gargasa a bayyane a tanƙwashe su jikinsa babu riga gefen cinyarsa Alhassan ne ke kwance yana bacci bayan ya gama fashe mata plate da sauyawa ɗaki kama, Khalil na kallon faɗan da takewa Alhassan hadda tsawa shi dai bai kulata ba, saboda bai san yadda ta kula dasu ba tsayin shekaru biyu, ga kuma ciki daya ƙara mata masifa. Hannunta riƙe da ƙaramin cup mai ɗauke da black tea da Honey ta zauna gefen gadon tana ajiye cup ɗin akan table ta kalle shi taga hankalinsa yana kan system sai ba tayi magana ba, ganin kallon ya yi yawa ba tare daya kalleta ba ya ce "Uhm" Can ya kalleta suka haɗa ido sai kuma ya kalli system clamly ta ji ya ce "Meye MATA A YAU?" Jee ta juya idanunta ta ce "A ina kuma?" Ya juya mata system ɗin yana matsawa kusa da ita ya ɗora kansa a cinyarta kamar mai jin bacci Alhassan ya dawo dashi ƙirjinsa Jee ta ce "Oh wani program ne a Arewa24, naga sunyi inviting nawa tun last week" Ya yi shiru Ta shafa kansa a nutse ta ce "Ban zuwa ai" idanunsa rufe ya ce "Uhm, kuma na yi Accepting request gobe" Tai jim domin bata ɗauka zai amince ba, ta ci gaba da juya yatsun hannunta a cikin sumar kansa ya yi saurin riƙe hannunta ya ce "Kina son taɓa ni? Zaki jama kanki? Mun samu yaro mai wayo fa" Jee tayi dariya cike da kwanciyar hankali ta ce "Photocopy ɗinka ne, harsu haura katanga da fashe cups da yake da su plate da ɗan banzan ci" Ya mirgina gabaɗaya ya kalleta yana kwaɓe mata fuska kamar zaiyi kuka ya ce "Kuma ni ne ɗan banza? Ba na daina ci ba?" Ta shafa fuskarsa zuwa kwantaccen sumar ƙirjinsa ta ce "Hucewa salamun Ranka ya daɗe" Ta faɗi hakan tana kifa fuskarta a tashi tana ƙoƙarin kissing ɗinsa suka ji an banko ƙofa a gigice an shigo Maman Alpha na kuka sosai wanda ya sanya Majeederh miƙewa shi kansa Khalil zuciyarsa ta girgiza ta zube a gabansu da ƙarfi ta ce "Alpha is dead" Allah ya a nuna mana Monday Lafiya, labari yana ta jana bana son skipping shi ya sa yanzu nake tunanin sai shekara zuwa shekara zanna new book, gashi dai a 2023 shi ne kawai Novel ɗin da nayi, kuma an hanani na ƙara samun costumers sai fitar mini da littafi ake kamar bani da gata😂bana son fiye surutu wlh tallahi ƙimata ta zube amma dai ba komai..... 08119237616 [26/09, 7:48 am] Sdy Auwal Gstc: *Ina masoya littafan Arewabooks? Marubuta da makaranta? Ga dama gare ku, duk wani littafi da yake tashe a Arewabooks saka same shi a page ɗinmu na* *How to be successful writer in Arewabooks?* Ga marubuta *How to read a romantic and love story?* Ga makaranta. Akwai tarin kyaututtuka ga wanda yafi kowa comment, akwai certificate and award ga littafin da yafi popular a arewabooks, kawai kuje kuyi following, da like na shafinmu na👇🏼 facebook https://www.facebook.com/arewabooks1 Majeederh bata san lokacin data hantsilo daga kan gadon ba, tana ture kan Khalil, jikinta na rawa sai a lokacin ne take jin duk wata soyayyar shi matsayin ɗan uwa yana ratsa jinin jiki da tsokarta. Ta kasa magana sai kallon Maman Alpha take da wani firgitaccen tashin hankali, wanda ya kasa ɓoyuwa daga zuciyarta, gabaɗaya zuciyar buɗewa take a hankali ta shiga aikinta a gaggauce. Ƙirjinta tana jin kamar an ɗora mata dutsen dala da Gwauron Dutse saboda yadda take fusgar numfashi da ƙyar, ƙwaƙwalwarta na buɗe a gaggauce tana amsar saƙon, cikin yanayi na firgici da hali na gigita da manta kai. Khalil ya zura farar tattausar Muslimi thobe jallabiya ɗinsa, ta bi jikinsa ta kwanta kasancewar jikinsa ya buɗe ya ƙara cikar da zati da haibar shi ya ƙara bayyana a fili yadda maɗaukakan jama'a zasu gani su fasalta yanda kamalar ta kwanta a fuskarsa. Gashin kansa duk a barbaje baya son ya yi cutting ɗinsa gashi bai je saloon ba, ya ɗan juya sai yaga wani ƙaramin white ribbon siriri ya ɗauka ya tattare gashin ya ɗaure ya sauka a wuyansa, duk ya cuccure kamar Indomie, ya ɗauki p.cap ya ɗora a saman kan shi, babu abinda kake iya gani sai jajayen laɓɓansa masu kauri da taushi, sun ɗan jiƙe da damshin yawun Jee, sai fararen Idanunsa da suke jiƙaƙƙu kamar wanda hawaye ya kwanta a cikinsu, sun yi wani laushi a lumshe irin yanayinnan na kasala, asalin blue eyes ɗinsa da ba kowa ke lura dasu ba ya fiddo saboda yadda ya ɗan buɗe idanun yana gyara zaman agogon Rolex akan wrist ɗin shi, yanayin suffar Khalil ta cikakkun baƙaƙen ƴan America ɗin nan ne, a fusge kuma laushin fatarsa da ɗan duhunta kamar ta ƴan Etopia ko Mali, Khalil baƙi ne sosai irin dark-skinned ɗin nan wacce har Shinning take, amma kana kallonsa kasan cewa hutu da jin daɗi sun zauna masa, saboda yadda dark-skinn ɗinsa tai fresh gwanin sha'awa _His elegant black skin_ sai sheƙi take cikin light blue ɗin hasken da yake ɗakin six-packs ɗinsa a bayyane ya bubbuɗe ta cikin jallabiya ɗin, ga Round face wacce saje da gemu suka yi covering ɗinsa,sexy eyes masu fitinannan ɗaukan hankali, ko namiji shakkar idanun yake balle mace, ba ruwansa da kowa amma wanda ya shiga inuwar shi a nan yake sanin asalin haukan Khalil, yana da rauni akan mata,baya son cin amana, ƙarya, da munafurci. "Mu..mu..mutuwa?" Ya furta a rarrabe kamar bagware, yana fiddo idanunsa waje cike da razani, yama rasa cikakke kuma ainahin kalaman da zai amfani dasu wajen yiwa Maman Alpha magana ɗin. Majeederh ta kama hannun Maman Alpha ta ce "Ya..yaya..? Daman bai dawo ba gida ba? Karki ce mini ya mutu" Maman Alpha ta kama hannun Majeederh ta riƙe cikin nata idanunta na zubar da wasu azababbun hawaye wanda yake da cin zuciya ta ce "Ko wanne bawa mai rai a nan duniya, al'amarinsa na wanzuwa ne bisa tsarin Ubangiji, Alpha ya rayu a cikin uwa mai kyakkyawar zuciya na tsayin wata tara da kwanaki, tun kafin zuwan shi duniya Ubangiji maɗaukakin sarki ya zartar da ikon shi akan yadda rayuwarsa zata kasance a duniya" Ta sauke ajiyar zuciya tana ƙasa da kanta, Khalil duk baya fahimtar wannan farsafar zancan, mai wahalar fahimta azancin maganar na kalaman da akai amfani dasu sun dunƙule a kansa ne. A hankali Maman Alpha ta sake cewa. "To me zamu ce da Ubangiji banda godiya ga ni'imar shi? Daman wanda bai godewa ni'imar Allah ba to zai godewa azabar shi, Alpha ya jawa kansa, tun a haihuwar Bilal yaci ace jirkitacciyyar ƙwaƙwalwar shi mai wassafa masa muggan abubuwa wanda zasu gurɓata goben shi, fahimtar shi Zuleehart kyauta daga Allah ce, kuma ita ce ni'ima a gare shi, ni, ke, Khalil, Alpha kowa na duniya yana rayuwa a cikinta bisa yardar Allah, kowa na rayuwa da kalar tashi ƙaddarar, wacce Ubangiji ya samar da ita tun kafin zuwanmu duniya, hakan rubutacce ne, kuma halataccen rubutu ne akan allon da ba zaiyi ƙarya ba, hannun da ba zai rubutu ba daidai ba, zuciyar da bazata cutar ba, kyakkyawan rubutu ne kamar rubutun tawada a jikin dutse wanda baya goguwa balle ya zama shuɗaɗɗe, barin Alpha garin nan, aurenki da Khalil, dawowar Alpha, mutuwar khalil, aurenki da Alpha, dawowar Khalil a matsayin rayayye gabaɗaya yana zane jikin Lauhul Mahfouz, wata ƙaddarar mune muke janta, wasu siya musu akayi, i believed cewa General ba alheri bane ga duniyarki shi yasa abinda ya faru, bai wakana ba sai ana ranar aurenku" A kiɗime Majeederh na damƙe hannun Maman Alpha muryarta na sarƙewa da ƙyar da iya cewa. "Fahimtar dani meke faruwa? Ina jin kamar na yi ba daidai ba!" Maman Alpha ta ce "Majeederh alfarma nake nema, amma kafin nan kizo muje hospital ɗin" Majeederh ta juya ta kalli Khalil bai kalleta ba, ya ɗauki key d'in motarsa wanda alama ne ya kewa majeederh ta shirya, doguwar riga ta saka ta ɗauki mayafi tayi rolling, wani fitinannen kallo Khalil ya yi mata ba tare da ya ce komai ba yana ɗaukan Alhassan, wajan wardrobe ta nufa ta ɗauki hijab har ƙasa ta saka, ta nufi wajan Al'hussain a ɗan hankali ya ce "Madam, ur niƙab" Tayi jim domin bai taɓa nuna sha'awa akan niƙab ba, ta ɗan hargitsa kayanta ta ɗauka ta saka, ya dinga kallonta from head to toe kafin ya nufi waje ta ɗauki Al'hussain dake kusan lokaci ɗaya yaran suke bacci, suka jero gwanin sha'awa suka samu Maman Alpha a motarta, gabaɗaya suka kwantar da yaran a baya da wani irin gudu Khalil ke jan motar har tsoro ta ji, ta manta komai nasa a gaggauce yake yinsa, kuma ya saba da tseren mota tun sanda suke kasawa da ƴan sanda. Lokaci kaɗan suka ƙarasa shiga cikin hospital ɗin kai tsaye kuma Emergency, a reception suka samu Yaya Bilkisu dasu Widad da Du'a su nata kuka, jikin Majeederh ya yi sanyi zuciyarta ta karaya, Uncle Bello ya kalli matarsa ya ce "And who gave you the permission? Me kike ƙoƙarin yi?" "Ni uwa ce, zuciyata ba zata ɗauki halin da ɗana yake ciki ba, zan nema masa abinda kai ka kasa nema masa bayan kana da ikon yin haka" Uncle Bello ya ce "Idan taƙamar shi ɗan uwanta ne kin manta ya suke da mijin nata? Ko kema son zuciyarki zaki gwada ne?" Maman Alpha ta cillawa Uncle Bello dairy ta ce "Ka duba, General shi ne ya sakawa Majeederh suna tun ranar da aka haifeta, babarta Fulani tayi Supporting nasa, ya nemi ta bashi Majeederh zai kula da ita, a nan Fulani ke cewa ba kulawar Majeederh ta bashi ba, har duniya ta naɗe ta mallaka masa Majeederh, ta bashi ita matsayin matar aure ya yi mata wannan alfamar, ya amshi batunta wanda ita ta kasa gane ribar tasa ce, sai dai ashe kashin dankali ne, General yana jin zai sadaukar da komai wajen ganin ya auri Majeederh ya cika mafarkin Fulani, da al'ƙawari na muradin zuciyarsa" Ta goge hawayen fuskarta ta ce "Kun kasa fahimta, nima a bincike na gano hakan gabaɗaya bedroom ɗin shi pictures d'inta ne tana ƙarama har zuwa girma, ba wanda ya taɓa faɗawa hakan wanda dalilin hakan akai masa asiri, after all these things he did, didn't he deserve to be Majeederh's husband?" "Idan mutuwa gaskiya ce, hisabi wajibi ne, haka nan Soyayya ma gaskiya ce Ubangiji ke samar da ita a zuƙanta bayinsa, ba tare da sani ko tambayar su ba" Khalil dai kallonta kawai yake a hankali ya ɗauki wayarsa dake ringing shiru ya yi a hankali yana ƙasa da murya ya ce "Ko Latifa ne, arrest her directly ku kai ta prison" Yana faɗin hakan ya kashe wayar ganin Maman Alpha ta ja hannun Majeederh zuwa room ɗin da Alpha ke ciki ya miƙe tsaye walking slowly ya bi bayansu, rashin sanin abinda zai iya faruwa ya saka Uncle Isma'il da Uncle Bello da Yaya Bilkisu suka rufa musu baya. Cak Majeederh ta tsaya ganin gabaɗaya jikin General maƙale da na'ura musamman ƙirjinsa, cikin bakinsa ga oxygen ta hancinsa, sai wani green ɗin yadi da aka ja masa zuwa wajan cibiyar shi babu inda yake motsi a jikinsa kamar matacce, Maman Alpha ta juya ta kalli Majeederh sai kuma ta zube akan ƙafafuwanta tana riƙe ƙafar Majeederh ta ce "Alfarma nake nema a wajanki Majeederh, ba don na taɓa taimakonku a rayuwa ba, ba dan na wahalta miki ba, ba don na kasance cikin zuciyarku ba, yadda Ubangiji ya bayyana miki gaskiya akan Latifa da Hajiya Luba, yadda Ubangiji ya dawo da hankalin mahaifinki, yadda Ubangiji ya sadaki da dangin mahaifiyarki, kiji tausayina,kiji tausayin halin da ɗan uwanki yake ciki, ki duba girman Allah, kaɗaitar shi da buyawarsa ki sadaukar da soyayyar Ibrahim wa Alpha..." A gigice Khalil ya kalli Maman Alpha sai kuma ya cire p.cap ɗin kansa, tare da zare ribbon ɗin ya girgiza kansa gabaɗaya sumar ta wargatse ta rufe fuskarsa, a hankali ya yi kneeling down a gaban Maman Alpha shi ma ya dafa ƙafarta ya ce "I love you Maa, and i also respect you, ke uwa ce kina fahimta, ni i don't know how to explain yadda Ƴar madara take a raina, ki yi tunani idan na rasata ya Ummie na zata shiga? I love my wife ku barni da ita nayi rayuwar farin ciki don Allah...,” Kafin ya sauke Maman Alpha ta damƙe hannun Khalil tana kuka kamar ranta zai fita ta ce "Don Allah don Annabi Ibrahim, ba danni ba saboda girman da Soyayyar da kake ma Ummie ka barwa ɗana Majeederh bari na har abada.... [11/2, 20:11] Ummu: Follow my Facebook account👇🏼https://www.facebook.com/naeemerh.suleiman?mibextid=ZbWKwL Ta bisa da Idanu kamar yadda yake kallonta gudun kada ya zaro mata wani zancan ta yi shiru, Khalil bai fasa kallon duk inda idanunsa yake son gane masa ba clamly yana ƙasa da murya ya ce "Yanzu ƴan uku zaki haifa ko?" Ta kalle shi ya ɗaga mata gira ta ce "Kawo kunnenka na faɗa maka" Ya matsa yana riƙota dragging her more closer to himself ya ɗora kunnensa a bakinta ta ɗan yi baya tare da saka hannu ta murɗe kunnen ya ce "Auchhhii" ya ɗan yi wani erotic and emotional sounds yana rufe ido a hankali ya ce "Faɗa mini" Ta ce "Eh, da Bad boy, Abraham, the one whose Love always tortures my heart.." Wanda kullum soyayyarsa ke azabtar da zuciyata. Idanunsa lumshe ya ce "Who? Waye?" Ta saka hannu ta shafa fuskarsa tana jan gemunsa muryarta na fita a hankali ta ce "My love, Ibrahimul-khalil" Ya buɗe ido ya kalleta sai bai ce komai, ba wanda ya ƙara magana har suka isa gidansu na lafiya Round wanda tuni Khalil ya bada umarnin a gyara, driver ya yi parking a parking lot na harabar ajjiye motoci na gidan, Khalil ya wani soja ya buɗewa ƙofa, ya fito a hankali ɗaya vangaren ya nufa bayan ya tabbatar Majeederh ta gama gyara liƙab ɗinta ya buɗe mata ƙofa ta fito a nutse, ta ɗan tsaya tana kallonsa ya ware mata manyan idanunsa alamar ya akai? Sai kuma ta ɗauke kai ta nufi entrance na gidan ya bi bayanta, tana isa cikin main parlour ta cire liƙab ɗin da duguwar rigar daga ita sai ƙananun kaya ta ce "Man me za a dafa maka?" Bai kalleta ba, domin yasan abinda kallon zai haifar yana haurawa upstairs da sauri da sauri ya ce "No, thank you" Ta bisa da ido sai ta maida kanta wajan fridge tana tunanin ko akwai drinks a ciki, miƙewa tayi saman kujerar ta kwanta tana jin wani irin nutsuwa na saukar mata gata ta dawo gidan mijinta hakan na nufin babu wata damuwa data rage mata, harta fara bacci ta ji ƙarar shigowar saƙo ta ɗauki wayar saƙon ta gani daga kalli magana ce bata huce biyu zuwa uku ba, kamar haka; “Wifey i want to see u in a special and sexy dress” Majeederh ta saki wani lallausan murmushi tana jin a ranta yau akwai rigima kenan ta dinga karanta text ɗin nasa sai kuma ta ajjiye wayar tana tunani me yake shiryawa? Ta miƙe cike da nutsuwa ta nufi part ɗinta, komai yana nan killace ita dai bata san wanda ke gyarawa ba, amma ta tabbatar ba haka aka bar gidan ba, wanka tayi da ruwan zafi ta ƙasa jikinta sosai, kafin ta shafa lotion ta fara ɗaukan turaren sandal ta kunna ta ɗora kayanta akai yaƙin ya fara ratsasu, ta ɗauki sauran turaren na icce ta turara jikinta sosai, ganin location zai ɓata mata lokaci ta ɗakko haɗaɗɗiyar kwalacca ɗinta mai azabar ƙamshi wacce ta gigita bedroom ɗin lokaci ɗaya, fara ce tas kwalacca ɗin kana shafawa fatar wajan na glowing tana sheƙi ta mulke ko'ina na jikinta duk wani sashi na musamman sai data goga a wajan, fatarta tayi shinning luwai-luwai so masha Allah. Body spray ta ɗauka tabi dukkan gabɓanta da shi zuwa bayan kunnenta da wuyanta, wajan wardrobe ta nufa kamar zata ɗauki inner wears ta saka sai kuma ta mayar ta rufe white ɗin duguwar rigar cotton ce mai wuyan net ta saka da ƙaramin hannu, rigar tabi jikinta ta kwanta shap ɗinta na asali ya bayyana, ta kama sumar kanta ta tufke da ribbon jelar ta dawo da ita gefen wuyanta na dama, wata siririyar necklace ta saka sai ɗan kunne ta ɗauki flat shoe ta saka da sarƙar ƙafa, kana ta fesa MONIQUE Midnight ta zauna gefen gado hannunta riƙe da waya a karo na farko bisa dalilin nutsuwar zuciya data samu ta kunna network ta shiga facebook domin tafi duba muhimman abubuwa a can ɗin, kai tsaye offline ɗinta ta shiga ta duba a nan take ganin yadda followers ɗinta suka ƙaro da yadda aka dinga tagged da mentioned, shiga tayi wajan “What is on your mind?” tayi posting na magana guda uku mai muhimmanci ta ce "Halitta mara adalci wa gangar jiki, tsarkakkiyar ga mai ƙyakƙyawan nufi,ka wanke mana tamu ta tsarkakken nufinmu" tana yin posting kiran Khalil na shigowa tana ganin kiran taƙi ɗauka a kira na biyu ta ɗauka bayan ta gama saita muryarta cikin yauƙi ta ce "Naga...," Ya katse ta a taƙaice wajan furta "Ki zaman yanzu" Ta ce "A ina?" Bai bata amsa ba ta kashe kiran yana tura mata direction na inda yake a gidan, ta miƙe tana tafiya harta shige garden daga can ta hango wani part shi ba hall ba shi ba club ba, kamar special waje ne a gidan na Dr Ibrahimul-khalil, ta nufi shiga wani irin sanyi ne ya ratsa saman fatarta zuwa ilahirin gangar jikinta, yana mamaye dukkan wani tsatso na naman zuciyarta ta tsaya cak tana bin haɗaɗɗan wajan da kallo dake bata hasken blue da green da red, ta ɗaga idanunta zuwa sama inda aka rubuta "Happy Anniversary Mr and Mr Dr Ibrahimul-khalil" ta furta a fili a hankali taji an tsaya a bayanta kafin ta juya taga waye zuciyarta ta sanar mata da cewa gwarzon mijinta ne Khalil ya saka hannu zuwa ƙugunta ya saƙo tare da mannewa da nashi ta baya ya fita tsayi tuni ya zartata, ya rungumeta tsam yana ɗora kansa a kafaɗarta ya kalli inda take kallo ɗin, kafin a hankali ya ce "Amincin Allah ya tabbata ga ruhin Dr Ibrahimul-khalil". Majeederh ta kasa cewa komai lokacin da idanunta ya sauka akan makeken photonsu, ita, Khalil, twins da Baby Khalil a rubuta One single family sai wani kuma ita dana Khalil, sai nata da tayi masifar kyau an rubuta. "I don’t know what I have done to deserve such an amazing wife like you, but I do know that I love you more than anything. I appreciate everything that you do for our family, honey, I love you wife i love you i love you" Ta juya da sauri ta kalle shi ya ɗaga mata gira yana kashe mata Idanu ɗaya, a hankali in a romantic style ya sake manne mararsu waje guda hannayensa zube a faffaɗan ƙugunta, Majeederh ta kasa furta komai sbd bakinta ya yi kaɗan wajan furta abinda zuciyarta ke ji game da mijin nata Khalil, wani irin rauni, rauni na mace zuwa ga mijinta ya mamaye zuciyarta ya yiwa gangar jikinta inuwa, yana fuskarta murfi, a hankali ta sake juyawa ta kalli haɗaɗɗan cake ɗin dake ajjiye saman wani farin Glass an wadata shi da kayan kyalkyalin, pictures ɗinsu ne manne a jiki. A sanyaye ta saka hannunta ta zare hannunsa daga jikinta ta taka a hankali zuwa anniversary Inbox gift ɗin take tana zuwa tsakiyar wajan ta ji an saki red ɗin flowers ta tsaya idanunta rufe tana shaƙar ƙamshin furanni, cikin yanayi na ɗaukan hankalin mutum ta shiga sauya taku tama mance Little ne a gabanta, Little ɗin da aka ce ba za a taɓa so ba, balle mafarkin aura, ɗan yaron nan, wannan gwaninin. Abubuwan data gani suka girmi zaton da zuciyarta take ta juya da sauri ta kalli Khalil yana tsaye harɗe da hannayensa, sai a lokacin ta kalli shigar jikinsa wata farar Floral jacquard one button suit ce a jikinsa white colour, kansa ya sha saloon an tufke shi a tsakiya shanyayyun idanunsa sun yi wani haske tas sai laɓɓansa da suke jajur, ƙafarsa cikin Leather shoe black colour, hannunsa maƙale da Rolex mai kyau da tsada sai ƙamshin perfume ɗin Boadicea The Victorious daya hargitsa wajan, kyan kayan ya fallasa tsadar su a fili. Jee ta durƙoshe a wajan sbd nauyin da zuciyarta ke mata, tayi expecting gani wani abu daban, tasha gani,ta kuma san yadda mijinta Khalil ke sonta, sai dai, bata taɓa sanin girman son da yake mata mizaninsa ya kai har haka ba, bata ɗauka ta shiga jerin irin matan nan masu sa a, a rayuwa har haka ba. Ashe haka zuciyar Khalil take? Ashe zai iya komai sbd ita ɗin kamar yadda idanunsa suka sha faɗa mata? Jikinta na wani irin rawa ta ƙarasa kaiwa ƙarshen saman qiwwoyinta, tana jin wani abu mai kama da zazzaɓi na kamata, zazzaɓin daba na komai bane sai na soyayyar mijinta Khalil. Kunya na hanata yiwa Khalil abubuwa da yawa, amma a yanzu ta fahimta ta kuma gane babu wata kunya tsakani zaman auratayya na tubalin kasancewarku miji da mata. Idan ta ce kuka za ta yi; wanne kala zatai? Khalil dake tsaye yana kallonta, cike da nutsuwar dake alamtawa cewa jinin ke gudana a jikin nasa, duba da wanzuwar kamala da tarin haibar fuskarsa wacce ke sauka zuwa jikinta tana zame masa wani abu mai kama da (A man's personality, his appearance). Zubin halittar Khalil da kamalar shi ba zaka ɗauka na ƴan 22yrs bane, yana zuwa ya saka hannu ya miƙar da ita tsaye yana zuba ƙwayar idanunsa cikin maiƙatattun idanunta ya buɗe nasa rikitattun idanun a fili cike da kasala ya ce "Wonder Woman" Ta yi ƙasa da kanta sbd kunyarsa daya mamaye mata zuciya ya daki kafaɗarta ya ce "C'mn ke Matana ce, abokiyana, my supporter and adviser" Ta kalle shi zuciyarta na kasa riƙe dauriyar rungumarsa da take azalzalar ta da tayi, a hankali ta shige jikinsa tana ɗora kanta a ƙirjinta wani irin kuka ya ƙwace mata, kuka na zallar farin ciki da samun abinda zuciyarta ke so da muradi na har abada. Khalil ya matseta a ƙirjinta gudun zuciyarsa na ƙara yawa da ƙarfi yana ƙoƙarin kasa riƙe kansa, shi kansa da zai iya kukan zai, sai dai jarumtar shi da ƙarfin zuciyarsa bana kuka bane a gaban matarsa, kukansa zai iya kassara gabɓanta, ya raunata zuciyarta, ya makarantar da ita bayan kasancewarta mai Idanu, ya doɗe jinta, ya zautar da ƙwaƙwalwarta, a hankali yake ɗan bubbuga bayanta can ƙasa yek furta "shiiiyy, shiiiittt" ita kanta ba ji take ba, ya tallafo fuskarta da hannayensa yana kifa tasa fuskar saman tata ya murza hancinsa akan nata a hankali ya fara sauke numfashi yana ƙarewa lip's ɗinta kallo wanda suka jiƙe ga lamp lipstick a bakinta, jikin kukan yaƙi tsayawa gashi bashi da wani option na rarrashi wanda ya a shige “Kiss" a nutse yana sake rungumeta numfashinsu na sauka zuciyarsu na bugawa a daƙiƙa guda ya shiga sauke mata wasu special kisses asalin sumbata kukan ya tsaya ta kalle shi kamar yadda shima ke kallonta a hankali ta rufe Idanunta zuciyarta na buɗewa, gangar jikinta na janta akan linzamin zuciyarta da wani irin firgitaccen sihirtaccen yanayi suka shiga kissing juna da sukkan su da ƙauna mara algus irin son da akewa laƙabi da (eternal true love, pure purity built for God). Khalil ya yi mata murmushi still yana riƙe da fuskata ya ce "Not every husband is lucky enough to have a wife like you. My whole life I have dreamed of getting a woman like you, The woman who is a perfect homemaker, lovely mother, a successful manager, and the best wife is not a myth; it’s YOU. Thanks for everything, INA SON KI" Jee ta girgiza kai ta ce "Na fi kowa dace da sa a Khalil, i love you more than anything, Ubangiji ya wadata lemanka ya sanya alheri a ciki, ya rabaka da haramun ya sadaka da halak ya tsarkake zuciyarka a kullum ya baka ikon kula damu, I love you so much &most MAN" “MAN?” Khalil ya furta yana ware idanu irin sunan bai kwanta masa ba ya jata zuwa wajan cake ɗin tana dariya ta ce "Yes, my stubborn husband mai karya jama'a for know reason" Ya ware Idanu ya ce "No reason? A taɓa ruhin babban likitan kice no reason" Ya miƙa hannu zai damƙota tayi baya ya ce "Funny woman" Ta rungume shi ta baya tana ɓalle maɓallar rigarsa hannunta a kwance a ƙirjinsa ya lumshe gajiyayyun idanunsa ya ce “Sexy mama” A ranar Majeederh taga hauka wajan Khalil hauka na soyayya idan ta ce cikinta zai iya zubewa babu mamaki, domin wani irin ciwo mararta keyi na azaba da sun haɗa ido da Khalil yake kashe mata idanu a lokacin ya faɗa mata dukkan wasu plans ɗinsa na cikin watan Ramadan da yadda zai yi handling ayyukan shi ta sake bashi shawara wacce ya ji daɗinta sosai ya sake rungumeta yana faɗin "Thanks Malumana" 12:00 aka buga bindiga daga gidan sarki wacce ake shaidawa al'ummar musulmi ganin jaririn watan Ramadana, zuƙata su kwanta da niyar ɗaukan azumi, tun a lokacin daga Khalil ya yi zukuɗi ya zama abin tausayi ta san kuma abinda yake tunani a ransa ta dinga masa dariya bai kulata ba can ya mirgina cinyarta ya ce "Kwana nawa ne ma?" Ta ce "Wata guda ne cif mijin Malama zai azumi" bai kulata ba ta ce "Dame za ka yi shur?" Sbd ya huce haushin da take bashi ya ce "Towon shinkafa miyar kuka a saka man shanu, sai farfesun kai da ƙafa" Ta shafa kansa ta ce "Done" tasan ba zai taɓa cin wannan da daddare ba. Tana fita ya gyara kwanciya bacci ya ɗauke shi na gajiya, ya jima bai yi bacci mai daɗin wannan ba, yana ji tana tashinsa amma ko Idanunsa ya kasa buɗewa Majeederh ta zuba masa idanu ta jima da sanin nauyin baccinsa a hankali ta saka hannu ta jawo tafin ƙafarsa jin ana jan shi ya buɗe ido ba can ba ya ce "What?" Ta ce "Shur" Ya girgiza kai ta ce "pls dear ka samu ladan shur ɗin" Ya miƙe gabaɗaya ya nufi bathroom ya sakarwa kansa ruwa ya fito da towel ya kalleta can ya ce "To time ɗin da a shiga?" Ta girgiza kai sai kawai ya damƙota yana kashe switch ɗin bedroom ɗin. Washegari miliyoyin musulmai dake duniya banda wasu sassan garuruwa suka tashi da azumin watan Ramadan a bakinsu, gari ya sauya yana yi na ibada ya bayyana, tun safe Khalil ya fita sbd zakkar da za a fitar da maganar kayan sallar Orphans ɗinsa da abinda za ayi musu ya kashe kuɗi miliyoyin da bai san kan su. 11:00 ya dawo ya ɗauki Majeederh zuwa Arewa24 akan program ɗin Mata a yau da aka gayyaceta. Kowa na azumi gaban iyayensa, wasu gidan mazajan su ita kuma ƙaddararta azuminta na farko a gidan yari, bayan fitowarsu kowa da uniform na jikinsa an raba musu aiki, wani gandiro ba ne yazo yana tambayar "Latifa Omar?" A hankali ta ce "gani nan" ya ce "Kina da vistor" tayi shiru sai kuma tabi bayansa, tsaye ta samu Barrister Aliyu Sufyan Alhassan cikin wani tattausan voyel ya ƙara yi mata kyau fiye da ko yaushe Gandirobar ya ce "5 minutes sir" Aliyu ya ce "Thank you" magana sukai da Latifa a nan yake shaida mata an ɗauke ta daga gidan prison ɗin san zuwa Ikot Ekpene Prison dake Akwa ibom, Latifa Omar ta dinga kuka kamar ranta zai fita daga nan kuma mota aka zuba su ita da wasu akai gaba da su. Lokacin da suka isa gidan yarin tana shiga was the first data tara gani shi ne Mr President.. [11/2, 20:11] Ummu: A zafafe cikin faɗa da wata dakakkiyar tsawa wacce ba a taɓa ji Uncle Bello ya yi ba ya ce "Kin yi kaɗan Barrister, baki da wannan ikon da hurumin, idan har ni na haifi Alpha, kuma Majeederh ƴata ce to aure tsakaninsu ya haramta har gaban abada wallahi tallahi" Yana faɗin hakan yana saka hannu tare da miƙar da Khalil tsaye ya kama hannun Majeederh ya sanya acikin na Khalil, da sauri Khalil ya damƙe hannunta yana sauk'e wata ajiyar zuciya. Majeederh ma ta riƙe hannun mijinta tana Jin kamar ta rungume shi ko zata samu sauƙi a zuciyarta, bata da tension ɗin komai a kanta, ta yarda komai ya faru da bawa hukuncin Ubangiji ne, ba wanda ya isa ya ɗora maka abinda Ubangiji bai nufa ba, wani abun lesson ne a rayuwarka. Maman Alpha ta share idanunta tana kallon mijinta ta ce "Damuwar wasu ka sani banda ɗan daka haifa? Ashe zaka iya zuba idanu ɗan daka samar da shi ransa ya salwanta akan abinda kake da ikon mallaka masa?" Uncle Bello ya ɗaga mata hannu ya ce "Look! Barrister ban iya son zuciya ba, ba zan fara saboda Alpha ba, idan a matsayinki na Barrister mai kare hak'ƙin ɗan adam da talakawa wanda aka cutar bai sanya kin gane illar abinda kike shirin yi ba, to nima ba zan mara miki baya ba, General musulmi ne yaci ace ya yarda da ƙaddara ya yi kuma imani da ita" Ya juya ya kalli Khalil da kansa ke ƙasa ya ɗora kansa a wuyan Majeederh idanunsa a lumshe Uncle Bello ya furta "Ibrahim ɗauki matarka ka je, yanzu ne za ku yi rayuwar farin ciki da kwanciyar hankali" Khalil ya ware idanunsa a hankali yana mai jinjina kansa. Uncle ya ƙara haɗe hannayensu waje guda ya ce "Ibrahim da ga yau ka zama tsaki kume gefe na rayuwar Hawwa'u, ka ɗauka bata san kowa a duniya ba sai kai, ka zama garkuwarta, duk sanda Majeederh tayi kuka saboda kai i won't forgive you, idan Majeederh tayi kuka saboda kai to daga ranar zaka san waye Bello,kuje maza kuje daga yau yanzu babu wata matsala da zata sanya hankalinku tashi, ko da akwai zan yi maganinta ba tare da saninku ba, Ubangiji ya yi muku albarka ya baku zuri'a ta gari ya wadataku da arziƙi mai amfani" Idanun Majeederh cike da hawaye ta rungume Uncle Bello ta ce "Na gode Uncle" Uncle ya shafa kanta yana jin sonta har zuciyarsa ya ce "It's my responsibility dear, ki kula da mijinki kin ji? Duk son da kukewa juna hakan bazai hana ku samun saɓani ba, ki kyautata masa, kiyi supporting nasa always be by his side" Ta jinjina kai, Majeederh ta kalli Alpha dake kwance gefen idanunsa na zubar da hawaye ta miƙa hannu zata taɓa shi Maman Alpha tayi saurin cewa "leave him alone" Uncle Bello ya ce "Majeederh bi mijinki, I'll talk to her " Khalil ya ɗan matsa kusa da Uncle a karo na farko ya ɗan rusuna with so much respect, saboda Uncle ya masa abinda ba kowa zai masa ba, ya dinga tattaro abubuwan da zai furta a wajen yi wa Uncle Bello godiya da bashi haƙurin dukan ɗan shi da ya yi amma ya kasa, can ƙasa muryarsa so Calm ya ce "I am sorry" Uncle ya shafa kansa ya ce "I wish you all the best and happiness in your life Ibrahimul-khalil" Khalil ya miƙe ya kama hannun Majeederh suka fita, suna zuwa corridor ya ji ta sake shi ta tsaya ya juya yana zuba mata narkakkun idanunsa, wanda suke cike da gajiya a hankali ya ɗaga mata gira alamar "Miye?" Ta ƙarasa da sauri ta rungume shi tana kwantar da kanta a ƙirjinsa muryarta na rawa ta ce "I love you, I love you Man, na ji tsoro!" Ya riƙo fuskarta yana kashe mata ido ɗaya, yana jin zuciyarta na bugawa, sun jima a haka kafin ya kama hannunta suka nufi reception, Alhassan na ganinsu ya tafi da gudu ya nufi wajen Khalil yana faɗin "Aby" Khalil bai saki Majeederh ba ya ɗauki Alhassan ya ƙarasa inda su Innati suke da su Abbu, Innati ta riƙe haɓa hannunta riƙe da bottle water mai ɗan iskan sanyi sai turiri yake ta ranƙwashi Alhassan ta ce "Algungumi to kai dai ba abokin arziƙi bane a gaskiya, wani abu ne kuma Aby?" Majeederh ta yi murmushi Mami ta ce "Har kun fito?" Ta ce "Eh Mami" Innati tayi ƙasa da murya ta ce "To ya naji ban ji wani ihu yana tashi ba?" Abbu ya kalleta da mamaki a hankali ya ce "Ihun me kuma?" Innati ta ce "Na mutuwar Soja mana?" Abbu ya sake kallon Innati da mamaki sosai ya ce "Wani ne ya ce ya mutu?" Innati ta ce "To jira nake a fito da gawa fa? Ashe bai mutu ba? Zaman me yake ba gwara ya margaya uban kowa ya huta da rashin tawakkalinsa ba? Wai da gaske yana raye?" Ba wanda ya ce mata komai ta fashe da kuka sosai tana zare gefen zaninta ta ce "Bafa ƴar iska bace ni da zanna magana ana mini kallon wata arniyar legas, kawai a kira dreba ya kai ni gida duk sanda ya mutu na dawo" Khalil ya ɗauke idanunsa wallahi kamar an masa dole dole wajan furta "Zamu tafi" Mami ta ce "Tafiya kuma? Yau ɗin nan Khalil ko can gidanmu ba kuje ba" Jee ta ce "A'a zamu" Ta ce "To shikenan" Majeederh ta amshi Al'hussain ta rungume, Khalil ya kama hannun Baby Khalil su biyar abinsu sukai waje, Khalil ya kalli Majeederh sai ya ɗan kwaɓe fuska ta haɗe rai itama ya miƙa mata key ya ce "Plx" karɓa kawai tayi ta nufi wajen driver, bayan ta ajjiye Al'hussain a baya, baby khalil ma na baya, Alhassan na cinyar Khalil tayi Bismillah tare da yiwa motar key tai reverse a hankali ta harba motar zuwa bakin gate ganin zata nufi hanyar gidan Uncle Bello a taƙaice ya ce "Hubb Lodge Road" Ta kalle shi waya yake dannawa ta ɗauke kanta4d, a jikinta take jin duk motsinta akan idanunsa, tayi murmushi kawai tana mai ci-gaba da driving. Suna zuwa daidai ƙofar gidan Barrister Aliyu Sufyan Khalil ya ce "Stop the car" Ta juya da sauri ta kalle shi bai kalleta ba har zuwa lokacin gashinsa a zube yake a baya da gefen fuska ya fito, tana ƙoƙarin fitowa ya sakawa motar key ya nufi gate ɗin gidan Barrister Aliyu, ya ɗan tsaya, daidai nan kuma manyan motoci na ƴan sanda wanda Khalil yama IGP Latif Mahdi waya yana buƙata, kasancewar IGP yasan khalil ya kuma san ba zai iya cutar da kowa ba dole akwai dalilinsa na yin haka, ya sanya ya buga waya kai tsaye aka turo, Majeederh na cikin mota tana kallon ikon Allah tana addu'ar Allah ya sa ba wani abu Barrister yama Khalil ɗin ba, Khalil ya shiga gidan tare da knocking ba jimawa aka buɗe Aaliyyah ta yi wani fresh saboda cikin jikinta, ta zare idanunta ganin Khalil ta ce "Kspider, Yaya Khalil?" Ya ɗan fuske dole shi Yaya ne ta ce "Come in,ka shigo" Ya ɗan yi jim sai kuma ya shiga, banda wani irin ƙamshi babu abinda parlon yake komai gwanin sha'awa, ya nemi saman sabuwar kujerar dake parlon ya zauna, ta miƙe ta ce "Bari na kawo maka drinks" Ya ɗan murza yatsun yana ƙarewa parlon kallo ya taɓe baki speaking calmly ya ce "Ina...," Sai ya yi shiru ta ce "Yaa Aliyu?" Ya zuba mata idanu bai magana ba ta ce "Latifa?" Ya lumshe idanu ya buɗe ta ce "Tana bedroom ɗinta ta kulle, ai police ne suka zo kamata Yaa Aliyu ya hana tun daga nan ta shige bedroom ta kulle" Khalil ya miƙe yana zura hannu a aljihu ya zaro wani master key ya buɗe bedroom ɗin dake ta dawo down strairs da zama, yana buɗewa ya ce "come in" ba a ɗauki lokaci ba polices ɗin suka shigo, wasu manya guda uku amma mata. Latifa na ƙuryar gado taga an faɗo ciki hantar cikinta ya kaɗa ganin police ta fashe da kuka ta ce "Don darajar Allah da Annabi kuyi haƙuri ku yafe mini kuji tausayina don Allah..,” ɗaya daga ciki ta daki bakinta da ƙasan bindiga nan da nan jini ya fara zuba, suka damƙeta zuwa waje, Barrister Aliyu dake sakkowa ƙasa ya bi Khalil da kallo domin da farko bai gane shi ba, sai ya yi masa kama da actor's ɗin Nollywood, domin ko fuskarsa ba a gani sosai sai jajayen laɓɓansa. Latifa ta kalli Barrister Aliyu ta ce "Sweetheart don Allah don Annabi karka bari su tafi dani na shiga uku na lalace dame zan ji? Daman nasan hak'ƙin Majeederh ba zai barni ba, Khalil Oga sir kayi haƙuri saboda Allah Majeederh ta yafe mini itama" Khalil ya saka hannu ya tura sumar shi baya yana kallon Latifa ya ce "To bata yafe ba, idan ma haka ne ni mijin malama ban yafe ba" Ta dinga kuka tana turjewa tana kallon Zaki yaƙi kallonta ta juya ta kalli Aaliyyah ta ce "Aaliyyah ki taimaka mini idan na je gidan maza ni kaɗai kashe ni za su yi" "Sanda kike zuwa wajen boka kina k'ulla sharri saboda kawai ki cutar da ɗan adam, ɗan adam ɗin ma wanda ya yarda dake kin nemi taimako ne?" Aaliyyah tayi dariyar rainin hankali ta ce "Kinci uban ɗan iska a rainin hankali, ai uban kuturu ya yi kaɗan balle na makaho, ita rayuwa daman juyin wainar tanda ce, kuma rawar ƴan mata na gaba ya koma baya, duk wanda ya ce tukunyar wani ba zata tafasa ba, billahi tashi ko ɗumi ba zatayi ba, ayi dai mu gani idan tusa zata hura wuta, maza gidan ɗan kande na jira ko zaman can zai wanke miki zunubanki" Latifa idanun na zubar da hawaye ta dubi Aaliyyah dasu ta ce "Aaliyyah ni kike faɗawa haka?" Aaliyyah ta saki dariya ta ce "Warr, ke awa karan kaɗa miya? Ina ruwana da girmanki? Ai Karen Bana Shi ke Maganin Zomon Bana, kin rufe idanunki kin cutar da rayuwar wacce take matsayin uwa mahaifiya , duniyata, kin raina wayonta saboda kina baƙin ciki da baiwar da Ubangiji ya yi mata, idanunki sun rufe kin manta Sara da sassaƙa ba sa hana gamji toho”. Lafita ta ce "Haba Aaliyyah sharrin shaiɗan ne na gane kuskurena ki bani dama na wanke laifukana, ni ban ɗauke ki kishiya ba, ki bawa Oga sir Yaya Khalil haƙuri muyi zaman amana ki yarda dani don Allah" Aaliyyah ta zare Idanu ta ce "Ina ganin Kura da Rana yaya zan yarda ta cije ni? Na shiga ban ɗauka ba, bata fidda ɓarawo, uhm wannan falsafar taki bata samu tunani mai kyau ba" Barrister Aliyu dai na tsaye, Khalil ya juya baya domin zai iya kaiwa Latifa duka shi kuma duk jikin da yake ɗauke da najasa da datti ba zai taɓa saka hannu akai ba, police ɗin suka ja Latifa har zuwa waje, Khalil ya juya zai fita Aaliyyah ta ce "Yaya Khalil Anti Jeederh fa? Ka zauna kaci abinci mana" Ya ɗan shafa kai clamly ya ce "No Thanks" Yana faɗin hakan ya juya saboda bashi da business da Aliyu, yana zuwa motar ƴan sandan na barin wajen kai tsaye kuma state C.i.d Khalil ya ce a shige da ita daga nan a shige da ita prison saboda yana da d'aurin gindi. Hankalin Majeederh ya tashi taso ko albarkacin baby khalil Latifa taci, ta dinga buga ƙofar Glass amma a rufe kafin a fitar da Latifa Khalil ya yi waya da gidan ƴan jarida na t.v dana redion Latifa tayi bayanin abubuwan data aikatawa Jee har yadda aka samu cikin da wanda ya yi shi, voice ɗin ya dinga zaga ko'ina dake live ne, abin ya yi trending cikin ƙank'anin lokaci, laifin Majeederh ya wanke a idanun jama'a da wanda suka aibatata da masu tsine mata, suka shiga neman yadda zasu ganta idanu rufe aka shiga tsinewa Latifa da mahaifinta Alhaji Bashir. Khalil na kallon yadda jee ke binsa da idanu bai kalleta ba taja motar bisa direction ɗin daya saita mata, babu inda kuma map ɗin ya tsayar dasu sai gaban wani haɗaɗɗan gidan mai masifar kyau da tsari ganin sunan Orphanage ta juya da sauri ta kalle shi, kafin tayi magana yara da yawa farare da baƙaƙe sun taho da gudu sun rungume Khalil, daga mai ɗane bayan shi sai mai riƙe hannunsa suna "We miss you Daddy" Majeederh taji idanunta ya cicciko da hawaye ashe ta wannan hanyar Ubangiji ke buɗawa Khalil ta rasa yadda a kullum arziƙin Khalil ƙara yawa yake ashe ga dalili, ta ɗan yi baya tana tuna sanda take kaisa orphanage ɗin shima when he was little, a hankali ta ce "I love you gwarzona" Ya juya ya kalleta domin ya ji me ta ce hawayen daya gani a fuskarta ya sanya ya saki yaran, Alhassan tuni ya shige cikin yaran ya fara dambe dasu har an yaga masa riga, ya ƙarasa inda take a hankali ya buɗe bayan mota bata lura ba ta ji ta faɗa ya bi bayanta yana rufe ƙofar ya ɗan yi tafi driver yama motar key, Khalil ya yi ƙasa da glass suka haɗa idanu da Faɗimatu Majeederh ta dinga kallon yarinyar tana tuna sanda ta ganta a Vidcall ɗin Khalil, John ya ƙaraso yana yin ƙasa ya ce "Ranka ya daɗe" Khalil ya zubawa John Idanu ya ce "Nace maka me?" John ya jinjina kai ya ce "Kace yau tarihi zai maimaita kansa, zaka nunawa Malama Majeederh yadda kake sonta?" Khalil ya lumshe idanunsa speaking calmly ya ce "I love my wife John, kamar bata yadda ba amma zan tabbatar mata yau ɗinnan" Ya sake sauke numfashi yana buɗe zuciyarsa ya ƙara kallon John ya ce "Mun ɓata time, Sexy mama When will fasting begin?" Sexy Mama Majeederh ta maimaita a ranta tasan da ita yake, bata kalle shi ba ta ce "Today" Khalil ya ware idanunsa yana ɗan dukan kafaɗarta "Sexy mama!" Ta harare shi ya ɗage mata mata gira ya ce "But you didn't tell me" Tayi masa shiru ya saka hannu ya mintsineta a bombom da sauri ta ce "Ohh sorry!" Khalil ya juya ya kalli John ya ce "Kayi lists na komi ka turamin, ka bar su Alhassan wajen ka" Ya sauke glass yana riƙe numfashi da shafa ƙirji ya kalli Jee ya ce "Saboda na ɗan shafa ki?" Ta tura baki ta ce "Mintsinina kayi fa?" Ya damƙota yana ƙasa da murya ya ce "Bari mu ƙarasa yau za kiga asalin mijinki da yadda ake Mintsini" [11/2, 20:11] Ummu: *MIJIN MALAMA* *BOOK 2 PAGE 101* Wani tattausan murmushi ya yi mata yana ɗan ware idanunsa kaɗan, a hankali Majeederh ta mayar masa da martanin murmushin da ya yi mata ba tare da sani ko tsammanin hakan ba, ya zame idanunsa ya juya yana kallon wanda ke taɓa shi yana masa magana a hankali. Majeederh ta gyara nutsuwarta idanunta a ɗan lumshe bayan daidaita numfashinta da kuma sanin cewa camera ce a kanta ta numfasa tare da cewa“Ƙaddara! Idan na ce ƙaddara; ina nufin wani abu da Ubangiji ke jarabtar bawansa mumini da shi, ko da hakan ya kasance wani ne silar faruwar ƙaddarar ta mutum. Komai ya faru da mutum a rayuwa nufin Allah ne da kuma sahalewar shi, no matter what happens to you, you can't run from your destiny, ba ko wacce zuciya ce ke iya jure jarabawar Ubangiji dangane da rayuwa ba, mafi kyakkyawar zuciya da tsaftata ita ke yarda ba mutum ne ya ɗora mata abinda ya faru da ita ba, Ubangiji ne!. Gabaɗaya muna rayuwa da ƙaddarorinmu ne, inma muyi nasara akan su, inma suyi akanmu, cimma nasara a rayuwar waninka ta hanyar ganin bayansa wannan zato ne irin na masu ɓauɗaɗɗiyar zuciya, cimma nasara da yaƙini ga cigabanka na rayuwarka mai zuwa shi ne matakin farko na zama nagartacce da gina rayuwa ta gobe" Majeederh tayi shiru saboda yadda zuciyarta ke rawa da gaske, bawai tsoran camera ɗin take ba, yadda duk ɗago fararen Idanunta da zata yi sai taga narkakkun idanunsa kwance a fuskarta, fuskarsa ɗauke da wani irin shu'umin murmushi mai kwantar da zafin zuciyar ko wacce ƴa mace, ta ja numfashi ta sauke tana mai janye idanunta daga gare shi, she wonder why he keep his eyes on her? Ta riƙe kanta da kyau tana buɗe hannayenta tare da ɗan jingina da chair ɗin da ke juyawa da ita ta ce “Destiny!" Ta ɗora da “destiny, fate, and lot mean a future that someone or something will have. destiny and fate both suggest that the future has been decided or planned by God. destiny often suggests a future that includes something great and important, Destiny ita ke jan mutum zuwa ga victory ɗinka na abinda kake son Achieving a rayuwa!" Halima Ben Umar ta ce "Haka ne, victory nasara kenan shi ke kawo Achieving na goals long term and short terms, kuma shi ke jan ragamar rayuwa, amma Malama Majeederh Abdul'aziz Khan! Me ya sa aminiyarta ta kasance mutum na farko wajen wargaza rayuwarki? Menene ya ja hakan?" Kai tsaye Majeederh ta ce "Soyayya! Love is our true destiny. We do not find the meaning of life by ourselves alone, daban nuna mata so ba, da bata tsaya a gefena ba, da ban nuna mata so ba wata ƙila da abinda ya faru dani bai kasance hakan ba, da ban nuna mata so ba da ban kasance da mijina wanda ya zama silar wanke damuwa da raɗaɗin da zuciyata take ba, da ban nuna mata so ba wakila da Dr Ibrahim-Khalil bai zama mijin malama ba, da ban nuna mata so ba watakila da ban san wacece ita ɗin ba, da ban nuna mata so ba da wala'alla ban haɗu da dangin mahaifiyata ba, da ban nuna mata so ba babu shakka da ilimin da nake da shi a yanzu tarihi zai zama...," Hawayen daya fara taruwa a Idanunta ne ya sanya ta yi shiru tana haɗiye abinda take ji akan Latifa, bata son rauninta ya bayyana, amma Latifa ta riga data kassara rayuwarta, ta mata tabo, irin tabon da ba zai taɓa gogewa ba, tabon da aka zana shi da baƙin fenti maimakon baƙar tawada. "Sorry Malama Majeederh Abdul'aziz Khan, idan kina kuka duka zaki samu hawayen muna son muyi learning daga cikin ƙaddarorinki" cewar Hafsat A.b Hamza. Majeederh ta yi murmushi kawai tana sauke numfashi juya idanunta ta yi ko zata hangi Khalil ta samu ƙarfin quiwa amma ko inuwar shi babu, ta yi ƙasa da kanta hannunta riƙe da tissue ta ce "Tun bayan faruwar abun ban taɓa magana da kowa akan abinda Latifa tayi mini ba, even my husband Khalil, ban taɓa baƙin ciki a rayuwa irin baƙin cikin da na ji a sanda gaskiya tayi halinta ƙarya ta ƙare ba, fitila ta haska mini aminiyar dana yarda da ita,ita ce responsible na abinda ya faru dani, ta wargaza mini rayuwa, ban taɓa yarda ko gasgata Aminiya na baƙin ciki da samun aminiyarta ba sai yanzu, I have been ashamed! Ni da kaina ina jin kunya na buɗe baki nace wacce nayi trusting ɗinta ɗari bisa ɗari ita tayi mini haka, and do you know what?" Ta share hawayenta ta ce "Abu zai faru dani, kuma she's the first person da zan faɗawa ta bani shawara ashe duk kashe kaina nakeyi, sai yanzu nake tuna me ya sa ta ce na gudu na bar gidan mahaifina? Meyasa a lokacin baya ta saka na shafe fuskata da baƙi da sunan wai ko maza za suga kyauna? Amsa! Bata ƙaunar mu jera fuskata a buɗe gani take kamar ina disashe tauraronta ne, ta durƙusa akan ƙafafuwanta tana kuka, "wai na auri mijinta bata son ganina haka ashe she was just pretending! Babu hakan a zuciyarta, ban san adadin shekarun dana ɗauka tare da asirinta a jikina ba, ta sanya na zama mujiya a idanun maza, basa ganin kyauna basa ganin nagartata, ina zama wata kala a idanunsa, suna shakkar tunkarata da sunan soyayya, wanda hakan ya ja mini JINKIRIN AURE, nayi shekaru 35 a gaban iyayena cike da tashin hankali da damuwa, na sha suruta daga wajen ƴan uwana, mutanen unguwa da jama'ar gari, ana ce mini karuwa, ana cewa mai kuɗi nake so, ana cewa neman maza nake so shi yasa bana son aure...," Daidai nan ta fashe da wani irin raunataccen kuka tayi saurin rufe fuskarta da tafin hannunta, wani irin kuka take mai ban tausayi kai kace yanzu ne komai ke faruwa,People's bad comments about her in the past had an effect on her heart. Hafsat A.b Hamza da Fatima Jajere tuni suka fara kuka saboda akwai abin tausayi a labarin Majeederh, an kassara rayuwarta tako wanne ɓangaren wanda kuma ƘAWA ce silar komai. kuka tayi sosai wanda ya ja musu yanke recordings for some minutes domin samun nutsuwar zuciya. A hankali ya miƙe cike da nutsuwa yana gyara zaman sunglasses ɗin fuskarsa, yadda fuskarsa tayi jajur zaka san kukan da Majeederh take ya taɓa zuciyarsa da gaske, ba zai iya jurewa ba domin yana gab da samun matsala a kamalance ya fice ta ƙofar baya daidai nan kuma ƙamshin perfume ɗin Boadicea The Victorious ya karaɗe wajen hakan ya sanya director da camera man ɗin da suke kusa ɗago kansu zuwa gare shi, if they are not mistaken wannan shi ne mijin Malama, the ex-president son, jikan masarautar Saudiyya hamshaƙin ɓoyayyiyar mai arziƙin nan na ban mamaki, mamallakin kamfanoni kala-kala, uban marayu wanda ba a san adadinsu ba, Dr Ibrahimul-khalil Abraham Kspider, Mijin Malama. Khalil ya haɗe fuska sosai domin baya ɗaukan raini, sai kame kansa yake kallo ɗaya kuma a tsanake zaka yi masa ka gano ƙwayar idanunsa da take iri ɗaya data Majeederh, Khalil hannunsa zube cikin Aljihu ya yi wani irin sahihin kyau mai fusgar hankali musamman yadda yake lullumshe Idanu, ya juya kaɗan idanunsa ya sauka akanta ta kifa kanta a saman armchair tana kuka a hankali Silently, shi bai sam bai son loosing control ɗinsa akanta wajen wanda bai ma san miye so ba, balle damuwa da su, ya jima da sani kuma da fahimtar cewa ita ɗin dai, ita ce Rauninsa (His Weakness). Ba sauri yake ba yanayin yadda jikinsa ke motsawa so romantic and sexy zaka ɗauka sassarfa yake idanunsa buɗe amma kamar a rufe suke yadda yake lumshe su, ba zai iya cewa ga wanda suke wajen ba idanunsa Majeederhn kawai suke gane masa, bata yi aune ba ita dai ganinta tayi tsaye gaban mutum hannunsa ɗaya zube a bayanta ɗayan kuma ya ɗora a kafaɗarta yana zubawa fuskarta wani irin kallon na mai kama da tuhuma, ta kasa ci-gaba da kallonsa saboda idanunsa da sukai mata kaifi da gaske ɗin har lokacin kuma hawaye na bin fuskarta ta sake ɗago idanunta taga bai motsa ba ko ƙifta idanunsa bai ba ita kawai yake kallon bakinta na rawa ta ce "Ma...ma.." ta kasa furta komai saboda yadda taga ya buɗe mata Idanu sai kuma ya ɗan matse kafaɗarta irin "Speak up" ɗin ganin tayi shiru ya sa ya damƙi hannunta tare da fara tafiya da ita zasu bar daƙin da ake recordings shirin na Mata a yau. "Man please" A taushashe ya furta "Uhm" ta riƙe hannunsa ta ce "Calm down dear" Rinannun idanunsa ya buɗe mata sosai ba tare daya furta komai ba ta kwantar da murya ta ce "Why are you here?" Ya ɗan saketa yana girgiza kai da hannu ya nuna mata kanta sannan ya nuna mata idanun dake fita daga cikinsu a taushashe kamar zai mai raɗa ya ce "muje" ta ce "Bamu gama ba" Ya zare mata Idanu ya ce "Ba buƙata" Baki ta buɗe za tayi magana ya yi saurin cewa "Hawwa'u!" Ta kalle shi a gigice tsoro ya mamaye zuciyarta bata san cewa tana jin shakkar Khalil ba sai yanzu, idanunta ya sake ciko da hawaye wanda kuma shi ne baya so harga Allah, Hafsat A.b Hamza ta ce "Sorry for the interference" Ko inuwarta Khalil bai kalla ba ya riƙe hannun Jee zasu bar wajen Hafsat ta ce "Matarka abar so ce, banga laifinka ba Dr Ibrahimul-khalil, amma zan so kayi mana afuwa zuwa sanda zamu ƙarasa wannan program ɗin please, mutane da yawa suna jiran irin wannan ranar don Allah don Annabi albarkacin azumin dake bakinka" Khalil har lokacin bai kalli Hafsat ba, idanunsa akan Majeederh ya durƙusa daidai kunnenta yana warming bayanta kamar zai rungumeta ya ce "Kome zakiyj, ki tuna" Tayi saurin kallonsa a taƙaice ya ce "Ki tuna, I love you!" Yana faɗin hakan ya fice daga cikin wajen, Majeederh ta ji kamar ta bisa ta ji dalilin wannan fushin nasa? Bata da wani option wanda ya shige ƙarasa program ɗin, ta koma ta zauna zuciyarta ta kasa nutsuwa a wajen, ta kalli Jajere jin tambayar da tayi mata ta ce "Mutanen da muka yarda dasu harlau sune suke son ganin bayanmu, as i was saying ƙaddara ita tayi tasiri a rayuwata, bisa gudunmawar ƙawa da matar wan babana, bana da masaniyar cikin dana samu wanda jama'a suka dinga Allah wadai dani, amma a yanzu abu ɗaya zan faɗa muku wannan cikin ɗan da aka haifa ƙanin Latifa ne, mahaifinta shi ne uban baby khalil, ina lalube cikin duhu ina ganin ɗan uwana ya guje ni ranar aurenmu ashe shima ƙaddara ce ta faɗa masa, saboda kawai ba a son ganin farin cikina, he left me sanda nake tsananin buƙatar shi, ina da tarin masoya a ɓoye ba tare da na san waye zai zama Mijin Malama ba, JINKIRIN AUREN dana samu shi ne ya zame mini sanadin haɗuwa da inuwata, kuma na yarda wani jinkirin alheri ne,In addition, you can't run faster than your shadow, slowly but surely" Ta riƙe hawayen idanunta da kyau ta ce "Na yarda ɗan uwana ba rabona bane, bayan wannan ƙaddarar mahaifina ya tsine mini yana ganin tamkar ina sane nayi cikin shege nake playing game a gidansa, abin mamaki ina haihuwa manema suka fito kala daban daban, a ciki hadda mijina a yanzu na auri Abuturab ina tunanin na samu inuwar da zan raɓa na samu nutsuwa ashe kura ce da fatar akuya, ba zance ga farin cikin dana samu a gidansa ba ko sau ɗaya, abu ɗaya na sani taimakon da ya yi mini, At his house, I was diagnosed with depression, na kamu da depression hakan yasa na kasa bacci a ko wanni dare tsinuwar mahaifina ke amsawa a kunnena, ya d'aureni yana bani maganin bacci saboda ciwon kan da nake, he turned me to a drunkard...," Wani irin rikitaccen kuka ta fashe dashi wanda ya sanya Halima Ben Umar ta toshe bakinta saboda kukan da yazo mata, wanne irin hali mata suke ciki ne? Wacce kalar ƙaddara ce wannan irin ta Majeederh? Ta jima tana kuka kafin ta ce "Naga rayuwa amma yanzu Allhamdulillah! Ya zama tarihi" Halima Ben Umar ta ce "Ya akai mijinki ya amsheki a yadda kike?" "He believed in destiny, Mijina; daban yake" Majeederh ta bata amsa a taƙaice, Halima Ben Umar ta ce "Mene alfanun auren wanda kika girma? Kuma tayaya kike iya yi masa biyayya duba da cewa tazarar da kika basa mai yawa ce?" A duka tarin tambayoyin wannan ita ce tambaya mafi tsauri da Majeederh zata amsa, ta yi murmushi sosai ta ce "Me? Na yi girman kai wajen biyayya ga samun aljanata? bari na faɗa muku abinda ko shi mijina bai sani ba, wanda kuma personal issues na rayuwata amma yau zan buɗawa duniya gaskiyar lamarin" Daidai nan Khalil ya sake shigowa domin shi gaggawa ce da shi, shigowar shi ba daɗewa mutumin ɗazu ya shigo majeederh tayi tattausan murmushi ta ce "Wallahi wallahi wallahi, tun kafin Dr ya ce yana so na, nake son shi, so mai yawa son da bana iya bacci a lokacin ma bai san waye shi ba saboda ƙarancin shekaru ina son Khalil tun kafin na aure shi ina son Khalil tun yana bad boy ban tabbatar da ina son shi ba sai ranar daya dawo gareni a cikin B.u.k ranar taron da mukai a hall a gaban kowa.... [11/2, 20:11] Ummu: *MIJIN MALAMA* *BOOK 2 PAGE 100* Latifa ta dinga kallon Mr President da mamaki fal zuciyarta, a yadda take ta sani kuma take ji tasan cewa baya duniya, ƴaƴan shi biyu sun yi silar mutuwar shi ta hanyar caka masa wuƙa? Why is he still alive? Latifa asked herself da wani irin confusion at the same time shocked, yadda Latifa ke kallonsa ya sanya ya ɗan kalleta kaɗan tunda ba wani saninta ya yi ba, kuma daman fito da shi akai suke tattaunawa da Chancellor. "Sir!" Latifa ta kira shi yana kallonta ba tare daya amsa ba, ta ɗan sauke numfashi ta ce "Abraham's father?" Mr president ya sake ware idanunsa jin ta kira sunan babban ɗan shi daya mallaka kuma yake tsananin so, dukiyar da yake so kuma da son mulkar ko'ina ya danne son da ya kewa Khalil ɗin, Mr President bai sake kallonta ba ta zube a gabansa tana wani irin kuka, ta ce "Sir; don Allah ka bawa Khalil haƙuri ya yafe mini ya saka a sakeni wallahi nayi nadamar aikata abubuwan da na yi, nasan ban kyauta ba, ban kuma zama aminiyar ƙwarai ba ka saka baki na koma gidan mijina" Baiyi magana ba wani Babban Gandiroba ya daka mata tsawa ya ce "Tashi ki bamu waje, keda kike da babban case kike tunanin barin gidan nan?" Jikinta na rawa ta juya ta ce "A big case? What case? Aminiyata na yaudara, ni ba kisa nayi ba, ba sata ba, ba fashi ba balle kidnaping!" Marin da aka kai mata ya haddasa yin shirunta bisa dole. Aka tisa ƙeyarta zuwa sashin mata na babban gidan yarin mai tarin tsaro wanda manya ake zubawa kawai a ciki. Chancellor ya dubi Mr President ya ce "Tun bayan jinyar da kayi a ƙarƙashin kulawar jami'an Pakistan nake ƙoƙarin ganin na samu ganawa da kai al'amarin ya faskara, na kasa yarda ko gasgata laifin da ake tuhumarka da shi Mr President, nasan ba zaka taɓa yaudarata kaci amanar yardar da nayi maka ba" Chancellor ya yi shiru for some seconds kafin ya ce "Bayan laifin daka aikatawa Pakistan, Germany ma sun makaka a Court a bisa dalilin cin amanar siyasa (Democracy) da kayi ka zama kura da fatar akuya, a fuska mutumin kirki a zuciya saɓanin haka, a zahiri Mr President Daniel David a ɓoye Ddmaster bom" Mr President bai amsa ba, domin bashi da wata kalma da zaiwa Chancellor ɗin bayani, abu ɗaya ya sani shi ɗin mugu ne, mai tsananin son kansa da son duniya da kuma son ƙarfin iko! "Wacece Debeka? Mene manufarka na bani ita matsayin ƴata bayan kasan bana haihuwa? Ina son yarinyar, tana ina yanzu?" Chancellor ya tattaro duka abubuwan dake damunsa ya zayyana, ya ware idanunsa akan Mr President yana jiran jin amsa wacce zata gamsar da shi, kamar daga sama a karo na farko Mr President ya ce "Debeka is Dead! Ta mutu" A gigice Chancellor na miƙewa tsaye ya ce "What! Mutuwa garin yaya?" Mr president ya ce "Calm down, aiki zata ɓata mini ni kuma na rabata da duniya, abinda baka sani ba akwai manufar data sanya na dage akan aurenta da Abraham, ita ta sani ai, da farko hankalinsa nake so ta jawo zuwa gareta, abu yaƙi, bani da wani zaɓi wanda ya shige ta aure shi, ta aure shi da nufin tayi masa allura wanda zan iya control ɗinsa, sai kuma ta faɗa soyayyar shi, har ta kamu da ciwon zuciya, soyayyar ta sanya ta kasa aiwatar da burina wanda shi ne ya saka suka kasance tare da Khalil ɗin, Khalil ya kamata ni kuma ban shirya ya san waye ubansa ba, wannan ya sanya nayi amfani da ɗan ƙaramin bom ɗin da aka sanya mata a jikinta ba tare da saninta ba, na kawo ƙarshenta" Chancellor ya share zufa yana kallon Mr President cike da tashin hankali wanda ya kusa sanyawa zuciyarsa tsayawa da aiki a kiɗime ya ce "Bom; a landmine!" Mr president ya ce "YES, an anti-personnel landmines" Chancellor ya ce "Bom! How?" Mr president ya miƙe tsaye yana murmushi ya ce "Sorry Chancellor, na yi wasa dakai da yawa, Debeka na ɗaya daga cikin yaran da mukai safarar su, bani da yarda ko kaɗan idan nayi lissafi to daidai yake tafiya no mistake from Denial David, duk wanda zan aiki da shi sai na saka an manna masa ɗan ƙaramin bom wanda iya shi zai illata sai wanda yake more closer da mutum irin wanda suke rungume da juna, shi yasa ake cewa Ddmaster bom ma'ana Denial David master bom" Kafin Chancellor ya sake magana wani mutum dake tsaye ya ce "Time off" Yana faɗin hakan ya nunawa Mr President hanya zuwa sashinsa na Vip.. Yana shiga ya tsaya cak yana tunani bayan wani lokaci wani Gandiroba yazo kawo masa abinci mai kyau irin nasu na masu arziƙi ya kalli mutumin ya ce "Ina buƙatar magana da wata, ko kai mata saƙo" Gandiroba ɗin ya zare idanu ya ce "Sir kasan kuskure ne, komai muke akan ɗari ɗari muke fa, kuma muna taka dokokin cikin gidan prison ɗin nan" Mr President ya ce "Kana da 1.5m" "Naa...na..na amince wace?" Mr president ya ce "Ka bincika yau aka kawota ƴar kano ce" A taƙaice ya yi masa bayanin kamannin Latifa Omar "Me kake so?" "Is Abraham still alive? Mom ɗinsa? Tare da sister ɗinsa Clara" A hankali Khalil ke driving yana sanye da wani Kashim fari tas mai laushi da taushi ya kwanta a jikinsa tare da kama shi, hula ce zanna bukar a kansa hakan kuma bai hana kwantaccen sumar kansa bayyana ba, ta kwanta a wuyansa, idanunsa a ɗan lumshe yake driving ɗin zuwa Tukur Road da zai kaisa Arewa24, hannunsa ɗaya akan steering ɗaya kuma a jingine da cinyarsa yana ɗan shafa fuskarsa zuwa gemunsa, ya ɗan kwanta a kasalance yake gudanar da komai, a hankali ya saka hannu ya zare hular, ƙira'ar Sheykh Sudais na tashi a motar wacce Malama Majeederh Abdul'aziz Khan ta saita, jin shiru ya saka Majeederh ɗago kanta daga kan Azkar ɗin da take dubawa ta kalle shi sosai sai kuma tayi gyaran murya "Uhm uhm" Bai kalleta ba idanunsa na sake lumshewa cikin ƙasa da murya sosai ya ce "Maluma" Ta girgiza kai ta ce "Malama kuma?" Ya juya kaɗan yana buɗe idanunsa ya kalleta calmly cike da nutsuwa ya ce "Watan Ramadan muke har ya shige ke maluma ce" Ta buɗe ido ya ce "If you look so romantic, ki amsa sunan Sexy mama, idan na kalli su Alhassan sai ki amsa sunan Blessing Woman, idan kina kishi kuma My jealous cat, harkar ilimi Maluma, idan ki kai mini kyau sosai ƴar madara idan sunanki nake son kira Jee, idan kin hanani bacci kuma My dream girl" Kallonsa kawai take ya sake ɗaga mata gira yana yin ƙasa da murya ya saka kai kamar zai taɓa ta sai ya janye hannunsa ya ce "Idan kina kunya akan gado kuma "Blush machine" "Man! Azumi kake fa" Ya kashe mata Idanu ɗaya ya ce "Na taɓa ki ne? Ko taɓa ki na yi ban jin komai" Ta harare shi ta ce "Ah, haba dai?" "Of course wifey" Ta ce "To mutum dai maza yana azumin jemage wlh kana iya bakinka, kalaman ka su rusa azumi dole kayi sittin" Ya dai kalleta bai ce komai ba, shi ya riga yasan ya saka niyya ba komai ke sawa ya ji wani abu ba sai iya abinda ya saka a ran shi. Horn ya yi a gate ɗin Arewa24 wani security ya buɗe, Majeederh ta ɗan sauke glass ɗin dake kusa da ita, baka ganin komai sai fararen Idanunta ya ce "Madam wajen wa kika zo?" Ta ɗan yi jim sai ta ce "Sashin Mata a yau, su Hafat da A'isha....e.t.c" Ya ce "Suna?" Calmly ta ce "Malama Majeederh Abdul'aziz Khan" Securityn ya yi saurin buɗe idanu sosai, yana leƙa motar yaga waye mijin Malama ɗin kamar yadda jita jita ke cewa ɗan shugaban ƙasar Jamani ne, sai dai kuma ance ya mutu shekaru biyu da wajen wata bakwai da suka shige baya, ya ce "I am coming" Sashin Mata a yau ɗin ya kira suka tabbatar da zuwan nata, ya koma ya yi musu jagora daga bakin gate ɗin suka saka suna, time, date aka masu i.d card Khalil dai fuska a ɗaure babu walwala hannunsa zube cikin Aljihu hakan yasa security ɗin ya ji shakkar shi, a jere suka nufi ciki a bakin ƙofa suka ci karo da Zuwairiyya Gere shugaban sashin marubutan kwana cassa'in da daɗin kowa, kafin su gaisa da uwar marayu ta ƙaraso Fauziyya D Sulaiman suka gaisa Majeederh bata taɓa yarda da karamcin marubuta irin yau ba, tuni Khalil ya bar wajen tunda ba wani saninsu ya yi ba, Majeederh ta nufi ɗakin watsa shirye-shirye tunda ba wai live bane recording ne, bayan ta shiga suka gaisa sosai aka bata waje ta zauna bata ji ko ɗar a ranta ba, sabida ta saba da camera bayan nutsuwa da saita komai Hafsat ta kalli camera sai kuma ta ɗauke Idanu ta ce "Yau fa jama'a mun yi babban kamu" "Kafin na faɗa muku ko wacce ku shirya turo tambayoyinku ta shafukan sada zumunta dake facebook, Instagram da twitter, na ce ina matan da suke tara ƙawaye? Wannan shirin naku ne, ina wanda basu yarda da ƙaddara ba wannan shirin naku ne, wacce baƙuwarmu? Wakuke zaton gani?" Sai kuma tayi murmushi ta ce "Bari musha ruwa mu dawo" Jajere tayi murmushi burinta kawai Majeederh ta ɗaga liƙab ɗin fuskarta, a hankali ta cire liƙab ɗin daman kuma wata dakakkiyar abaya ce a jikinta mai masifar kyau, tayi rolling kanta kyakkyawar fuskarta zubin ta half-caste ta bayyana duk suka zuba mata Idanu, ko wanne zuciyarsa na bugawa saboda ba suyi tunanin kyanta ya kai haka ba, Hafsat ta ce "Are you ready? Kin shirya?" Ta lumshe idanunta ta buɗe a hankali ta ce "In sha Allah" Da hannu Hafsat tayi alama kafin ta ce. "Barkanmu da dawowa cikin shirin Mata a yau, yau shirin zai yi duba na tsanake akan gurɓatattun ƙawaye, da kuma illar jinkirin aure da abubuwan da suke kawo su, a tare damu akwai....," Duk suka faɗi sunayensu kana ta ɗora da "Sai kuma babbar baƙuwarmu Malama Majeederh Abdul'aziz Khan! Babbar Malamar nan da tayi shura da fice a jihar Kano, kuma ita ce wacce ta dawo da martabar uwa ƙasa Nijeriya na ƙwato kambun gasar zakarun Alkur'ani na duk duniya, wanda har yanzu mune muke da wannan kambun, idan mai kallo bai manta ba shekarun baya akwai zancen daya dinga trending a social media wanda muma mun tattauna akai na cikin da Majeederh ta samu ba tare da aure ba, me ya faru? Duk yanzu zamu ji" Sukai ɗan murmushi Hafsat ta sake cewa "Kasancewar watan Ramadan Malama zata fara buɗe mana wannan shirin da addu'a, Malama Majeederh Abdul'aziz Khan Bismillah" Majeederh ta rufe Idanu ta buɗe, a daidai wannan lokacin kuma Abuturab na zaune ya yi jigum idanunsa akanta zuciyarsa na tsananin bugawa yana mamakin yadda ta sauya kyanta ya ƙaru wanda yake da alaƙa da shigar cikinta, ta yi gyaran murya a taushashe kafin ta furta "Bismillah” Addu'a tayi ta gyara zama tana ɗorawa da “Allahumma Taqabbal siyamana, Allahumma Tagabbal Siyamana, Allahumma Taqabbal Sujudana, Waá Ruku'Ana-Birahmatika Ya Rabbul 'Alamin. Allahumma Innaka Afuwan Tuhibbul Afwa Fa'fu Anna, Allahumma Innaka Afuwan Tuhibbul Afwa Fa'fu Anna Fa'fu-Anna Ya kareem- Fa'fu Anna Ya Raheem- Fa'fu Anna Ya Akramal Akrameen- Allahummaghfirlana Maa Qaddamna Wamaá Akh'kharna- Wamaá arsalna- Wamaá A'lanna- Wamaá Anta 'Alamu Biha minna- Innaka Antas Sami'ul Kareeb- Birahmatika Ya Rabbul 'Alamin" Hafsat dake jan ragamar shirin ta ce "Malama Majeederh ba rayuwarki zamu shiga ba, muna son ƙara koyi da riƙon da ki kaiwa ƙaddara kika amsheta da hannu bibbiyu mene gaskiyar lamari na abinda ya faru?" Majeederh tayi ƙasa da kanta na wani lokaci sai kuma ta ɗago kanta a daidai lokacin kuma idanunta ya sauka akan wanda ba tayi zato ko tsammanin gani ba yana zaune wajen da ƴan bayan fage suke na ɗaukan shirin kamar yadda yake kallonta itama shi take kallo gudun zuciyarta na ƙaruwa..... [11/2, 20:11] Ummu: *MIJIN MALAMA* BOOK2 _ArewaBooks@Nimcyluv_ https://www.arewabooks.com/u/nimcyluv *Why do you think the matter has come to an end?* "Ina son shi tun ban san yana duniya ne ko ya mutu ba? Ina son shi tun baya cikin rigar musulunci, ina son shi tun kafin na san cewa jininmu ɗaya, ina son shi..." Ta kasa ƙarasawa saboda wani irin abu daya caki zuciyarta, can ƙasan zuciyar tana jin kamar bata kyauta mata yadda ta buɗe sirrin da babu wanda ya san da shi ba, daga ita sai zuciyarta wacce kuma ita ce ma'adanar ajiye wani ingantaccen sirrin hijabin rayuwarta bakiɗaya. Wata kunya ta ji ta lulluɓe ta, tare dayi mata hijabi wa gangar jikinta, tana jin inama wajen da take zaune ya tsage ta shige ciki? Amma ina! Duk yadda ta kai da yiwa bakinta linzami a yanzu bata da ƙarfin qiwar ci-gaba da riƙe hakan, raunatacciyar zuciyarta ta kasa riƙe kanta da cigaba da iya ajiye sirrin da yafi ƙarfin ta, an jima ana ruwa ƙasa na shanyewa, kamar yadda ta jima tana ajiye surruka da yawa, amma duk yadda takai da riƙe zurfin cikinta a yanzu bata da kuzari balle ta hub'ɓasa riƙe hakan. "I love my husband Khalil! Irin son da ba zan iya furtawa ko gamsar da wanda yake tsagina, ji, ko saurarena ba, zuciyar dake son shi da gaskiya ita kaɗai tasan how much i love him" Ta goge idanunta tana riƙe yanayin da take ji da dukkan kuzarinta da ajin da take da shi, cikin nuna jarumta ta ce "Ina raye, ina numfashi kamar kowa, ina gani,ina ji, amma gani nake tamkar matacciyya ce ni a rami, haske nake ciki amma duhun zuciyata nuna mini yake kamar dare biyu ake!. Ban san cewa akwai wani abu da ake halitta a jikin rayayye ba, sai da na fahimci bayanni akwai halitta a jikina ZUCIYA, Na rasa sukuni na rasa meke mini daɗi a duniyata, zurfin cikin da nake da shi ya sanya ba kowa ya fahimta ba, gabaɗaya zaton jama'a JINKIRIN AUREN dana samu shi ne raunin dake raunata jaririyar zuciyata; zato ne kawai kuma mara inganci, tsammanin so da ƙaunar Abraham ita ke damuna, na ji kunya i have been ashamed, idan na tuna ɗan dana raina shi zuciyata ke so! So ɗin ma na aure" Ta kasa ƙarasa maganar saboda nauyin da kalaman sukaiwa halattaccen harshenta sai ta yi shiru kawai tana rufe ido. "Ɗan uwana General Alpha Bello khan! Shi ne mutum na farko daya fara so na a duniya, ni kuma Dr Ibrahimul-khalil Abraham shi ne first love ɗina daga nan duniya har lahira, an ce so makaho ne (Love is blind) amma bana gani saboda a kullum da Idanun zuciyata nake son shi, yaushe na fara jin haka mene dalilin har yanzu bani da cikakkiyar amsa ni da kai na, tunani fal ya yiwa ƙwaƙwalwata murfi, tun a baya na furta ƙaddarori ne suke zagaye dani, ɓoyayyun mane mana da rashin sanin wanda zai zama mijin malama ya sanya na rasa madafa, sai dai komai na da farko yana da ƙarshe, kamar yadda tayi silar rusa farin cikina haka tayi silar haɗani da abokin rayuwa,iya hakan kaɗai zai iya sawa na yafe mata zunubanta idan ina da tabbacin tuban da zata yi" Khalil na tsaye kamar an dasa shi, kalaman Majeederh sun ɗaure masa jijiyoyin jikinsa, suna neman kassara masa zuciya, ya rasa kuma a wanne bigire ko tubalin zai ajiye wannan zancen nata mai shirin tarwatsa masa zuciya? A hankali ya sake duban lokacin yaga yaci ace suna airport yanzu gashi already John ya shige da su Alhassan, jin ƙafafuwansa na neman kasa ɗaukan gangar jikinsa ya sanya ya jingina da bangon wajen yana mai zuba mata narkakkun idanunsa masu cike da wasu kalar zantuka wanda baki ba zai iya furtawa ba, sai dai gangar jiki tayi aikinta wajen nuna zahirin abinda zuciya ke ciki. Mutumin ɗazu ya sake kallon Majeederh cikin yanayi na damuwa a hankali ya ce "Na yi sake, ɗan zaki ya girma why? Me ya sa kayi mini shigar sauri haka Khalil? Kasan yadda nake son matarka kuwa? Me ya sa tawa ƙaddarar da zuciyar ta rasa wacce zata so ko ƙauna sai MATAR AURE? Matar Auren ma da nasan Khalil ba zai taɓa sacrifice a kanta ba?" Ya riƙe kansa da hannu bibbiyu saboda juya masa da yakeyi a zaune yake ji yake kamar zai kifa saboda masifaffan tashin hankalin da yake ciki, zufa ta shiga yanko masa a fili ya sake furta "Innalillahi wa'inna ilahir raji'un! Ubangiji idan Majeederh alheri ce ka gaggauta kashe aurenta da mijinta na aureta, i don't care da shekarunta, Ya Allah; soyayya da matar aure? Matar Dr Ibrahimul-khalil Abraham? Anya alƙiyamarsa bata kusa tsayawa ba?" Duk ya firgice ya fita hayyacinsa he looks so old amma ba mai lura da hakan saboda wani irin arziƙi da kwarjini, ya zaro hanky ya dinga share zufar dake tsastsafowa daga goshinsa tana sauka a fuskar shi. Jajere ta kalli Majeederh ta ce "Mun sha ganin mutane ko nace mata da dama, wanda suke ganin kuskure ne ko rashin dacewar ko zubar da aji ne ka auri wanda ka girma, musamman irin tazarar girman naku ke da Dr Ibrahimul-khalil Abraham, ke ya kika ji kuma ya kika ɗauki abun? Ya surutun jama'a ya yi tasiri a zuciyarki?" Majeederh ta yi murmushi cikin tattausan harshe da kalami mai daɗi ta ce "Tunani akan cewa zaka burge mutane, wannan abu ne da ba zai taɓa yiyuwa ba, ko da ace rayuwarka zaka bada a kan su; ko da ace gaskiyarka zata fasa ƙirjinka ta fito,sam sam ba zasu yabeka ba, yafi maka ka saurari zuciyarka a kullum, mutanen da suke kewaye da kai sune suke sare maka quiwa a yayin da kaso aikata wani abu,sai kayi nasara a rayuwa sannan kowa ke son ƙulla alaƙa da kai, babu haramci akan auren wanda ka girma idan zai girmama ra'ayinka, ku girmama na juna, yana da wadata, da zuciyar nema, yana da kyakkyawar mu'amala abinda ake buƙata kawai nagarta da cancanta, idan gaskiya zaka faɗa, duk gaskiyarka ba zaka kai Sayyiduna Abubakar ba, duk ƙaryarka ba zaka kai Musailabatul kazzabu ba, munafurci sai Abdullahi ɗan Ubayyu ɗan salo, ƙarfi sai adawa girman jiki sai samudawa, muni sai Julaibibi, matar da akafi so a duniya ba kamar Nana A'isha matar Annabi Muhammad S.A.W, ƴar da akafi so a duniya babu kamar Nana Faɗimatu, Mulki sai Annabi Sulaimanu, kuɗi sai ƙaruna, talauci sai Mus'ab ibn Umairu shi ne wanda ya mutu likkafani bai ishe shi ba, idan taurin kai mutum yake ji da shi akwai su Ƙuddaru, duk iskancin da mutum zaiyi a duniya ba zai kai Hamana ba, a fito na fito da Allah sai shaiɗan, shi daman ba mutumci ne da shi ba, ya ce tunda aka fifita shi akan ɗan adam tabbas sai ya halakar da rabin su, Ubangiji kasa mu dace muyi kyakkyawar ƙarshe" Gabaɗaya suka amsa da amin. Kowa jikinsa ya yi sanyi Khalil dai wani irin nutsuwa yake ji idan ya kalli Majeederh kuma ya tuna matarsa ce sai yaga bashi da wani sauran buri a duniya. Ta gyara zama a hankali ta ce "To kuma duka wannan sai mutum ya tsaya girman kai don wanda zaka aura ko yake sonka yana ƙasa da shekarunka? Idan zanen ƙaddararku iri ɗaya ne fa? Idan iya rubutu ne ba kamar Annabi Isa, abi Annabi sau da ƙafa sai su Sayyiduna Abubakar Saddiƙu, a bada rayuwa saboda Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama sai Umar Farouk, a yin kyauta sai Sayyiduna Usman Zannur, ayin aike a isarwa da Annabi saƙon shi sai Gadanga ƙusar yaƙi Sayyiduna Aliyu, to da yawan mutane suna take abinda yake farilla suna mai da shi sunna, sunnar ma wasu take ta suke, ban wani ji abu mai kama da damuwa ba saboda babu wani challenges dana samu game da hakan" Gabaɗaya suka jinjina kai cike da gamsuwa. "Before you pray, believe, before you speak, listen, before you spend, Earn, before you write think, before you Quite try, and before you die live, Assalamu alaikum" Daga nan program ya ƙare sukai sallama Majeederh ta miƙe tana sauke niƙab ɗin fuskarta hankalinta yana kan Khalil, sam bata lura da wanda yake zaune ya zuba mata idanu kamar ya cinyeta ba, tana zuwa ta kama hannun Khalil ta ce "Afuwan Ranka ya daɗe tuba nake" Ya kasa ce mata komai sai hannunta daya kama suka nufi waje, mota ya buɗe mata ta shiga shi dai kallonta yake ita kuma ta kasa haɗa Idanu da shi saboda kunya ya nufi wajen driver ya shiga ya jima zaune ya sake juyawa tayi saurin ɗauke kai sai kawai ya girgiza nasa kan murmushi yayi a taushashe ya nufi Lafiya Round a hanya ya kira John ya ce ya kawo masa su Alhassan sun riga da sun yi missing flight ɗin sai gobe. Majeederh ta riga sauka tana shiga Main parlour taci karo da Alhassan ya yi mata kaca kaca da milk cake a saman carpet cikin faɗa ta ce "Alhassan" A gigice ta miƙe tsaye jikinsa na rawa kansa a ƙasa ta nufe shi kafin ta ƙarasa tuni ya kwasa da gudu tana cewa "Stop, stop dear" Ina ya kama makaken windown ya dire zuwa bayan garden ta dafe kai a ranta tana jin yaya za ta yi da Alhassan yanzu? Gabaɗaya halin babansa ya ɗauka ya kwashe shi tas ta juya tun kafin su haɗa ido Khalil ya yi saurin haurawa upstairs yana shafa kai, shi da kansa ya san idan halinsa Alhassan ya ɗauka to wallahi za a sha fama, ta girgiza kai ta nufi part ɗinta wanka tayi tare da sallah ta nufi kitchen domin fara tunanin abinda zata haɗa na buɗe baki. Khalil na zaune a parlourn shi wajen dab da magariba sau uku yana zuwa bedroom ɗin Majeederh sai ta gudu shi sam ya rasa dalilin hakan sai kawai ya barta, a hankali ya jinjina kansa yana sauraren John dake cewa "Mun ware adadin mutanen da za a bawa zakkar, mun ware adadin mutanen da za a bawa kayan abincin, bayan marayun da muke da su...," Kallon da Khalil ya yi wa John ya sanya ya yi shiru a hankali ya ce "how many times zance ba marayu bane?" John ya shafa kansa ya ce "Tuba nake, kai ne uwa kai ne uba" Khalil ya kame fuska John ya ɗora da "Suma an ware musu kayan sallar su, abincin azumi, dana sallah, Gidan Uncle's ɗin Malama da gidan Abbu duka an kai musu kayan azumi" Khalil ya lumshe idanunsa ya buɗe calmly ya ce "Batun zakka, babu buƙatar ƙarawa mai ƙarfi, ƙarfi ok" John ya ce "In sha Allah, daman wasu masu kuɗin ke yin haka, ba za a bawa talaka zakka ba sai mai kuɗi" Khalil ya jinjina kai, John ya miƙe ya ce "Zan shige, sai goben" A taushashe ya ce "Abinci?" John ya zare Idanu ya ce "Rufa mini asiri da matata, azumin farko naci abincin a wani wajen ba wajenta ba? A'a zan shige yanzu kawai" Yana faɗin hakan ya ɗauki wayarsa da komai nasa, Khalil ya shafa kai ya miƙe gabaɗaya bashi da wani ƙwari a hankali suka sakko downstairs shi da John ɗin lokacin Jee ta gama komai tana tsaye gaban plasma tana jona bonner Alhassan yana leƙawa yaga me take domin ya haddace, ta yi wanka ta shirya cikin wata abaya lemon green ta mata kyau sosai fuskarta ta ɗan faɗa, Khalil ya yi kicin kicin da rai saboda kishi musamman da yaga tana murmushi mai taushi, john ya ce "Malama zan wuce sai goben" Majeederhn tayi jim sai kuma ta ce "Ba zaka yi buɗe baki ba a nan?" Ya girgiza kai ya ce "Idan kin sallama Dr ya biyoni muyi a wajen Faɗimatu?" Majeederh ta zare ido bata ce komai ba, shi kuma ya yi gaba yana ɗagawa Alhassan hannu, yana barin wajen Khalil ya nufi inda take kafin ya ƙarasa tayi saurin shigewa part ɗinta daidai nan kuma kiraye kiraye ya fara tashi a masallatai, hankulan jama'a ya koma yadda za a jiƙa maƙoshi ya juya ya nufi part ɗinsa, wanka ya yi da alwala ya sanya tattausan voyel ɗin jallabiya ya zama irin baƙin Balaraben yana sakkowa yaga biyuni da yayansu Baby Khalil gabaɗaya cikin jallabiya ya kama hannun Baby Khalil ya ɗauki Al'hussain ai kuwa Alhassan ya saka ihu saboda kishi ne dashi bisa dole ya ajiye Al'hussain ya ɗauki Alhassan suka nufi masjid, Majeederh sallah ta yi itama ta shirya musu abinci a dining room tana Ajiye mug ɗin coffee ta ji an rungumeta ta baya a hankali ya kwantar da kansa a wuyanta, cikin sabon sonta da yake fisgarsa ya matseta a ƙirjinsa da kyau yana fesa mata iskar bakinsa a kunne a hankali ya ce "Guje gujen na mene?" Ya faɗa da ƙyar yana manna mata laɓɓansa masu sanyi, Jee ta yi shiru tana sauke numfashi ya sake matseta sosai yana jin kamar ya mayar da ita tsaginsa ya ce "Saboda kin tonawa kan ki asiri ke kika fara crushing nawa?" Ta yi saurin rufe ido abinda take ta gujewa kenan, ya yi murmushi yana jan kumatun ta ya ce "Shy Girl" Ya juya tare da nufar saman carpet ya zauna akan dadduma yana tanƙwashe ƙafafuwansa Jee ta ƙarasa inda yake zaune ta durƙusa ta ce "Ina yini?" Ya yi mata shiru sarai ya jita ta sake cewa "An sha ruwa lafiya?" Ya juya ya ce "Me?" Ta kasa Kallonsa ya miƙa mata hannu tayi sak sai kuma ta ɗora nata a kai sukai musabaha ya ce "Assalamu alaiki Uwar gidan Dr Khalil" Ta ɗan yi murmushi ta ce "Fatan kasha ruwa lafiya?" Ya matse hannun sai kuma ya ɗauki dabinon ajwa ya saka bakinsa ya sake d'akkowa ya saka mata, kusan a tare suka lumshe idanunsu saboda daɗi da garɗin haɗi zaƙin dabinon daya ratsa bakunannsu zuwa jijiyar dake bawa gangar jikin amsa kuuuwa da yanayin da take ciki, ta gyara zamanta Alhassan ya miƙawa Khalil hannu ya ce "Aby" Khalil ya hargitsa kai yana kama ɗan ƙaramin hannunsa sukai musabaha ya nuna Jee ya ce "Ka gaisa da matata Mimi" Alhassan ya miƙawa Majeederh hannu ya ce "Mimi" Ta kame kunnen shi ta ce "Wato kai dole ka nuna mini jinin Dr Ibrahim ne ko? A gado abinda ka manta ne kawai baka ɗauke ba? Allah duk sanda ka sake haura katanga kamar ɓarawo jikinka ne zai faɗa maka fitinanne kawai" Alhassan kallonta kawai yake, ta juya kan Al'hussain ta ce "Kai kuma sarkin haƙuri wannan haƙurin zai maka illa watarana" Ta kalli Baby Khalil ta ce "Kai kuma kana babba idan sun yi laifi baka san ka make su ba ko? Maza su rainaka kaga yadda zanyi da kai" Tana faɗin hakan tayi shiru ta fara haɗa musu tea ta bawa kowa bata sakawa Baby Khalil suger sosai ba, tana bawa Alhassan ya yi cilli da cup ɗin ya daki center table, tea ɗin ya zube cup ɗin ya fashe, Khalil ya yi saurin ƙasa da kansa domin gani yake kamar vedion ƙuruciyar shi ake nuna masa, Majeederh ta juya ta kalli mijin nata ya haɗe rai sai kawai ta fashe da kuka Khalil ya zare idanu ya kalli Baby Khalil ya ce "Friend kama abokan ka kuje part ɗinku now" Ya miƙe ya kama hannun Al'hussain, Alhassan yaƙi tafiya Khalil ya daka masa wata gigitacciyar tsawa tuni yabi bayansu, suna barin wajen Khalil ya zare jallabiyar jikinsa ya rage daga shi sai trouser faffaɗan ƙirjinsa a buɗe, ya zare abayar jikinta ya fizgota yana rungumeta a hankali a kunnenta ya ce "Kin zauna kina yiwa yarana faɗa tas, ban ce komai ba shi ne kuma zakiyi kuka?" Ya shiga zagaye lip's ɗinta da yatsar shi tayi saurin cewa "Amma wannan gadon da ya yi na zuciya ba zan iya da shi ba" Ya tari numfashinta da cewa "Ya kike da ubansa?" Ta yi shiru ai kuwa ya bi ya danneta da ƙirjinsa ya saka hannu tare da ɓalle net ɗin bra ɗinta ya ce "Kukan shagwaɓa kike, bari gwarzon mijinki Dr Ibrahim ya saki me dalili.... [11/2, 20:11] Ummu: #MIJIN_MALAMA Ta zare Idanu tana riƙe numfashinta saboda gabaɗaya nauyinsa ya sakar mata,ta rufe bakinta da hannu yadda yake kallon idanunta zuwa bakinta tasan tana buɗe baki da niyyar magana akwai abinda zai biyo baya, Khalil yaƙi tashi sai bin fuskarta zuwa dogun wuyanta da kallo yake a hankali yana sake sauke mata nauyin nasa ya ɗora fuskarsa akan tata ya sauke numfashi da wani ƙaramin voice ya ce "Kin zalunce ni..." Tayi saurin zare ido ya manna mata kiss a Idanun ya ce "Ina nufin zuciyata" Majeederh dai bakinta a rufe ya saka hannunsa da ƙarfi ya fisge hannayenta yana ɗaga su sama kamar mai shirin caje ta ya kalli yadda ko'ina na jikinta ke shinning ga wani ƙamshin kwalacca mai kwantar da hankali da sanya nutsuwa, hannunsa ɗaya riƙe da hannun ɗayan kuma yana murza cibiyarta ya ce "Lallai yarinya, Ibrahim zaki ma wayo?" Ta haɗe fuska ta ce "To tunda yarinya ce sake ni" Ya yi wani kalar murmushi yana kashe mata ido ɗaya da ɗaga mata gira ya ce "Na isa, tunda har kin lalata ni lokaci guda kika haifi twins" Ya ci-gaba da murza abinda yake ya ce "Lalata Ibrahim abu ne mai wahala but it's very easy to my wife, sexy Mama" Majeederh ta haɗe fuska tana tura bakinta a hankali muryarta can ƙasan maƙoshi ta ce "Bad boy" Yana cire ribbon ɗin kanta ya ce "Yhhhh, but untill on bed" Ya tura yatsun hannunsa cikin sumar kanta, gabaɗaya ya manta azumi ya kai ya gama kunce masa lissafin kansa, gently Jee ta zura hannayenta a ƙasan hannayensa ta rungumesa sosai ƙirjinsu manne a hankali ta ce "Man" Bai ce komai ba, sai dabara da ya yi mata yana ɗagota a hankali ya fara unhooking bra ɗin tayi saurin riƙe shi tace "Not now" A hankali ya ce "Saboda ke kika biya sadaki?" Da sauri ta ce "Sadakin da ba a bani ba?" Ya yi saurin sakinta tare da ja baya ya yi zuru domin da gaske shi bai bada sadaki ba ya yi kalar tausayi ya ce "Don Allah?" Ta hararesa tana miƙewa tare da ɗaukan abayarta sai a lokacin ya fahimci dabara take masa ya miƙe yana shafa kansa kamar zai nufi upstairs sai ya sunkuya gabaɗaya ya yi sama da ita ya ce "Yaushe ki kai wayon yiwa Ibrahim dabara? Ke kina jin idan nayi niyyar abu zaki hana? Shuka sai da ban ruwa" Ta yi murmushi kawai ya ce "I love you, and I'll always love you Jee" Ta mintsine shi ta ce "No is the man without a woman" Ya girgiza kai kawai can ya ce "Muje mu gaisa da wannan mala malan naki, naga how big they are yanzu?" Jee mamakin rashin kunyar Khalil take gabaɗaya baya jin nauyin sakin magana. Suna shiga bedroom ɗinsa ya saketa ta zauna saman kujera ya nemi waje a gabanta ya durƙusa hannunsa akan cinyarta yanayinsa ya sauya a hankali ya hargitsa sumarsa ya ɗago kai ya kalleta itama shi take kallo ya ce "You didn't tell me Hawwa'u?" "Me?" Ya kwaɓe fuska yana ƙara haɗe hannayensu waje guda ya ce "Kina so na, tun sanda bana ji" Tayi dariya mai kyau ta ce "Oh, yanzu ji kake?" Ya ɗan yatsuna fuska ya ce "Be serious Maa" Ta zame hannunta ta ɗora a kansa a hankali ta shiga tura hannunta cikin tulin sumarsa cikin murya mai laushi sosai ta ce "Me ya sa zan faɗa? Bayan lokacin ko auren baka san ma'anar shi ba? Kana ji da rigima, dukan jama'a haura katangar Abbu?" Ya yi shiru kamar mai nazari while he keeps his eyes on her, tasan kuma dole ya karanto gaskiya a hankali ya yi dariya sosai yana girgiza kai ya ce "Kawai kina tunanin ban isa gona ruwa da ƴa ƴa shuka ba, kina tunanin kayan aikin noman sun yi kaɗan ko?" Ta zare ido sosai ta kasa cewa komai ya zauna sosai saman carpet yana lumshe idanunsa jin tana yamutsa gashinsa kamar babu laka a jiki ya ce "Da gaske kin zalunce ni, kuma ki gaggauta neman yafiya" Ta ranƙwashe shi a ka ya ɗaga mata gira ya ce "Ni nasan ko niyyar gado ne ni, ko motsi lafiyayye ne wlh, kuma da kin faɗa mini komai I'll fight don na aureki, I'll fight for my love, zan iya sadaukarwar da komai just to be with you Sexy mama, ni nasan ban cancanta da ke ba, bani da qualities na mazan da suke so...," "Stop, bana so" Ta furta muryarta na rawa sosai ta kalle shi ta ce "Me ake buƙata a zaman auren Man? So da ƙaunar juna, yarda da amincewa, riƙe gaskiya da amana, kishin juna, kulawa, kyautatawa, i love you, and you love me too, ci, sha, sutura, magani duka kana bamu ka faɗa mini Qualities ɗin da suka fi wannan?" Kallonta kawai yake without blinking,yana jin kansa wani daban Majeederh ta shafi fuskarsa zuwa gemunsa ta ce "The most important thing in your character is your honesty" Shi a ransa yake jin bai yarda ba kawai taimaka masa tayi da kuma ƙarfa ƙafan da ya yiwa rayuwarta "Are you sure?" "Yes, of course Aby-Alhassan" Ya kwaɓe fuska ya ce "Ni ban so" Ta ce "Sai me?" Calmly yana saka idanunsa cikin nata ya ce "Say my name, ina son ji" Ta ɗauke ido tana miƙewa tsaye sai kuma ta juya sosai ta ce "I can't" Ya miƙe tsaye shima yana riƙe ƙugu kamar yadda tayi yadda yake sakin jiki da iyalinsa ba zaka taɓa yarda yana da azababben miskilanci ba ya ce "Kina son ɗaukawa kan ki zunubi, yanzu dai ki zaɓa" Ta juya Idanu alamar tana ji ya ce "Ko kice Ibrahim, ko yau a casar bugun dawar da zamuyi Kiyi riding nawa" Ta zare ido sai kuma ta yi saurin ɗauke kanta ya juya ya kalleta sai kuma ya nufi waje ya ce "Zoki ban abinci" Washegari da safe Khalil ya shirya cikin wata dakakkiyar shadda gezner dark blue ɗinkin jamper da babbar riga, bai saka hula ba sai sumar kansa daya ɗaure zuwa ƙasan wuya, bai saka babbar rigar ba ya bar iya half da wando hannunsa ɗaya zube cikin Aljihu ɗayan kuma yana danna wayarsa da ɗan sauri yake sakkowa daga kan steps ɗin benen sumar kansa na tashi sbd iskar dake kaɗawa ta Main parlour, yana sakkowa Alhassan ya miƙe da sauri ya ce "Aby" Al'hussain ma ya miƙe baby khalil na tsaye gabaɗaya shaddar jikinsu iri ɗaya ce, Baby Khalil ya fara miƙawa Abyn nasu hannu yana durƙusawa ya ce "Assalamu alaika Aby" Khalil ya amsa yana bashi side hug twins ma suka miƙa masa hannu har sun saba da gaisuwar musabaha, yana tsaye da yaran yana jin abubuwan da kowa ke cewa bugun zuciyarsa da ya ji ya sauya yana tafiya da sauri yasan she's here, tana tsaye kuma shi take kallo ya ɗago kansa suka haɗa ido, farar lafaya ce a jikinta mai bala'in tsada ta kwanta jikinta sosai, ta ɗaura wani siririn liƙab hatta flat shoe ɗin ƙafarta fari ne, har wayar hannunta wacce Khalil ya sauya mata fari, gabaɗaya tayi shigar da Khalil ke so yana ƙaunar farin abu, a fili ya furta "Allhamdulillah!" Ya yi saurin ɗauke tunanin da yake sanda ya tuna azumi suke, ya sunkuya ya ɗauki Al'hussain, Alhassan ya fara kuka ya ce duk kukansa ba zai ɗauke shi ba wlh, yau mai halin matarsa zai ɗauka Majeederh ta yi murmushi ta ɗauki Alhassan tana rungume shi, a tare ita da Khalil suka kama hannun Baby Khalil, Alhassan ya ce "Baby" Khalil ya buɗe ido ya ce "What? Baby?" Ya juya ya kalli Majeederh ya ce "Mimi ɗanki ake cewa Baby fa?" Ta ce "Haka suke faɗa, amma zasu koma faɗin Yaya K" Ya jinjina kai suna fita driver ya buɗe musu jibgegiyar mota yaran a tsakiya, Kspider da Jee suna baya, suna ɗaukan hanya yaga tana buɗe Azkar a hankali ya ce "Ki faɗa a fili, I'll repeat after u" Haka akai har suka nufi gidan Abbu, suna zuwa suka samu Aaliyyah da cikinta ya fara girma sosai suka gaisa da Mami Abbu kuma baya nan, kasancewar jirgi baya jira suka tafi gidan Uncle Bello tunda Uncle Isma'il ba kowa a gidan, Jawaad ya dawo gidan Uncle B da zama, Sona kuma tana gidan Abbu. Tun a ƙofa suka fara jiyo maganar Innati "Ku kawo ruwa mai ɗan iskan sanyi, ina ƙara Saa guda macewa zan yi, wannan azumin Allah ka yafe Ubangiji ka cika kabarina da gwala-gwalan lada Allah ka yafe mini zunnubaina, a bani ruwa ana taɓa cikina lotsewa zai ƙwaranƙwasa" "Karya azumi kuma?" A hargitse Innati ta ce "Waye wannan kamar ana tashin hankali zai shigo kai tsaye ba sallama?" Majeederh ta ƙarasa shigowa ta zauna tana cewa "Ina yini Innati?" Innati tayi banza ta sake cewa "Ina yini?" Tana ƙanƙance Idanu ta ce "Ibro ka rabani da munafukar matarka, bani ba ita ni ta munafurta" Khalil dai na tsaye idanunsa zube akan majeederh shi har yanzu ya kasa fahimtar wanne kalar so yake mata? Innati ta miƙe tare da ɗaukan kwano ta kwaɗawa Majeederh aka ta ce "Algunguma, irin wannan ranar nake jira gashi tazo, babu tashin hankalin da bamu gani ba akan bakya so da ƙaunar Ibro" Majeederh ta runtse Idanunta cike da baƙin cikin kalamanta a baya kuma tayi nadama yanzu duk wanda ya furta haka ma haushinsa zata ji wallahi Innati ta ce "Ba dole ki runtse ido ba? Wannan azababbiyar ƙaryar ta bugawa a jaridu a haɗa? Ina har Aljanu ki kayi wai Allah ya kashe Ibro ki huta, kika dinga suma kin tsane shi baki son shi? Yanzu ubanwa kika bajewa tika tiki ya ƙunsa miki ciki? Ɗan gwaninin yaron ko? Shi ne ya buga miki iska?" Majeederh ta rasa me zata ce sai kawai ta fashe da kukan takaicin Innati, Khalil ya dinga riƙe murmushin shi ya ƙarasa kusa da matarsa yana bata side hug ya ce "To ke ina ruwanki ne? Idan ta tsane ni ina son ta ai?" Innati ta fashe da matsanancin kuka hankali tashe ta ce "Asstagafirullah! Allah na tuba bana iya bacci idan na tuna a gidan nan aka bunka iska ta biyu, a gidan nan aka dinga lalata, bani da nutsuwa ana tsokala tsinke a kunnena wuta za a tsokano saboda tashin hankali" Uncle Bello da yake shigowa ya ce "Ibrahim ku tashi ku tafi kar ku yi missing Flight ɗinku" Majeederh dai kuka take, Alhassan ya cika ya yi fam ya kafe Innati da ido, Baby Khalil ya kalli Abynsu ya ce "Aby mene buga iska?" A harzuƙe Innati ta ce "Ubanka Ibro shi ya bugawa babarka iska, ya ƙunsa mata ciki wallahi tallahi" Da wani sauri Majeederh ta miƙe tana yin waje domin Uncle Isma'il ya ce har yanzu Alpha na asibiti kuma karta kuskura ta je, ta jima tsaye kafin taga Khalil ya fito shi da Jawaad da yaran tana ganinsa ta buɗe ƙofa ta shiga saboda wata matsananciyar kunya data lulluɓe mata jiki, bata taɓa jin kunyar mijin nata Dr Ibrahimul-khalil irin yau ba, bata son ma haɗa Idanu da shi, shigowa motar ya yi bayan ya saka yaran tana ganinsa ta rufe ido sarai ya ganta ya share, a haka suka nufi airport, Uncle Isma'il tuni ya sanya ayi masa binciken gidan su Zuleehart a can Ghana accra ɗin. Zuwan su airport ba wahala bayan an musu komai passengers sun fara shiga, Khalil na sallama da John yaga wani ya tsaya kusa da Majeederh kallon su yake, a tsorace Majeederh take kallon mutumin fuska rufe ya miƙa mata envelope babba fara tas sai wani ƙaramin rose dake maƙale a jiki ta ce "Waye kai?" Ya ce "Sanin ko waye ni bashi da muhimmanci, domin bani ne wanda yake zuwa gareki ba, ni ɗin Manzo ne, bi ma'ana ɗan aike, Boss Ubangida shi ne wanda ya aiko ni.....," "Ok da kai da ubanka yake ko wa?" Khalil yama kasa ƙarasa maganar ya nufi kan mutumin "Ni fa ɗan aikene, ko a zamanin jahiliyya ɗan aike baya laifi kuma..," Wani mugun naushi da Khalil ya sauke mutumin shi ne ya hana shi ƙarasa maganar, ya damƙi wuyansa tare da yi masa gware nan take jini ya ɓalle, Alhassan me zai yi ba ihu ba yana tsalle yaga ubansa na faɗa, mutumin ya ɗaga hannu ya ce "Ka saurare ni please, zan faɗa maka ko waye" Bai bashi damar magana ba ya damƙi hannun ya karya Ihun azaba ya saki da wani irin fitsarin wahala, ya ce "Ka tsaya ka ji" Khalil ya sake kaiwa bakinsa naushi haƙori ɗaya ya fita ya saka hannu ya zare ribbon ɗin kansa a kausash ya ce "Bana buƙatar reasons, ka zama shaiɗan mai raba aure ko?" Ganin Khalil na ƙoƙarin yin kisa yasa majeederh cewa "Man...," Wata masifaffiyar tsawa ya daka mata tare dayi mata nuni ta kama yaran su nufi jirgi, polices ɗin wajen suka tsaya domin babu wanda bai san waye Khalil ba, ya kalli mutumin ya ce "Kai kayi kaɗan wajen siyan soyayyar Matana, Ubangidan naka ya fito muyi gaba da gaba, zan tafi Saudiyya idan ɗan halak ne shi cikin uwarsa da ubansa ya biyoni zuwa Palace ga i.d card nan" Yana faɗin hakan ya cilla masa I.d card ya nufi cikin jirgin bai yarda ya nufi wajen Jee ba domin sai yanzu yake jin nauyin tsawar da ya yi mata, yana shiga cikin jirgin mutumin ya nufi mota jiki jina jina da jini, yana shiga wanda ke cikin motar ya ajiye azkar ɗin hannunsa ya ce "Sorry" Mutumin ya ce "Boss Ubangidana Akeeth ni zan baka haƙuri" A hankali Akeeth ya girgiza kai ya ce "Ka yankar mini ticket na zuwa Saudiyya now, I'll follow him.... [11/2, 20:11] Ummu: Khalil ya sake rungume Gimbiya yana jin kamar ya shige cikinta ya huta wani irin kewarta ta saukar masa tare da mamaye jikinsa, ƙofofin zuciyarsa suka bubbuɗe da soyayyar Ummien nasa, idanunsa sun yi jajur saboda yadda a karo na farko tun bayan sanin wace mahaifiyarsa ya ji tana kuka, a hankali hawayenta masu zafi suke sauka a bayansa wajen wuyansa, ta ƙanƙame shi da kyau kamar zata sake yin cikinsa ta haife shi, a hankali a kuma nutse tana babbuga bayansa tana shafawa saboda jin yadda yake sauke ajiyar zuciya da sauri da sauri, wata na korar wata. "Ummieeeyyy" Iya abinda bakinsa ya furta kenan, saboda bashi da ƙarfin zuciyar da zai faɗi abinda yake saman harshensa a yanzu, ya sake rungumeta, wata gamsasshiyyar nutsuwa na sauka a jikinsa, sai yanzu ya ƙara tabbatar uwa, mahaifiya rahama ce, dole wanda ya rasa tashi ya zubar da hawaye. "Ibrahim? Khalil yarona" Gimbiya ta furta a kamalance tana jin dukkan wata damuwar zuciyarta na shekara wajen uku ta yaye nan take, zuciyar ta wanke tare da yin fari daga duhun damuwar da Mr President ya sanyata "Kana raye? Zan sake ganinka?" Yadda take maganar da ƙyar zaka san cewa ba ƙaramin ƙarfin hali tayi ba wajen furta kalaman, Khalil ya ɗago a hankali ya zubawa mahaifiyar tasa ido, shi mamaki yake wai ita ta haife shi? Ya ɗan yi Miskilin murmushi kafin ya ce "Allah bai ɗauki raina ba, ina tare dake, zan ji daɗin uwa Ummie" Sharr! Wasu hawayen suka sake sakko mata a hankali tayi murmushi mai laushi ta ce "Ya Allah!" Ta kama hannunsa tana tattaɓa shi ya riƙe hannunta ya ce "The real Ibrahimul-khalil is back, your son ɗanki ya dawo" Da sauri ta sake jawo shi ta rungume a wannan sa'ilin kasa riƙe kukan ta yi, ta sake shi bisa umarnin zuciya. Majeederh dake tsaye ta yi ƙasa da idanunta hawaye na zuba a cikin idanunta, lallai uwa! Daban take a cikin rayuwar yaranta, yadda Khalil ya narke jikin Ummie kaɗai ya isa ya fahimtar da ita yadda ya yi kewar mahaifiyarsa, ta rufe ido tana jin soyayyar mahaifiyarta fulani na ƙara sauka a zuciyarta ko wanne motsi tayi sai ta tuna da ita, bata san soyayyar uwa ba, babu rabon kuma zata samu ɗin Ubangiji ya fita sonta tunda ya ɗauke ranta ya barsu. Jin an kira sunanta a taushashe ya sanya ta ɗaga kanta Gimbiya ta gani riƙe da hannun Khalil tana kallonta alamar ita ke kiran nata, ta nufeta jiki a sanyaye da sauri twins da Yaa K suka mara mata baya, tana zuwa Gimbiya ta ce "ke fa ba Daughter-in-law ba ce, you're my daughter ko baki auri Khalil ba" Kunya ta kama Majeederhn ta sunkuyar da kanta Khalil ya ɗan shafa kansa speaking calmly a taushashe ya ce "Ummie ki rungumeta itama" Gimbiya ta kalli Khalil sai kuma ta ɗauke ido ta ce "Come closer dear" Ta haɗa su ta rungume a jikinta tana rufe ido a ranta ta ce "Alhamdulillah!" "Brother" Clara kuma Fatymerh ta kira Khalil tana murmushinta irin na Ummie, Khalil ya kalleta sosai suke kama da ita bambancin kawai ita fara ce komai nasu iri ɗaya ne, nata zubin halittar na mace ne, shi kuma nasa namiji. Ta sake murmushi ta ce "Ko na ce Biyunina" Ya ɗaga mata gira da dukan kafaɗarta sai kuma yi yi mata rungumar gefe (Side hug) Kamar an masa dole ya ce "Sweetheart" Fatymerh ta yi murmushi ta ce "You're welcome Kspider" Ya lumshe idanu ya buɗe, ya kalli Zizi da Badi da suke ta kallonsa jikinsu duka a sanyaye sai ya miƙa musu hannu da gudu suka rungume shi suna cewa "We miss you alot Kspider, Welcome back to the kingdom, among your relatives and parents" Khalil ya yi guntun murmushi iya laɓɓansa kafin ya juya ya kalli Majeederh yaga harta shige motar da Ummie take, ya tsaya cak da mamaki domin basu saba haka ba Ummie ta kalle shi sai kuma ta ce "Me?" Ya ɗan yatsuna fuska ya juya zuwa motar da Fatymerh Clara ke ciki, ya tarar su Al'hussain na ciki ya kwanta a bayan motar yana lumshe idanunsa zuciyarsa na bubbuɗewa na fargabar abinda ya aikatawa Jee har ta raba mota da shi, har suka isa cikin Palace idanunsa rufe ko tari bai yi ba, yana jin wata sarewar Algaita na tashi mai sanyi da daɗin saurara sounds ɗin na musamman kamar yadda ko wacce masarauta kalar Algaita ɗinta daban yake, wanda Sarkin Busa ke yi ya gada kuma wajen iyaye da kakanni, Khalil ya tsani duka irin wannan shi kaɗai sai siririn tsaki yake jaa. Majeederh na fitowa daga motar ta bi masarautar da kallo wata kamala, nutsu izza da isa irin ta masu jinin sarauta na game jinin jikinta, a ranta tana yiwa Ubangiji kirari rashin sani ya fi dare duhu sau biyu tana zuwa cikin Palace ɗin nan ba tare da sanin cewa gidan grandparents ɗinta bane, ashe duk wata soyayya da Ƙhulud Arzaan ke nuna mata jininsu ɗaya,ita ɗin ƴar uwarta ce, Lillahi wahidur Qahhar, buwayi gagara misali banda Al'hakkamu waye zai yi wannan? Ta goge hawayen dake bin idanunta, yadda take tunani haka Khalil ke yin nasa shi da keɓantacciyar zuciyarsa, ya karɓi Musulunci wajen Uncle ɗinsa, ya kalli Mahaifiyarsa ba tare da sanin matsayinta a wajensa ba, ya zauna cikin danginsa ba tare da saninsu da nasa ba, komai yana zuwa bisa tsarin Ubangiji da kuma yadda yaso. Ya lula duniyar tunani ya ji an rungume shi ta gaba data baya ya buɗe idanu, Mai martaba Ajlaal Sultaan ya gani tsaye a gabansa ya rungume shi idanunsa na rinewa, Rohaan ya sake rungumesa ta baya, Zaytoon kasa magana tayi sai kuka data fashe da shi, Majeederh da Ƙhulud Arzaan suka rungume juna, farin cikin ganin Khalil da Ahalinsa ya wanke zuƙatan Granny da sauran, nan da nan aka fara shirya kayan buɗe baki na musamman ga baki na musamman wanda ba'a zaci zuwan nasu ba, musamman Dr Ibrahimul-khalil. Har dare lokacin kiran Magriba a ƙasar Saudiyya Khalil bai sanya matarsa a idanunsa ba, sai yaran kawai yake gani hakan ya dame shi yana son ya ji wanne hali take ciki, gefe guda kuma ganin Ummie a parlour ya hana shi tambayar Majeederh, haka kurum Ubangiji ya sanya masa jin nauyi da shakkar Ummie ɗin hadda kunyarta. A hankali ta ajiye azkar ɗin hannunta ta kalle shi yana zaune saman dadduma ya ɗan kishingiɗe idanunsa rufe hannunsa ɗaya akan haɗaɗɗan kushin a lokacin sai ta gan shi bashi da maraba da Ajlal ta jima tana kallonsa kafin ta ɗan yi gyaran murya, Khalil ya buɗe gajiyayyun idanunsa tare da kallon Ummie a taƙaice ta ce "Idan kayi buɗe baki, sai ka zauna zaman jin mulki" Ya zare idanu sosai ya ce "Mulki?" Ta haɗe rai ta ce "Eh, naga sarautar kake ji da ita yau" Ya ɗan kwaɓe mata fuska domin shi baya son wata sarauta bashi da wani zaɓi wanda ya shige hutawa, tunda ba gun aiki za shi ba, kuma ba zai iya zaman surutu da kowa ba da Jee na nan shi ne za su yi hira mai daɗi irin ta mata da miji. Ta kalle shi da kyau ta ce "Ibrahim" Ya kasa amsawa idanunsa dai na zube a kanta ta ce "Bakai kake da ikon zaɓar sarauta ba, sarauta ke zaɓar mutum kuma ta riga data shiga jikinka ta zame maka jinin jiki, either you like it or not, kai ɗin jinin sarauta ne kuma kana son ta" Ya girgiza kai kawai yana miƙewa tsaye tare da dawowa kusa da Ummie tareda juyawa gabaɗaya a taushashe kamar zai mata raɗa ya ce "Goodness, takura ce" bata ce masa komai ba,ya miƙe zuwa sashin da aka basu har ya shige ya dawo yana shafa kai, Ummie ta miƙe tana gyara zaman lafayar jikinta ta dube shi a tsanake ta ce "Lafiya?" Ya ce "Ummie irin takalmin Uncle Ajlaal" Ta ce "Ya yi me?" Ya kasa cewa komai ta ce "Kai kuma da baka son sarauta mene haɗinka da takalmin sarauta?" Ya juya da sauri yabar wajen, a tare Mai martaba Ajlaal Sultaan shi da Prince Rohaan suka fito suna tsaye hannunsu riƙe da Dabinon ajwa Khalil ya fito cikin wata kyakkyawar jallabiya mai zare shuɗi irin zanen jikin sarauta ne da ita, yadda yake a tsaye saman ƙafafuwansa zaka kula da yadda ya kerewa Mai martaba Ajlaal Sultaan a tsayi girma da faɗin jiki, Rohaan ya ce "Mijin Malama an fito?" Khalil bai ce komai ba, addu'ar daya koya wajen Majeederh yake nanatawa a ƙasan zuciyarsa a haka yana tsaye Alhassan da Al'hussain suka fito da Yaa K gabaɗaya jallabiya ce a jikinsu irin ta mahaifin su Khalil, Ajlaal da kansa ya ɗauki Alhassan Rohaan ya ɗauki Al'hussain Khalil ya kama hannun Babban ɗansa kuma takwaransa Ibrahim Khalil. Majeederh na zaune a saman dining bayan ta gama zubawa kowa abinci dake daman ita tayi, Rohaan ya kalli plate ɗin Khalil lafiyayyen ƙosai ne wanda ya ji ƙwai da kayan ƙamshi, sai kuma kunun gyaɗa wanda ya ji madara sai nau'in kayan itatuwa ya ce "Ya mu duk kika zuba mana abinci shi kuma sai kayan ruwa?" A tare Ummie da Majeederh suka ce "Dare ne ai, sun masa nauyi" Roohan ya ce "Ya Allah ka aurar dani ka kawo wacce zata ce tana so na" A tare Zizi da Badi sukai dariya gabaɗaya sun yi zuru-zuru saboda basu taɓa zama da yunwa sai wannan shekarar ba. Ƙhulud na kallon yadda Khalil ke bin Majeederh da kallo yama kasa cin abincin ita kuma taƙi yarda ya sanya idanunsa a nata, Ƙhulud Arzaan ta ɗaga murya da ƙarfi ta ce "Na'am, Majeederh kike kira Granny?" Jee ta ɗago kanta ta kalli Ƙhulud Arzaan ta ce "Malama Majeederh Granny na kiranki fa, tun ɗazu maybe ba kiji bane" Majeederh ta miƙe daman ta gama abinda take Ƙhulud ta kalli Khalil tare da kashe masa ido ɗaya, ya shafa kai yana ɗaukan ragowar kunun gyaɗar da yake a cup ya miƙe tsaye hannunsa ɗaya zube cikin Aljihu Zizi ta ce "Baka gama cin abincin ba Kspider" Bai juya ba balle ya bata amsa, Ummie bata ce komai ba domin tasan me zai aikata,ta kalli Zoya da Zohal da twins ta ce "Kuzo muje, zaku harami?" Suka ɗaga mata kai da sauri ta kwashi yaran zuwa sashinta. A hankali Majeederh ta shiga bedroom ɗin Zaytoon idanunta ya sauka akan Granny wacce take kwance saman bed ɗinta tana bacci dalilin maganin data sha, gyara mata kwanciya tayi tare da juyawa ta nufi waje a daidai wani corridor wanda aka kashe hasken wajen ta tsaya tana lalubar hanya, tana ƙoƙarin tafiya ta ji an rungumeta ta baya, ta sauke ajiyar zuciya gabanta na faɗuwa sosai ƙamshin turaren shi ya jima da bayyana mata waye, sun jima haka kafin ya juyo da ita gabansa bakinta na rawa ta ce "Ka sake ni?" Ya yi mata shiru sai sake matseta ya yi a ƙirjinsa yana sauke ajiyar zuciya a hankali, ta fara kokawar kwacewa ya san kuma hakan na nufin ta yi fushi ne, ya ɗan kurɓi kunun hannunsa tare da ajiye cup ɗin saman window ya damƙo kanta yana haɗe fuskokinsu waje guda laɓɓansa a saman nata, Majeederh ta buɗe baki da niyyar yin magana ya yi saurin juye mata kunun bakinsa hakan ya haddasa mata yin shiru bisa dole ba dan tayi niyya ɗin ba, ya sunkuya tare da ɗaukanta ya bi ta can ƙofar baya ya nufi sashinsu da ita, idanunta rufe tana sake kwantar da kanta a lafiyayyen ƙirjinsa tare da shaƙar ƙamshin turaren shi na Boadicea The Victorious mai kwantar mata da zuciya,a nutse a hankali kuma ta buɗe maƙoshinta tare da shanye kunun ɗaya juyewa mata, har daɗi da garɗin gyaɗar suka mamaye bakinta. Khalil na zuwa ya kwantar da ita saman gado ganin tana ƙoƙarin tashi ya bi bayanta ya danneta da ƙirjinsa tayi saurin rufe Idanu tana damƙe damtsen hannunsa muryarta na rawa saboda hancinsa da yake goga mata a dugan wuyanta ta ce "Ma...man cikina, our baby" Ya sassauta nauyinsa yana zame abayar jikinta hannunsa ɗaya ya sauka a kan mararta data fara girma sosai daga nan kuma ya fara shafa dugwayen ƙafafuwanta idanunta rufe jikinta ya fara ɗaukan rawa ta ce "Let go of me?" "I won't" Ya furta a taƙaice kafin ya mirgina gefe yana jawota ya ɗorata saman ƙirjinsa, hannayensa rungume da ƙugunta ta baya wanne ya haɗa da nasa ya manne waje guda, bakinsa a kunnenta yana fesa mata numfashi mai zafi ƙamshin kunun na fitowa saboda ko brush bai yi ba, bayanta yake shafawa a hankali har ya samu nasarar ɓalle rigar jikinta ta rage sai Inner wears, jikin Majeederh ya saki domin Khalil ya san duk abinda tafi ƙauna a nutse a taushashe kamar mai raɗa yana ƙasa da muryarsa ya ce "I'm sorry" Ta yi masa shiru ya sake cewa "please" Ta buɗe ido tana kallonsa kafin ta ce "Sorry for?" "My mistake" Ya mirgina kai yana tallafo fuskarta ya ce "Na miki ihu gaban mutane, babban damuwata gaban yaranmu" Ta ɗan yi murmushi ta ce "It's ok" Ya shagwaɓe mata fuska yana kwaikwayon muryarta ya ce "Kiyi haƙuri i won't do it again, ina tsananin son ki kuma shi ne sanadi ALLAH YANA GANI, and ba laifi na bane" "Laifi na ne kenan?" Ta tambaye shi tana tsare shi da sexy eyes ɗinta wanda nan take suka sake sauyawa Khalil lissafi ya kasa furta komai sai lip's ɗinta daya fara zagayewa da hannunsa ta ce "You don't trust me, kana tunanin zan iya cin amanarka ne? Idan zan ci me ya sa lokacin da ake zaton ka mutum banci ba? Sai yanzu, da nake ganin ba zan iya rayuwa babu kai ba? Da nake ganin ka riga ka cike dukkan gurbin zuciyata da soyayyarka, da nake ganin ka zama silar yaye damuwata, sai yanzu da hankalinmu ya kwanta, babba abu kuma ina sonka amma shi ne zaka mini ihu a gaban mutane harda ma John?" Sai kawai ta fashe da kukan shagwaɓa tana buga ƙafa da yarfe hannu tare da girgiza jikinta, hakan yasa gabaɗaya na jikin nata motsawa Khalil ya ƙarasa susucewa ya rarumota ya rungumeta sosai yana sauke wani irin numfashi a kiɗime ya fara sauke mata wasu Single Lip Kiss, breathing ɗinsa na sauka a zafafe, so yake ya rarrasheta amma sam bai san ya zai yi ba, ita kanta Majeederh sai data tsorata, tun tana dauriya ta fara ture shi zufa ta wanke mata jiki a gigice a kuma wahale ta ce "Cikina, marata" Maimakon ya saketa tunda ya samu abinda yake so amma kamar ta ƙara masa ƙarfi ne ya sake mata Leave a Mark Kiss, yana ficewa daga hayyacinsa jikin Jee ya fara saki ta raina kanta yau asalin Dr Ibrahimul-khalil take gani, wasu irin hawayen so da ƙaunar mijinta suka dinga fita daga cikin idanunta, tasan baya hayyacinsa da tuni ya fahimci halin da take ciki kuma daman tarata ya yi ta wannan hanyar yake son rarrashinta can ƙasa ta ce "Ya Allah kada kasa Khalil ya yi sanadin fitar cikin nan" idanunta na rufe hannunta ya saki, gudun ruwan da Khalil ya ji a cinyoyinsa wanda suke fita da zafi ya dawo dashi cikin hayyacinsa, ya zame daga jikinta da ƙyar wani buɗe Idanu ya yi lokacin da idanunsa ya sauka akan bedsheet ɗin da cinyoyinta jini yake fita daga jikinta harda guda-guda a gigice cike da tsoro ya tallafota yana "I am sorry Sexy mama, na rasa tunanina" Da ƙyar ta ce "Ka kira Ummie karmu rasa babynmu khalil....," Wani gudan jini ne ya sake fitowa wanda ya sanya Majeederh ƙanƙame Khalil jikinta na rawa. [11/2, 20:11] Ummu: Da sauri ya kalli Akeeth ya ce "Boss binsan zaka yi? zuwa can Saudiyya ɗin?" Akeeth ya dinga kallon yaron nasa mai suna Ziyad, ganin baiyi magana ba ya sanya Ziyad cewa "Idan babu damuwa kuma ba zan shiga rayuwarka ba, yau ɗaya ina son ka bani dama na baka shawara a matsayina na musulmi kuma ɗan uwanka, wanda yake ci a ƙasan ka" Akeeth ya ɗan yi gyaran murya hakan yasa driver ya ja suka nufi asibiti, Ziyad ya sake cewa "Ka bani dama please" "Ina jinka Ziyad, amma a cikin shawarar da zaka bani banda rabuwa da Malama Majeederh ok" Da sauri Ziyad ya ce "Dole a kanta ne, ka saurare ni a karo na farko, ba zaka taɓa nadama a cikin shawarar da zan baka ba" A hankali Akeeth ya ce "Ina ji" Ziyad ya ce "Kai babba ne, kuma mai hankali kasan menene ya dace da wanda bai dace ba Boss, yanzu menene ribarka idan ka auri wacce bata son ka?" Akeeth ya yi shiru, Ziyad ya ɗora da "Kai ne da matarka harda yara kuna rayuwa ta farin ciki, kwanciyar hankali da jin daɗi sai rana tsaka wani ya kawo kai da nufin rusa wannan farin cikin, da nufin rabaku rabuwa ta har abada bayan kuma duk duniya banda iyayenka ba wanda kake so sama da matarka don Allah ya zaka ji?" Akeeth ya rufe ido yana dafe kansa dake juya masa, a zaune yake amma jinsa yake kamar zai kifa, a hankali ya girgiza kansa ya ce "Ba zan barshi ba" "Good, kuma tayaya kake tunanin Khalil zai barka ka raba su da Malama Majeederh? Idan da wanda zai fara bada shaidar soyayyar da sukewa junansu tun kafin su kasance miji da mata bai shige kai ba, zata kawo shi gidan marayunka, ya yi sati zuwa wata da ƙyar suke rabuwa, balle yanzu da yake ganin cewa ita ɗin matarsa ce? Kasan waye Khalil? Idan ransa ya ɓaci shi da mahaukaci bashi da banbanci, ina tunanin kamar ka shiga cikin hurumin Ubangiji ta hanyar nuna maitarka ta son matar aure, matar wani, kuma ba ƙiyayya tsakanin su balle ka ce" Akeeth kallon Ziyad kawai yake, sosai ya fahimta amma zuciyarsa ta kasa fahimta ko gane abubuwan da Ziyad ɗin ke faɗa masa a nutse ya ce "Amma na riga shi son ta, tun a lokacin da take kawo shi gidan marayun nake son ta, i don't know what comes over me dana kasa fuskantar ta da soyayya wallahi" "Hakan yana nufin ita ɗin ba alheri bace gareka, ita ba kowa bace face ƙaddararka (Your destiny)" A hankali ya ce "Destiny? Fate? Ƙaddara kuma?" Ziyad ya jinjina kai ya ce "Ko shakka babu, Majeederh is your destiny ita ce ƙaddararka, duk abinda Ubangiji zai jarabci bawa da shi har yake wahalar da shi to tabbas abun nan shi ne ƙaddarar shi, kuma kar ka bari hakan ya yi tasiri a zuciyarka akwai mata da yawa a duniya masu ilimi, aji, kyau, da duk wasu Qualities da kake buƙata" A taƙaice Akeeth ya ce "Qualities ɗin Malama Majeederh da ban yake, she's different from others, daban take da sauran matan, kawai na yi sake ban taɓa zaton Abraham zai girma ya ce yana son Majeederh ba, ban taɓa zaton zata iya auren shi ba, na ɗauka za ta yi tunanin yarintar shi ta dubi ƙanƙantar shi" "Me zaka nuna masa a yanzu Boss? Dame zaka fi Khalil ɗin? Da shekaru ne dai kawai, su kuma shekaru are just a number" Akeeth ya kalli Ziyad kamar yana son gasgatawa, Ziyad ya girgiza kai ya ce "Kuma shi namiji a duk inda yake namiji baya ƙanƙanta, zanen sunan shi na namiji zai ta kasancewa cike da iko, kamar yadda Ubangiji ya faɗa a cikin Alkur'ani, suratul Nisa'i, maza gaba suke da mata zasu iya jagorantar su a komai, don Allah Boss karka raunata zuciyar Khalil yana tsananin so da ƙaunar matarsa, yadda ya shaƙu da matarsa ko da iyayensa bai shaƙu ba, ni nake bibiyar shi nake ganin komai, yana da ɓoyayyen sirri fitar shi kawai ake gani, amma yana da wani irin Qualities wanda ba ko wanne namiji ke dasu ba, yana yin abu don Allah shi ya sa bai damu daya faɗawa jama'a waye shi ba, yadda ba a haifeka mahaifa ɗaya da Majeederh ba, haka ba zaka taɓa mutuwa saboda baka sameta ba, believe me" Akeeth ya ce "Abraham bashi da hankali, yana da zuciya bai cancanta da zama Mijin Malama ba, ina tsoran watarana ya yi mata illa nafi kowa sanin waye shi wallahi, Ziyad kar kaga laifina ko ban auri Majeederh ba, kawai ta samu wanda zai dace da ita but Majeederh ba tayi deserving auren mutum kamar Abraham ba, duk wahalar nan data sha" Ziyad couldn't speak, ya kasa magana gabaɗaya sai kawai ya ja bakinshi ya yi shiru, hospital suka nufa aka bawa Ziyad gado saboda karayar hannunsa yana buƙatar resting bed. Idanunsa rufe ya shigo cikin haɗaɗɗen parlourn gidan nasu, ya yi tsaye, magidanciyar matar dake zaune saman kujera da counter a hannunta ta kalli Akeeth a hankali ta ce "Baka sameta ba?" Ta faɗa a taushashe Akeeth ya yi saurin cillar da wayar hannunsa ya ƙarasa gaban Nenne ya zauna yana ɗora kansa a cinyarta ta shiga shafa kansa tana jin yana sauke ajiyar zuciya "Zaka haƙura yanzu dai ko? Ka tabbatar ba rabo tsakaninku?" Akeeth ya ɗago kai ya kalli mahaifiyarsa ya ce "Tayaya zan iya haƙura da ita Nene? Nida ita kamar ɓarin gyaɗa ne how can you imagine zan rayu without her eh?" "Me kake so yanzu Akeeth?" A hankali ya ce "Your help, your support, and your prayer" Ta riƙe hannunsa ta ce "Addu'ata kullum tana zagaye da kai, ina yi ba ranar fashi" Da sauri ya ce "Call Majeederh and ask her to love me, please Nene" Nene ta ce "Karka zama mai tsananin son kanka a cikin al'amarin rayuwa Akeeth, babu rabo tsakaninku tunda har bata kasance matarka ba, ka yarda cewa ba kai ne MIJIN MALAMA ba, Idan Rabo ya rantse ko babu ciwo dole a tafi, haka Idan Rabo ya rantse duk wahala duk ƙiyayya dole ta kasance matarka ka nutsu ka kwantar da hankalinka". A hankali idanunsa na cika da wasu hawaye masu zafi sosai ya ce "Nene!" "Ka yi haƙuri" Ya damƙe hannunta sosai yana kifa kansa a cinyarta ya ce "Nene, zuciyata ba daɗi na yi kuskure" A hankali itama idanunta na cika da hawaye ta ce "Babban kuskuren shi ne amfani da sunan Mr no name, da Akeeth ka sanya maybe da tasan da zamanka, kayiwa kanka uzuri kayiwa Majeederh uzuri idan da wacce ta cutar da rayuwarku bai huce Latifa Omar ba, ka yi addu'a ka manta" Ya yi shiru kawai, Nene ta shiga damuwa Akeeth kawai ta mallaka a duniya shi ɗin maraya ne ubansa ya mutu ya barshi da arziƙi kamar ba zasu ƙare ba, bashi da aiki sai na bata labarin Majeederh, ranar da aka ce Majeederh tayi cikin shege a sume suka nufi asibiti da shi, kuma shi ne wanda ya yi rubutu a media domin kare hak'ƙinta, tana ganin al'amarin shi kamar zaucewa irin na masu fama da shigar sabuwar Soyayya. Ta ce "Akeeth ga ƴar uwarka? Ga Rusul?" Ya girgiza kai kawai ya ce "ALLAH YANA GANI Idan har ban auri Majeederh ba to na haƙura da aure" Ta zare ido ta ce "Idan baka yi aure ba sai me? Ka rufa mini asiri kada Aljana ta aureka (ALLAH YANA GANI)". Bai furta komai ba ya miƙe ya nufi part ɗinsa idanunsa rufe yana jin wani irin zazzafan zazzaɓi na rufe masa jiki. A can Ikot Ekpene Prisons Mr President ne zaune shi da Latifa Omar bayan ya samu kaɗaicewa da ita, ta hanyar wani Gandiroba mai bala'in son kuɗi ta kalle shi ta ce "Amma Sir Khalil ya tsaneka" Ya girgiza kai ya ce "I knew my son more than anything, nasan waye shi yana so na, nasan kalar son da yake mini I just need your help" A hankali ta ce "Name?" "Ya yafe mini, na yi regretting komai bani da tabbacin zan bar gidan nan ko a'a, idan har na bari to tabbas zan dawo ga iyalina idan ban bari ba to zan zauna a nan har zuwa mutuwata" Latifa ta ce "Sir kun yarda zaku mutu kenan?" Ya kalleta da mamaki a fuskarsa sosai sai kuma ya ce "Mun sani, a littafinmu ai mun san mutuwa gaskiya ce duk wani wanda ki kaga yana aikata abu wanda yake ba daidai ba ya sani, son kuɗi ta rufe idona na banbanta kuɗi da iyalina, wanda a yanzu ba kuɗin kuma iyalin nawa nake buƙata su nake son gani, amma bani da confidence na zuwa inda suke bani da confidence na neman yafiyar su" Ya ɗan saurara sai kuma ya ce "Ina son Gimbiya so mai yawa, komai nata birgeni yake amma rashin kishi da masifar son kuɗi nake son sadaukar da ita ga wani? Wanne irin miji ne ni?" Ya runtse idanunsa a hankali hawaye masu zafi suka shiga gangaro masa kafin ya ce "I am ashamed, I have failed as a father" A hankali ya lumshe idanunsa tears running down his cheeks"I made a mistake and I regret doing all the things I did in the past, dama lokaci ya bani dama na tariyo bayana domin gyara goben da bani da tabbacin kyanta, duk da ban kasance musulmi ba, amma nasan abubuwa masu kyau wanda littafinmu ya zo da shi" A hankali Latifa Omar ta ce "Kana cikin lokacin ka Sir, zaka iya amsar shahada, idan ka yi believing da addininmu" Ya girgiza kai ya ce "Da alama bani da rabo, ban ji son hakan a raina ba, Musulunci bai cancanta dani ba" "A'a Sir!" Latifa ta faɗa a ɗan gaggauce ta ce "Addinin Musulunci mai sauƙi ne, ga ma'abota soyayyar shi, baya da wariya wajen bambance wanda zai shige shi, kyakkyawar niyyar da tsarkakkiyar zuciya kawai ake buƙata, abu mafi wahalar shi ne da wacce kalar zuciya kake son musulunta? A nan kuma sai ka saurari zuciyarka abinda duk kayi imani da shi, to shi ne daidai kayi amfani da damarka domin baka da tabbacin kawai anjima ko gobe" Da sauri ya ce "Ina son musulunta ƴata, tsoro ne kawai ya hanani ina ganin kamar addinin ba zai amshe ni" Murmushin jin daɗi Latifa tayi, ya yi alwala a wajen aka bashi kalmar shahada yana faɗa idanunsa na cika da hawaye duk duniya yanzu iyalansa yake buƙata, Gimbiya, Khalil, Clara, Zizi, Badi, da kuma Kiristi ko mutuwa ce ta ɗauke shi a cikin su, Latifa Omar ma kukan take sosai zuciyarta babu daɗi, envelope din daya bata ta ɗauka ta nufi part ɗinsu na mata a asirrince ba tare da ankarewar kowa ba. Cikin dare zuciyar Mr President ta buga ko motsawa bai ba Ubangiji ya zare ran shi a ranar daya karɓi shahada, daman haka ne idan kakan aikata aikin ƴan wuta, idan Ubangiji ya soka da rahama kana dab da mutuwa ka koma aikin ƴan aljanna, idan na ƴan aljanna kake kaso taɓewa sai ka koma na wuta, su Latifa na kwance aka dinga tashin su ana fita ta wata ƙofa har suka fice daga cikin prison aka sanya su a wata ƙatuwar mota tare da ɗaukan hanya da su. "Sister ina za a kaimu?" Latifa ta tambaya a tsorace, wacce ta tambaya ɗin ta ce "Haka ake mana duk sati ko duk wata, sunan an kawo mu nan da niyyar gyaran hali ko yanke mana hukuncin zaman gidan kaso gabaɗaya har mutuwa ko mu yi shekaru mu fita, amma an mayar damu saniyar tatsa" Latifa ta ce "Pardon! Ban fahimta ba" Ta ce "Ina nufin yanzu haka kaimu wajen wasu manyan gari za a yi su kwanta damu, bamu da wani option wanda ya a shige obey, yanzu hatta ƙwayoyin maye da ake karɓewa wajen mutane sune suke amsa, to da irin haka taya rayuwa zata gyaru? Wani ma laifinsa bai kai matsayin da za a kaisa prison har haka ba...," Ta kasa ci-gaba da maganar saboda kukan daya ƙwace mata... Saukar yamma duk Khalil sukai Majeederh tunda jirgi ya tashi ba taga Khalil ba sai yanzu da suka sakko, ya kasa haɗa Idanu da ita, kunyarta yake ji sosai bai san mene ya sanya ya kasa controlling kansa a lokacin ba, ya kama su twins Yaa K na tare da Majeederh daman already ta faɗawa Zaytoon zuwan nasu sai dai bata shaida mata da Khalil bane, motocin Palace a jere wajen biyar, a nutse Gimbiya ta fito daga motar tana sanye da wata milk ɗin alkyabba wacce ta amshi jikinta sosai, fuskarta a kame kamar kullum, sai Clara wacce take tsaye a gefenta ta saka baƙar abaya tare da zagaye fuskarta da veil, sai Rohaan, ɗaya motar Zainab da Badriyya ne suka fito gabaɗaya cikin abaya iri ɗaya, Zizi da Badi. A kusan lokaci ɗaya cikin daƙiƙa guda idanun Gimbiya dana Clara wacce itama ta musulunta ta koma Fatymerh ya sauka akan Khalil duk yadda Gimbiya ta kai ga jan ajinta da riƙe kanta kasawa tayi, ta saka hannu ta murje idanunta still Khalil take gani tsaye yana mata murmushi ga yaransa da matarsa zagaye dashi, Jee ta nuna kamar babu komai, Gimbiya komai nata ya tsaya ta kasa yarda ko gasgata abinda take gani da ɗan sauri cike da nutsuwa Khalil ya nufeta yana zuwa ya rungumeta, suka sauke ajiyar zuciya "Ummie" Ya furta a taushashe tana jin muryarsa mai cike da kamala ta rungumesa a jikinta tare da sakin wani irin raunataccen kuka tana cewa "Khalil? My son..... [11/2, 20:11] Ummu: *MIJIN MALAMA* *_Arewabook@Nimcyluv 106_* Innati ta sharce majina ta ce "Ƙarara baki babu linzami a dinga Sakin tsurar zance? Dafa a makarantun islamiyya ya faɗi haka a gigice zasu dinga salatin Annabi, ana kaɗa zunubin can wani wajen, ƴar bulala ɗari da tamanin ɗin nan yi masa ita za su yi" Majeederh ta yi shiru, Aaliyyah sai dariya take ta ce "Ni a shawarce da islamiyyar kika mayar da shi Innati" Ta yi caraf ta ce "Waa? Ubana daya mutu zai dawo kenan ashe, yanzu da an yi magana ya ce Mijin Malama? Haka Kululu take? Asstagafirullah!" Aaliyyah ta ce "To Allah ya shirya shi" Da sauri ta ce "Amin don nabiyyun rahamati, idan ba zai shiryu ba Allah ya ya fe masa" Ta juya ta kalli Majeederh ta ce "Mijin naki batsa ya yi fa? Ko ba ki ji bane?" Kafin ta ce komai Ƙhulud ta shigo da plate wanda yake cike da zallar gasasshen nama.... Washegari aka Raɗawa yara suna Hawwa'u Ibrahim Khalil da Fatima Ibrahimul-khalil, wanda suka ci sunan Fulani da Gimbiya ana kiran su da Noha da Soha, faɗar shagalin da akai ɓata baki ne, duk da cewar family biyun basu da cikakken yawa amma Majeederh ta samu arziƙi daga jama'a, hatta Barrister Aliyu Sufyan sai daya bawa babies gift Khalil dai bai ce komai ba, haka Akeeth wanda suka zama friends shi da Khalil, hatta P.a Hammad sai daya basu mahaukatan kaya wanda suka jone shi da Badi tun a Naija har zuwa matakin da zai aureta. Sarewar dake tashi a hankali wacce ta karaɗe Palace bakiɗaya cikin ƙanƙanin lokaci shine ya fargar da jama'a zuwa ga abinda yake faruwa acikin masarauta. Su Mami gabaɗaya suka fita domin bawa Idanunsu abinci Majeederh dake zaune kiɗan na ratsata jinin sarautar nata ya motsa ta miƙe a hankali tare da nufar waje, cak ta tsaya daidai window tare da ɗagawa idanunta ya sauka akan gwarzonta Dr Ibrahimul-khalil kuma Mai martaba Ibrahim Khalil na 4, a hankali ta dinga binsa da kallo jinin jikinta na tsinkewa ganin wani irin kyau da ya yi mata wanda bata taɓa ganin irinsa ba, farar jallabiya ce a jikinsa ƴar gasken, an ɗora masa jibgegiyar golden Silver ɗin Alkyabba mai mugun tsada, fuskarsa zagaye da rawanin hiramin daya ƙara fidda tsagwaron kamala da tarin haibar dake kwance a fuskarsa, baya murmushi ko kaɗan ya kame kansa idanunsa ya buɗe tare da lumshe su, komai ya gundire shi tashin hankalinsa bai shige kiɗan da ake masa a ka ba, da surutan jama'a. Jajayen laɓɓansa sun jiƙe da damshin yawu tunaninsa ya tsaya cak sanda ya gama tabbatarwar da kansa fa yau shi ne jagoran mutanen Saudiyya? Nauyi da hak'ƙin nasu yana rataye a wuyansa. "Ya Allah" Ya furta a zuciya bisa mamakinsa kuma harshen shi ya ƙara nauyi fiye da ko wanne lokaci, jinkimar shi da kame kansa sun ƙaru fiye da ko wanne lokaci da rana na tsayin ranakun da ya yi a rayuwarsa, a hankali wata nutsuwa ke sauk'a tana mamaye jikinsa ya rage babu wani jini da ya yi saura a jikinsa sai na sarauta. Majeederh ta yi saurin ɗauke idanunta ganin ya bar sashin fada ya nufo cikin gidan kai tsaye sauran mutanen fada suka tsaya. Da sauri ta shige bedroom ɗinta tana nufar gaban mirror, Khalil kai tsaye sashin Ummie ya nufa ya sameta zaune akan bed tana duba sauran turarrukan da aka kawo mata, idanunsa da suke yawo a kanta ya tabbatar mata da cewa shi ne, sabon Takawar Masarautarsu, ta ɗaga kai suka haɗa ido ganin nasa ta yi jajur ta ce "Ranka ya daɗe?" A hankali ya zame rawanin kansa ya ƙarasa wajenta ya ɗora kansa a cinyarta, yana sakin ajiyar zuciya sun jima haka kafin ya ce "Me kika fahimta a labarin rayuwata Ummie?" Ya ɗan yi jim ya ce "Karki duba bangon labaran cikin littafin kawai" Ummie ta ce "Idan zan fasalta rayuwarka dole na fara daga farko, bangon littafi shi ne abu na farko da jan hankalin mutane zuwa ga sanin abinda yake ciki, rayuwa dole ce ga dukkan mai rai dake wanzuwa a duniya, mutuwa gaskiya ce hisabi dole ne, a wannan littafin naka dole aga sunan Majeederh zane a ciki, kai tsaye zan iya basa suna MIJIN MALAMA, babu komai cikin littafin zai ZANEN ƘADDARA" Yana sake kwanciya kan cinyarta ya ce "Me hakan ke nufi Ummie?" "Khalil rayuwa ba tabbas, zanen ƙaddara ne ya yi aikinsa cikin littafin nan, da kuma muhimmaci yarda da ita a matsayin mutum Musulmi, muna numfashi da ƙaddarorinmu a jininmu, kasan me yasa na ce sunan labarin littafinka MIJIN MALAMA? Na farko a ƙaddarorin Majeederh akwai farin jini wanda ya tara mata ma nema da yawa kuma a ɓoye dalilin asirin da akai mata, shi yasa ba a san da su ba, kayi rayuwa da ita kana ƙarami ka sake rayuwa da ita a karo na biyu, kuma a hakan kai ba Musulmi bane, bayyanar warwaruwar baƙin ƙullin daya shuɗe da rufewa ya sanya ma neman yin caa" Ta yi shiru can ta ce "Kasan zaka sameta matsayin mata? Kasan zaka yi rayuwa da ita? Kasan zata haifa maka wannan zuri'ar?" Gently ya girgiza kai ta ce "Why? Me ya sa baka sani ba?" Ya yi jim kana ya ce "Ina ganin ban cancanta ba Ummie, akwai wanda suka fini nagarta, shekaru, sanin daidai ga ilimi babban dalilin da bata so na" "Good" Ummie ta furta tana shafa kansa ta ce "Bata auri Alpha ba ƙaddarar su ce haka, Ubangijin bai ƙaddara zata aure shi ba, ta auri Abuturab bata zauna da shi ba, ranar data aure shi, shine ya fara amsa sunan Mijin Malama, da Allah ya ƙaddara wa Majeederh aure da yawa to duk wanda ta aura sunan da zai amsa kenan MIJIN MALAMA daga bakin jama'a, dalili a nan ita ce _MALAMA_ akanta labarin littafinka ya fara rubuta “headline” kasha wahala wacce ta kai ka zuwa matakin da kake a yanzu, dalilin Malama kayi rayuwa bisa saka hannun Ubangiji da yarda haɗi da amincewar shi, dalilin Malama ka samu tarbiyyar daka rasa wajen iyaye, dalilin Malama ka fara sanin daɗin Ahali, dalilin Malama ka fara karatu, Allah ya ƙaddara zaka kasance Musulmi ko wacce ƙaddara mai kyau ko mara kyau akwai sanadi, dalilin Malama ka musulunta, dalilin Malama kasan asalin iyayenka, dalilin Malama kasan waye Mahaifinki" Ta jinkirta ta ce "Idan baka amsa sunan MIJIN MALAMA ba waye zai amsa?" Ya riƙe numfashi da kyau yana riƙe hannun Ummie ya ce "No one has been as lucky as Ibrahimul-Khalil, the son of Ummie, the husband of Hawwa, the father of Alhassan and Al'hussain, the king of Saudi Arabia" "Ma sha Allah, rayuwa cikin farin ciki no more challenges, babu wani tashin hankalin da zai ƙara zuwa ya rusa farin cikin, Ibrahimul-khalil, Ɗan Ummie, mijin Malama, uban Alhassan da Al'hussain sarkinmu na yau da gobe Takawa Khalil" Ya ɗan sauk'e numfashi yana jin wani abu na tsarga masa, a hankali ya miƙe ya fice tare da nufar sashin Queen Majeederh, takunsa bisa duga-dugensa wanda ke nuna tsantsar lafiyar gangar jikinsa dana zuciya. Tsaye ya ganta ta juya baya tana kallon makaken photonsa wanda Fatymerh ta maƙala yanzu, ya ɗaga kansa ya kalli photon a karo na biyu ya sake ware gajiyayyun idanunsa akan frame gabaɗaya ba a jima da yin photon ba, har an yi frame? Aikin Rohaan ne da dukkan alama photon daya gama zaga internet ko wanne sarki gwamna da manya suna posting a twitter akan taya sabon Sarkin Saudiya murna. Ta juya ta kalle shi shima ita ɗin yake kallo cike da sahihin so wanda yake fitowa daga ƙasan zuciyarsa idanunsa ke bayyanar da motsin ji, na daga tafiyar gudun zuciyar tasa, komai nasa ya bubbuɗe. A nutse yake bin jikinta da kallo kayan sunbi jiki tare da zama daram, ya kalli ƙirjinta daya sake cikowa hakan ya haifar da dagulewar riƙon da ya kewa yanayinsa a fili, rauninsa ya bayyana, ya zubawa yatsun ƙafarta dake shimfiɗe zane da ƙunshi kallo, ya juya idanunsa zuwa faffaɗan mazaunanta da suka buɗe sosai asalin dirinta ya bayyana, baya jure kallon idanunta. ganin bashi da niyyar motsawa ta nufe shi tana tafiya jikinta na rawa wanda ta ke yinta cike da gayya hannayenta ta buɗe tare da zagaye shi ta rungumesa tsam a jikinta, hot tears na bin kuncinta, full of love and passion for her husband, she hugged him again, slowly take magane "Ma sha Allah, Alhamdulillah ina taya Takawa murna, Ubangiji ya baka wuyan ɗauka da sauk'e hakƙin jama'a, na yi farin ciki sosai Takawa" Khalil ya kasa cewa komai saboda jinkansa yake kamar ba Khalil ba, wani daban ne, nauyin kansa ya masa yawa, He believes that any success that a man will get in life, it does not happen without a woman by his side, dalilin Majeederh ya cimma burikansa, duk wani long and short terms na goals ɗinsa ya yi Achieving dalilin Malama ba zai taɓa manta sunan Mijin Malama ba, a shekarun da basu shige huɗu ba ya samu cikar victory ɗinsa, me zaiwa Ubangiji banda godiya? Ba zai taɓa butulce masa ba ga tarin darajojin daya bashi. Majeederh ta ɗan bubbuga bayansa a hankali tana shafa kansa ta ce "Ba lokacin ƙunci ko damuwa bane yanzu a gareka ba Takawa, lokacin farin ciki ne ka zama mai godiya a koda yaushe Sarkina" Ya sauk'e numfashi he needs a shoulder to lean on and cry, he feels like he's going to cry but he can't, ya sake matseta a ƙirjinsa, naman jikinsa na rawa zufa na yanko masa laɓɓansa na karkarwa saboda maganar da yake tattarowa cikin tsananin wahala yana matseta a fusge ya ce "Thank you My Queen" Yana ƙara riƙeta ya ce "Thank you, thank you And i love you" "Love You too Takawa, Sarki Dr Ibrahimul-khalil" Ya saketa yana buɗe idanunsa ya zubawa lip's ɗinta idanu a hankali ya ɗan yi murmushin gefen baki cikin firgitaccen yanayi ya suɗe gefen bakinsa wasu maganaɗisun abubuwa suka shiga motsawa a duka jijiyoyin jikinsa, magana yake son furtawa gareta ɗin amma ya kasa, yadda tsakiyar goshinsa ke fidda zufa yasa ta fahimta ta ce "Takawa nawa, ni da yarana, Alhassan Singer kamar Aberdeen Abduljabar Abbas, Alhassan Footballer kamar Abu maleek, Yaa K Dr kamar Dr Abdul-hakeem Bukar Bello, Noha Lawyer kamar Moon, Soha matar malam ce kamar Danejo da Yaa Sheikh Aliyu.." Ya ɗan ware idanu sai kuma ya girgiza kai a taƙaice ya ce "Lahhh" Ta zauna kusa da shi tana kallon sai marairaicewa yake kansa ƙasa daya ɗago suka haɗa ido ya saka hannu ya shafi fuskarta ya ce "Idanunki azaba ne ga Takawa" Ta ce "Ka fito ka ce kana buƙatar ka" Ya yi Miskilin murmushi bai ce komai ba a hankali ya kama hannunta ya ɗora a ƙirjinsa yana rufe ido sun jima kana ya ce "Blessing Woman, Allah ya saki Aljanna" Kasa magana ta yi sai kama fuskarsa da ta yi tare da fara masa wasu lafiyayyun sumbata. Bayan wata uku akai bikin naɗa Takawa, tare da bashi sanda da Takofi sai wani haɗaɗɗen zobe. Soha da Noha sun yi wayo tare da yin wata ƙiba gwanin sha'awa yaran sun yi jajur dasu kamar na turawa, Yaa K ya sake girma amma jikin nasa sai addu'a ciwon sikila ya sa shi a gaba daman tafi wahalar da maza, ya kwanta jinya asibiti babu adadi, haka kurum hannunsu ya kumbura ba ciwo ba komai ya ja ruwa daga ƙarshe ya fara kure sai da suka je asibiti akace ciwon sikila ɗin ne ya ƙarya ƙashin hannunsa. Alhassan abubuwa suka faskara a halin babansa abinda ya manta ne kawai bai ɗauka ba, hatta zane sai ya ɗauki Ebook ya dinga zane har cewa yake ya zama Aby da Mimi. Da ƙyar Takawa ya tasaa Ummie a gaba da roƙan ta aure Uncle Isma'il Majeederh hadda kukanta, ita sam gani take raini ne ba don tana so ba ta amince. Rohaan ya yi caraf da Sona ƴar Uncle Isma'il. Lokaci ɗaya akai gagarumin biki na fidda raini ƙasa ta ɗauka suka tattara suka nufi Naija domin a can za'a yi bikin. Ummie da Uncle Isma'il, Fatymerh da Akeeth, Zizi da Jawaad, Badi da Hammad, Sona da Rohaan, bikin daya tara dubban jama'a. A nan Majeederh take jin iftila'in daya faɗawa Abuturab, bayan juyin mulki da sojojin sukai a ƙasar Naija ya samu karayar arziƙi dalili EFCC da suka kama shi, ko mota ɗaya bai tsira da ita ba sai ɗan ragowar kuɗi a banki, gashi duk dare sai ya yi mafarkin Maysoon ta biyo shi tana kuka hannunta riƙe da wuƙa zata daɓa masa, tana zuwa kansa sai Jidda ta shiga tsakani tana rufe shi, abin tun ana ganin wasa harya taɓa ƙwaƙwalwar shi ya zauce duk wata ake amso masa magani a dawanau abin kamar taɓin hankali ya zama kamar MIJIN MATACCIYYA. Da ƙyar ya samu Takawa da Majeederh suka yafe masa, shi kuma Latifa ta nemi yafiyarsa na abinda tayi masa ta faɗawa babarsa komai da saka hannun Hassenat akai haka duk binciken Latifa ta kasa gano dangin mahaifiyarta domin Alhaji Bashir ya ce ya manta ko sunan babarta domin a irin matan da ake safara ya sameta ya yi mata aika aika, abu ɗaya ya sani tana kama da mahaifiyarta. Alpha ya ware amma mikin son Majeederh na zane a ransa wanda yake jin shi ne zai zama ajalinsa da kuma sonta zai koma ga mahaliccinsa, ta riga ta zama zanen ƙaddararsa, yana ƙoƙarin nunawa ya mance da ita ne, shi kuma ya nemi Maman Alpha ta daina jin zafin Majeederh domin bata da laifi idan da wacce ta cuce shi bai shige Anti ba, ita ce ta yi masa abinda taɓon shi gogewarsa sai wani ikon Allah masanin komai, suka dawo rayuwa da matarsa Zaleehat tana son shi, ba zata wulaƙanta shi ba, ko dan darajar yaran dake tsakani, yau ta gane kansa gobe sai addu'a, daman kuma rayuwar gidan auren haƙuri yafi jin daɗin yawa. Abbu duk inda zai samu labarin Ruma ya bincika babu har wajen ƴan iskan leges ɗin nan amma shiru,kamar shawo ya ci shirwa, Raihana tana zaune aurenta ya mutu tuni wannan gorin zaman gidan data kewa Majeederh ya dawo kanta. Majeederh na zaune a bedroom ta yi shiru idanunta akan yaranta wanda gabaɗaya shekarar su guda, Ƙamshin turaren Takawa da ta ji na Boadicea The Victorious ya tabbatar mata da shigowarsa, ta kalle shi taga ita yake kallo hawaye ya sakko mata ya ƙarasa ya zauna yana kama hannunta a taushashe ya jima kafin ya ce "Saboda kina da ciki kike kuka?" Ta marairaice ta ce "Kwanika fa? Yaran nan tausayi suke bani" Ya juya ya kalli beds ɗinsu kana ya tallafo fuskarta yana ɗora tasa akai a hankali can ƙasa ya ce "Muna murna, Takawa na son zuri'a karkiyi fushi kyautar Allah ce" Ta ji kalamansa sun kwanta mata sauran da suke kwanika ya suke ji? Ya ɗora hannunsa a cikinta sai ya yi kamilallan murmushi ya ce "Blessing Woman, you're a darling, ke albarka ce,abar so kin mayaye gidan Khalil da zuri'arki" Ta ce "Mun mamaye dai, ka manta ka ce kai ne kake haihuwar?" Ya shafa kai da idanunsa a laɓɓanta ya ce "Sure" Kafin ta yi magana ya haɗe bakinsu waje guda, can cikin fitar hayyaci ya ji wayar Majeederh na ƙara ya ɗauka ganin sunan Alpha ya sa shi lumshe idanu, bata ɗauka ba har kiran ya katse wani ya sake shigowa Takawa ya miƙe tsaye yana cewa "Pick the call...!" Yana faɗin haka ya fice ta ɗaga ta ce "Assalamu alaika" "Sannu, muna hanya zamu shigo, ai kuna Naija still?" Ta ce "Eh, kai dawa?" Ya ce "Idan munzo zaki gani" Ya kashe kiran ta sanarwa Khalil bai ce komai ba, ba jimawa suka shigowa, mamaki ya kama Majeederh ganin, Barrister Aliyu Sufyan, Alpha, Akeeth, Hammad, Jawaad ko wanne da matansa wasu da goyo wasu ciki sosai sukai farin ciki, daga gaisuwa Khalil bai sake cewa komai ba, sai an yi abu zai girgiza kai kawai ko ya ce "Uhm" har dare suna gidan. Takawa na zaune a Main parlour shi da Majeederh da yaransu aka kira Khalil ganin Abbu yasa ya ɗaga a hankali ya ce "Subhanallah Gamu nan" A ruɗe majeederh ta ce "Lafiya?" Bai ce komai ba sai ya miƙe not too long ya dawo cikin nagartacciyyar shigarsa tana tsaye sanye da kayanta da hijab yana kama Hannunta ya ce "Muje" [11/2, 20:11] Ummu: *NIMCYLUV* *_MIJIN MALAMA_* Book 2 page 107 Final Episode ArewaBooks: Nimcyluv Okadabooks: Nimcyluv Wattpad: Nimcyluv Facebook: Na'ima Sulaiman Sarauta Both Twitter and Instagram. 08119237616. Takawa da Majeederh a mota ɗaya wata babba ta zamani black colour, Alhassan da Al'hussain da Yaa K suna mota ɗaya ta bar su Soha da Noha wajen Nanny, sai motar masu kula da lafiyar Takawa Khalil data iyalansa, a haka suka bar gidan jikin Majeederh gabaɗaya ya yi sanyi ta rasa me Mijin nata ke ɓoye mata, ta ɗago ta kalle shi tasan ba lallai ya sake magana ba tunda ya yi kafin su fito can ta ce "Takawa meke faruwa ne?" Ya numfasa a hankali ya juya ya kalleta ba tare da ya ce komai ba ya kama hannunta ya matsa alamar Ki kwantar da hankali, Ganin ta sake ƙoƙarin magana ya rufe mata baki tare da janta jikinsa ya rungume. Har suka isa gidan Abbu ba wanda ya sake magana, gabaɗaya an sauya gidan zuwa ginin zamani wanda Takawa ya zana da kansa, Majeederh ta sake rikicewa ganin motoci kala-kala a harabar gidan Abbu, bata jira shi ba ta fito shi kuma ya tsaya a motar yana zubawa motar gwarazan mazan yaran nasa ido. Cak ta yi ganin Gawa shimfiɗe a parlor ga Aaliyyah zaune tana kuka ga Raihana da sauran matan familyn Khan, sun zagaye gawar sai kuka suke, Mami idanunta jajur ba kuka take ba amma halin da take ciki gwara ta mai yin kukan da ita, Maman Alpha ta yi shiru idanunta akan mamacin, Yaya Bilkisu, Innati sai maƙota mazan kuma suna ɗaya parlourn. Cikin rashin sanin wanda ya mutun Majeederh ta zube gaban gawar jikinta na rawa bakinta na kakkarwa ta ce "A...a...a Abbu?" Innati ta ce "Ba dai Audil azizu ba, Allah ya tsare shi da yin wulaƙantacciyar mutuwa irin wannan" Majeederh bata karaya ba ta cigaba da zame zanin da aka rufe gawar da shi idanunta ya sauka akan fuskar Ruma wacce ta yi baƙiƙƙirin ta sauya kama ta zama wata ƴar firit da ita, Majeederh ta saki zanin tana rufe bakinta saboda kukan da ya zo mata a fili ta ce "Innalillahi wa'inna ilahir raji'un! Ruma ce? Ruma ta rasu yaushe? Garin yaya? Innalillahi!" Ta sake fashewa da kuka cikin wani irin firgitaccen tashin hankali, Yaya Bilkisu ta ce "Awa ɗaya da suka shige aka kira mahaifinku a waya ana nemansa a hukumar hisba, yana zuwa suka labarta masa gawa aka kawo musu tun daga garin Lagos, su kuma suka amsheta a details ɗin da take yawo da shi a jaka, sun tabbatar ciwonta ne ya kasheta da kuma Shaye-shayen data fara babu ji ba gani wanda ya taɓa mata huhunta" Majeederh ta runtse Idanunta tsamtsam tausayin ƴar uwarta ya kamata da kuma dalilin mutuwarta ta. "Allah ya jiƙanki Rumaisa, Ubangiji ya yafe miki zunubanki ya kai ranki zuwa Aljanna maɗaukakiya" Ta juya ta ce "Me ake jira ba a yi mata wanka ba?" Sukayi shiru Aaliyyah ta ce "Wai tsoran taɓa ta suke ji" Da mamaki take kallon su bata ce komai ba, ta miƙe tsaye ta ce "Akwai ruwan zafi ko? Sabulu? turare?" Aaliyyah ta ce "Eh" Jee ta ce "Aaliyyah ku sauya parlour ki duba handbag ɗina za kiga Kur'ani mai ƴa ƴa ki bawa kowa inda zai karanta" Ta miƙe duka sauran suka bita, su Yaya Bilkisu ma fita sukayi, Majeederh ta zauna cike da ƙarfin zuciya da kuma dakiya ta wanke Ruma tas da taimakon Zaleehat sukai mata sutura, hawaye na fita daga idanun Majeederh ta shiga zuba mata addu'o''in samun rahamar Ubangiji tana zaune, tattausar muryarsa ta fara shiga kunnenta ta hanyar yin sallama sai kuma Barrister Aliyu Sufyan, daga nan sai Akeeth sai kuma Jawaad sune suka kama Ruma tare da sanyata cikin makara, idanun Takawa zube akan Jee ganin yadda take ta kuka idanunta har ya kumbura duk abubuwan da Ruma ta yi mata amma yanzu kukan rashinta takeyi? Lallai tsakanin ɗan uwa da ɗan uwa sai Allah. Abbu ya ce babu zaman makoki ranan uku za a mata sadaka da bakwai kowa ya tafi gida. Ummie na zaune a wani parlour dake gidan ita kaɗai ce sai Takawa daya shigo ba jimawa ya ɗan shige jikinta, dauriya kawai take amma sam bata son ƙamshin turarensa cikinta wani irin juyawa yake ta ce "Ina Fulanin?" "Wa?" Ummie ta harare shi domin tasan maganar ce baya son yi doguwa, ta ce "Ka je ka ɗauki iyalanka ku tafi gida dare ya yi sosai, ga Prince Alhassan nan sai jan yaran jama'a yake da faɗa" Takawa ya yi shiru bai san ta inda zai fara mata bayanin cewa Majeederh taƙi sauraren shi ba, ita dole tana nan har sadakar bakwai da sauri yaga Ummie ta ture shi tana riƙe ciki ta nufi toilet kai tsaye wajen sink ta shiga kwarara amai. Takawa ya yi tsaye yana kallon ikon Allah shi dai ya san Ummie ƙalau take tun kafin su zo Naija yana shan tambayarta a waya tana lafiya? Yana tsaye ta fito ta kasa haɗa ido da shi, ya dinga kallon yadda ta sake haske ta yi kyau sosai da wata ƙiba sai kawai ya lumshe idanunsa ya ɗan yi murmushin gefe, Ummie ta ce "Me kakewa lumshe ido?" Ya girgiza kai ba tare da ya ce komai ba ya fita a hanya yaci karo da Uncle Isma'il ya yi saurin juyawa ya bi ta wata hanyar Uncle Isma'il ya samu Ummie zaune tana ganinsa ta ɗan miƙe tsaye ya ƙarasa inda take yana kama hannunta ya ce "Aman kika sake?" Ta yi shiru sai kawai ta shige jikinsa ya rungumeta sosai yana jin zafin da jikinta ya yi ya ce "Kai, bari na kira Khalil ya duba ki the temperature is too high" Ummie ta girgiza kai a hankali ta ce "Zaiyi noticing ina da juna biyu banaso" Ya ce "Miye baki so ɗin?" Ta ce "Yasan ina da ciki, yasan me na yi" Uncle Isma'il ya yi dariya sosai ya ce "Kuma kina da gaskiya, amma ai ya san ba a shan ciki a ruwa ko? Kuma yasan kina da aure" Wayar Uncle Isma'il data fara ƙara ya sanya Ummie yin shiru ya ɗauka yana sawa a handsfree muryar Khalil ya ratsa kunnen Ummie da yake cewa "Uncle ka ɗauki Ummie zuwa gida, ta sha paracetamol zazzaɓin zaiwa babyn illa" Yana faɗin hakan ya kashe kiran, Ummie ta fashe da kuka ita daga yau ba zata sake bari su haɗu da Khalil ba. Rayuwa ta fara gangarawa har aka manta da Ruma sai mikin abin dake maƙale a zuciyar Abbu yana ganin kamar shi ne silar faruwar komai, ya dinga neman yafiya wajen Ubangiji. Ko wanne ɓangaren na zaman gidan auren suna yin sane cikin kwanciyar hankali sai abinda ba'a rasa ba, Musamman Fatymerh da Akeeth ya cike mata dukkan gurbin data rasa bai taɓa mata gori na daga ƙaddarorinta ba, da rashin samunta a cikakkiyar mace ta yi kuka sosai ta bashi haƙuri ya ce "Ba komai, ba don haka ya aureta ba kawai sonta yake" Kasancewar shi jinin Yoruba yasa muguwar soyayyar shi ta kama zuciyar Fatymerh bata ganin kowa sai mijinta Akeeth. Haka Zizi da Badi ko wacce rayuwar aure ta yi mata daɗi lokaci zuwa lokaci suna zuwa wajen babarsu taƙi yarda ta musulunta har lokacin. Rukunin Gang team suka sake haɗewa a wannan karan zuwa nagartattun mutane suka haɗa hannu wajen buɗe company ɗaya mai suna MIJIN MALAMA Oil and gas... John yaransa biyu da mai sunan Takawa da mai sunan Majeederh a cewarsa sune ƴan uwansa sun gama yi masa komai a rayuwa. Ummie ta haifi kyakkyawar yarinya mace zallar kyau na yarinyar ya ɓaci, taci suna Nana A'ishah ana ce mata Diyanerh, haihuwar Ummie da kwana biyar Majeederh ta sauka wannan karan ma namiji ta haifa jajur da shi so ma sha Allah, cikakken Balarabe haka yaron ya tashi suka sanya masa Sunan Abbu ana kiransa Arjun, Idan Takawa Khalil ya juya yaga Yaa K, yaga Alhassan da Al'hussain yaga Soha da Noha ga kuma Arjun sai ya rungume Majeederh yana cewa "Thank you" Daga nan kuma haihuwar ta ɗan tsaya mata ba tare da planning ba kawai daga Allah, tuni ta sauke farali da aikin hajji haka su Alhassan duk sun jima da zama alhazawa. After 5yrs Abubuwa da yawa sun faru hadda rasuwar Innati, Bayan Diyanerh Ummie ta sake haihuwar yara twins daga nan kowa ya fahimci haihuwar tagwaye a jininsu yake, rayuwar ta sauyawa Uncle Isma'il albarkacin zumuncin daya riƙe, Aaliyyah yaranta uku ta ɗauki ɗaya ta bawa Latifa suna zaune lafiya har yanzu dai Aliyu bai sake mata sosai ba, he just believed yana sonta tunda ya kasa manna mata takardar saki,ya ƙara zama cikakken lawyer wanda samun ganinsa ma aiki ne, ya tashi daga gidan nan ya koma G.R.A Jawaad ya zama babban Ɗan jarida (ALLAH YANA GANI). Akeeth kuma yana riƙe da kujerar Gwamna domin harkar Demokrad'iyya ya shiga ba ji ba gani, Fatymerh ta zama first lady. Maryam ta gano asalin waye mijinta Almustapha ta tayar da hankali ya saketa gashi yana sonta kamar rai sai da taga zai zauce ta koma gidansa bayan ta tabbatar ya daina abinda yakeyi. Gidan Uncle Bello lafiya suke zaune Bilal ya dawo gidan da zama gabaɗaya. Majeederh na tsaye tana haɗa fruits salad,ta idar da sallar zhur ɗinta kenan ga zuma a wani ɗan silver kwano mai kyau tun daga bakin ƙofa ta ji ana cewa "Aby, Mimi we're back" Ta sauke lallausan murmushi tana juyawa idanunta ya sauka akan jaruman yaran nata wanda suke da shekaru 20 20, amma girman jikinsu yafi na ɗan 25 zuwa 30 Al'hussain ya ƙarasa ya rungumeta ya ce "I miss you so much Mimi, Our Fulani Kingdom" Ta rungume shi ta ce "Welcome darling" Alhassan ya haɗe fuska hannunsa zube cikin Aljihu suit ɗinsa sai ɗaɗɗaga shoulders yake daidai nan Takawa ya fito an fara manyanta ya ɗan saki tattausan murmushi idanunsa akan Alhassan da sauri Alhassan ya rungume Takawa ya ce "Aby.." Takawa ya ce "Prince! my photocopy" Gabaɗaya suka zauna Arjun ya shigo ya nufi wajen Majeederh domin jin kansa yake kamar auta gabaɗaya a lokacin shi kansa Takawa bai san akwai shigar ƙaramin ciki a jikin nata ba, ta ce "To ƴan Singapore ya ƙasar?" Al'hussain ya ce "Good" Alhassan baiyi magana ba idanunsa rufe bacci ya ke ji can ya buɗe ido ya ce "Where is Soha?" Daga baya aka ce "am here brother" cikin masifa ya ce "How many times zan faɗa miki ki daina posting pictures ɗinki a social media, more especially Twitter? How many times eh?" Ta yi shiru Yaa K ya ce "Masifaffen gidanmu ya dawo, Allah ya baka haƙuri ba zata sake ba daga yau" Takawa Khalil kallon yaran nasa yake musamman da Noha ta shigo yanzu daga school itama ya juya ya kalli Majeederh ya lumshe idanunsa a hankali ya ce "Alhamdulillah" Da daddare Takawa yana turakarsa ya gama shirin kwanciya Majeederh ta shigo ya bita da kallo sosai can ya ce "You're pregnant" Ta buɗe ido sosai ta ce "How do you know?" Ya ɗan watsa mata kallon So kafin ya ce "Idan kina da ciki kinfi buƙatar Takawa fiye da ko wanne lokaci" Ya miƙa mata hannu ta kama ya zauna tare da ɗorata a cinya yana shafa cikinta can ya ce "Queen Majeederh" Ta ce "Sarkina" Idanunsa rufe ya ce "ALLAH ya yi miki Albarka, ke ɗin ƴar Aljanna ce" Ta rungumesa ta ce "Mata da yawa na cewa; duk wacce ta ɗauki Miji uba zata mutu marainiya, Jarumin mijina ya rusa wannan faɗar tasu a zuciyata, haƙika babu wani abu mai muhimmanci ga rayuwar mace wanda ya a shige gidan mijinta, domin shi ne ni'imarta, kai ɗin tsagina ne, kamar yadda bango ba zai zauna ba sai da tsaginsa, kamar yadda kifi ba zai rayuwa ba sai yana cikin ruwa, haka zalika rayuwa bata yiyuwa sai da numfashi a ƙirjin mutum, mizani da idan ba ruwa ba ɗan adam gwargwadon yadda ƙaddarori suke juyewa zuwa abu mai kyau shi ne tubalin yadda Majeederh ba zata iya rayuwa babu mijinta Mai martaba Ibrahimul-khalil ba, duk wanda yake tunanin zai rabamu ya ɗauka mafarki yakeyi, kamar yadda duk wanda ya ce wutar kara ta kwana to shi ne ya kwana bai yi bacci ba, Malama da MIJIN MALAMA mutu ka raba, ko ita ina fatan ta fara ɗauke ni kafin Takawa". Takawa ya rasa bakin magana sai kawai ya rungumeta sosai yana jin ta cike masa komai na rayuwa baya buri daya shige ya kyautata mata ta zama cikakkiyar House Wife bata da aiki sai na kula da mijinta da yaranta, a hankali ya shiga kissing ɗinta tun suna zaune har suka zame suka sauka ƙasan carpet daga nan kuma suka faɗa wata duniyar ta daban, kasancewar sun jima rabon su da Naija ga kuma yanzu Fatymerh ta haihu yasa Takawa saka Alhassan ya fara musu shirye shiryen tafiya cikin kwanaki biyu jirginsu ya ɗaga, Alhassan farin cikinsa ɗaya akwai wacce idanunsa yake son gani, Soha bata wani farin ciki domin bata damu da wasu family ba. A gidansu suka sauka a daren kuma Majeederh ta nufi gidan Fatymerh domin shirye-shiryen suna, Takawa ya dinga juyi ya kasa bacci matarsa kawai yake buƙatar gani da jin ɗumin jikinta ya duba agogo yaga ƙarfe biyu, jallabiya ya saka ya fito ya shiga mota, yana fita Alhassan ya fito a daidai lokaci guda suka isa gidan Akeeth kowa ya yi parking motarsa daga nesa da gidan, Khalil ya manta matsayinsa na sarki ya leƙa yaga ba kowa sai mai gadi ya kama katanga ya durga ciki, Alhassan ma ya durga Khalil bai san da zuwan Alhassan ba, amma shi Alhassan yana ganin mahaifin nasa. Ɓangare daban-daban suka nufa Alhassan wajen Abra, ya bi ta window ya shiga bedroom ɗin ta. Majeederh na tsaye tana ƙoƙarin kwanciya a gajiye take sosai kamar daga sama taga an diro ta window an kuma kashe switch na bedroom ɗin, tana ƙoƙarin yin magana aka rungumeta ta baya, a hankali ya manne mararsu waje guda a kiɗime ta ce "Who are you, wa..waye?" Yaƙi magana hannunsa ya sanya ya farke ƴar rigar baccin dake jikinta yana sake rungumeta tare da shinshina wuyanta ta ce "Waye?" Muryarsa na rawa saboda abubuwan da yake ji da ƙyar ya iya furta maganar cikin ƙasa da murya ya ce "MIJIN MALAMA". Allhamdulillah! Komai ya yi farko yana da ƙarshe, ba zan ce labarin nan ya yi 💯 hundred patient ba, duk iyawarka dole ne ka samu kuskure ta wani gefen, ɗan adam ajizi ne mu zama masu uzuri. Bana da ƙarfin qiwar cewa na iya, amma ina da yaƙini na abinda zuciya ke ayyana mini harna rubuta, ba zance Rubutana yafi na kowa ba, domin ban san kowa ɗin ba, abu ɗaya na sani nawa Al'ƙalamin a kaifafe yake musamman ta ɓangaren zanen ƙaddara, ban yarda akwai happily ever after ba, ba kuma zan taɓa gasgata akwai zama na har abada tsakanin ma'aurata babu wani tasgaro ba, ba zan lamunci rashin jarabta ba, domin ƙara gasgata imanin mutum ƙaddara take, ban yarda jarumi baya mutuwa ba, domin kullum akan idanunmu mutane sun sha mutuwa, Miji ya mutu, mata ta mutu,ko iyaye, kenan zanen ƙaddara na rubutun ƙagaggen labarin daya samu nagarta ga mai yinsa done zanen ya zo mana haɗe da sunan mutuwa, a zamantakewa dole mu yarda da Sadaukarwa kuma tilastawa kanmu fahimtar ba komai muke nema mu samu ba, ko da alheri ni garemu SOYAYYA a zane take da rubutacciyar Tawada a rayuwar ko wanne. Kullum mata sune masu rauni, kullum sune suke wahala a labari shin baza kuzo rawar ta sauya zani ba? Kullum cikin force marriage ake ba zaku so wani abu wanda ba wannan ba? Me ya sa kawai namiji ke ganin mace ya ce yana so, ita macen bata da zuciya ne?.... Mu tara a littafina na gaba. Na gina labarin Mijin Malama akan tasirin Ƙaddara, yarda da ita a matsayin mutum Musulmi, illar da ƙawaye sukewa aminansu, da kuma sadaukarwa, komai girman tawadi'unka da ilimin Addinin da kake da shi Ubangiji na iya jarabtarka, haka JINKIRIN AUREN na zuwa ta hanya daban-daban. Godiya. Na gode sosai bisa jumirin bina da kukai tun daga farko har ƙarshe, godiya ga Arewabooks followers wanda bakwa gajiya da sanya kuɗinku wajan siya, ALLAH ya ƙara arziƙi wadata da imani y sanya kuci gaba da bibiyata a ko wanne littafi. Tambaya? 1.Mene kuskuren labarin? 2. Dame ka ƙaru a labarin? 3. Mene yafi birgeka a labarin? 4. Mene saƙonka zuwa ga marubuciyar MIJIN MALAMA? 5. Wanne kallo ku kaiwa rayuwar Malama Majeederh Abdul'aziz Khan da Dr Ibrahimul-khalil? 6. Wanne salo kuke son na sauya a labarina zuwa gaba?. Ina da labarai uku masu inganci ko wanne yana da amfani kuma sun sha banban da Mijin Malama na rasa wanne zan muku next faɗi zaɓi ka wanne kafi so? 1.JOURNALIST LATIF {Allah yana gani} 2. RUHI BIYU 3. MUNAFIKIN MIJI 4. ƊAN MALAM Yi comment da wanda ka fi so, wanda aka fi zaɓa shi za a fara yi, kuma zai fara sauka ne a Arewabooks. COMMENT FOLLOW MY ACCOUNT ON AREWABOOKS NA'IMA SULAIMAN SARAUTA NIMCYLUV 08119237616 Kuyi magana na yi adding naku group ɗina mu tattauna.