Showing 18001 words to 21000 words out of 29108 words

Chapter 7 - TAYI MIN KANKANTA HAUSA NOVELS BY SURBAJO.txt

sa'ida.

Zahra daga kwancen da take idonta yakai kan wandon na hammad da yay tsini,da sauri ta miƙe zaune,tana dubanshi,ta tsorata da ganin girmanta a wandon,amma da ike husna ta koyar da ita komai,danne tsoronta tayi ta rarrafa kusa dashi,cikin nuna kulawa tace,

"yayana yaushe hukumar sojoji ta fara raba muku kulki,na ɗauka ƴan sanda kawai ake ba"ta faɗi tana gyara gashin kanta,

daƙyar muryarshi take fita sabida halin da yake ciki,yace"kulki kuma baby a ina kika ganshi?"

A hankali ta miƙa hannunta kan wandon nashi,tace cikin sigar ɗaukar hankali,"gashi nan ka ɓoye naka anan,"ta faɗi tana ɗan shafawa cikin salon da ita kanta tsoron aykata hakan takeji.

Wayyo hammad runtse ido yayi,yafara zuƙar yaji,sabida saukar hannun zahra kan bananarsa,ita ko ta lura da yanayin da ya shiga,dan haka sama da ƙasa ta shiga yi da hannunta akan bananar tana faɗin,"yaya ka ciro ka ajiye mana tunda ka dawo gida,kar yaji maka ciwo"ta faɗi tana ƙara shafawa da kyau.

Kasa jure tsayawa yayi ya faɗa kan gadon rigingine,idanunsa a lumshe,se nishi yakeyi,zahra cire hannunta tayi,da sauri ya damƙo hannun nata, ya buɗe idanunsa wainda sukai ja yace da ƙyar"pls baby ki taimakamin,"Yayi maganar yana sake ɗora hannunta akan bananar,

Ba musu ta riƙe,tana murzawa a hankali tace"wanne taimako kakeso yayana"

"sucking ɗina nake so kiyi pls"ya faɗi da kyar dan ji yake numfashinshi ze ɗauke.

Ware ido tayi cikin rashin fahimta duk da ta fahimtan amma dole tayi acting as ƙaramar yarinyar da yake ɗaukarta.
"me zan ma sucking ɗin?"

"kulki na"ya faɗi yana haki.

Sosai dariya taso kubcewa zahra amma seta danne,tace"Ay har ka bani tsoro,ni na ɗauka ma wani abunne,kawo shi to yanzu kuwa base anjima ba in tsotse maka shi inde ka tabbatar a wanke yake"

"baby gashi nan a hannunki ki fito dashi daga waje"ya faɗi lokacin da yake nuna mata bananar.

A hankali ta kama wandon nashi tai ƙasa dashi,kulkin nashi ya bayyana muraran se zillo yake.

Akwai buƙatar duk mu haɗiye yawun mu,mu kora da ruwan sanyi.


Muje zuwa


Surbajo for life.
[1/6, 10:15 AM] Zahra Surbajo: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*TAYI MIN ƘANƘANTA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

*Zahra surbajo*

*Soyayyar da zaa nunamin a nunawa littafina na Shimfiɗar aurena,ta hanyar siyanshi akan kuɗi 500*

*in de kinsan dede da rana ɗaya na taɓa saki nishaɗi sanadin littafina to ki hanzarta siyan littafina na SHIMFIƊAR AURENA,domin nima kisani nishaɗin,acikin january ze iso gareku cikin salo na daban,shi ɗin na musamman ne,ki siya ki karanta,SHIMFIƊAR AURENA daban yake da sauran ko daga sunanshi 500 ne kacal*

*Zahra Muhammad nasir 2084024749 UBA*

*Whatsapp 07044600044 domin turo shaidar biyan kudin*


*30*


Duk yadda zahra taso daurewa seda ta tsorata da ganin bananar tashi,dan haka a tsorace ta dire daga kan gadon,batai wata wata ba ta falla da gudu zuwa nata ɗakin tana haki,

Kulle ƙofarta tayi ta zauna gefen gado tana ware idanu,

Hammad dafe kanshi yayi ya runtse ido wasu hawaye masu zafi suna biyo fuskarshi,rasa inda zesa rayuwarshi yayi,da ƙyar ya diro daga gadon ya rarrafa zuwa toilet.

Sakarwa kanshi ruwan sanyi yayi,yana tsugunne,ya jima a haka kamun ya samu saida.

Wanka yayi,ya fito da ƙyar daga toilet,ɗin sabida rawar sanyin da yake.

Shiryawa yayi yasa kaya,sannan ya fesa turare me ƙamshi ya koma kan doguwar kujera ya kwanta ya dafe kanshi ya faɗa duniyar tunani,

"me yasa zahra ta sauya,kode zata iya ɗaukar lalurata ne yanzu yasa takemin haka,kai bazata iyaba wani sashi na zuciyarshi ya shaida masa"haka yay ta neman mafita ya rasa.

Acan ɗakin zahra husna ce ta kirata a waya,cikin zaƙuwa zahra ta ɗaga ko gaisawa basu yiba zahra tace"Husna,nifa tsoro nake ji,ɗazu yaya birkice min yayi,karfa yaje ya turmusheni ta ƙarfi,ko de in dena ne"ta faɗi tana waigen ƙofa.

"kedai anyi sakaraya,to meye na tsoro,ay sakin jikin ki zakiyi dashi ki nuna masa bakisan komaiba ke yarinya ce,har se ya gane kurensa kidena ma jin tsoron komai ki saki jikinki,haba sekace ba ɗalibata ba"cewar husna tana dariya.
Nan ta ƙarawa zahra bita wanda hakan ya cire tsoron dake cikin ranta,sukai sallama ta ajiye wayar.

Ajiyar zuciya ta saki me nauyi,sannan ta faɗa tunani"inde ba hauka husna take ba,taya wannan zabgegen kulkin na yaya ze samu gurin shiga ajikina?a ina gun zamansa yake?,kai wasa take,dan wannan ko abincine matuƙar ka cinyeshi duka kai kaɗai kaci na Allah ya isa"🤣

Haka ta gama tunaninta ta faɗa toilet tayi wanka,ta fito ta kimtsa kanta cikin riga da wando,rigar ƙirjinta kawai ta rufe,shima saman boobs ɗinta duk awaje yake,ko bra bata saka ba, yayinda cibiyarta ke waje,se wani wando dede cinya, ta kama gashin kanta,sannan ta sake feshe jikinta da turare.

Fitowa tayi ta nufi ɗakinshi,cikin takun isa da ƙasaita.tana kaɗa jikinta.

Jin anturo kofar ɗakinne yasa hammad ya ɗago idonshi ya saukesu akan zahra.


maida ƙofar tayi ta rufe sannan ta jingina bayanta da murfin ƙofar,ta fara wasa da hannayenta.

A hankali,ya miƙe,jikinshi har rawa yake ya isa gareta,yana binta da kallon shaawa,hannunta ya riƙo da sauri ta ɗago ido tana kallonshi,ta langaɓar da kai gefe,tace cikin shagwaɓa"yaya kayi haƙuri kasani ayki naƙi yima,tsoro naji ne naga yana motsi"ta faɗi cikim shirin yin kuka.

tunda ta fara maganar,yake kallon bakinta,gamida boobs ɗinta da kusan rabinsu a waje suke,sosai hankalinshi yatafi kansu. bakinta ya nufa da bakinshi,da sauri ta kauda kanta gefe,ƙureta yayi da ido,yace a sanyaye"bazaki bani ba?"

Shuru tayi tana kallonshi,duk se taji nauyinshi ya kamata,girgiza kanta tayi ta sunkuyar da kai.

Haɓarta ya kamo,ya ɗora bakinshi akan nata,sannan yace"in sha?"
Lumshe ido tayi sannan ta gyaɗa masa kai.

Sosai ya tsotsi bakin nata seda yaji yasamu gamsuwa,sannan ya saketa.

Ƙasa tayi da kanta,tana sosa ƙeya,cikin jin kunya tace"kazo kaci abinci"ta juya zata fita,da sauri ya kamo hannunta,jin an ruƙota ne yasa ta juyo,rungumeta yayi sosai ajikinshi,ya raɗa mata"baby kinyi kyau,pls ki saki jikinki mu zauna kamar da"ya faɗi yana kwance maɗaurin rigarta .

Cikin sauƙi ya cire rigar, yayi wurgi da ita,baya yaja dan yaji daɗin ganinta,da kyau.

Zahra da sauri ta shige bayan labule tana faɗin"yaya ka bani rigata,kaji kaga boobs ɗina duk a waje suke,kuma in bansa rigaba ƙaiƙayi sukemin pls"

Yar da rigar yayi sannan,ya taka zuwa inda ta ɓoyen,buɗe labulen,yayi ayko idonshi ya faɗa kan boobs ɗin nata, a hankali yakai hannunshi kan su,sosai zahra taji wani daɗi ya ratsata,amma bata nuna ma,sema ɗan ƙara turosu gaba da tayi tace a shagwabe "kagani ko yaya,Allah har ɗan kumburowa suke fa,kaban rigar nasa".

Ko jinta bayayi,illa kamota yayi ya jata zuwa kan kujera,kwantar da ita yayi akai sannan ya ɗan tsuguna gefen boobs ɗin nata,ya ɗora bakinshi akai,ya fara sucking ɗinsu.

Jiki da jini zahra ta kasa kwace kanta a hannun shi,sosai yake tsotse boobs ɗin yadda ranshi keso.


Zahra jin hankalinta ze gushe ne yasa ta rushe mishi da kuka,a hankali ya ɗago yana kallonta, cikin kukan tace"banaso yaya kadena don Allah" ta faɗi tana kuka.

Ƙyaleta yayi badan beso ba,ya mayar mata da rigarta,ya miƙar da ita suka wuce falon.

Tunda daga wannan ranar zahra ta dena yawan zama inda yake,dan ita tsoro yake bata yanzi.



Muje zuwa



Surbajo for life.
[1/6, 10:15 AM] Zahra Surbajo: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*TAYI MIN ƘANƘANTA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*To sabon sauyi acikin tafiya,😊akwai sabon novels ɗina dazan saki wata me kamawa in muna da rai da lafiya,sunan shi SHIMFIƊAR AURENA na kuɗi ne duk meso ze iya turo kuɗinsa tun yanzu naira 500 kacal,update biyu arana,safe da dare,insha Allahu, ku biya ku karanta daga jin sunan kunsan zaa ɓata hankalin dare,ga wanda yasan hannun surbajo yasan bazata bashi kunya ba karku bari abaku labari,SHIMFIƊAR AURENA,littafine daze kerewa kowanne,novel nawa,akwai tarin sirrika da magunguna acikinsa,dazasu fito da kimarki ta mace,sannan ga sirrin riƙe miji da ƴan uwansa,an baje kolin basira acikinsa,kisiya ki biya ki karanta,wannan soyayyar da akewa surbajo to afito a nuna ta akan SHIMFIƊAR AURENA,500 ne kacal*

*Zahra muhammed Nasir 2084024749 UBA*

*Whatsapp 07044600044 aturo shaidar biyan ta nan*

*Note bana adding a group kuma bana turo book pc in zaki shekara kina tambayar ɗaya daga ciki ba wanda zaki samu daga gareni,na jima ina faɗin banayi amma anki a fahimta,in baayiba kuce anyi wulakanci,*


*31*



Yau ma kamar kullum,zahra ta dawo da makaranta,dan haka kitchen ta nufa kai tsaye ta fara nema musu abinda zasu ci da dare.

Duk komai cikin hanzari take yinshi,dan bataso ya dawo ya sameta a kitchen ɗin.

Hammad har wata rama yayi ta musamman sabida gaba ɗaya zahra ta gama kwance masa lissafi, wata muguwar shaawarta ce ke ɗawainiya da shi amma ita yanzu ta bari su haɗu ma ko taɓata ne yayi taƙi amincewa,ya rasa me ke damun ta,duk ta sauya masa.

Koda ya shigo gidan magriba akeyi,ganin motar da zahran driver ke kaita makaranta a fake ne ya gane ta dawo.

Jiki ba ƙwari ya shiga falon,ga mamakinsa,tana tsaye gurin center table tana gogewa.jikinshi har rawa yake ya ƙarasa gunta,a ɗan tsorace ta waigo,sosai ta firgita da ganin ramar da yayi.

Ƙureta yayi da ido,yama rasa abinda zece mata,gaba ɗaya zahran yanzu kwarjini take masa ta cika masa ido.

"sannu da zuwa"ta faɗi tana ƙoƙarin kaucewa a gurin.da zafin nama ya kamota,ya maƙureta a bango,yace "nace kidena hukuntani ta haka,pls ki faɗamin abinda nai miki zan baki haƙuri,amma banaso kina wulaƙantani,duk a ina kika koyo wannan halin"yayi tambayar cikin rashin wasa,dan ta fara kaishi bango.

Zahra da tsoro ya fara kamata cikin dauriya tace"ka sakeni da zafi fa,"ta faɗi rai a ɓace."anƙi a sake kin,ki kasheni ne se ki samu sanyi aranki."hammad ya faɗi azafafe.

Tsaki zahra tayi,wanda hakan sosai ya harzuƙa hammad ƙara matseta yayi da kyau ranshi a ɓace yace yana huci"bana ɗaukar reni agurin babba ma bare ke,ki iya takunki ki tsaya matsayinki,son ki da nake ba ticket bane daze baki damar wulaƙantani,kina jina"ya faɗi cikin daka tsawa.sannan ya saketa,luuu tayi kamar zata faɗi sannan ta dawo daidai.

Kuka tasa be tsaya sauraronta ba ya juya ya nufi ɗakinshi,ranshi in yayi dubu ya ɓaci sabida ko iyayenshi basa masa tsaki bare zahra,wato reni ya shiga tsakaninsu kenan.

Kulle kanshi yayi a ɗaki yana ta safa da marwa,yana dukan iska,yama rasa mezeyi mata yaji daɗi aransa.

Zahra ma ganin be tsaya rarrashinta ba kamar yadda tai tsammani sum sum tayi ta miƙe ta wuce ɗakinta.
Hawaye takeyi wannan na bin wannan.

Tabbas ba ƙaramin ɓata masa rai tayi ba amma tasan yayanta baya fushi da ita duk abinda zatai masa,ita tsakin bata san ma ya fito ba.kuka taci ta godewa Allah,sannan ta nemo husna a waya,dan ta faɗa mata abinda ya faru.

"zahra wulaƙanci daban jan aji daban,babu wani namiji dazakiyiwa hala ranshi be ɓaci ba,ni ba haka na koyar dake ba,kidinga dan kama kanki agabanshi,ba ki saki kanki kamar sakarya ba haka nace,amma fisabilillahi taya zakima mijinki tsaki,zahra kisa ran zaku wanye lafiya,to wlh kiyi gaggawar zuwa ki bashi haƙuri"cewar husna cikin faɗa sannan ta kashe wayarta.

Zahra wani kukan ne ya sake kubce mata,tabbas bata kyauta ba itama tasan haka,ganin kukan baze kaita bane yasa ta miƙe ta shiga toilet tayi wanka ta ɗauro alwala,ta fito tayi sallah sannan ta caɓa ado cikin wata doguwar riga wacce ba abinda ta ɓoye ajikinta,hatta ɗan pant ɗinta ana ganin shi,suko nipples dama dede inda suke na rigar net ne ba abinda ya ɓoye.
Feshe jikinta tayi da turaruka masu kwantar da zuciya sannan ta nufe ɗakinshi,cikin takun ta me ɗaukar hankali.

Tura ƙofar ɗakin tayi,ta shiga,zaune yake kan abun sallah ya haɗe kanshi da guiwarshi yayi nisa cikin tunani,jin turo ƙofar ne yasa ya waigo da sauri.

Zahra ce tsaye fam dubunta tsirara tana kallonshi cikin wani salo na natuba.
Kallonta yakeyi,dan be tsammaci zuwanta gunshi ba, besan dalili ba baya iya fushi me tsayi da ita,sonta ya gama nakasa zuciyarshi.

Miƙewa yayi ya koma kan gadon ya zauna ya miƙar da ƙafafunsa ya harɗe hannayensa a ƙeyarsa,ya lumshe ido.

Zahta jikinta duk ya mace,dan haka kasa ƙarasowa tayi,ta tsaya a bakin ƙofar tana kallonshi.

Sun kwashe fin minti talatin a haka,shi lumshe idon da yayi dan ya kalleta da kyau ne cikin sirri ba tare da tasan yana yi ba,ganin duk ta takure ne yasa ya buɗe idon ya saukesu anata,yace cikin dakewa"in kin gama tsayuwar kin fita ki ɗan kullemin ƙofar"

Sosai zahra ta jima da karantar halayen yayan nata,dan haka cikin sassarfa ta tako ta iso gareshi,gefen gadon ta durƙusa tana wasa da hannunta,tace murya a sanyaye,kamar me shirin kuka,"yaya kayi haƙuri don Allah nasan ban kyauta ba,kuskurene bazan kuma ba ka yafeni"ra faɗi a daburce sabida kallon da yake mata.
Zamewa yayi ya kwanta,sannan yace"ba komai ya wuce tashi kije na haƙura"ya faɗi batare da damuwar komai ba.

Kasa miƙewa tayi,ta tsaya tana wasa da hannunta,can tayi ta maza tace"bazakayi wanka bane naga ka kwanta da kayan jikinka?"

Lumshe ido yayi ya buɗe,ya kalleta na ƴan sakwanni sannan yace"na gajine se gobe zanyi"

Batace komai ba ta miƙe,duk a tsarge take da kallon da yake mata,ta nufi toilet ɗinshi,da sauri hammad ya ruƙo wandonshi lokacin dayabi bayanta da kallo,pant ɗin jikinta me shigewa tsakanin mazaunaine,sauran mazaunan kuma dik awaje,sabida rigar bata ɓoye komai na jikinta.

Gashi suna motsawa kamar ruwa ta ƙulla aciki."zahra you are killing me"ya faɗi lokacin data shige toilet ɗinsa.

Haɗa masa ruwan wankan tayi,sannan ta dawo,ta tsaya daga gefen gadon ta ɗan rusuna tace "yaya na haɗa maka ruwan wankan"

"ay gajiya nayi bazan iya yiwa kaina wankan ba shiyasa nace se gobe ,zanyi"ya bata amsa cikin sassanyar murya data saukar mata da kasala.

Samun kanta tayi da masa shagwaɓa"yaya kayi haƙuri muje ni se inyi maka amma ka kwanta a haka bazaka iya bacci ba"ta faɗi a shagwaɓe.

Miƙewa zaune yayi yace"lalurata nada yawa zahra,taya zaki iya kauda ita in kikamin wankan?"

"Sabida nice matarka duk girman lalurarka ni ce me maganceta se tafi ƙarfinane semuje ga iyayenmu "ta faɗi tana murmushi.

Murmushin shima yayi sannan ya miƙe tsaye ya ware hannayensa yace "to acire kayan"takowa tayi cikin salon ɗaukar hankali ta manne boobs ɗinta da ƙirjinshi,sannan ta fara cire mishi botir ɗin rigar,lumshe ido yayi jim tudunsu da taushinsu a ƙirjinshi.gama cire mishi tayi ta yar akan gado sannan ta ƙara shigewa ƙirjinshi ta rungumoshi,tana ƙara manne boobs ɗin nata a ƙirjinshi tace,tana kaɗa ido,hammad ido ya zuba mata yana kallonta,"yaya ka fini faɗi ji ƙirjinka fa,in ta bayanka mutum ya tsaya ko hangoni baze yiba"ta faɗi tana wasa da gashin ƙirjin nashi.Lumshe ido yayi ya buɗe yace a muryarshi data fara dashewa"muje ayimin wankan baby na gaji"

Ƙasa tayi ta durƙusa akan guiwarta sannan ta cire belt ɗin jikin wandon ta zame na jeans ɗin,ɗago ido tayi ta kalleshi shima ita yake kallo,sosai tsoro ya bayyana a idonta,dan tana gudun ta sake yin gamo irin na rannan.shahada tayi ta runtse ido ta yi ƙasa da wandon,ayko ji tayi an bugi fuskarta,da sauri ta buɗe idonta,kulkin yaya ne garin zullon ya dako fuskarta,

Ƙure kulkin tayi da ido tana kallonshi,shima kulkin ita yake kallo,wani yawu ta haɗiye na tsoro sannan ta ɗago idonta tana fuskar yayan nata,shima ita yake kallo da jarababbun idonshi,miƙewa tayi a hankali tace "yaya ancire"ji take kamar ta gudu tabar ɗakin amma tsoron ta ƙara yimasa laifi ya hanata gudun

Janyota yayi jikinshi ya kwance igiyar rigar ayko rigar tayi ƙasa ta tsaya daga ita se pant ɗin,ɗago ido tayi a tsorace,kashe mata ido yayi yace "sabida karki jiƙa kayanki"sauke idonta tayi ta yi shuru ajikinshi.ita duk kunyar duniya tabi ta dameta,ganin yayan nata sintir,shiko ko ajikinshi,janta yayi suka shige toilet ɗin.

Cikin verb ɗin ya shiga ya zauna,ita ko tsaye tayi ta kasa motsin arziki,ita se yanzuma take danasanin cewa zatai masa wanka da tayi.

Hannu ya miƙa mata ta kama jiki a sanyaye,ta shiga cikin ruwan.hannu yasa ya zame ɗan pant ɗin jikinta yayi wurgi dashi sannan yay mata mazauni akan cinyarshi.

Zahra kamar wacce zatai kuka,haka ta ɗauki soson wankan ta fara yimasa,wani abu me daɗin gaske taji yana gogo haq ɗinta,a hankali,
Hannu takai gurin ga mamakinta kulkin yayanta ne,samun kanta tayi da ɗan sake wara ƙafa,dan abun ba ƙarya da daɗi,sabida ɗan shafota yakeyi.

Kasa ci gaba tayi da wankan tayi lamo ajikinshi,tana amsar sakon nashi.

Rungumeta yayi sosai ajikinshi,cikin dishewar murya ya raɗa mata akunne"baby kinji daɗin hakanne?"kasa magana tayi,sema ƙara shigewa jikinshi da tayi kai kawai ta gyaɗa masa,"kina ganin zaki iya ɗaukar kulki na kuwa baby?"a hankali ta gyaɗa masa kai,dan takai matsayin da shi ɗin kawai takeso ta a amsa.

Tsam ya miƙe ɗauke da ita ya fice daga toilet din yayi kan gado da ita.zahra gaba ɗaya ta ƙosa taji me akeji ajikin shi wannan kulki da husna ta isheta da magana akai.

Muje zuwa


Surbajo for life.
[1/6, 10:15 AM] Zahra Surbajo: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*TAYI MIN ƘANƘANTA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


*Zahra Surbajo*


*Tayi min ƙanƙanta bafa na kuɗi bane,shimfiɗar aurena shine na kuɗin,kuma acikin watannan zan sakeshi,ku dinga karanta headlines ɗin da kyau,*

*A hanzarta a siya kar ayi babu ku,ɗari biyar ne 500 kacal ba tsada,SHIMFIƊAR AURENA littafine daya kerewa saa,sunanshi daban haka ma taken dake cikinsa,na musamman ne, me kuke jira,ku siya ku karanta,ɗauke yake da ,magunguna na gyaranmu mata,salo domin burge megida da ƙawata shimfiɗarki ta Aure,sassanyar soyayya me tsayawa azuciya,abun al'ajabi,ban haushi,gamida ban dariya da tausayi duka acikin SHIMFIƊAR AURENA,hanzarta ku mallaki naku 500 ne kacal*

*Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*07044600044 a turo shedar biyan kuɗin tanan*


*33*



Hammad lallaɓata yake kamar ƙwai,koya ta motsa ya dinga jero mata sannu ba adadi.

Bacci ne yayi awon gaba da ita,yayinda hammad kuma idonshi ya bushe,ya cika da tsantsar mamakin ta yadda zahra ta iya ɗaukeshi da haɗamarshi,wanda yasan aykin da yayi ko cikakkiyar mace bazata ɗauka ba,amma segashi zahra ta bashi mamaki,lalle dole ya ƙaryata kanshi kan furucin tayi mun ƙanƙanta da yake faɗi.

Zumar daɗin daya kwasa ajikinta ko koya ya tuno se murmushi ya suɓuce masa,a fili ya furta "ba ƙarya babyna akwai sugar"

Wanka yayi ya kimtsa sannan ya dawo kan kujera ya zauna gadinta,dan bejin ze iya fita ya barta.

Be jima da zama ba ta farka,miƙewa zaune tayi, tana mutstsuke idanunta,ɗagowa tayi carab suka sarƙe ana juna,se murmushi yake sakar mata,wata azababbiyar kunya ce ta kamata,rufe fuskarta tayi da tafin hannunta tana murmushi.

Ƙarasawa gunta yayi ya ɗan rungumota,yana ƙoƙarin buɗe mata fuskar,sinne kanta tayi a ƙirjinshi,tana ci gaba da murmushin.

"no baby kar muyi haka dake mana taya zakimin rowar fuskar taki dana jima ina bege"ya faɗi yana leƙa idanunta.

Cike da shagwaɓa tace"to ni yaya ban so ka kalleni ne ay"

Murmushi yayi me sauti sannan yace"saboda princess ɗita bataso na kalleta?"

"kunya nakeji yaya Allah kuwa"ta faɗi kamar me shirin yin kuka.

"to shi yayan naki me yasa bejin kunyarki?"ya tambayeta yana shafa bayanta.

Turo ɗan ƙaramin bakinta tayi gaba sannan tace "beda kunya ne shiyasa"

"Au baby nine mara kunyar? lalle yarinyar nan kinga gurin baccina"hammad ya faɗi yana rungumota gaba ɗaya jikinshi.

Dariya ce ta kwacewa zahra wacce

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login