KANWAR* *MATATA Story and writing FATIMA S. UMAR JAJIRA FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *PAGE* 3-4 Sunajin salamar aunty Safna *MA'ISHA* tai saurin kwace jikinta ta xamu daga kan kuje rar shima biyuta yayi ya xauna akusa da ita ya fara furta "sannu bakiji ciwo badai ko" k'arasuwa aunty Safna tayi tanacewa a meya faru naganki akasa" kafin *MA'ISHA* tai magana yar ya rigata "nima ina xaune naga ta xamu ta fad'o daga kan kujera" saurin kalonshi *MA'ISHA* tayi dajin babba dashi yana k'arya itakuma aunty Safna cewa tayi "ayya sanu sis bakiji ciwo bako" batare da tayi maganaba ta d'aga kai alamr eh "to sannu Allah ya kiyaye gaba kece da rawar kai ai dole ki fad'o murmushi yake tayi san-nan tamike ta shige bed room d'inta *MA'IN* yana ga nin ta huce ya jawo aunty Safna jikinsa yanace wa "maman baby me xansamune" shiro tayi masa dan tasan ida magan ganunshi suka dosa hannun shi ya kai kan nonota yafara murxawa yana lumshe ido ture shi tayi ta tashi ta barmai gurin dan ita tagaji da jaraba irinta *MA'IN* bunta yayi da kalon ta kaici aidolenema yasan yadda xaiyi ya samu *MA'ISHA* kwana nan dan yadda yake jinshi yanxu to xai iya cin mata 10 batare da ya gaxaba *MA'ISHA* tana shiga room d'in ta ta fad'a kan bed ta fashe da kuka wan-nan wace irin rayuwa ce ace wai mijin y'ar uwarka yake nemanka ka lalai duniya gaf take da tashi ta yanxuma ta k'agu tayi canddy ta fito da miji tayi aure tunkan ya Ma'in ya lalata ta ita yanxuma ta fison *AYSA* ta dawo gidan ko ya d'an rage abunda yake yi she gari takama monday dan haka ta tashi da huri ta shirya dan ya Ma'in ne yake kaisu school itada iysa kuma gashi hajiya bata dawo.da itaba tagama shiri tsaf ta fito parlour shi kad'aine a parlour yana tsaye yana jiranta gaidashi tayi ya amsa san-nan yace "a yau koma babyna fushi akaiyi kud'ai Safna ce yanxu na yi maganinta" ya k'arasa yana d'aga mata gira d'aya dan yasan dalilin fushinta mtss taja tsaki tai hice warta room d'in aunty Safna taga ya ta kwana binta yayi da kalo aranshi kuma cewa yayi hhmm xaki shigo hannune tashiga suka gaisa da aunty Safna san-nan ta fito bata sameshi a parlour ba sai acikin car d'inshi hawa tayi yafige su da uban gudu sunyi nisa yajuyu yace "baby wai yau meyake damunkine ko dan nace ina sonki shine xaki d'urawa kanki damuw, to inma hakane ina me baki shawarar kicere damuwa aranki dan aurenmu nidake ba saki saidai in mutuwa nayi" kukan da take buyewane ya fito fili tafara shashshe kar kuka kalonshi tayi tace "haba ya Ma'in kaifa musilmine kuma kasan cewa matarka aunty Safna ubanmu d'aya da ita taya xaka ce xaka aureni" kalonta yayi shima yace "ni ban tanbayeki ya kuke da itaba dan nasan haka tun bakixo duniya ba amma ni abu d'aya nace kimin shine ki amunce da soyayyata ki k'ar b'eni a matsayin abokin rayuwarki" wata muguwar harara ta banka mishi ta kauda kai daga kalonshi dan ita kalonshima sawa yake bp d'inta tashi suna isuwa tayi k'ok'arin fita amma taji car d'in akule kalonshi tayi xatai magana yarigata "kimin kiss na bye bye ko kuma mu kwana anan wani irin mugun kalu tayi mashi san-nan ta ce "Allah ya tsari gatari da saran shuka inkai baka tsoron Allah toni ina tsoronsa" murmushi yayi yace "baby na kenan ai bakowane abu kakeyi arubuta maka xuni fiba wani inkai lada xa arubuta maka kaima kikasani ko kisamu ladan tunda ita aunty taki tak'i kulawa dani" mtss taja tsaki ahankali dan tasan inba lallab'ashiba to fa baxai barta ta fitaba "plc yayana kaga xanji lati kayi hakuri xanyima innadawo" "kinyi alk'awari inbaki cikaba to yau xanxu har room d'inki komai dare" dayake neman mufita takeyi saita amunce da haka budaimata yayi harda daddagamata takulamai dakanta ita kuma da to take binshi baya suntasuma shine ya k'ara maida ita gida koda takuma wanka tayi tayi shirin islamiyya tayiwa aunty salama ta tafi sai 5:30 aka taso su ta dawo sukayi abuncin dare tareda aunty san-nan taje tayi wanka sunyi waya da hajiya(mamansu ma'in) tace insha Allah takusa wa takawo iysa taji dad'in hakan sabuda kubanxa ya Ma'in ya rege yimata wasu abubuwan bayan suyi dinner ta k'ara yin wanka tasa kayan bacci ta kwanta abunta hankali kwance da ita tama manta da alkawarin da tayi wa ya Ma'in 12:55am harta summa bacci ya shigo d'akin a sukwane tashinta ya farayi ahanka li "baby baby babyna" can cikin bacci taji ana kiran sunnata ta farka atsorace k'ara xatai yayi saurin rufe mata baki yakai bakinsa daidai kunnan ta ya rad'a mata "baby kin manta da alk'awarin mu" ido ta xaro dan ita duk ta dauka da wasa yake ge hannun daya rufe mata baki tayi taka leshi shekeke tace "nakula ka acikin bunsurayen ma kai me lasisine time d'in da ya dace kabawa yar uwata kulawa shine xaka tayo min nan sabuda baka data ido ko" mikewa yayi ranshi a bace yace "nikice cewa bussuru MA'ISA to naga alamar banta b'a kwada miki hali irin nasuba amma yau tundda harkin kirani da sunan to xan kwadamiki kigani" yana gama fadin haka yayi kanta gadan-gadan tayi yikurin tashi ya sa hannu ya maida ita ya haye kan............! dan Allah kumin hakuri inada uxirine shiyasama kuka jini 2 days shiru nagode sainaga ruwan comment by XAHRA [4/25, 06:35] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌻🌻 *KANWAR* *MATATA* 🌻🌻 Story and writing by *FATEEMA* *S* *OMAR* Alhadullih Allah ya bani ikon Nakammala *DR* *AMEENA* lafiya kuma Allah yasa sakon da nake son isarwa ya isa gareku kuma xakuyi anfani dashi yau ina dauke da sabon labari me suna *KANWAR* *MATATA* Allah yaba ikon rubuta alkari aciki ameen *PAGE* *1* *-* *2* *BISMILAHI* *RAHAMANIR* *RAHIM* ————📖Wata budurwa ce ta fitu daga bed room tana sanye da pink shirt sai trouser black iya kuwa yayi mugun kamata ko hula babu akanta kyakykyawace sosai sade ba fara bace sosai *MA'ISHA* ke nan budur war da baxata huce 17 years ba kai tsaye kitchen ta nufa ta had'awa tea tafito parlour ta xauna akan canter carpet ta aje cup d'in a ta fara danna phone d'inta tana danna phone tana shan tea a hankali sada ta shanye tea d'in tas san-nan tashi ta kuma bed room tana shiga ta tadda *SAFNA* ta fito daga toilet tana daure da tawol ajikinta kalonta *MA'ISHA* tayi tace "sister har yanxu baki shiryaba ko tu indai ya *MA'IN* ya dawo kinsan baxaki fitaba" murmushi *SAFNA* tayi tace " hhmm inbanda abunki *MA'ISHA* ai fitata taxama dole sabuda kinsan jiya kwana nayi ina xaxxab'i kuma dai kinsan ba'a son masu ciki dayin xaxxab'i" "hhmm nidai inaso inga ranarda xaki haihu sister tunyanxu yana k'arami ma ana wan-nan rawar kan inada anhai feshi ra nar sai Allah ciwon mai iyali" dariya aunty Safna tayi tace "kedai bari y'ar uwa nima na k'agu naga na haihu inga wai nice da baby ranar sainayi kukan dad'i" "to Allah ya kaimu time d'in" haka sukaringa hira har aunty Safna ta gama shirinta tsaf ta tafi huspital bata dad'e da dafita ya *MA'IN* ya dawo a parlour ya yada xangu ya ciro phone d'in shi yakira Safna tace mishi ita bata dawoba saida sukasha hirar *love* san-nan sukayi salama kira ya k'ara dannawa amma harta yanke ba'a d'auka ba tsaki ya ja yak'ara danna kiran amma shiru ba adaukaba dan haka yafara kiranta ahankali *MA'ISHA* amma bata amsaba ba tsaki k'ara ja yamike yanufi bed room d'inshi saida yayi wanka ya sauya kaya ya k'ara fitowa parlour amma ba mutsin mutun a cikin gidan room d'in aunty Safna ya nufa kai tsaye baiyi tunani komaiba ya kutsa kai ciki tana kwance akan bed tayi d'aid'ai tana baccinta hankali kwance ajiyar xuciya yasauke ya k'arasa kan bed d'in yafara k'iran sunanta ahankali *MA'ISHA* cikin bacci taji ana kiranta ahankali ta bude white eyes d'inta tayi manya dasu ta xuba mishi wani irin sihirtaccen murmushi yayi yace "baby kinaji ina kiranki amma ko ki amsa ko" wani dugun tsaki taja tamike xaune tana laluben hijab d'in da xatasaka ta d'auko xata sake nan yayi saurin riketa ya kwace hijab d'in ya mannata da jikinshi yana cewa "haba baby me kike kok'arin rufewa bayan kinsan cewa duk wata gab'a ta jikinki mallakinace nan gaba to mexaki b'uyemin bayan duk kayanane" tureshi tafara kokarinyi amma sai ya k'ara rungumeta sosai ta kasa kwacewa kalonshi tayi idonta taf da kwalatace "waikai wanne irin mutunne da kaje islamiyya ba dasainace jahilci ne yake damunka amma kanada hankali kanada ilimi amma kake abu irin wadda ko axamanin jahiliyya banji tarihin wadda yayi irinshi ba" sakinta yayi tayi saurin mikewa ta tashi daga kan bed d'in ajiyar xuciya ya sauke yace "Allah ne ya jarabeni da sanki *MA'ISHA* bayi kaina bane kuma duk da ke *KANWAR* *MATATA* ce amma inada tabbacin xan malakeki kuma karki manta cewa nida Safna auren xumunci akai mana ba na soyayyaba ke kad'aice burin raina inaso ki bani had'inkai ki karb'i soyayyata nikuma namiki alkawarin aurenki" hara rarshi tayi tace "inkai idonka yarufe akan soyayya kanason sab'awa Allah to nida hankalina kuma ni ba jahila bace danhaka baxan iya karb'ar soyayyarka ba saidai in itace sanadin mutuwarka to Allah ya jikanka" wani irin murmushi yayi xaiyi magana phone d'inshi tafara ruri xarota yayi a aljihu ya kara akunne yace "hellow, ok ganinan xuwa" yana gama fad'in haka ya kashe wayar ya dubeta yace "baby duk kincinyemin time ku abinci banciba amma bakomai ganinkima ya kusar dani to kixo in miki kiss na bye bye ko" wani irin kalo tayi mishi yayi murmushi yace to shike nan xamu hade ne yanxu sauri nakeyi yana gama fad'in haka ya fice daga room d'in ajiyar xuciya ta sauke ta kuma kan bed d'in ta xauna tayi ta gumi tana tunani irin abunda xai faru in aunty Safna tasan abunda ke faruwa gata damugun kishi hhmm "Allah ka taima keni" ta furta a fili 4:30pm aunty Safna ta dawo gida ta tadda *MA'ISHA* axaune tayi ta gumi ku shigowarta bata ganiba dafata tayi tace sister me yake damunki figigit ta dawo daga duniyar da tatafi xama tayi kusa da ita tace "haba sister baki tab'a b'uye mini komaiba amma wan-nan karan kina b'uye min wani abu" kai ta xirgixa tace" walahi bakomai aunty kawaidai bana jin dad'ine sosai" "ayya to sannu kitashi ki je kikwanta ki huta" kai kawai ta gyada ta mike ta shige room d'inta aunty Safna ta bita da kalo danjinta kawai tayi amma duk time d'in data fita unguwa to haka take xuwa ta tadda ita time d'in da ya *MA'IN* ya dawo har *MA'ISHA* taware sunfara hira da aunty Safna a parlour ya tadda su sunata hira harda dariya k'arasowa yayi kusada aunty Safna ya rungumuta jikinshi yanacewa "my lovely darling hira kukeyi keda kanwartawa" ya k'arasa maganar yana kalon *MA'ISHA* yana wani murmushi da shi kad'ai yasan ma anarsa kauda kaitayi cike dajin haushisa aunty Safna ya kala yace jeki had'omin tea xansha mikewa tayi tanufi kitcking tashi yayi yadawo kusada *MA'ISHA* yakamu hannunta yace "baby me yasameki naga duk kin had'ade rai konine namiki laifi innaimi afuwa" tsaki taja ta kwace hannunta ta tashi dasauri ya jawota ta fad'a jikinshi wani irin duba tamishi xatayi magana sukaji salamar aunty Safna..........! karku manta yanxu aka fara sainaga comment d'inku by *XAHRA* [4/25, 06:35] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌻🌻 *KANWAR* *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌻🌻 *KANWAR* *MATATA* 🌻🌻 story and writing by *FATEEMA* *S* *OMAR* *PAGE* 5-6 Kan bed d'in saurin mikewa tayi ta duro daga kan bed d'in tayi hanyar barin room d'in amma saitaji kufar arefe ruf juyuwa tayi taga itaya xubawa mayun ida nunshi jitai gabanta ya fad'i ganin ya tasu ya nufuta jada baya tafarayi yana binta yartakai jikin kufa yak'arasu yasa hannu ya jawo ta jikinsa atake yai wata wawiyar ajiyar xuciya k'ara manna ta yayi da jikin sa hana fida nunfashi sama-sama ganin ya fara futa daga haiyacinsa tayi saurin tureshi ta fashe da kuka tana cewa "wai dan Allah ni k'adaice mace aduniya kuma ta sunkare ni kadai na rage to na haramta agareka subuda yayata kake aure yadda muke uba daya da ita" magana takeyi amma shi yanka linsa yana kan pink lips d'inta dasuke mutsawa ahankali jiyake kamar ya cabkosu ya tsotse su jinda yayi tayi shirune yasashi dawowa haiyacinsa yakaleta yace "baby walahi baxan iyarabuwa dakeba subuda baxan iya rayuwa batare da keba kuma ki k'addara aranki ke mallakina ce ko kinaso ko bakyaso" yana gama fad'in haka ya janyeta daga jikinsa ya bude kufar yafice daga d'akin ajiyar xuciya ta sauke ta sawa kufar key takuma kan bed ta kwanta tana sauke nunfashi ahankali yana fita kai tsaye bed room d'in aunty Safna ya nufa yana shiga ya tadda ita tana ta baccinta hankali kwance k'arasa wa yayi kan bed d'in yafara tashin ta "my darling" yakira sunanta ahankali bud'e ido tayi tana kalonshi hannu yasa ya d'aguta ya mannata da jikinshi yafara yimata rad'a akune "my yaudai ki daure ki farantawa mijinki rai kinsan nakusa 4moth rabuna dakefa" saurin mikewa dagajikinshi tayi dasauri tana kalonshi tace "haba ya Ma'in kasanfa yanhxu bani kadai bace idan yanxu kace xaka kusanceni to walahi xaka iya xubarmin dashi abayama yanake k'arshewa da kai bare yanxu" k'ara jawotayi yana kwantar da murya yana ruk'unta amma duk iya magiyarshi amma fur tak'i amunce mishi dale ya hakura dan yasan idai yace xaimata dole tofa xai iya yiwa abun dake cikinta ilah futuwa yayi yahuce room d'inshi aranshi a matuk'ar bace gakuma mararsa dake yi mishi mugun ciwo washe gari ya Ma'in besamuya kaita school ba saiyasa dirver ya kaita dan yadda yake jinshi yanxu to xai iya yimata kuma mene batare daya saniba saiyanxu rasuwar matarshi LAMRAT yadawo mishi sabu dan ita k'adaice ke iya daukan duk wata bukata tashi batare da ta nuna gajiyawaba bayan ta dawo ta tadda hajiya ta kawo aysa tayi farin ciki dan tasan yanxu xata samu salama gurin ya Ma'in tagaida hajiya ta amsa sama-sama MA'ISHA bata damuba dan ida sabu tasaba aysa naganinta ta tahu dagudu tarungumeta tana dariya itama dariyar tayi takamu hannun ta suka huce room d'inta ganin irin kalon banxan da hajiya takemata mtss hajiya taja tsaki "hhmm nima walahi hajiya wan-nan yarinyar ta isheni a cikin gidan nan da da yadda xanyi da tuni nasa tabar gidan nan " aunty Safna ta fad'a kamar xatayi kuka hajiya ce tace "nima dan Alhaji yafi k'arfinane da tuni naraba d'ana da wan-nan bak'ar kadarar" aunty Safna ce tace tace "nima haka amna bakomai asannu xanyi maganinta" "yawa nima lokaci nake jira lokaci nayi saina rabata da gidannan shiyasa ma nahanashi rawar gaban hantsi da yanxu tafi k'arfinki" "hhmm kedai bari hajiya danma kin tsayamin da tuni sunana sorry" haka suka huni suna sak'a da warwara kuma yawancin hirar akan MA'ISHANE WACCE MA'ISHA MA'ISA SALIS shine asalin sunanta su 3 mahaifiyarsu ta ta haifa agurin babansukuma su 5ne mama (babasu ma'sha) itace babba tanada y'ay'a uku ya Suleman aunty lamrat (wadda Allah yayi mata easuwa kuma itace matar ya ma'in ta farko da tarasu aka aura mishi aunty safna) sai umma tanada yara biyu aunty Safna sai nusaiba shikuma ya ma'in su 4 hajiya ta haifa shine babba sai k'aninshi mansur sai kannenshi mata yuseera da yasmin kuma da hajiya da ummarsu aunty Safna uwasu daya ubansu daya anane ma yaje gurin umma yaga lamrat yace iyaji yagani da dafarku su hajiya sunsu hana abun amma Alhaji Mustapha ya jajirce akayi kuma rana daya kayi bikinsu da aunty Safna 3moth da bikin su aka saki aunty Safna sabuda mugun halinta itakuma aunty lamrat suna xaune lafiya 10moth da aurensu aunty lamrat tarasu agurin haihuwa bayan ta haifu y'arta mace kowa yaji rasuwar aunty lamrat musanman ya ma'in dan saida yakoma kamar ma haukaci saida magani da rukun Allah kasamu ya dawo daidai 9moth da rasuwar aunty lamrat aka aurawa ya ma'in aunty Safna wadda ba asan ransaba kaiwai dan hajiya ta matsamishi dulene alokacin kuma ma'isha baxata huce 12years ba wan-nan ke nan cigaban labari ma'isa suna shiga d'aki suka xauna da aysa sunata wasansu yar bacci ya dauke su akan canter carpet 4:06pm ya Ma'in ya dawo gidan sungaisa da hajiya yadauko makudan kud'i yabata ta amshe bagodiya bare sa albarka yasa dirver ya maida ita gida aunty Safna ya tanbaya aysa tace sunshiga daki itada MA'ISHA kaitsaye room d'in yanifa yaga sunata bacci abunsu kura musu ido yayi cike da sha'awa san-nan ya k'arasa fara dauke aysa ya mayar kan bed san-nan ya d'auko MA'ISHA yana direta akan bed d'in yayi kukarin mikewa amma hannuta ya sakalo wuyan rigarshi alkuwa ya kuma kan k'irjinta kuma adai dai time d'in ta bud'e idoh...........! by XAHRA [4/25, 06:35] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌻🌻 *KANWAR* *MATATA* 🌻🌻 *PAGE* 7-8 4 eyes sukai dashi yana kan karjin ta budai baki tayi xata magana yasa finger a mouth nata yace "shiiii kar kimin wani shirman banxa ke kika jawoni jikin ki da hannun ki, amma inwani abu kike bukata kimin bayani xan iya dauke miki kuma wace irin buka tace" wani irin mugun kalo tamishi batare da tai magana ba tafara tureshi k'ara k'an k'ameta yayi san-nan yakai mouth d'in shi daidai ear nata yace "baby bafa xan d'agakiba sai kin fad'amin dalilinki na jawoni dakikai jikinki" itadai batai maganaba daxuwa time d'in tana magana kuka xatayi baki yabudai xai k'ara magana yaji Aysa tafara mutsi saurin d'agata yayi yakuma kusada Aysa data budai ido "wecome baby how fa" "fine daddy ina momy bangantaba tunda nadawo itakuma hajiya taringa xagin aunty a waya harda cewa wai baxatayi sake y'ay'anta sukare a gindin wan-nan karamar yarinyarba xata d'au mataki akanta nan bada dadewaba" shiru wawi xuciyarsa nawani irin bugawa da k'afi satar kalon Ma'isha yayi yaga kuka take sosai atake ran shi yak'ara baci muryarshi na rawa yace "baby kwanta ki huta kinji" "good night daddy" "night baby" yarufa mata blanket yamike yaxu dade saitar Ma'isha ahankali yafurta "am so sorry plc" yahuce xaifita har yakai jikin door ya jicikin kuka tanacewa "kumai yasameni *KAI* *KAJAMIN* (aunty baby) kaine sular kumai tsakanina dakai saidai ince Allah yasakamin dan kagama darawuwata" ajiyar xuciya yasauke yafice batare da yace komaiba k'ara fashewa tayi da kuka mesauti wadda shi dayake wajema saidaya jita yaruntse ido sabuda xafin da xuciyarsa kemasa aranshi kuma yakud'irce cewa kumai yakusa xuwa k'arshe dan yasan matakin da xai d'auka wandda ba lallai yayiwa kuwa dad'iba dawan-nan tunanin yak'arasa bed room d'inshi ya hau bed ya kwanta ya lunshe eyes nashi amma ba bacci yakeba *morning* Aysace tafitu daga room d'insu tanufi parlour ta tadda Ma'in yana xaune shi k'adai da newspaper ahannusa da gudu ta k'arasa tahaye kansa tace "morning daddy" "morning baby, oya jeki kira aunty" tashi tayi da gudu takuma takirata tare suka shigo yakurawa Ma'isha ido ganin duk idonta sunkunbura alamar kuka tayi sosai gaidashi tayi murya a sanyaye batare daya ammasama yace "ki shirya 2:30pm xanje office amma i will be back before 3:00pm sai na kaiki gida gun mama kiyi 2deys kihuta inyaso ko driver ne ya dawo dake" cikin happy tace "thanks" batare da ta k'aracewa uffanba tatashi tabar gurin binta yayi da kalo yana raya abubuwa dayawa acikin ranshi maganar Aysa ce tadawo dashi daga duniyar tunanin dayashiga "daddy nima xaka dani inshirya" kai ya dagamata alamar eh akuwa da gudu tabi bayan Ma'isha tana ihun murna aunty Safna ce tafito hannuta rike da cup da milk aciki ta k'arasu parlour ta xauna akusada shi tana kalonsa tace "my darling yaufa bana jin d'ad'i gashi cikina sai ciwo yake kabani key d'in muta inje huspital inga doctor" kalon tuhuma yayi mata hakannan yau yaji baiyarda da itaba duk da ya dade da sanin ita fuska 2 ce tanuna tana son Ma'isha da baby akan idon su amma abayan idonsu tan kwarasu batare da yayi magana ba yamik'a mata key d'in ta amsa ta huce room shikuma ya tashi yabar gidan yana fita daga gidan itama aunty Safna taje room d'in Ma'isha tace tahada lunch ita fita xatayi kuma bayanxu xata dawoba "to aunty sakin dawo" "a baby kumagana ko" aunty Safna tafad'a tana murmushi tana kalon Aysa Ma'isha ce tace "baby kinaji" yatsine fice Aysa tayi tace "saikin dawo" "ok sainadawo" tana gama fad'in haka tafice daga d'akin basu dad'e dafitaba ya Mansur (k'anin Ma'in) yaxo gidan ya jidadin ganin duk basa nan yaji dad'in hira da maso yiyarsa Ma'sha bayan sun gaisa ta kawo mishi juice mesanyi yasha san-nan suka fara hirada Aysa tana ta xuba mishi surutu harda marsu kan gado itadai Ma'isha tana gefe kanta akasa duk ta takure ganin du sadda ta dago sai sun hada ido dashi kalonta yayi yace "my Ma'sha ya kikayi shiru kubaki yi murna da ganina" kai ta girgixa alamar a'a ajiyar xuciya yasauke yace "bakisan yadda xuciyata take axaf tuwa da sonkiba da baki jamun rai hakaba nasani kinada kunya amma dan Allah ki ajeye batun kunya agefe kirunkumi dan uwunki kibashi farin ciki, nayi kukari fad'awa hajiya halin da xuciyata take ciki amma tak'i fahimtata hakama tace indai ta k'arajin wan-nan maganar abakina to raina xai baci amma ni baxan kashe kaina akantaba danhaka gobe in Allah ya kaimu xanje gu Alhaji da xanc…" maga nar dayake ce ta katse saka makun jin shashshe k'ar kukanta kuramata ido yayi yana naxarin mene yasata kuka amma sai yaga ta mike tanacewa "dan Allah nikai dai ce mace a duniya" kai ya girgixa alamar a'a "to inda bani na rage ba tu kahakura dani inkuma kasheni xakuyi to kucigaba da bibiyata" tana gama fad'in haka tabar gurin da gudu bita yayi da kalo yana naxarin maganarta to shidawaye take cewa xasu kasheta hhmm koma waye saiya ganoshi 2:45pm ya Ma'in yadawo gidan yana shiga parlour yaga mansur ya had'e rai gaidashi yayi amma bai amsaba sai yasa hannu ya dauke Aysa dake kan ya Mansur tana bacci yanufi room d'insu da kalo ya Mansur yabishi inda sabu yasaba da shariyar ya Ma'in amma mexai kaishi room d'in Ma'isha bayan yasan tana ciki irin wan-nan yaje ya ganta ayana yin da baidace ba kuma axo ayi b'atacciya dasai yakirata taxo ta d'auketa ko yana shiga d'aki yatadda ita har time d'in kuka take karasawa yayi ya kwantarda Aysa akan bed ya koma guta ya tsugunna yace "baby meyasa meki" shiru batai magana ba tunuwa yayi da Mansur da yake gidan dan haka afusace yamike yanufi gunshi yana xuwa bayi wata-wata ba yakamu….........! by *XAHRA* [4/25, 06:35] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌻🌻 *KANWAR* *MATATA* 🌻🌻 *PAGE* 9-10 Wuyan rigarshi yana huci yace "uban me kayimata take kuka dakainake, ya girgixa da karfi" cikin rawar murya Mansur yace "ni ba abunda namata kaidai muna gaisawa tashigedaki" jefashi kan kujera yayi yace "yanxu basai anjima ba kabar gidannan" "to" yace yamiki a sanyaye yana mamakin wan-nan irin fushin da yayan nashi yayi daga ganin Ma'isha tana kuka gakuma matsanancin kishi dayagani a idon shi da wan-nan tunanin yabar gidan ranshi ba dad'i tsaki yaji yakara kumawa gun Ma'isha wacce har time din kuka take karasawa yayi kusa da ita yasa hannu xai jawota jikinshi tabige hannun tana harararshi murmushin takaici yayi yace "idan kingama kukan kitashi muhuce kar dare yayi" yana gama fadin haka yabar room d'in yanufi nashi dan watsa ruwa tana kuka ta hada kaf kayanta kuma ta kudurce baxata k'ara dawowa gidanba har abada kuda xiyara ma baxataxoba tunda xuwanta gidan be haifarda alkariba atare suka fito parlour tana rike da hannun Aysa yana gani kayan data had'o yaxaro ido yace "ina xaki da wan-nan iyayen kayan bayan kinsan 2days kawai xakiyi murguda mishi baki tayi tace "ina ruwanka" hucewa yayi yana dariya dan ya gama ganu nufinta saidai tamakaro kuta xauna sai ankurota dan dane gidanta na dindindin suna fita yabude bata gidan gaba amma ta k'i shiga ta budai baya ta xauna dariya yayi yace "lalai ba kyason xuwa gida tunda kika xauna anan" turo baki tayi tana kunkuni ta kuma gaban tasa Aysa a baya yashiga suka dau hanya suna tafiya yana murmushi yana shafa sagen fece nashi idan suka hada ido dashi saiya kashe mata ido daya itaku ta harareshi amma saiya kamayi mata dariya haka har suka k'arasa gidan Aysa ce tafara shiga gidan da gudu tana kira mama itama mama fituwa tayi tana cewa "a lale da kawata kin k'arasu ke nan" dagudu Aysa ta daneta tana murna Ma'isha daine mama tayi suna ihun murna itada Aysa Ma'in ne yak'arasu ya janye ta daga jikin mama yana cewa "karki karya mun uwa mana" kalonshi take da mamaki ganin yadda yasa hannu biyu ya jawuta tana gugar jikinshi saurin kalon mama tayi taga ko ajikinta hanka lintama yana kan Aysa suna hirarsu kwace jikinta tayi tana watsa mishi mugun kalo takuma kusada mama ta xauna umma ce tafitu tanata wani ya tsina tace "sannunku da xuwa ya hanya" duk atare suka gaida ita amma tana ya tsina ta amsa san-nan tace "Ma'in ina sun ganinka" tana gama fad'in haka ta kuma room d'inta tashi yayi yace "mama bari naje" "to dan albarka saika fitu" yana fita Ma'isha ta bi bayansa da harara afili ta furta "fuska 2" mamace tace "me kikace" "a'a ba magana nayiba" to tashi kije ki ajiye iya yankayan dakika ebo kamar wadda xata shekara naxuma kenan tafad'a acikin xuciyarta bayan takai kayan daki tacire najikinta ta daura tawol tashiga toilet sanda tafitu har ya Ma'in ya tafi kardare yayimai a hanya harsu mama sun shigo bed room d'in hijab tasa har kas tayi sallar la'asar san-nan ta kwanta sai bacci kuda ya Ma'in yakuma har anfara kiran sallar magrab amma har time d'in Safna bata dawoba ranshi ya bacci dama yasan bawani asibiti kai yawonta ta tafi haryaje masjid yadawo bata dawoba xama yayi yana jiran yaga ta ina xata fulo 9:55pm tashigo gida kalo daya yayi mata ya dauke kai karasuwa tayi ta xauna akusa dashi tace "haba Ma'in yanxu inda mutuwa nayima babu ruwanka kasain tunda nafita wata mata tabugeni da mutarta nasuma ta kaini hospitel a tabbatarmu da cikina ya xube har k'arin jini akamun amma koka nemeni ko a wayane" wani irin duba yai mata muryar shi har rawa take yace "me kike nufi kinaso kice kin salwantar min da jinina" "a'a bakaji abunda naceba ne bugeni akai amuta cikinka yaxube" wani mugun kalo yake mata yana huci dan bak'in ciki shidai yagama kare mata kalo amma baiga alamu ku kujewa ajikinta ba nisawa yayi yace "ina matar da ta buge ki" cikin ida-ida tace "ta gudu mana" "ok wakikace takai ki hospital" "am am wata matace" "tana ina matar " "a'a wai baka yarda daniba kake nufi ko kana xatun ina sani xankashe danka da gangan kuma bayan kafi kuwa sanin cewa nafi kowa k'aunarshi" tak'arasa maganar muryarta na rawa daga nan tamike harda wani dingisa k'afa tabar gurin bita yayi da kalo xuciyar na suya dan kwata-kwata bai yarda da itaba kai yama xa ayi yabarta taci bulus mikewa yayi yabi bayanta yana xuwa harxaiyi knocking yaji tana cewa "harda tutsiyeni da tanbaya saikace d'an jarida nidai tashi nayi nabar masa gurin, hhmm kemadai kinfad'a taya xa'ayi inbari in haihu yanxu in tsufe tunyanxu bayan inaso nan gaba ikara wani auren hhmm shiyasa shima bana bari yaringa kusantata inba hakaba yadda yake d'innan kamar doki saiya maidani kamar kufar gari, hhhh yawa yar gari kisan dadai to yanxudai kinsa yana gida amma gobe inya fita xankiraki muyi magana kan wan-nan bak'ar kadarar to sai anjima, hhmm hakan nan inxauna ka durjeni tunkan na auri dan saurayi mai jini a juka kanada aiki" yana gama ji abunda take cewa yabar gurin da kyar yakai kanshi daki sabuda jirin da yake ji ya fada kan bed xuciyar shi kamar xata fashe yadafe daidai saitin ta yana karanta innalilahi wa'ina ilaihir raji'un abunda ya ringa maimaitawa kainan har yadan samu sassauci harya samu damar yini subatu yadda cewa "Ma'isha ta ke kadaice aduniyar nan xaki iyasani farin ciki in babuke to tabbas nima tawa tak'are nasan baxaki so abunda nake mikiba amma xaki fahimta nan gaba ke kadaice xaki iya haifa min y'ay'a iya adadin danake so dan haka saikin min afuwa wan-nan karan dan inasun y'ay'a kuma daga gareki" haka yaringa sunbatu marasa kan gadu wasuma besan yana fad'aba ahaka harbacci barawo yayi gaba dashi *after* *2* *days* Ma'isha a kwance tanata bacci hankali kwance mama ta shigo d'akin tafara tashinta tabud'e ido a hankali "kitashi Ma'in yayi waya yana hanya" saurin mikewa tayi tanacewa "a'a nida gaskiya baxan kuma ba nadawo ke nan saikace banida gidan uba aringa turani gidan yayata ita wadda muke uba d'ay….." buge mata baki mama tayi tace "kirifawa kanki asiri karki bari malam yaji wan-nan maganar abakinki inba hakaba haji ki rankine xai baci" tana turo baki ta tashi tashiga toilet 2:30pm Ma'in ya k'arasu gidan kalo daya Ma'isha tayi mishi ta dauke kai duk dayau daya taji tausayin shi ganin yadda yarame a kwana biyu kad'ai salama tayiwa mama harda kukanta tanacewa walihi saita dawo anan xatai axumi sun dau hanya bawanda yayi wa dan uwanshi magana saican Ma'in ya nisa yace "baby walahi ina bukatar mace a halin yanxu mai xaihana ki amuce da soyayyata nikuma namiki alk'awari xan inganta rayiwarki da farinciki na har abada" ko kalonshi bataiba bare yasa ran xatai mai magana gan garawa yayi kasan titi ya kashe mutar ya juyu ya kamu hannuwanta duka biyun yana murxawa a hankali yace "baby dakinsan yadda xuciya ta take k'aunarki da baki axabtar dani hakaba, duk da ina da damar da xan aikata kuma mene akaki amma nakai xuciyata nesa dan banaso inyi abunda ranki xai ringa baci danhaka ina neman alfarmarki ki amuncewa yayanki" haka yak'araci surutunshi ku daguwa batayiba ranshi kuwa yafara baci dan haka ya matse hannuwanta da karfi wadda saidayasa tayi yar k'ara yace "baby baby baby" amma kamar bada ita yakeba hakan yasa yasaketa yace "ina lallab'akine kawai badan baxan iya abunda naceba dulenki kixauna dani amatsayin mijinki ko kinaso ku ba kyaso" yana gama fad'in haka yafigi mutar da mugun gudu kalon shi tayi a tsorace tace "kar ka kashemu mana ko kalonta baiyiba yacigaba da tuk'insa kuka tasa mishi tana mai magiya amma ku ajikinshi kamarma k'ara gudun mutar yayi gabantane ya fad'i ganin gaba d'aya yasauya hanya ba gida yanufa dasuba xaita magana taga yadda ya had'e rai yasa takama bakinta xuciyar kamar xata fad'o sabuda bugawa..........! sainaga comment *by* *XAHRA* [4/25, 06:35] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌻🌻 *KANWAR* *MATATA* 🌻🌻 *PAGE* 11-12 Gudu yacigaba dayi ba k'ak'k'autawa har saida yaxo gaban wani k'atun gida yayi parking a gefen gida ya curo phone d'in shi ya lalubu wata number ya k'ara akune bugu 2 a dauka "nak'arasu kafitu ina waje" yana gama fad'in haka kujira beyi anyi maganaba ya katse kiran ba awani dadeba wani mutun da baxai huce 35yeas ba yafitu da jallabiya a jikinshi tunkan ya k'arasu Ma'in ya bud'e murfin mutar ya fito mutumin yace dashi "bismila mushiga ciki mana" "no ba bukatar haka sauri nake bani kakadai bane shiyasama tun farku ban shigoba" "ok ku Safna ce ake mun ruwarta" yayi maga nar dasigar wasa murmushi Ma'in yayi yace "a'a ba'ita bace amma ai ina kishin ta ciki amma badda wadda ka ambata" "ok kardai kace Ma'isha ce aciki" "eh itace" "ka gakuwa nadade bangantaba bara naje mu gaisa" yafara ta fiya Ma'in ya rikeshi yana harararsa yace "kai Lawan banason hula kanci kasan dai baxaka gane min iyaliba ko" dariya Lawan yayi yace "gaskiyane masu iyali bayan ka kasa sanar da ita gaskiya xakaxo kanawa mutane hula k'acci akanta" cikin damuwa Ma'in yace "hhmm Lawan ke nan nima inaso in sanar da ita amma kasan sharad'i hajiya akai indai na fad'i gaskiya amma kuta amunce baxan sanar da itaba harsaita yarda xata aureni dan bana so ta aureni bata suna sabuda kasan ina matukar buk'atar kulawarta" ajiyar xuciya Lawan yayi yace "hhmm to Allah yayi mana jagura" "ameen" "dama shawara naxo kabani akan Safna kasan metamin kuwa" nan ya kashe komai dayaji Safna tana fad'a ajiyar xuciya Lawan yayi yace "lalai Safna tacika butulu mutumin da aka rufa maka asiri aka aureki shine xata saka maka dawannan abun, nidai shawarar daxan baka itace karka saki safina yanxu dan saki ta caccanci a saketa amma akai time d'in daxaka saketa yanxu matakin da xaka dauka nafarko akanta cewa datayi baxata tsufaba akanka to ba xugaba yanxu saika bari kagama dirirjeta tas batada mammura sannan saika saketa kuma kasa mata ido xancen maganin shegiya datace xatayi bafa kuwa take nufiba ila Ma'isha dan haka kasa mata ido sosai dan karta lahanta maka ita xacen ciki kuma kayi hakuri dama Allah beba xaixo duniya kuma Allah ya maida maka da mafi alkari shine shawar rar daxan baka" duguwar ajiyar xuciya Ma'in ya sauke yace "gaskiya nagode sosai da shawararka agareni aminn arxiki, bari muhuce kasan ahanya muke" "ok nine da godiya saimun sake haduwa" dahaka sukayi salama shiyakuma muta suka tafi shikuma Lawan yashige gida suna isa kida kubari ya k'arasa yin parking bataiba ta fito tayi cikin gidan da gudu girgixa kai Ma'in yayi yadauko Aysa da take bacci shima ya biyu bayanta tana shigowa bata ga kuwa a parlour ba dan haka tanufi bed room d'in aunty Safna kai tsaye tana kiran sunanta itama aunty Safna da saurinta tafito suka rungume juna suna dariya dagabaya Ma'isha ta saketa idonta taf da kwala tace "aunty wai da gaske ne kinyi bari" atake Safna tafashe da kuka tana cewa "ba k'arya bane sister cikin danake matuk'arso yaxube" "to aunty meyasa baxa ashigar da matar k'araba" dan tsagetawa da kukan aunty Safna tayi tace "ai matar guduwa tayi niko ganinta banyiba nariga na suma" k'ara rungumeta Ma'isha tayi tana kuka tana jeruwa matar Allah ya isa duk abunda sukeyi Ma'in yana kalonsu shi har mamakin irin makircin Safna yakeyi lalai mugu bashida kama ganin irin kukanda Ma'isha takeyi har yayi yawa yasa ya k'arasu ya janyeta daga jikin Safna ya mannata da jikinshi yana bubbuga bayanta ahankali yafurta "kidaina kukan ya isa haka kiyi shiru Allah dayabamu shine ya karb'i abunsa kuma inyaso xai k'ara bamuwani" xamewa tayi daga jikin shi tace "yaya dulene naikuka akan cikin nan nagama sarai xanyi d'a na 2 amma gashi yatafi kuma tawa me saukice akan aunty Safna kasan yadda take k'aunar cikinankuwa dulene natayata kuka" tana gama fad'in hakan tabar gurin bita yayi da kalo yanajin sonta yana ratsa duk wani sassa najikinshi yanaji kamar yahadiyeta gashi yadda take kaunar jinin shi to tanuna soyayyarta ga cikin yayarta tu ina ganata kuma Safna kuwa tana ganin tabar gurin tabita da harara harda tsaki wadda ita k'ade ta ji abunta ta kali Ma'in tace "inaso inje ak'ara dubani kasan sha anin bari kuma likitan da yamin wankin ciki yace inkuma a k'ara duba lafiya ta" kalonta yayi batare da ya nuna mata kumai ba yace "ok muje inkaki kiga yamma tayi kumada can bakijeba sai yanxu kinga innakaiki xakifi jin sakin tafiya" cikin rawar murya ta marasa gaskiya tace "a'a kaida kadawo yanxo ai beka mata kafita ba kaje kahuta nima xankula sosai" key d'in ya mika mata yace "ok gashi tunda ba kyason rakiyar" hannun ta har rawa yakeyi ta amsa yahuce room d'inshi veil ta dauko tafice daga gida bata dade da fitaba shima yafito yana fituwa wani yanayi parking a bakin get key yamik'awa Ma'in ya amsa ya tadda mutar yabar gurin da mugun gudu baiyi wani nisaba ya ganu mutar da Safna take ciki yaringa binta abaya har ta jewata unguwa ta dauki k'awar ta sukayi gaba sunyi tafiya menisa har sukaje wani kauye suka gangara suksyi parking suka fara tafiya a kafa shima parking yayi yabi yayansu yadda baxasu kanshiba wani k'aramin gida ginin k'asa suka shiga shikuma ya tsaya a kufar gidan yakira wani yaro ya tanbayeshi ya sunan me gidan yace mai sunanshi malam dauda me yankan shaku kud'i yabawa yaran be amsaba ya tafi sund'an jima suka fito suka huce gun mutar shi yana gani sunbar gun ya shiga gidan yasamu wani wani matashin saurayi da baxafi 25yeas ba a xauren gida da carbi a hannunshi da kuma k'asa a faranti agansa bayan sungaisa yacewa malamin "nine mijin matar da suka fita yanxu inaso ka fad'amin meya kawota gurinka in kud'i ta baka xan nunka makasu" kalonshi matashin yayi yana na naxarinshi kafin yace "nasan kasan nan bagurin wasa bane karkaga inada k'arancin shekaro ka d'auka ni kanwal lasane to banda imani kanshi malamina nine nai ajalinshi dan yanaso ha hanani rawar gaban hantsi shine na kawar dashi yanxu nawa xakaban kuma ka ajiye ingansu" rafa na yan 1000-1000 ya aje mai guda 3 yace inkana buka tar karima akai wada shegiyar dariya malamin yayi yace "ta tark'a Safna ba yau tafara xuwa gurin nanba tun she kara 5 da tahuce take xuwa guna taxo na bata maganin farin jini tasamu miji kuma itace ta k'ashe matarka ta farko da ta aureka taxo anan nabata taimako ta aureka kuma ta asirce uwar ka sai yadda tayi da ita kuma kaima taso ayima hakan harna fara aiki akanka tace arabu dakai tasamu wani sabun saurayi wadda nariga na mallake matashi sai abunda tace shi xaiyi kuma mata maidashi kamar mijinta duk lokacin da ta bukace shi xatai kiranshine yaxo yabiya mata bukatarta wan-nan xuwan kuma tayi shine kana Ma'isha tanaso a b'atar mata da ita tabi duniya kuma ta mutu gaba daya" cikin tashin hankali yace "to yanxu ya xai ai ka karya duk kulin da kayi inbiya kunawa kai bukata" duk cikin aikin daniyi mata na bunnewane dan haka duk kulin da na bata itace xataje ta tune shine asirin xai karye dan haka katashi kabita ta tafi bunne wandda na bata yanxu dan nace mata ta bunne yanx......." ai bai karasa fad'aba Ma'in ya saurin tashi ya bar xauren da gudu ya k'arasa kun mutar ku gama rufe murfin beyiba ya tadda mutar yabar gurin da mugun gudu kawai tafiya yake batare da yasan inda ya nufa ba yayi tafi tafi ta minti 30 harya fara hakura yana kalon dan hannun yagansu xasu gangara wani da..............! *by* *XAHRA* [4/25, 06:35] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( Ƴanci don cigaban Mata, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌻🌻 *KANWAR* *MATATA* 🌻🌻 storry and writteng by *FATEEMA* *S* *OMAR* *PAGE* 13-14 Daji dayake kusa da titin dasauri shima yajuya daya hannun ya gangara ida suke sauka sukayi sukayi ciki a k'asa shima sauka yayi yabi bayansu saida sukayi nisa sukaje gurin wani dutse san-nan aunty Safna tacire veil d'inta tayi damara da durkusa ta haka rami ta bune layar san-nan tamaida veil d'inta sukayi saurin barin gurin suna tafiya yafitu daga ida ya buya yatone layar ya warware ta yaga harda sunan Ma'isha ajiki ya yayyagata yasa petrol d'in car d'in dayaxo da ita ya kunna later ya cina saida yaga takune kurmus san-nan yabar gurin damugun gudu yake tuk'i harya ruga su k'arasawa gida ko parking begama yiba yafito daga mutar yai cikin gidan damugun gudu katsaye bed room d'in Ma'isha yanufa yadda ita tanata bacci hankali kwance a jiyar xuciya yasauke san-nan ya k'arasa inda take yafara tashinta tana jinshi tamai banxa tak'i magana cikin tashin hankali yace "Ma'isha kitashi akai matsala xamanki agidan nan plc kitashi akwai idda xankaki" mtss taja tsaki tare da gyara kwanciya wata uwar tsawa ya daka mata wadda tasa tamike bashiri cikin fushi yace "kitashi nace kwai ida xan kaiki" cikin tsiwa tace "ba inda xani walahi " wani irin mari ya dauketa dashi yace "banaso ink'ara yi miki magana kitashi nake" bashiri ta tashi tasa hijab yayi gaba tana bishi abaya tana mishi kalon mamaki ita tunda take bata tab'a ganin shi cinkin wan-nan yanayinba ita mamakinma datake wai ita yadaga hannu ya mara abun da tunda take baitab'a koda mintsinin ta dasigar wasa bama amma yau shi yasa hannu ya mareta kuma yakirata da Ma'isha ba baby ba tuna nintane ya katse time d'in da yabude mata gaban mutar shiga tayi ba musu dan yau bataga fuskar yimishi musuba dasauri yaja mutar yabar gurin suna fita daga layin mutar aunty Safna tana shigowa danma mutarsu tanada bakin glass shiyasa bata gansuba tafiya sukeyi bawandda yayiwa dan uwanshi magana sadai time to time ya Ma'in yana sauke ajiyar xuciya karasuwa gidan Lawan sukayi yayi hon get man yabude suka shiga ciki yana parking yafito yabude mata yakamu hannunta suka shiga gidan a parlour suka tadda Lawan da matarshi Safina suna hira kanta akancinyarsa salama suka suma suka amsa cikin fara'a bayan sun gaisane ya Ma'in yak'ira lawan yayi masa bayanin kumai san-nan yace yanaso abar Ma'isha anan har lokacin da ya ibawa Safna yayi kuma bayaso a fad'awa Ma'isha abinda ya faru yafiso idan yasamu sheda saikuwa yaji yadda xa afi yardda dashi Lawan ya tausa yawa Ma'in kuma yace insha Allah baxa a samu matsala ta b'angaren shiba Ma'in yamasa godiya yace shiya huce bayaso afahimci wani abu daha sukayi salama kowa yana tsinewa Safna acikin ranshi Lawan yayiwa Safina bayani kuma ba'asamu matsala daga garetaba dama ita mace ce wayayiya ga tada saurin fahimta ga fara'a Ma'isha kuma duk tak'i sakin jikinta duk atakure take gatabaro phone d'inta agida tarasa me ya Ma'in ya kawota tayi agidan nan aunty Safina ce taxo tasameta a parlour ta k'araso taja hannunta suka shiga wani bed room cikin nutsuwa tace "Ma'isha inaso kisaki jikinki ki dauka nan kamar gidankune ko gidan Ma'in duk abuda kike bukata kiyimin magana san-nan gobe in Allah ya kaimu xa'a kawo miki kayanda xaki ringa sawa da phone d'in da xaki na anfani da ita xaki xauna anan nad'an wani lokaci ne komai yana daidaita xaki koma gida" cikin damuwa Ma'isha tace "aunty to mene dalilin kawoni gidan nan" murmushi aunty Safina tayi tace "xakiji amma bayan xuba yanxu abunda nake sodake shine kisaki jikinki nan gidankune" murmushi Ma'isha tayi ta dukarda kai k'asa haka aunty Safina taringa janta da hira tun bata saki jikiba harta sake suka ringa hira sai 10:30pm san-nan aunty Safina taimata salama ta tafi itakuma ta kwanta xuciyarta fes ya Ma'in yana kumawa gida yatadda Safna a parluor tana ganinshi ta mike tana cewa "ashe fita kukayi tun daxu nadawo amma naga ba kwanan sai baby kawai" cikin nuna rashin fahimta yace "a'a nikadai nafita kuma nima office naje na bada wasu docment" xaro ido tayi tace kana nufin batare da Ma'isha kuka tafiba" kai ya girgixa yace "no niban fita da itaba ko kinga ina fita da ita" "a'a amma nasani gani nayi bata fita kuma nadade da dawowa bangantaba" cikin kid'ima yayi d'akin Ma'isha ya k'araci dube dubenshi harcikin toilet amma baigantaba fitowa yayi abincike duka gidan amma bata nan cikin tashin hankali ya ciro phone d'inshi yafara kiranta amma sai sukaga wayarta a dakin hankalinshi atashe ya dauki key d'in muta yabar gidan yana fita Safna tai shewa tace "nagama da babinki yarinya dama ni duk wadda ya shigo gonata saina karshi haka nayi da yar uwar ki itada alokaci ma itakeda Ma'in balantana yanxu dayaxama nawa kike kukarin shiga tsanina dashi hhmm komai kukeyi akan idona kukeyi shima abunda yasa nabarshi inasonshi kuma ina murarshi amma banda haka datuni nagama dashi" haka taringa sunbatu ita kadai harta gaji tayi shiro da kanta ya Ma'in yakira waya yafi sau 30 yana tan bayar tadawo amma saitace mishi a'a 12:00am ya Ma'in yadawo gida idon nan yayi jawur kamar gaske Safna tana ganin shi shi kadai ta fashe da kuka tanacewa "shikenan ba'a gantaba ko" rarrashinta yarink'ayi haryasamu tayi shiru taje ta kwanta shima xuwa yayi yakwanta hankalinshi akwance amma yana cikeda mamakin Safna yadda ta kware gurin iya makirci to baisan matun lokacinda take cin amanarsaba *WASHE* *GARI* tunda safe gidan su ya Ma'in yacika da y'an jaje harda su mama da umma duk sunxo Mansur kuwa kuka yake tayi ba kamar k'aramin yaro aunty Safna kuwa harda su tadda aljanun k'arya shidai ya Ma'in ba um ba um-um saidai yaringa kalonsu one by one yak'i magana amma idan ya kali Safna har gabanshi faduwa yake sabuda tabi shedan tugu duk iya sanin sa tahuce anan Ma'asha kuwa bayan sungama breatfast ya Lawan ya kawo mata kaya masu yawa nasawa yarda sabuwar yawa godiya taimai sosai amma yace bashi yasiya mataba dan haka ta daina mai godiya *aftwer* *2* *days* shakuwa me tsanani tashiga tsakanin Ma'isha da aunty Safina harta naji dama tai xamanta a gidan dan 2days ta huta danacin ya Ma'in aunty Safna kuwa sai gida aka kuma da ita dan tak'i ci ta k'isha idan aka takura mata saita tsiri tadda aljanun k'arya shiyasa a ka tattarata aka kuma gida da ita hakanne yabawa ya Ma'in damar fituwa yaga masoyiyarshi *MA'ISHA* tana kwance akan bed daga ita sai wata best white da short black na mata ko guwa bekaiba tana tadda phone d'inta hankali kwance yashigo d'akin k'arar kufa da taji yasata mikewa xaune tana murmushi duk d'aukanta aunty Safina ce amma me saitaga ya Ma'in sarin dauko hijab tayi tasa murmushi yayi yak'araso ciki ya xauna akan stol yana kalonta yace "baki iya gaisuwa ba" cikin tsiwa itama tace "baka iya salama ba" xaro ido yayi cike da mamaki san-nan yace "ok to mexan samu tunda baxa'a gaidaniba" harararshi tayi ta kauda kai gefe murmushi yayi ya cije lips d'inshi na k'asa san-nan ya hawo kan bed d'in saurin matsawa tayi tace "malam lafiya" bemata magana ba yak'ara matsuwa xata matsa yasa hannu ya cabkuta ya mannata da jikinshi a hankali ya furta "kitsaya mana tunda ke baxaki gaidaniba to kinga ni saina gaidake ko" kuka tasa mishi sosai cikin damuwa yasaketa yatashi ranshi a dagule yabar room d'in yana fita ta tashi tasa key tarufe d'akin takumawa taxauna tajiwo muryar aunty Safina tana kiranta...........! sainaga comment d'inku masoya nagode *by* *XAHRA* [4/25, 06:35] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( Ƴanci don cigaban Mata, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌻🌻 *KANWAR* *MATATA* 🌻🌻 storry and writteng by *FATEEMA* *S* *OMAR* *PAGE* 15-16 Badda ta iya haka tafito a parlour duk tasame su tasamu kusada aunty Safina ta xauna tace "gani aunty" "yawa xuwa xakiyi ki haduwa yayanki abinci yace yinwa yakeji" "to" kawai tace tabar gurin tanufi kitchin tana shiga ta cire hijab d'in ta ajiye gefe tana hadawa tana rawa harda k'ada k'ugu tana ta wakarta hankali kwance saida tagama had'u kumai tajuyu xata fita taganshi a jikin kufa a tsaye hararashi tayi tace "malam lafiya" baice mata kalaba ila k'arasuwa dayayi gabanta yakura mata ido cikin sexy voice yace "baby dama kin iya rawa haka plc dan k'arayi ingani" wani irin kalon rani tamai kafun tace "hhmm uban kuturoma yayi kadan balantana na makahu" tana gama fad'in haka ta keb'eshi xata huce yaruku hannun ta yadawo da ita gabanshi yace "baxab'i nabaki ko rukunki nakeba umarnine kuma kikakiyi gaskiya akwai matsala" yak'arasa maganar fuskarshi bawalwala kalonshi tayi taga yadda ya tsareta da ido ga wani kwarjini dayayi mata dan haka taisaurin janye idanta tadukarda kai tana wasa da yatsun hannunta "wai jiranki xan xaunayi" yai magana cikin fushi itama cikin fushin tace "wai kai mekake nufi danine meyasa kake shiga cikin rayuwata bayan kai mijin yayata ne to akanme xaka takurawa rayuwata" murmushi yake yayi yace "yes kai *KANWAR* *MATATA* ce amma takara inaso duk wata ciwa taki ki ajiyeta gefe sabuda watara xakiyi danasanin yinta kuma dakiso da karkiso ked'in mallakinace" murguda mishi baki tayi tace "Allah ya kiyaye ko mutuwa aunty Safna tayi kuma kai kadaine autan maxa na hakura da aure har abada walahi" murmushi yayi yace "basai ta mutuba tana raye kina raye xaku kishi da ita" mtss taja tsaki xata k'ara hucewa ya k'ara dawo da ita yace "xafa mu iya kwana anan indai baki abunda nace ba ko kuma ni inmiki rawar da kaina" kalon baka isaba taimishi san-nan tak'ara xuwa xata huce wan-nan karon daya rukuta da jikinshi ya yadata ya matseta sosai hartana fitarda nishi sama-sama ahankali yarada mata "baby kinkiyin abunda nace ko sabuda ban isa dakeba ko" memakon tai magana saita fara tureshi da iya k'arfinta amma kamar tiri ko mutsi bayayi da tagajima saita samishi kuka sosai ajiyar xuciya yasauke ahankali ya manna fuskarta da datashi yaxaro harshenshi yafara lashe dukan hawayen dake kanfuskarta wani irin yarrr taji tundaga tsakar kanta harxuwa tafin kafarta saida yagama lashe su tas dan kukanma tsayawa yayi sabuda kaduwa ahankali yamaida harshensa kan lips d'inta yana xagaye su dawani irin salo ai Ma'isha kankameshi tayi tanajin wani irin abu yana mata yawo ajiki shikuwa Ma'in wani iri masifafen feeling ne yataso masa takai white eyes d'inshi suka rine suka kuma red yafara futar da nunfashi sama-sama ganin inbai fasa abunda yakeba komai xai iya faruwa yasa yasaketa yabar kitchin d'in wata wawiyar ajiyar xuciya ta sauke kafin ta dako hijab d'inta tabar kitchin d'in xuwa tayi tahuce su a parlour ko kalonsu bataiba tana hucewa Lawan yakaleshi yace "me kaje kayiwa madan ne naga ranta abace kuma kaima dubu idonka yadda yakoma inaso kabi komai a sannu kadai ba k'aramin yaro bane amma ita haryanxu da sauran kuruciya a tattare da ita shiyasa nafiso kabita a hankali harka shaho kanta" "hhmm Lawan kenan daba nabi ahankali da yanxu wata maganar ake ba wan-nan ba kuma kasan ina lallab'ata daidai kgarkgado amma bata gani" "nasani kayi hakuri amma itama dule tak'i gani kuma hargobe ina alfahari da kame kanta datayi inwatace ba mijin yayaba ko mijin babartane biye mishi xatai suringa sheke a yarsu to ita kayi mata uxiri rashin sanine duk ranar da gaskiya ta baiyana baxa taima musuba" haka suka ringa tattaunawa akan al amarin har lokacin salah yayi sukaje masjid daga can kuma ya xarce gida Safna tadaina tada aljanun dan tagaji daxaman gidan ga tana buk'atar saurayin ta akusa da ita gabatada kud'i kuma ya Ma'in yak'i xuwa ba lantana tasamu nakashewa tasamu umma da xance amma ta hana ita ma umma xuwan Ma'in d'in take jira tasamu suwaska ace xa aimata magani haka ya Ma'in ya maida gidan Lawan gurin xuwanshi kulum saiyaje har dari aunty Safina take mai amma shi ko ajikinshi yauma kamar kulum tasa time d'in dayake xuwa dan haka tasawa kufarta key ta kwanciyarta ta hau bacci yana xuwa ya murd'a kofar amma sai yajita a rufe da xaiyi knocking saiyaga inma yayi ba budewa xataiba danhaka yaje ya amso key aghurin Lawan dan kuwane daki nagidan yada 2key dayashi daya Safina budai kufar yayi yashiga a hankali kamar yasan bacci take murmushi yaji dayaga sai bacci takeyi hankalinta kwance k'arasawa yayi ya hau bed d'in yakurawa face d'inta ido har ya gangaro xuwa brex d'inta wani irin yawu ya yad'iye ba shiri jiyake kamar yasa hannu ya tab'asu ko yaita shansu ganin idan yacigaba da kalonta xai iya shiga wani hali kuma k'arshe shi xai kwana aciki yasa ya janye idonshi yasa hannunsa yafara shafa sumar kansa xuwa gemunsa ahalin yanxu shi kadai yasan abunda yakeji ajikinshi da duk lukacinda yaiwa Ma'isha irin wan-nan kalon k'urinlar juyuwa yayi da xumar kalonta itama tabude ido aikuwa ida nuwansu suka hade cikin najuna cikin sanyin murya Ma'isha tace "plc yaya kamaidani gida tunda anan ma baxaka barni nahutaba garama a gida kanajin shakar yin wani abu amma anan baka shakkarkuwa" shima ahankaliya furta "baby walahi duk lokacin da kika bar xuciyata ta sarara kika fita daga tunanina kibar kwakwalwata tahuta tonima xan daina takura miki" fara kwafe furka tayi xatai kuka yace "karki sake kimin kuka sabuda duk lokacin da kikai kuka kena fili kike kishare hawaye nikuma kibarna dana xuci dan haka karki sake naji bakinki anan" ganin ya hade raine yasa ta hadiye kukanta tashi yayi yabar dakin yana tunanin yaushene xai shawu kan *kanwar* tashi Safna da ta gaji da jiran xuwan Ma'in taji shiro dan haka takirashi awaya itafa tanaso tadawo gida dabarace tafad'o mishi danhaka yace taddawo dan bakuwa a gidan shiyanxu baya garinma bak'aramin dad'i tajiba dan ko banxa ta shana itada babynta agidan data k'arayiwa umma xancen k'ara hanata tayi danhaka ta yanke shawarar sanarwa da malam yana dawowa daga masjid ton a xaure ta tareshi da xancen ya jidadin xancen dan dama yakusa takuma tudda a bar Ma'in shi kadaiba bamace ko daya atare dashiba danhaka ya goyi bayan kumawar tata aikuwa yasha gudiya dan harmamaki abun yafara bashi had'a kayanta tayi tas duk da had'e ran da umma takeyi amma tashareta taitafiyarta ko salama batai musuba tana kumawa gida ta tadda duk yayi kura hakan yak'ara tabbatar mata bakuwa a gidan dan haka tadau waya takira abukin sheke ayarta abunda batasaniba shine akan ido Ma'in taddawo gida kuma yana cikin gidan bata dade dakiran babynnataba yak'araso gidan tundaga parlour sukafara tsotse-tsotse da rungume-rungume gani abun yafi k'arfin parlour yasa saurayin yadauketa cak yayi bed room da ita saiwani ihu take tana ruku joystick d'inshi shikuma bakinshi akan brex d'inta haka harsuka shike d'aki saurin futuwa Ma'in yayi donshi kamar garwashi duk da basanta yakeyiba amma yana kishin aurenshi dake kanta xuwa yayi yarufu kufar da suke yasa key ka kule kafun ya ciro wayarshi yakira gidan su yace wa hajiya taxo gida ba lafiya yak'ira wan-nan malamin (dama yakuma gurinshi yace xaine meshi inda yafad'i gaskiya yaimasa aikawarin kud'i masu yawa harda gida da muta shikuma malamin ya munce tudda dama aikin kud'i yake) yace yaxo yakira malam (mahaifin Ma'isha) yace duk suxu gida balafiya yakira Lawan yace sutawo da Ma'isha yanxo yana gama wayar ya dauko wata xungureriyar yar yawo ya nannad'e ta yanufi d'akin dasuke wadda bakajin komai sai nishinsu................! sainaga ruwan comnent *by* *XAHRA* [4/25, 06:35] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( Ƴanci don cigaban Mata, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌻🌻 *KANWAR* *MATATA* 🌻🌻 storry and writteng by *FATEEMA* *S* *OMAR* *PAGE* 17-18 Yana shiga room d'in ya tadda sunata having sex d'insu hankali kwance dan bama susan da shiguwarshiba kufar yamaida yakule yasa key lips d'inshi ya gatsa cikin bacinra yanufi gurinsu Safna ce asama shiyasa yana k'arasowa yafuxguta wadda saida tayi k'ara duk da ba'a haiyacinta takeba wurgi yayi da ita gefe yafara xuga mata y'aryawo dake yannunshi dukanta yakeyi baji bagani yana boll da ita saida yaga ta suma san-nan ya kali saurayi ganin shi yayi haryanxu yana kan gadun hannunshi a kan joystick d'inshi yana wani lumshe ido ran Ma'in ne yak'ara bacci dan haka yabude dakin ya fice yanufi kitchin yayi sa'a Safna tadaura tea kuma haryafara kunewa sabuda tafasa dakuwa yayi yakuma dakin yadda yatafi haka yadawo yasameshi dan haka bayi wata-wata ba ya kwara mishi wan-nan tea d'in a joystick d'inshi wata irin raxa naniyar k'ara yasaki kafin yasume agurin tsaki yaji danshi baiso suka fara suma tunyanxuba dan haka ya shiga toilet ya ebo ruwa ya watsa musu Safna ce tafara farkawa suna had'a ido ta k'ara sumewa sabuda tsoro k'afa yasa yatakata wadda saida tadawo ba shiri shikuwa saurayin nan inbanda juya kai ba abunda yake sabuda axaba ku dugun hawaye babu a fuskarshi sabuda in axaba tayi axaba ko kuka mutun bayayi Safna ce tafashe da kuka tana rukunshi gafara amma saiyace "hhmm yafe mikima kike so nayi to bara kiji da incigaba da kalonki ina tunu abunda kikaimin a duniya gara nakashe ki nahuta" yana gama fad'in haka ya d'auko wata huk'a ya fara matsowa inda take jadaba ya tafarayi yana binta yasa k'afa ya take tata yadago xai suka mata aka rike hannunshi juyuwa yayi cikin baccin rai amma saiyaga Alhaji (mahaifinshi) sarin sakin hukar yayi yadukar dakai kalonshi Alhaji yayi yaga yadda jikinshi yake rawa yasan ran maxa ya b'aci dan haka yanisa yace "duk kusame mu a parlour" yana gama fad'in haka yafice daga dakin ajiyar xuciya yasauke san-nan ya bitakan kafafunta yahuce tarintsa ido sabuda a xaba amma duk wan-nan baidametaba irin ganin Alhaji da tayi tasan yau ranar tunan asirinta yaxo yanafita yatadda duk yan gidan su sunxu da yangidan su Ma'isha k'arasawa yayi ya gaida kowa kafin yasamu gu a k'asa yaxauna sunfi miti 15 amma Safna ta k'i fituwa ran Ma'in ne ya bacci yana daga xaune yace "wlh idan kuka sake nadawo dakin nan dagake har kwarton naki sai na sab'a muku" shin shiro ya yinkura xaitashi saigata tafitu tanata d'ingisa kafa shima saurayin yana bayanta yana tafi a kgakgkgale kai kace dan kaciyane k'arasuwa sukayi suka Safna ta xauna shikuma saurayin ya xauna a karkace sabuda xai iya jangale ciwonsa Alhaji yabudai baki xaiyi magana malam dauda yashigo parlour da salama saurin mikewa Safna tayi tana nunashi da yatsa kan tai magana Ma'isha tayi salama tashigo itadasu aunty Safina bak'aramin kad'uwa Safna tayiba da ganinta ba ita kadaiba kuwa yayi mamakin ganinta inka dauke Ma'in malam dauda gaye(saurayin Safna) sai su Lawan da sukaxo tare ita kanta tayi mamakin irin kalonda kuwa yake mata kuma kuwa ya hallara ko mai yafaro oho gaidasu tayi tasamu gu itama ta xauna Safna kuwa inbanda soshe-soshe ba abunda takeyi Ma'in ne ya daka mata tsawa yace "malama samu guri kixauna kiwa mutane bayani duk abundda kikai inkinyi k'arya daya kinsan akai shedu anan ko" cikin tashin hankali tace "xanyi bayani amma dan Allah kayi hakuri karka sakeni walahi ina sonka" "mtss malama ke muke jira karki bata ma na lokaci" cikin kuka taxayane komai harda wadda Ma'in ma baisaniba ta k'ara dacewa "walahi na tuba kuyafe ni kumaxanje intune duk asirindana" muryar malam dadau taji yana cewa aitundda aka kuna akinda naiwa Ma'isha komai ya lalaice yanxuma kiyi kafa-kafa dan kuda yaushe komai xai iya dawowa kanki" hannu tad'ura xatai kuka malam ya dakatar da ita dacewa "ai baki kukaba yanxo xaki kuka inkikaji asalink......" dasauri umma tace "haba malam meyakawo wan-nan maganar ana xaune k'alau" harararta malam yayi yace inafa akai xaune kalo bayan yarda na rike batawa ba ta k'ashemin yatta tana nakuda Allah yasoma yar tanadarabun xuwa duniya da harda ita xata had'a kuma yanxuma tanason salwan tarmin da d'aya y'ar kuma kice axauna lafiya ina dama abaya karfina akafi aka sanayi shiru amma wan-nan karan ba daga kafa" kalon Safna yayi yana xaro mata ido yace "ni ba ubanki bane" saurin kalonshi Safna tayi yaxaro mata ido yace "eh banu na haifekiba ke yar wani me garuwace wadda kulum shiyake kawo ruwa gidansu babaki idan yakawo ruwa bakowa agidan saisuringa shiga daki suna kwakularjuna tun suna iya kwakula har takai suna cin junansu har shagonshi tasha kwana ana haka sai akasamu cikinki dafarko batasaniba saidaga baya iyayenta suka gane suka sata agaba saita fad'i uban cikin, nikuma alokacin ina jurun wani kanti a layinsu kuma inada mamata gata" yanuna mama da hannunshi yak'ara dacewa "ita kuma uwarki komaitagani ajikina nace cikin nan ruga isa nawane ton magana karama hartakaimu gurin megari shikuma megari yace ciki nawane kuma yarinya tana haihu xan aureta kuma idan nasake rana daya nak'aracewa y'abatawa bace to uwarki taje tafad'a mishi shikuma xaisa a kuleni, kuma haka akai wata tara uwarki ta haifuki ni akasa nayi komai harsu hakika bayan tayi arba'in aka auramin ita shiyasa kikataso kamar yarcikina kinga wan-nan matar" yak'ara nuna mama yace "to y'ar aljannace duk da tasan komai amma bata tab'a koda gorantamikiba saima daukanki datayi kamar y'arcikinta" cikin kuka tace "umma dama ta irin hanyar dakika kawini duniya kenan danasan da wan-nan daban xubda duk cikin danayi abayaba kema nahaifu miki jikokin xina amma yanxuma ina dasauran dama" tunda aka fara tonan silili Ma'isha take kuka saiyanxu ta yikarfi halin yin magana tace "haba aunty keda kikace kintuba amma xaki k'ara kumawa ruwa" wata muguwar harara aunty Safna ta hurga mata tace "hhmm dadai ba asan asalin unguloba sai ace daga madina take to garani keda mijin yayarki kike aikata masha'a" gaba Ma'isha ne yaiwata iriyar bad'uwa aranta tafurta tata ta k'are maganar hajiya ce ta katse mata tunani takaleta cikin mamaki jintace "ubanwa yace miki xina suke to kome sukayi halak ne sabuda Ma'in mijin Ma'isha ne" saurin mikewa Safna tayi tace yama xa'ayi nayadda da wan-nan shiriritar xancen wani wawan slap Ma'in yadauketa dashi har guda 2 san-nan yace kiyi duk iya shegenki amma karki sake kiyiwa uwata rashin kunya Alhaji ne yace "kai Ma'in rabu da ita ko tayar ko karta yardda Ma'isha kafara aura kafin ita" Safna sabuda tsabar gigicewa har bata gani sosai Alhajine yacigaba dacewa "lokacinda marigaiya tarasu bayan tayi arba inne naje nasamu malam daxance inaso asamuwa Ma'in mata ya aura ko yarage damuwar dayake ciki malam yace maixai hana a auramishi yar gurina Ma'isha tonda tana matukar kama da yar uwarta da dafarko saina cewa malam anya Ma'isha batai kankanta da aureba karfa muje yarun nan yaimata wani abu asamu matsala amma sai malam yace ai mace bata kankanta da aure kuma banajin Ma'in xa iya abunda baidace ba haka muka yanke shawa rar auramishi ma'isha batare da sanin kowaba sabuda gutsiri tsoma irin ta mata asatin a masallacin juma'a dubban mutane suka sheda daurin auren Ma'in da Ma'isha lokacin da aka sanar da ma haifiyar Ma'isha ba abunda tace saima sa abarka datai shima kuma Ma'in ba'a samu matsala daga gareshiba kuma baiduba kannantar Ma'isha ba saima godiya dayaitaimana amma ina sanarda hajiya saita furje tace bata yarda ba sai an warware wan-nan aure ya xa'ayi a aurawa danta karamar yarinya hekara 12 ko nono bata faraba to mexai samu yaringa dan mamula da xai mantardashi matarshi tabaya saida akakai ruwa rana kafinta amince akabar auren amma saida tasa aka auramishi Safna duk da ranshi baisoba a lokacin wan-nan shine sanadin auren kida Ma'in" mikewa Safna tayi tace ina baxai yiyuba nakishi da wan-nan karamar yarinyarba walahi saidai kowa yarasa xakuga abunda xai biyu baya tana gama fad'in haka tafice daga gidan kamar mahaukaciya ko kiranda mama take mata bata jiba tana fita shima gaye yamike yana kgakgale kafa yafita har Ma'in xabishi Alhaji ya hanna yace yafarshi da Allah shima malam dauda cika wanddanshi yayi da iska tunkan adawo kanshi dayaga yau Ma'in basauki Ma'isha dake daskare aguri daya tsabar kaduwa kukanma bayi takeba ta tashi da niyar barin gurin dan tagaji da kalonda Ma'in yake mata tamike kenan wani jiri ya abeta jikake timm ta fad'i agun asume..............! *by* *XAHRA* [4/25, 06:35] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( Ƴanci don cigaban Mata, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌻🌻 *KANWAR* *MATATA* 🌻🌻 storry and writteng by *FATEEMA* *S* *OMAR* *PAGE* 19-20 Gaba daya sukayu kanta suna salati Ma'in yadagota ya mannata da jikinshi kafin yakali Mansur wandda idonshi kamar yayi amun huta sabuda ja yace "kai samumana ruwa" cikin mutuwar jiki yanufi kitchin yad'auko gurar faro yamiku mishi cikin nutsuwa ya amsa yafara shafa mata a face d'inta ajiyar xuciya mek'arfi ta sauke cikin kuka tafara magana "innalillahi wa'ina ilaihirraji'un haka taringa maimaitawa harta bud'e ido suna had'a ido dashi tamaida nata takule xuciyarta nabugawa da sauri-sauri cikin dabara taxame daga jikinsa kafin tamike xaune sannu sukaringa jero mata amma bata bude ido ba bale ta amsa aunty Safina ce ta taimaka mata tamike takama hannunta suka nufi bedrooom suna shiga kamar jira take tafashe dawani irin kuka mecinrai aunty Safina ce tadafata tace "kiyi hakuri Ma'isha ita dama kaddarar aure haka take bakasan dawa xata hadda kaba kana son shi baka son shi intahadda sai anyi dan haka kiyi hakuri ki rungumi mijinki kibashi kulawar data dace sabuda yana matuk'ar k'aunarki kuma yana bukatar kulawarki Ma'isha ki gude Allah da Allah yabaki nagartaccen miji irin Ma'in duk dayasan ke matarshi ce kuma halartaciya agurin shi amma yaddaure iya yawan she karunnan yana neman soyayyarki beyadda yaimiki komaiba saida aminkewarki cikin so da kauna amma kiyi tunani ida wanine da wan-nan damar" cikin kuka Ma'isha tace "hhmm daya barni da karya barni duk wan-nan bedame niba irin yadda aunty Safna take neman rayuwata amma dama bahaushe yace muna fikinka ta barmarka amma ina gode Allah da yakubutar da ni kuma nagodewa ya Ma'in amma duk dahaka baxan iya xama da ya Ma'in ba sabuda har gobe inamai kalon mijin yayatane" cikin rarrashi aunty Safina tace "kidaina irin wan-nan magan ganu sabuda ko a musulinci auranku da Ma'in ya halata dan haka kicire wan-nan tunanin aranki" ko k'ala bataceba saima kukan ta data cigaba amma aranta takudurce ya Ma'in da kanshi xairabuda ita sabuda yangidansu baxasu kare a gindin namiji dayaba sai bayan magrib su ummi suka tafi lokacin su hajiya sundade datafiya gida ya Ma'in yaso sukwana sabuda dare amma fur suka k'i Ma'isha taso binsu amma malam ya hana yace aidama nanne gidan mijinki saiki cigaba da xama kuka tayi kamar ranta xaifita da aunty Safina taga abun bana k'are bane saitace taxo sukuma gida tare duk da tasan canma bata tsira da nacin ya Ma'in ba amma xaiji shakkar wani abun kuma can xaifi mata dad'i tunda ba ita kadai bace shima kuma ya Ma'in bai hana ba sabuda yasan can xaifi mata dad'i kuma kodan ikirarin da Safna tayi na xasugani karyaje wataran baya nan taxo ta salwan tarmishi da mata gyara can yafiye mishi kwanciyar hankali 8:30pm suma suka tafi gida abunsu sukabar Ma'in shi kad'ai a gidan da kewat matarshi *aftwer* *4* *days* duk tsayi kwanakin nan Ma'in beje gidan Lawan ba bale yaga bar sosa yau wednesday kuma yau ya shiya xai je yaga matarshi shiryawa yayi cikin shirt pink sai trouser blue ba k'ara min kyau kayan sukai mishiba kamar kasace shi ka gudu 12:00pm ya sauka a gidan Lawan Ma'isha suna xaune a parlour da aunty Safina tana mata nasiha akan yadda xata kula da mijinta shikuma yai salama yashigo parlour gaban Ma'isha ne yai wata irin bugawa sabuda jin muryar shi da tayi k'arasuwa yayi ya xauna a kusa da ita yana kalon yadda ta k'ara kyau murya narawa ta gaidashi bai amsa ba saima kalon Safina dayayi suka gaisa tashi tayi ta basu guri juyuwa yayi yana jifanta da maya taccen kalo yace "baby ke a garinku haka ake gaida miji ko saina koya mikine" batai magana ba saima dukar da kai da tayi tana wasa da yatsun hannunta murmushi yayi yace "okey in kuya miki kenan" ta dago da niyar yimishi magana shikuma yai hanxarin hade bakinsu guri d'aya xaro ido tayi jin bakinshi cikin nata cikin tashin hankali tafara tureshi hawaye naxuba a idonta memakon yasaketa saima hannushi da yaxira cikin rigarta ya caf ko nono nuwata wata wawiyar ajiyar xuciya yasauke ita kuma Ma'isha k'ank'ameshi tayi sabuda wani irin xafi da yaratsata saida tayi da gaske ta iya xare bakinta daga nashi cikin kuka tace "plc yaya kadai walahi bana so" dagu idanunshi da suka kuma kamar garwashi yayi ya kaleta cikin sexy voice yace "da kina min kalon mijin yayarki amma a yanxu kinsan matsayina a gurinki ko ada dana rabu dake sabuda nasan baki san matsayina agunkiba amma a yanxu kinsani dan haka bakida hujjar hanani kanki" cikin tsiwa tace "idan ma mafarki kake ni matarkace to ka farka da baxan iya rayiwa da mijin da yayena biyu suka auraba ai k'axantar tayi yawa" murmushi yayi yace "baby kenan k'axanta aitana gaba likacinda kika fara haifu mini y'ay'a masu kama dake" kuka tasa sosai tana cewa "walahi da na haihu da kai gara na mutu ban haihu ba" tana gama fad'in haka ta tashi da gudu tabar gurin binta yayi da kalo aranshi yace hhmm kuruci dangin hauka ai nan da 9mouth kina rike da baby yarinya Safna kuwa tunda tabar gida tanufi gida k'awar ta tafad'a mata duk abunda ya faru dariya k'awar tata tayi mata sosai kafin tace "hhmm kaiki kai sake har d'a namiji ya rainaki haka amma kinsan meyaban mamaki" "a'a saikin fad'a" "yadda malam dauda yaci amanarmu" "hmm kedai bari k'awata ba k'aramin mamaki ya baniba" "kedai rabu da mutum idan yaso cutarka yanxu abunda xa ai ta kanshi xamu fara daukar fansa, yadda yai mana cin amana haka muma xamu rama" "to tayaya" "kawo kunnanki kiji" rad'a taimata a baki sukayi shewa suka tafa san-nan Safna tace "to yanxu ya xamu samu yai mana wan-nan aikin "abu me sauki akai wata k'awata ta kware a harkar bariki inaga xata iya yin haka" tafawa sukayi gaba daya suna shewa haka suka cigaba da tsara yadda xa su shawo kan al amarin Ma'in daya ga Ma'isha bata daniyar fituwa yasa yabita dakin akule ya taddashi amma yanada key d'in yasa yabude fituwar ta daga toilet ke nan daga ita sai tawol ko cinya berufe ba juyuwa tayi a furgice tai saurin yin hanyar toilet xata kuma yai saurin rukuta k'ara tasaki ta runtse ido had'ata yayi da jikin kufar toilet d'in ya matseta runtse ido ta k'arayi xuciyarta tana bugawa da k'arfi wandda shima Ma'in yana jin yadda take bugawar ahankali ya furta "me kike buyewa baby bayan kinriga kinsan nimijin kine ba abunda xaki b'uye mun a jikinki idan kuma kunyata kike ji yanxu nacire miki ita" cikin rawar murya tace "nifa nace ma baxan iya xama dakaiba ko" murmushi yayi yace "da xaki daina wannan tunani dan kokinki ko kiso ketawa ce har abada idankuma da sauran abunda ya rage to yanxu xance keshi" yana gama fad'in haka ya dauketa cak yayi direta akan bed shima ya...........! kuyi hakuri da wannan saina ga comment dinku fan's *by* *XAHRA* [4/25, 06:35] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( Ƴanci don cigaban Mata, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌻🌻 *KANWAR* *MATATA* 🌻🌻 storry and writteng by *FATEEMA* *S* *OMAR* *PAGE* 23-24 Suna idarwa ya kaleta yace "baby bara naje nasamu mana abunda xamuci ko" saurin kalonshi tayi ta shagyabe fuska murmushi yayi yace "ok tsoro kike ji ko to tashi mutafi tare" mikewa yayi yamiko mata hannunsa mika masa nata tayi ya dagota yana rike da hannunta suka fita yawo yayi dasu sosai har suka samu hani guri suka suyu kaji da balangu harda lemuka da fresh milk san-nan suka dawo gida lokacin da suka dawo har 10:00pm tayi dan haka suna shiga parlour kuwa yannufi bedroom d'inshi yai wanka san-nan Ma'in ya jasu sukayi salar isha bayan sun idar ya ebo plat da spoon da fork da ledo jin soci abinci kin ci tayi da farko saida yace xai mata dura da kanshi san-nan ta amsa sunagama ci da kanshi ya ebe plat d'in yaje kitchin ya wanke su dakinshi ya kuma ya k'ara yi wanka kafin yasa kayan bacci yanufi dakin Ma'isha yadda ya tafi haka ya dawo ya tadda ita xama yayi a kusa da ita yace "baby kakya jin baccine baki sa kayan bacci ba" kai ta sunkuyar batare da tace komaiba murmushi yayi yace "to in gajiya kike na canxa miki da kaina" da sauri ta girgixa kai alamun a'a "to tashi ki canxa koni da kaina na canxa miki" tashi tayi bashiri ta dauko wata rigar da wando na bacci tanufi toilet xatasa ya dakatar da ita dacewa "baxa ki sa wa yannan kayanba da wo kiga wandda xakisa" tsaya wa tayi cakk batare da ta mutsa ba ita mamakin kantama ta keji yadda komai yace bata yi mishi musu tunaninta ne ya katse lokacin da ya miko mata wata rigar bacci shara-shara wadda da ita gara babu fuska ta marerece xatai kuka hade rai yayi yace "walahi xan samiki da kaina" bayadda ta iya haka ta amsa tashiga toilet ta sako rigar kasa fituwa tayi da farku saida yace xai shigo da kanshi kafin ta fito tana takure jikin ta kura mata ido yayi cikin wanni irin yanayi ajiyar xuciya yasauke yace "karaso xamuyi magana baby" k'arasuwa tayi ta xauna nesa dashi matsowa yayi ya jawota jikinshi yace "baby kidai na axabbatar da yayanki dayin nesa dani inaso kisani ina matukar kaunarki plc kisoni koda kwatar irin son da nake mikine" tai magana ba saima lafewa da tayi ajikinshi haka yaringa xayyanu mata yadda yake kaunarta har tai bacci ajikinshi besaniba shirun yaji yayi yawa ya dago fuskarta yaga tayi bacci murmushi yayi ya manna mata kiss a lips d'inta ya maida ita ya kwantar ajikin shi shima ya kwanta haka shima bacci b'arawo yayi awon gaba dashi shine yafara farkawa da asba ya xameta daga jikinshi ya je toilet yayi wanka da kwana yayi yana mafarkina suna saduwa da Ma'isha shiyasa yatashi yanajin wani irin feeling yana gama wankan ya dauro alwala yaxo ya tasheta yanufi masjid tashi tayi tayi alwala tayi salah aranta tanagodewa Allah dayasa ya Ma'in beyi mata komaiba sai 8:30pm yadawo gidan kana kalon fuskarshi kasan yanna cikin damuwa lokacin har Ma'isha ta hada musu breakfast lokacinda ya shiga dakinta tana xaune tana danna phone d'inta tana gana ganinshi ta ajiye ta gaidashi kafin ta tan bayeshi akawo breakfast ajiyar xuciya yasauke ya xauna akusa da ita yace "baby walahi nafi bukatar ki akan abunci da xaki daure kibari ko dan rage xafi nayi" kalon shi tayi cikin damuwa tace "plc yaya kabar wan-nan maganar walahi tsoro nake ji" jawota yayi cikin rarrashi yace "haba baby karki xama raguwa mana tunyanxu waiyace miki anajin xafi to duk wandda yayi wan-nan maganar yayi k'arya dan dad'i akeji kuma inkina tantama kibari inyi kiji" girgixa kai tayi alamar a'a ganin baxata bashi yad'in kaiba yace yaje ta dauko mishi abuncin yana gama cin abincin yafice daga gida be k'ara dawowa ba sai 8:00pm lokacin har tsoro yakusa karta dan Allah ne yake xaune da ita agidan datuni tafice ta jirashi awaje koda yashigo hanka yafarayi kafin yayi alwala yasa kayan bacci yanufi dakin Ma'isha tana xaune tayi tagumi tana tunani duniya haka kawai yau taji jikinta duk ya mutu tana ganinshi gabanta yai wata iriyar fad'uwa sunkuyar da kai tayi tama kasa amsa sallamar da yayi k'arasowa yayi ya xauna kusa da ita yace "baby nifa dawuri nake son kwanciya ko baki jin baccine" muryarta narawa tace "banajin bacci yanxu" kalonta yayi yace "dakin yi bacci da wuri dayau inagani ba lalai kiyi bacci sosaiba cikin rashin fahimta tace "me xai hanani yin bacci bayan jiyama nayi baccina" murmushi yayi yace "baby kenan inkike wani abun kamar yarinya walahi" yana gama fad'in haka yasamu guri a kan bed yakwanta kalonta yayi yace "dan kin kwanta baby hhmm kodayai ruwankine kitabbatar kinsa kayan bacci kuma marasa nauyi" yana gama fad'in haka ya juya yai kwanciyarsa ta tagumi tayi tama kasa motsi agurin har 12:03am tana xaune ko motsi bataiba farka yayi ya ganta a yadda ya barta girgixa kai yay san-nan yasa hannu ya jawota kusa dashi a matukar firgice ta kaleshi da ba karamin tsoru ya bataba ganin yadda ta tsorata yasa ya jayota jikin shi ya rungumeta sosai kusan atare sukaringa sauke a jiyar xuciya ahan kali yarad'a mata cewa "tunanin me kike kika k'iyin bacci har yanxu" batai magana ba saima k'ara tura kanta da tayi cikin k'irjinsa runtse ido yayi yana k'ara matse ta a jikinshi a hankali ya dago kanta ya hade bakinsu guri d'aya wani irin tsotsa yaringaiwa bakinta wanda saida Ma'isha tafara hawaye sabuda irin xugin da lips d'inta suke mata batare da yasaki bakinta ba ya sa hannu ya xuge xip d'in rigarta yaxameta k'as kan kame jikin ta tayi tanaso ta hannashi amma bebata damar hakanba ga besaki bakinta bama baire tai mishi magiya bale brx ta yayi ya fara kokarin cirewa saurin rike hannunshi tayi tana girgixa mishi kai cikin sanyin jiki ya janye hannun nata dan bayaji xai iya barinta a wan-nan daren cire brx yayi ya cilar da ita gefe yasa hannu ya cabko nononta wani irin nishi yarayi wanda yai matukar tsorata Ma'isha tafara kukarin kwatar kanta xame bakinshi yayi cikin rawar murya yafara magana "plc kibarni nayi abunda nake so baby karki hanani kanki sabuda yadda nake jinkaina yanxu baxan iya rabuwa dakeba a wan-nan daren banaso inmi dule ko naimin ta k'arfi k'ashe naxo naimiki rauni sabuda haka dan Allah baby karki bani matsala ke xaki cutu daga baya" cikin kuka itama tace "nidai karabu dani walahi bana so tsoro nakeji" cikin damuwa yace "idan kika tsaya nayi a hankali to baxaki ji xafiba amma idan kikayi gardama to xaki iya jinxafi" cikin kuka ta k'ara cewa "plc kar kamin da xafi" kiss ya manna mata abaki yace "nevermind" san-nan ya k'ara hade bakinsu guri daya cire bakin shi yayi yamaida kan brs d'inta wanda sada Ma'isha tayi k'ara sabuda xafin da taji romacing d'inta yayi sosai wanda tun Ma'isha tanajin xafi harta fara jin dad'i tafara maida mishi da martani hakan ba k'aramin xautar da Ma'in ta k'arayi ba harya samu yaxame parnt d'in jikinta batare da tasaniba runfa yai mata da faffad'an k'irjinsa ya ware k'afarta yafara karantu addu'ar saduwa da iyali k'an k'ameshi tafarayi dan jinyawani irin xafi yana ratsata shikuma Ma'in jin yakasa hucewa yasa yadawo da kanshi saitin kunnan ta ahankali ya furta "sorry baby i love you" yana gama fad'in haka yasa duk kan k'arfinshi yashigeta wata iriyar raxa nanniyar k'ara tasaki sabuda ji xaba wadda tunda take bata taba jin irintaba sai yau shikuwa Ma'in xuwa lukacin ya manta shi wayema bare yasan da wacce yake tare tasamu ya sassauta mata kuka take sosai tana rukunshi amma besan matanayiba shi sunbatunshi yake shi kadai wanda baxaka iyacewa ga abunda yake fad'aba daga k'arshema daina kukan tayi saina xuci sabuda ta sadakar yau ya Ma'in kasheta xaiyi can kuma ta jiya ya dagata harta fara hamdala taji ya k'ara gyarata ya k'ara shigarta wanda saida tayi k'arar datafi ta farko sabuda fami ya fi ciwo xafi kafin kuma takuma kan pilow jagab idannunta su k'afe.............! saina ga ruwan comment dinku masoya *by* *XAHRA* [4/25, 06:35] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( Ƴanci don cigaban Mata, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌻🌻 *KANWAR* *MATATA* 🌻🌻 storry and writteng by *FATEEMA* *S* *OMAR* *PAGE* 21-22 Yabita kan bed d'in kafin tayi wani mutsi ya had'eta da jikin sa runtse idi tayi xuciyar ta nawata iriyar bugawa bakinta yakeso ya lalibu amma ta hanashi wan-nan damar fur duk yadda yaso yasarrafata abu ya gagara dan tahanashi sakewa tako ina bayaso takurata baile yaimata dule dan haka yad'agata cikin sexy voice yace "kishirya muhuce gida yau" ko amsarta bejiraba yatashi ya fice daga dakin ranshi ba dadi a parlour ya yadda xango ya kwanta akan twositer yana sauke ajiyar xuciya akai akai aunty Safina nace tafito daga bedroom d'inta tasameshi a haka k'arasowa tayi tanacewa "a angon Ma'isha yana ganka kai kadai" tashi yayi xaune yace "Safina kishiya kanwarki yau xamu tafi gida" kalonshi tayi da mamaki tace "gida kuma ina laifin kabari sai friday munshirya a tsanake" mikewa yayi yace "ok ba matsala Allah ya kaimu amma ke xaki kawo min ita hargida" tana dariya tace "ameen baka da matsala angon Ma'isha" salama yai mata yatafi gida yana fita aunty Safina ta nufi kitchin tadauko wani jug tayi d'akin Ma'isha dashi tunda yafice daga dakin Ma'isha take kuka ita a duniya ba abunda ta tsana irin sex kuma ma da mijin yayarta ai abun kuyar yayi yawa tana cikin kukan aunty Safina tashigo d'akin da jug d'in a hannunta tana ganin Ma'isha nakuka ta girgixa kai ta ajiye jug d'in akan stol ta xauna a gefan bed d'in ta kamu hannun Ma'isha tace "yakamata xuwa yanxu kin ajiye duk wani makamanki kirungumi mijinki kinsani Ma'in ba k'aramin so yake mikiba ke shedace basaina xauna ina miki dugun bayaniba kisani y'anmatan yanxu yadda suke neman miji ido rufe basu samuba ke Allah ya baki daya tamkar da dubu amma kike wasa da damarki yanxu fad'amin meye bakiso ajiki Ma'in" hawayen fuskarta ta guge tace "tunda nake bantab'a k'in ya Ma'in ba amma kiduba ki gani yaiyena 2 fa ya aura taya xan iya kalonshi a matsayin miji" "xaki iya Ma'isha sabuda kafinke anyiwa dubunki haka nawane suke auren maxan yaiyannasu suna rayema bareke tamutuma" cikin damuwa tace "to yanxu ina karama dani xan iya kulada miji" murmushi aunty Safina tayi tace "haba Ma'isha karki bada mata mana kamar bakije class ba yara kanana ma sunsan yadda xasu sarrafa maxa bareke da nasan inbaki 18yers ba to gaf kike to taya xaki xauna kanki aduhu, to najima indai wan-nan bakida matsala karki damu tunda yabarki sai friday to munada time d'in da xaki kuyi kumai amma kafin lokaci kifara shan wan-nan" tami ko mata jug d'in ba musu ta amsa tafara sha dad'in dataji ya mata yasa ta shanyeshi tass kuma dama tana jin kishi kalonta aunty Safna tayi cikin mamaki tace "harkin shanye harda na anjima fa hhmm tunda kin shanye bara naje na k'ara had'u miki sabu kuma dama xa a dafa miki kaxa da nonon rakumi" tana gama fad'in haka tamike tafice daga d'akin kwanciya Ma'isha tayi tana tunanin yadda xata iya kula da Ma'in a matsayin miji Mansur tun randa akace Ma'isha matar Ma'in ce be k'ara lafiya ba ciwon yau daban nagobe daban tun su hajiya basu fahimta ba harsuka gane sukai-sukai dashi yafad'a musu meyake damunshi amma ya k'i saida hajiya tai fushi kafin ya fad'i gaskiya ta tausaya masa sosai daga k'arshe tace yafidda mata ai mishi aure ko ya rage rad'ad'in rashin Ma'isha da to ya amsa amma bayajin xai iya so ko auran wata mace bayan Ma'isha Safna sunje sunsamu xubee kuma basuwani sha wahala ba ta amince da aikinsu amma ta caje su kud'i sosai sun tsayar da cewa ran saturday xa tafara aikin yau friday tun safe aunty Safina bata xauna fa itace dafa wan-nan markad'a wan-nan nak'a wan-nan had'a wan-nan sabuda tace tafiso sai Ma'in yayi kuka da ido sa akan Ma'isha kuma dama ya dad'e rabunshi da mace ita kuwa Ma'isha har gajiya tayi da shaye-shaye ta ciye-ciye da dame-dame amma aciki kwanaki 2 kagan ta duk ta sauya ya ciko tayi fam abunda Ma'in kuwa tudda garin Allah ya waye yaketa xuba ido yaga ta ina xasu filo yarasa xaune yarasa tsaye sai gyare-gyare yake a gidan sai 5:05pm sai nan su Ma'isha suka fitu tayi wani irin mugun kyau ga kunshi tasha wandda ba k'aramin k'ara haska fatar hannunta tayiba driver ne yadauke so yanufu gidan dasu ahan ya aunty Safina sai k'ara yi mata bayanin yadda xatai anfani da magungunan take kawai saitaga Ma'isha tasa mata kuka cikin rarrashi tace "haba Ma'isha ya kike maida kanki bayane plc kidai na wan-nan kukan" batare da ta tsageta da kukan ba tace "ba abunda kike tunanine yasani kuka ba a'a yanxu na rungumi ya Ma'in a matsayin mijina amma abun takai cin shine wai xa a kaini gidan miji amma bawani shagali bakuma wani shak'ik'ina" harararta Safina tayi tace "nawa akai bataru ba komai amikasu gidan miji to kima daina wan-nan shirman ai aure irin wan-nan yafi albarka ba bidi'a bakomai ki godewa Allah Ma'isha" kai ta gyada cikin gamsuwa tace "nagode sosai aunty ke kika maiye gurbin duk wani dangi nawa da babuke da bawandda xai kula dani koma yasan halin da nake ciki" "bakomai jinki nake kamar y'ar uwata ta jini dan haka kicire wan-nan tunanin aranki" rungumeta Ma'isha tayi tana mata godiya daga nan suka cigaba da hirarsu har suka k'araso gidan suna yin parking aunty Safina taruku hannunta suka shiga gidan sukabai driver ya shigo da kayan Ma'isha a parlour suka sameshi a xaune suna shiga Ma'isha ta ganshi gabanta ya yanke ya fad'i da gyar ta iya karasar da kanta cikin bayan sun gaisa aunty Safina ta hadasu tayi musu nasiya duk da bawani shekarune da itaba bayan tagama musu nasihar tai musu salama ta tafi bayan Ma'in ya had'a mata shatara ta arxiki da dafarko k'in amsa tayi saida yace shi dan Allah ya bata badan abunda tai musuba tana tafi ya juyu ya kali Ma'isha yace "baby tashi muje ciki muyi salah naji ana kiran magrib" bamusu tabishi sukaje sukayi salah..........! *by* *XAHRA* [4/25, 06:35] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( Ƴanci don cigaban Mata, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌻🌻 *KANWAR* *MATATA* 🌻🌻 storry and writteng by *FATEEMA* *S* *OMAR* *PAGE* 25-26 Duk bikin da akai gogan besan a nayiba sabuda ya tafi duniyar da batamuba saikusan 4:30am sannan yafara sassauta mata dan yasamu gamsuwa sosai wacce badan karye k'aryaba da saiyace tonda yake baitaba samun irintaba dagata yayi yajawota jikinshi tsabar dad'in dayake ji kasa magana ma yayi sai cankuma yace "baby kinga mamin komai a duniya bansan da mexan biyaki nasani farincikin da banta ba jinshiba tunda nake plc baby duk tsanani ko wuya karki juyamin baya dan Allah badan niba" haka yaringa surutai shi kad'ai jin anfara kiraye-kiraye salar asuba yasa yamike yaje toilet yai wanka kafin ya dawo yafara kokarin daga Ma'isha dan yaje ya gyarata jiyayi duk jikinta yasaki dasauri ya kaleta yaga ba alamun nunfashi a tattare da ita yannu yasa yatab'a saitin xuciyarta yaji d'if tsorata yayi sosai yafara karanto "inalillahi wa'ina ilehi raji'u Allahuma ajirin fi musibati wa aklifni khairan minha" haka yaringa maimaitawa harya kuma toilet ya ebo ruwa yaxo yafara shafa mata ajiki amma ko mutsi bataiba hakan ba k'aramin k'ara birgitashi yayi ba ajeye cup d'in yayi yakoma kan bed d'in yayi ya d'agota yasata a k'irjinshi ya bud'e bakinta yasa nashi yafara hura mata iska yadade yana haka harya soma hakura saikuma yaji saukar nunfashinta ahankali wata wayuyar ajiyar xuciya yasauke yana hamdala ga Allah tari tad'an farayi wanda da motsin da bakinta yakeyi yagane dan ko kad'an muryarta bata fita saikuma hawaye suka biyo baya shar-shar kamar anbude fanfu k'ank'ameta yayi a k'irjinsa yana hawayen shima yace "namiki alkawari amma bancika ba kiyi hakuri baby walahi nima bayin kaina bane kece dad'inki haryai yawa" itadai kawai jinshi take dan ita takanta take dan irin axabar da k'asanta yake mata yar yayi yawa gaduk gab'ob'in jikinta ciwo suke "baby ki daure kice kinyafewa mijinki dan Allah, banaso kirike ni a xuciyarki" shiru yak'ara ji hakan yasa yagane haryanxu bawai tagama dawo wa haiyacintaba ahankali yaxameta daga jikinshi yakuma toilet yahad'a mata ruwan xafi da datol san-nan yadawo yadauketa cak yayi toilet d'in da ita bed'ireta a ko inaba sai acikin ruwan xafin wani irin xulu tayi xata mike yamaita ita ahankali cikin damuwa yace "am so soryy baby xaki jidad'in jikinki insha Allah" ba abunda take sai yarfa hannu dan kukan ma guri yake samu saida ya canxa mata ruwa 4 san-nan yabarta tayi wankan tsarki da kanta shikuma ya fita taje ya cire bedshit daya b'aci ya canxa sabu yafud'e wardrop ya dauko mata riga karama mara nauyi yakoma toilet d'in lokacin kuma tagama wankan amma takasa takowa da k'afarta d'akota yayi yadireta akan bed ya samata k'aton hijab ya xaunar da ita dan baxata iya tsayiwaba ya jaso salar asuba suna idarwa yai musu addu'o'in samu xuri'a tagari san-nan ya maida ita kan bed d'in ya rufeta da blanket akowa bata jimaba bacci wahala yayi awon gaba da ita xama yayi yak'ura mata ido yana jin sonta na k'ara nun kuwa a xuciyarshi daga baya kuma shima ya kwanta yajawota jikinshi yanajin wani irin shauk'i dahaka shima baccin yayi gaba dashi Safna yau sukai da xubi xasu fara aikin dan haka dasassafe sukaje gidan ta suka samu tagama shirinta tsaf dan haka daukar ta kawai sukayi suka huce gidan malam dauda sai 12:50pm san-nan ya Ma'in ya farka yaxame jikinshi a hankali dan karta tashi yamike ya je toilet ya watsa ruwa san-nan goge bakinshi yafito ya canxa kaya ya je kitchin da kanshi ya had'a musu lunch ya dawo bedroom d'in ya tadda har ta tashi amma har lokacin tana kwance k'arasuwa yayi yafara jero mata sannu bata amsaba sai cewa datayi "plc kakiramin aunty Safina" nisawa yayi yace "kamata yayi kibarta tahuta kinga tayi d'awainiya damu sosai karmu takura mata" tana hawaye tace "nidai dan Allah ka kiramin ita" hannunta ya ruku yace "ki fad'i duk abunda kike buk'ata nixan miki basai taxoba" kaida kai kawai tayi batare da ta k'arayin maganaba aranshi ya raya toko wata matsalarce da take jin kunyar sanardani yasa tace inkira mata Safina, kai hakanema wayarshi yaxaro a aljihu yakira Lawan yaimasa bayanin kiranda Ma'isha takewa Safina "okey gata nan" abunda yace kenan ya katse kiran bad'au wani dogon lokaciba aunty Safina ta k'araso gidan Ma'isha tana ganinta tafashe da kuka me cin rai ganin irin halin da take ciki yasa Safina tace ya Ma'in ya basu guri yana fita tajuyo ta kali Ma'isha tace "sannu Ma'isha kina jinjiki" da kai ta iya amsa mata kafin tai k'arfin halin tsagaita kukan tace "walahi aunty jiya ya Ma'in beso yabarni da raiba so yayi ya halakani Allah ne yayi ina da sauran kwana agaba da tuni ya gama da shafina saifa da yaga bana nun fashi yarabu dani" cikin rarrashi aunty Safina tace "kiyi hakuri Ma'isha kowa da haka yasaba kima watara na saitashin xance" cikin kuka ta k'ara cewa "walahi ni tsoro nakeji karnaje wata matsa lar ta sameni dan bakiga gurinba" bud'a mata tayi tagani ta tausaya mata sosai kuma har rauni tayi a gurin amma ba buk'atar afarai mata d'inki tun yanxu dan haka xata bata magungunan daxata warke garau tafasa mata runwan xafi tak'arayi dasu kanyen magarya da bagaruwa ta taimata mata tashiga ciki san-nan tak'ara had'a mata wanni harda alimun tak'ara gasa jikinta sosai Ma'isha taji dad'in jikinta harta iya fitowa daga toilet d'in da kanta amma tayi tana dafa bango sai yamma likis aunty Safina ta tafi gida bayan ta k'ara gargasa Ma'isha kuma ta had'a mata magunguna masuyawa sosai Ma'in yai mata godiya amma tace ba godiya a tsakanin mu ni Ma'isha kalonta nake kamar wadda muka fito ciki d'aya sosai yayi farin ciki ganin har Ma'isha tasamu damar cin abunci kuma har tana iya takawa da kanta amma yana d'an taimaka mata har parlour suke xuwa sudawo intace ta gaji ya ajeta ta huta duk dan tasamu kwarin jikinta da dare kwana tayi da xaxxabi me xafi kamar baxataiba dan ba k'aramin tsorata Ma'in yayiba amma gari yana wayewa ta tashi ras kamar bataiba hakan bak'aramin dad'i yayiwa Ma'in ba su Safna kuwa suna xuwa k'auyen suka had'u da wasu maxa da yawa suna rikeda sandina da bula lai magana sukai da Safna ta mik'a musu kud'i masu yawa san-nan tace sugaba xubeen xata tahu anan suka sauke xubee xata k'arasa da k'afarta abayan gidan malam maxan suka buya ita kuma xubee tashiga ciki a xaure tasameshi yanata jan carbi guri tasamu ta xauna san-nan suka gaisa yanata washe baki nisawa tayi tace "malam dama wata matsala gareni a mama kuma ance min ba maganin da bakayi" wani yahu ya had'iye yace "eh tabbas ba maganin da banayi bud'e gun ingani" cikin kisarsu ta yan duniya tacire rigarta gaba d'aya kura mata ido malam dauda tayi yanata had'iyar miyo yace "inane me matsalar" kirjinta ta nuna mishi ya matso yasa hannu xai tab'a ta jawo hannun nashi ya fad'o jikinta gaba d'aya rike shi tayi gam kafin ta kwala uwar k'ara tace "wayo nashiga uku malam xaimin faide" aikuwa maxan nan sunaji ihunta suka fitu suka afka cikin gidan haka muta nan garima suka ringa bilowa kowa yaji abunda malam dauda yayi sai yaje ya d'auko madoki dan dama ya addabesu a garin tanbayar ba asi suka farayi xubee tana kuka tace "daga xuwa gunshi amsar maganin aljanu shine yafaramin xancen iskanci danace banaso shine yara tab'ani xangudu yarukuni ya danneni xaimin faide" akuwa sunajin haka suka hau malam dauda da duka har saida sukaga baya nunfashi suka rabu dashi..............! *by* *XAHRA* [4/25, 06:35] Anty Baby: *FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌻🌻 *KANWAR MATATA* 🌻🌻 storry and writteng by *FATEEMA* *S* *OMAR* *PAGE* 29-30 *END* Suna kumawa gida suka tadda su umma da aunty Safina duk sunxo bayan an gaigasane aka hadawa mejego ruwa tai wanka aka yi mata farfesun kaji da kayan ciki aka kawo mata batawani cime yawa ba tace ta kushi duk agidan suka huni saida yamma suka tafi suka bar umma dan taringa kula da Ma'isha ranar Ma'in kwana yayi yana kalon baby wacce yayiwa lagabi da Safina Ranar suna anyi taro sosai inka ga Ma'isha kamar ba itaba tayi wani irin kyau na musamman itama baby tayi kyau ga kyau tuttuka datasa mu harsunyi yawa dan iya aunty Safina ma toroly goda ta ciko da kayan baby tace na ta kwarartane wacce suke kira da *NASRIN* anyi taro lafiya an tashi lafiya saidai fatan Allah yaraya baby haka rayuwa taci gaba da juyawa har me jego tayi arba'in umma ta tattara kayanta ta tafi gida bayan sun had'a mata shatara ta arxuk'i ranar kuma Ma'in ya kara an kgancewa da amaryarsa Ma'isha wanda harda kukanshi dan haka yace an canxa mishi Ma'isharshi wan-nan sabuwace gal yabude a leda *WAI* *INA* *LABARIN* *SAFNA* tana xuwa gidan gaye ta taddashi a parlour yanata kalo a tv hankali kwance guri tasamu akusada shi ta xauna tace "gaye ya jikin naka" fuska ya yamutsa yace "na warke sosai" ajiyar xuciya ta sauke tace "thank god dawani abu be same kaba" be mata magana ba saima kalonshi da ya cigaba dayi jikinshi ta fad'a tana shafashi tace "i miss you gaye" ido ya lumshe yadau keta cak yayi bedroom da ita akan wata kujera ya ajeyeta yace "ina xuwa bari naiwanka" kai ta gyada mishi tana wani lumshe ido toilet ya shiga yadan jima yafito ya lallab'u ta bayanta yasa igiya ya dadaureta bude ido tayi taganta a d'ad'aure ihu xatayi yasa hannu ya tushe mata baki fuska ahad'e yace "kincuceni kincuci rayuwata kin kaini inda aka rabanida maxantaka ta dan yanxu nida mace ba muda banbanci dan haka nima yau xan dau fansa" yana gama fad'in haka ya xaro wata muguwar huka ya yanke mata duk mamata san-nan ya dura mata wani abu abaki yace "shike nan narama cin xalin da kikai min nafarko saura xuwa da kikai kika asirceni dan haka kafar da taje gurin malam ita xan yanke" yana gama fad'in haka yasa hukar yasare k'afa funta duka biyun lukacin Safna batasan inda kantayakeba sada dare ya tsala ya ebeta ya je ya hular a gefan titi yai tafiyarshi dasafe wasu matasa suka ganta suja sanarda police suka xu suka kaita hosbitel saida tayi 10mouth a sume san-nan ta farfad'o koda tasamu sauki haka tace sutai maka mata su kaita gidan mijinta basu yi mata gardama ba suka had'ata suka kaita gidan Ma'in suna xaune a parlour Ma'in yana rike da Nareen a hannunshi Ma'isha na gefanshi ta d'ura kanta a kafad'arsa sunawa Nasreen wasa salamarta sukaji tana shigowa akan keken guragunta da mamaki suke kalonta yadda takuma kamar ba itaba tayi baki tareme tana k'arasowa gurinsu ta sunkuyar da kai tafashe da kuka cikin kukan take cewa "nasan na aikata babban kuskure a rayuwata nacutardaku amma ku natuba ku yafemun dan Allah badan niba" tak'asa maganar tana k'ara sautin kukanta Ma'isha ce ta taso ta rungumeta itama tana kuka tace "mu baki mana komaiba inma kiyi munyafe miki duniya da lahira" cikin kuka tace "nagode sosai yar uwata" haka suka ringa koke-kokensu Ma'in yana kalonsu bece masu k'alaba saima tashi dayayi yashige bedroom abunshi be wani dau lokaciba yafito da key d'in muta a hannunshi yace Ma'isha ta taimaka mata asata amuta haka Ma'isha tayi ta suka tafi yace baxai dad'eba xaidawo gida ya kaita amma fur umma tahana ashiga da ita sada gyar mama tace ashigoda ita xata kula da ita dakin mama aka keta san-nan Ma'in ya mik'awa mama ta karda yace gashi ta Safna ce abata yakamu hanya yatahu gida koda Safna ta duba ta kardar taga ta sakice har 2 tayi kuka kamar ranta xai fita duk da tasan ba mai iya xama da ita batada mammura haka Safna ta cigaba darayuwa yau fari gobe baki harta Allah ta kasance akanta bakaramin tashin hankali Ma'isha ta shiga ba amma ya da gobe yasa ta fara warewa *after* *4* *years* Ma'isha ce xaune da k'atun cikinta tasa guro a gaba sai gutsura take kata lumshe idoh kamar wata tsohuwa Nasreen ce ta xu taxauna a kusa da ita tace "mamy kinga fawax yana dauko min school bag d'ita yana min wasa da books" kalonta Ma'isha tayi tace "sorry aunty (haka takece mata) kije ki kawa yaya (Aysa) bag d'inki ta ajiye miki" batareda ta amsa ba ta mike da gudu ta shige bedroom d'insu fawax ne yafito yana kuka yace "many tinga aunty ta kwatemin bag d'ina" nunfashi ta sauke cikin kusawa tace "yihakuri autan mamy xo ka xauna muyi kalo" xama yayi yacigaba dayi mata kwarancin dayasaba Ma'in ne yashigo da salam fawax na ganinsa yamike da gudu ya rungume shi "ga daddy ga daddy" yarun ya dauka yana dariya yace "my son ya kake ya d'an kaninka" ya k'arasa maganar yana kalon Ma'isha murmushi ta sakarmishi tayi mishi sannu da xuwa ya amsa yana ajeye fawax yace "yaufa munada manyan baki Mansur xai xo da matarshi Maryam (dan yayi aure har matar tashima ta haihu yarta mace) san-nan su aunty Safina ma xasu xu duk yau anan xamuyi dinner" cikin happy tace kai amma naji dad'i xanga d'ana Samir (dan gidan aunty Safina)" haka kuwa akai anayi salar magarib suka cika gidan anata hira wadda duk yawancinta akan hidimar daxasuyi idan Ma'isha ta haihu sai 10:00pm san-nan kuwa yatafi gidanshi kuma a daren Ma'isha tafara na kuda da asuba ta haifu danta namiji kyakykyawa me kama da Ma'in ranar suna yaro yaci sunan sunan malam suna kiranshi *LAMID* yanxu Ma'isha ta kammala karatunta na mass communicatio har tasamu aiki a AREWA 24 harta suma gabatarda shirye shirye akan matan aure ALHADULILAH duka duka anan nakawo karshe wan-nan short storry na *KANWAR* *MATATA* Allah yasa sakunda nake son isarwa ya isa gareku ameen saikunjini bayan salah in me duka ya kaimu da sabun novel d'ina me suna *BAKIN* *GIDA* Allah yasa muyi ibada karbabbiya ameen nice taku harkulum *FATEEMA* *S* *OMAR* marubuciyar *DR* *AMEENA* *KANWAR* *MATATA* whatapp number 08035407419 *by* *XAHRA* [4/25, 06:35] Anty Baby: *FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌻🌻 *KANWAR MATATA* 🌻🌻 storry and writteng by *FATEEMA* *S* *OMAR* *PAGE* 27-28 Ita kuwa xubee tana ganin ya daina mutsi tasilale ta gudu wasu daka cikin muta man garinne suka dauki malam dauda suka kai shi hosbital acanne aka tabbatar musu da mutuwarshi haka suka dawo da gawarshi gida akamai sitira aka kaishi ma kwancinshi xubee tana xuwa gunsu Safna suka dauketa sukabar kauyen amuta take sanar musu abunda yafaru aikuwa suka hau shewa suna jinjina mata wani daga cikin matasanne yakira su yafad'a musu rasuwar malam dauda aikuwa suka k'ara daukar shewa harda tafawa cikin dariya Safna tace "kai amma naji dad'in wan-nan abun kinga shike nan bamu muka kasheshiba yan garinsune suka kasheshi hmm aidama duk wanda yashigo gonata sainaga k'arshenshi walahi" xubee ce tacafe xancen da cewa "kinga nima bawandda nake dagawa k'afa duk wanda yashigo gonata saina gama dashi" tafawa sukayi san-nan Safna tace kinga yanxu nagama da shafin malam dauda dan haka yanxu wan-nan yar iskar yarinyarce da mijinta suka rage mun amma kafin inxo kansu sainaje munhuta da gaye na 2days kinsan d'axu yakirani yake cemin ya warke" "kai natayaki murna k'awata yanxu inbakayi kana rage xafi saikaga duk abubuwa sun dagule maka" "hakanefa yar uwa" xubee suka ka fara saukewa a gidanta kafin sukuma su huce gida suna xuwa ko xama Safina bataiba ta had'a kayanta tahuce gun gaye wan-nan kenan Ma'isha yau tahuni jikinta dasauki ba laifi duk da har lokacin bawai ta dawo daidai bane washe gari saida aunty Safina ta k'ara xuwa ta duba jikinta taji dad'in yadda taga tasamu sauki sosai saiyama ta tafi gida tabar Ma'isha da kewarta Ma'in kuwa yawai jurewa yake dan tunda ya kusanci Ma'isha yake cikin tsananin buk'ata kulum da ciwon mara yake kwana amma yake jurewa dan yaga Ma'isha bata gama warware waba *after* *7* *days* Ma'isha tawarke sosai kamar bata tab'a ciwo ba har yar kiba tayi sabuda kulawar da Ma'in yake bata amma shi inka ganshi duk yarame sabuda yawan ciwon mara dayakeyi yaudai yariga yakai bango dan haka da dare ya jeyasamu Ma'isha ta xancen tana xaune a bedroom tanata buga game awayarta ya shigo dakin tashi tayi ta aje wayar ta kaleshi tace "yaya sannu da shigowa" yana xama akusa da ita yace "yawwa baby jikin naki" sunkuyar dakai tayi tace "yaya ainasamu sauki yanxu ba inda yake mini ciwo ajikina" kai ya gyada cike da gamsuwa yace "okey kice yanxu xan iya k'arayi ba matsala kenan" idon tane ya ciko da kwala cikin rawar murya tace "walahi yaya bangama warkewa ba idan ka k'arayi xan iya komawa gidan jiya" murmushi yayi yace "karki damu ba abunda xakiji sai dad'i wancenma dan nafarkone shiyasa kikaji xafi" make kafad'a tayi alamar a'a bata yarda ba dariya yafara yi mata yace "kedai walahi anyi raguwa daga ihu d'aya sai murya ta dashe" baki ta turu gaba yayi yayi tai dariya amma tak'i dan haka ya cab kuta yafara yimata cakulkulu dariya dafarayi bashiri tana xilewa amma yak'i sakinta saida yaga tafara shidewa sabuda dariya san-nan ya saketa duk ta b'ata fuskarta da hawaye aikuwa yafara tutsura mata dariya haushi taji ta dauko folow ta hurgo mishi ya cabe yana cigaba da dariya fuska ta k'ara kwab'ewa xatai kuka yai saurin had'e hannuwan shi guri daya yace "sorry madam" harararshi tayi ta make kafad'a tace "um um" kunnuwansa yarike duka biyun harda dukawa yana bata hakuri dariya tayi san-nan taxo ta fad'a jikinsa tana dariya rungume ta yayi sosai ajikinshi yana sauke ajiyar xuciya daga nan kuma lamarin yafara sauyawa dan gaba d'aya Ma'in durkicewa yayi ya furgita Ma'isha wan-nan darenma saida yasake kusantar Ma'isha ita kuma Ma'isha duk da taji xafi amma bekai na farkuba amma wan-nan d'ima taci wuya ba laifi sabuda Ma'in ba ragun namiji bane *after* *4* *mouth* Ma'isha tayi kiba tayi haske ga wani irin cika da k'irjinta yayi kulu bata da aiki sa cin fara ta bad'eta da mugun yaji taitaci tana jan yaji yau ma kamar kulum tana kitchin tana ta suya fararta sai had'iyar muyau takeyi tana tand'ar baki tun akan kasko take cin abunta Ma'in ne ya shigo kitchin d'in yana tari sabuda irin yajin da ta bad'a acikin farar toshe hancinsa yayi san-nan ya k'araso ya sauke kasko ya jayo hannun ta yafito da ita parlour kalonta yayi yace "wai baby meyake damunkine kulum cikin cin wancan k'axantar kike kodai ciki garekine bamu saniba" yamutsa fuska tayi tace "ni banida komai walahi" kalo ya k'are mata tas kafin yace "kai gaskiya ban yarda da wan-nan cikar da kikaiba dan haka tashi muje asibiti a dubaki bamusu ta shiyar sukaje asibiti acanne aka tabbatar musu da cewa Ma'isha tana dauke da ciki harna 4mouth ba k'aramin dad'i Ma'in ya jiba dan jiyayi kamar be tab'a haihuwaba sai akan Ma'isha sosai Ma'isha take samun kulawa agurin megidanta harma da danginsu dan kulum hajiya saita aiko mata kayan makulashe namasu ciki sunfi kala 5 cikinta yana shiga watan haihu hajiya ta tarka tata ta tafi da ita gidanta sabuda saitafi kula da ita acan 5days da xuwanta gidan hajiya ta tashi da nakuda bawani b'ata lokaci hajiya ta shiyata suka tafi hosbitel awansu 2 daxuwa Ma'isha tasullubu yarta mace mekama da Ma'in saida akai haihu war san-nan tasanar da Ma'in da y'an gidansu ba'a wani dau lokaciba Ma'in ya karaso hosbitel d'in kana kalonshi kasan yana cikin farin ciki dan bakinshi yak'i rufuwa sabuda jindad'i wata nurse ce tafito da baby tamiko musu ai kankuwa ya k'araso har Ma'in yai saurin amshe baby kalun baby yayi hankali ya furta "alhadulila" san-nan yayiwa baby addu'o'i yamikawa hajiya ita wayarshi ya fid'o ya fara kiran Lawan bugu 2 yadauka gaisawa sukai san-nan Ma'in yace "ka fad'awa Safina tayi takwara" cikin happy Lawan yai masa barka yace suma gasunan xuwa Ma'isha ta warware sosai kamar ba ita ta haihuba saima kyau da tayi abunka da sabunjini batawani jima ba aka salameta daga asibitin gidan ta aka huce da ita wanda hakan ba k'aramin dad'i Ma'in yajiba..........! *by* *XAHRA* *FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌻🌻 *KANWAR MATATA* 🌻🌻 storry and writteng by *FATEEMA* *S* *OMAR* *PAGE* 29-30 *END* Suna kumawa gida suka tadda su umma da aunty Safina duk sunxo bayan an gaigasane aka hadawa mejego ruwa tai wanka aka yi mata farfesun kaji da kayan ciki aka kawo mata batawani cime yawa ba tace ta kushi duk agidan suka huni saida yamma suka tafi suka bar umma dan taringa kula da Ma'isha ranar Ma'in kwana yayi yana kalon baby wacce yayiwa lagabi da Safina Ranar suna anyi taro sosai inka ga Ma'isha kamar ba itaba tayi wani irin kyau na musamman itama baby tayi kyau ga kyau tuttuka datasa mu harsunyi yawa dan iya aunty Safina ma toroly goda ta ciko da kayan baby tace na ta kwarartane wacce suke kira da *NASRIN* anyi taro lafiya an tashi lafiya saidai fatan Allah yaraya baby haka rayuwa taci gaba da juyawa har me jego tayi arba'in umma ta tattara kayanta ta tafi gida bayan sun had'a mata shatara ta arxuk'i ranar kuma Ma'in ya kara an kgancewa da amaryarsa Ma'isha wanda harda kukanshi dan haka yace an canxa mishi Ma'isharshi wan-nan sabuwace gal yabude a leda *WAI* *INA* *LABARIN* *SAFNA* tana xuwa gidan gaye ta taddashi a parlour yanata kalo a tv hankali kwance guri tasamu akusada shi ta xauna tace "gaye ya jikin naka" fuska ya yamutsa yace "na warke sosai" ajiyar xuciya ta sauke tace "thank god dawani abu be same kaba" be mata magana ba saima kalonshi da ya cigaba dayi jikinshi ta fad'a tana shafashi tace "i miss you gaye" ido ya lumshe yadau keta cak yayi bedroom da ita akan wata kujera ya ajeyeta yace "ina xuwa bari naiwanka" kai ta gyada mishi tana wani lumshe ido toilet ya shiga yadan jima yafito ya lallab'u ta bayanta yasa igiya ya dadaureta bude ido tayi taganta a d'ad'aure ihu xatayi yasa hannu ya tushe mata baki fuska ahad'e yace "kincuceni kincuci rayuwata kin kaini inda aka rabanida maxantaka ta dan yanxu nida mace ba muda banbanci dan haka nima yau xan dau fansa" yana gama fad'in haka ya xaro wata muguwar huka ya yanke mata duk mamata san-nan ya dura mata wani abu abaki yace "shike nan narama cin xalin da kikai min nafarko saura xuwa da kikai kika asirceni dan haka kafar da taje gurin malam ita xan yanke" yana gama fad'in haka yasa hukar yasare k'afa funta duka biyun lukacin Safna batasan inda kantayakeba sada dare ya tsala ya ebeta ya je ya hular a gefan titi yai tafiyarshi dasafe wasu matasa suka ganta suja sanarda police suka xu suka kaita hosbitel saida tayi 10mouth a sume san-nan ta farfad'o koda tasamu sauki haka tace sutai maka mata su kaita gidan mijinta basu yi mata gardama ba suka had'ata suka kaita gidan Ma'in suna xaune a parlour Ma'in yana rike da Nareen a hannunshi Ma'isha na gefanshi ta d'ura kanta a kafad'arsa sunawa Nasreen wasa salamarta sukaji tana shigowa akan keken guragunta da mamaki suke kalonta yadda takuma kamar ba itaba tayi baki tareme tana k'arasowa gurinsu ta sunkuyar da kai tafashe da kuka cikin kukan take cewa "nasan na aikata babban kuskure a rayuwata nacutardaku amma ku natuba ku yafemun dan Allah badan niba" tak'asa maganar tana k'ara sautin kukanta Ma'isha ce ta taso ta rungumeta itama tana kuka tace "mu baki mana komaiba inma kiyi munyafe miki duniya da lahira" cikin kuka tace "nagode sosai yar uwata" haka suka ringa koke-kokensu Ma'in yana kalonsu bece masu k'alaba saima tashi dayayi yashige bedroom abunshi be wani dau lokaciba yafito da key d'in muta a hannunshi yace Ma'isha ta taimaka mata asata amuta haka Ma'isha tayi ta suka tafi yace baxai dad'eba xaidawo gida ya kaita amma fur umma tahana ashiga da ita sada gyar mama tace ashigoda ita xata kula da ita dakin mama aka keta san-nan Ma'in ya mik'awa mama ta karda yace gashi ta Safna ce abata yakamu hanya yatahu gida koda Safna ta duba ta kardar taga ta sakice har 2 tayi kuka kamar ranta xai fita duk da tasan ba mai iya xama da ita batada mammura haka Safna ta cigaba darayuwa yau fari gobe baki harta Allah ta kasance akanta bakaramin tashin hankali Ma'isha ta shiga ba amma ya da gobe yasa ta fara warewa *after* *4* *years* Ma'isha ce xaune da k'atun cikinta tasa guro a gaba sai gutsura take kata lumshe idoh kamar wata tsohuwa Nasreen ce ta xu taxauna a kusa da ita tace "mamy kinga fawax yana dauko min school bag d'ita yana min wasa da books" kalonta Ma'isha tayi tace "sorry aunty (haka takece mata) kije ki kawa yaya (Aysa) bag d'inki ta ajiye miki" batareda ta amsa ba ta mike da gudu ta shige bedroom d'insu fawax ne yafito yana kuka yace "many tinga aunty ta kwatemin bag d'ina" nunfashi ta sauke cikin kusawa tace "yihakuri autan mamy xo ka xauna muyi kalo" xama yayi yacigaba dayi mata kwarancin dayasaba Ma'in ne yashigo da salam fawax na ganinsa yamike da gudu ya rungume shi "ga daddy ga daddy" yarun ya dauka yana dariya yace "my son ya kake ya d'an kaninka" ya k'arasa maganar yana kalon Ma'isha murmushi ta sakarmishi tayi mishi sannu da xuwa ya amsa yana ajeye fawax yace "yaufa munada manyan baki Mansur xai xo da matarshi Maryam (dan yayi aure har matar tashima ta haihu yarta mace) san-nan su aunty Safina ma xasu xu duk yau anan xamuyi dinner" cikin happy tace kai amma naji dad'i xanga d'ana Samir (dan gidan aunty Safina)" haka kuwa akai anayi salar magarib suka cika gidan anata hira wadda duk yawancinta akan hidimar daxasuyi idan Ma'isha ta haihu sai 10:00pm san-nan kuwa yatafi gidanshi kuma a daren Ma'isha tafara na kuda da asuba ta haifu danta namiji kyakykyawa me kama da Ma'in ranar suna yaro yaci sunan sunan malam suna kiranshi *LAMID* yanxu Ma'isha ta kammala karatunta na mass communicatio har tasamu aiki a AREWA 24 harta suma gabatarda shirye shirye akan matan aure ALHADULILAH duka duka anan nakawo karshe wan-nan short storry na *KANWAR* *MATATA* Allah yasa sakunda nake son isarwa ya isa gareku ameen saikunjini bayan salah in me duka ya kaimu da sabun novel d'ina me suna *BAKIN* *GIDA* Allah yasa muyi ibada karbabbiya ameen nice taku harkulum *FATEEMA* *S* *OMAR* marubuciyar *DR* *AMEENA* *KANWAR* *MATATA* whatapp number 08035407419 *by* *XAHRA*