Showing 9001 words to 12000 words out of 13395 words
magana da su Jauda……….
🏵Jeeddah ja’o🏵
[3/27, 11:25 AM] Jeeddah ja’o🏵: ⚔🦃JASEENA🦃⚔ 2016
🐚🏵Jeeddah ja’o🏵🐚
6⃣6⃣⏭7⃣0⃣
Sarkin yak’i Amjad ne zaune a gefen sarki Hameed hannun shi rik’e da na Hameed. Na ganta! Naga y’ar ka Jaseena ,tana cikin k’oshin lafiya ,kuma ga dukkan alamu tana cikin shiri,Hameed ya mik’e yana murmushi yace ” nasan ban haifi lalatacciya ba!! Kuma nasan dama tana nan tafe , amma ya maganan mayak’an da na ce ka tara ? Amjad yace ,komai an kammala shi kuma yanzu haka suna chan a kogon tare da y’an fursunan k’asar Ramali! Da sarki Hasheem ya sa Jalalud-deen ya d’aure shekaru kusan goma sha da suka wuce ” Hameed yayi murmushi yace ” da kyau sarkin yak’i!!! Aikin ka yana kyau ,Allah ya mana jagora!! Sarkin yak’i yace “Ameen”sannan ya mik’e ya fita………
Yau tun da safen nan Jaseena take motsa jiki tun bayan sun dawo daga gurin su Jauda Zabil kuwa ya samu Haidar ba kasafai yake waiwayar inda Jaseena take bama don in zai fita daji tare suke tafiya. Saidai yau Haidar bai je ko ina ba yana tare da k’anwar sa Meenah a cikin makeken lambun dake wannan masarautar suna ta hirar su duk da ma dai itama maganar kurmancin yake mata amma ta saba don ko ubanta Hasheem bai iya magana dashi sosai ba. A nan ya sanar da ita cewa yana soyayya da Jaseena, murmushi kawai tayi. Haka sukayi ta hira har kusan azahar, sannan ya tafi domin gudanar da ibada yayinda itama Meenah ta juya tabar wajen ,zata koma gidan Benaxir.
🏵🐚🏵🐚🏵🐚. Jaseena🐚🏵🐚🏵🐚🏵
Yau kwana na uku kenan ana ta bidirin gasa, Sam Sam Rizwan abun ma bai dameshi ba balle ma ya shiga ,hasalima cewa yayi babanshi ya chanja wanda zai yi wasan shi bazai iya ba ,babu yadda aka iya haka aka chanja shi da wani k’ak’k’arfa daga cikin mayak’an Kalahari. Jaseena kuwa tun ranar farkon nan bata sake shiga filin ba kullum tana daga chan baya ita da su Aisha amma fa ta lura cewa sarki Jalalud-deen hankalin shi bai kwanta da ita ba. Washegari da safe ta shira cikin dogon bujen wandonta bak’i da wata riga fara sannan ta rataya takobin ta da y’ar jakar ta ta fice daga fada ,fuskarta a rufe ta bar idanuwan ta a waje kamar wanda ta saka niqab , tafiya take cikin sauri kamar zata tashi sama, duk saurin ta sarki Hasheem yana tsaye ta sama a d’akin shi daga tagar d’akin yana kallon duk abunda ke faruwa ,tana fita Rizwan ma ya bi bayanta, ganin haka ne yasa sarki Hasheem shima ya rufa wani k’aton mayafi don Kar Fadawa su ganshi su ce zasu rakashi ya fice daga fada suna tafiya yana binsu duk yana jin abunda suke fad’a har suka shiga Inda Haidar yace za suna had’uwa ,ya lab’e bayan wani dan ice yana sauraron duk abunda suke fad’a…..
🏵Jeeddah ja’o🏵 BACCI😴😴😜
[3/30, 9:17 AM] Jeeddah ja’o🏵: ⚔🦃JASEENA🦃⚔ 2016
🐚🏵Jeeddah ja’o🏵🐚
7⃣1⃣⏭7⃣5⃣
Haidar, Jaseena, Aisha, Jauda, Meenah, da Rizwan!!!! Duk na ji abubuwan da suke shiryawa !!! Don haka dole ne mu kawar da su tun kafin su cimma burinsu🙄. Sarki Jalalud-deen ya mik’e tsaye ya rasa me zai ce saboda ko kad’an baya son dansa ya shiga wannan alamari amma tunda ya nuna taurin kan shi a fili toh lallai ba makawa sai an hukunta shi.
Haidar yana sane da cewa sarki Hasheem yana wannan gurin shi yasa ko ‘kala bai ce ba a gurin ,sannan kuma yasa Jauda tayi karya akan shirye shiryen da sukayi ,sun yi akan sai an gama gasa zasu far musu amma ashe shirin Sam ba haka yake ba !!! Cikin dare k’afa duk ya d’auke suka shirya duk irin yadda Jaseena take shiganta ,suka shigo fada ,Jaseena akwai ilimin duk wani abu da ya shafi yayan itatuwa da ganyayyaki saboda haka ta shiga d’akin da sarki Hasheem yake ta zauna bakin makeken gadonsa tana wani muguwar dariya 🤓ta fito da had’in maganin da tayi sannan ta debi kad’an ta watsa a fuskar shi a take ya farka gami da yin wani atishawa ya sulale ya koma kan filow ,nan ta d’aure shi ga igiya tam sannan tayi fito a hankali ,Haidar ya shigo shi da Rizwan suka ciccibeshi suka yi waje. Haka ne ya faru da sarki Jalalud-deen ma ,suna fita basu zame ko ina ba se cikin wani tangamemen daki mai kama da keji suka tura su ciki ba komai bane ke gadin wajen illa damisa guda uku manya manya 🐅
Da dariya suka fito su Jauda suka d’aga Jaseena sama yayinda Haidar da Rizwan ke ta musu dariya, suka koma cikin gari ,kasantuwar inda suka je da nisa ,sai kusan asubah suka iso cikin Ramali ,wannan kurkukun kuma shine asalin kurkukun masarautar Ramali kafin sarki Hasheem ya hau mulki. Isarsu cikin gari basu zame ko ina ba sai fada ,Haidar yasa a tara masa duk jama’ar wannan masarautar su hallara a cikin fada ,kafin awa d’aya duk Kowa ya samu isowa ,Haidar yayi murmushi ya gyara murya sannan ya fara da cewa:
Al’ummar Ramali !!! Akwai wani d’an karamin labari da zan baku labari ne na mikiya kuma ina kyautata zaton daga jin wannan labarin zaku fahimci Inda na dosa!!” Cike da mamakin jin magana da sukaji yarima Haidar yayi suka amsa da ” muna sauraron ka yarima!”
🏵Jeeddah ja’o🏵
[4/3, 10:43 PM] Jeeddah ja’o🏵: ⚔🦃JASEENA🦃⚔ 2016
🐚🏵Jeeddah ja’o🏵🐚
7⃣6⃣⏭8⃣0⃣
Ita mikiya wata tsuntsuwa ce wadda zata iya rayuwa har tsawan shekaru saba’in, amma domin kaiwa wannan Shekarun ,dole sai ta d’auki tsatsauran matakai,domin lokacin da takai shekaru arba’in dogin faracinan ta zasu zama basu da karfin neman ko kuma chafke abunda zasu samu a matsayin abinci,wannan dogon bakin ta mai kaifin zai kwanta (lank’washe ) fukafukan zasu zama tsofaffi, masu kauri kuma ga nauyi , wannan fukafukan masu kauri da nauyi ,zasu zama kamar a k’irjin shi suke hakan zai basu wuya wajen tashi sararin samaniya daga nan ne mikiya zata zama bata da wani zabi wanda ya wuce guda biyu kachal ✌🏾 ko ta MUTU ko kuma ta rayu cikin salo mai wuya na neman SAUYI! Hakan yana bukatar mikiyar ta tashi ne sama ta hau kan tsauni ,ta zauna cikin gidanta (nest) sannan sai Yayita buga wannan tsohon bakin nashi jikin dutse har sai ya fincike shi , sannan wannan mikiyar zata bari har sai sabon ya fito sannan sai ta fincike tsofaffin faracinan ta da shi ,lokacin kuma da wadannan faracinan suka fito ,sai ta fara fiffige tsofaffin fukafukan nata da shi wannan shine chanji da yafi ciwo zafi!! Toh daga nan ne wannan mikiyar take sake daukan sabuwar rayuwa ta sake yin wasu shekaru talatin din a gaba! ME YASA AKE buk’atar CHANJI??? Saboda a rayu kuma ayi zamantakewa!! Muma dole mu bi hanyar SAUYI!!! Amma ba kamar mikiya ba ,Muma dole mu sauya munanan d’abiun mu zuwa kyawawa da kuma abubuwan da muka aikata marasa kyau zuwa masu kyau ,mu zama masu koyi da abunda addini ya zo mana da shi!!
Saboda haka domin daukar hanya zuwa wannan SAUYI sai ku watsar da wadancan d’abiun domin samun sababbi ,duniyar da fadi take amma mu bita a Sannu! Ku bude ajiyayyan k’wak’walwar ku don ku Adana wannan ko zaku tashi da sabuwar rayuwa irin ta mikiya!!!……..
Kowa yayi shiru jiki a sanyaye ,fadar tayi dub kamar babu wata halitta a cikinta , wasu na hawaye amma hawaye ne na farin ciki cewa yau gaskiya ta dawo masarautar Ramali! Wani dattijo ya mik’e yace ” wannan haka yake yarima Haidar! Muna tare da kai ! Dattijawan gari suka na’da Haidar a matsayin sarkin Ramali , ganin yadda komai yazowa Haidar cikin sauk’i yasa Rizwan ya mak’ale mishi yace shi zai raka shi masarautar Kalahari don ya nemi gafarar mutane wata’kila in yasa baki za’a yafe masa shashanci da yayi ta aikata musu ba dare ba rana,nan suka sake sabon shiri dukan su tare da wasu mayak’a guda ashirin suka d’au hanyar Kalahari…………
🏵Jeeddah ja’o🏵
[4/7, 6:04 AM] Jeeddah ja’o🏵: ⚔🦃JASEENA🦃⚔ 2016
🐚🏵Jeeddah ja’o🏵🐚
8⃣1⃣⏭8⃣5⃣
Kasantuwar ba hanyar da su Jalalud-deen suke bi don shiga k’asar Ramali zasu bi ba ko dawakai basu d’auka ba cikin sauki suka bi ta inda Jaseena ta fito suka shiga wannan ramin ruwan har ta kaisu ga asalin cikin kogon ,bayan sun gama dirko wa daga wannan dutsen ne suka tsaya karkade jiki su Jauda se kalle kalle ake yi basu ankara ba suka ga sojojin yak’i sun zagaye su kowanne hannu rik’e da mashi ,gashi kuma abun da ya basu mamaki duk babu saurayi cikin su don duk sun manyanta da gani kasan sun yi zamani, Jauda ce ta fara jefar da jakar da ta rik’e tana motsar k’walla ” baba!!! Abunda ta iya furta wa kenan ta nufi gurin d’aya daga cikin wad’anda suka zagaye su ta rungume tana kuka Aisha ma ta nufi gurin wani da ke tsaye yana kallonta sai hawaye ,Jaseena da ke kallon su tuni itama ta fara k’wallar saboda ta tuna nata mahaifin da bata ma san wanne hali yake ciki ba , Muryar sarki Haidar ne ya dawo da ita daga duniyar tunani, tana juyawa taga gurin babu Kowa daga shi sai ita ta fara juye juye fuskar ta cike da alamar tambaya?? Kafin ta furta komai Haidar yace ” ya ke ma’abociyar kyau da farin hali, kada ki damu Mun basu dama ne su gana da iyayen su domin kuwa sun yi kewar juna ” Murmushi Jaseena tayi sannan ta fara share hawayen da ke gangaro wa daga idanuwan ta ,Haidar ya matso kusa da ita yace ” ya isa haka Kar ki sake yi min asarar hawaye ! Kuma baba yana cikin k’oshin lafiya” Jaseena ta d’ago manyan idanuwan ta tace ” don Allah muje in ga baba na ,don hankali na bazai kwanta ba in ban sa shi a ido ba tana fad’in hakan hannunta guda kuma ta chafke wuyar rigar shi ,inda ta shak’e ya kalla sannan yayi Yar murmushi cikin murya irin na zolaya yace ” irin wannan chafka haka ,duk kin yamutsa min riga! Lallai kina so na sa a kulle min ke a kurkuku yanzungaske.😜 ” Hakan yayi matuk’ar bata dariya yadda ya ta6e fuska kamar da gaske. Ya ce Haba!! Ko ke fa ? Amma matar sarki guda gashi kuma jarumar mata amma tana hawaye kamar raguwa?” Dariya ta bushe da shi tace ” Aa ba wani nan ! Cewa zakayi jarumar mata da maza 😝 ai mazan ma saidai in basu nemi in sambad’e su ba 💪🏼”. Dariya sosai ta bawa Sarki Haidar har ya shagala ya nemi gurin zama yana kallonta, ita ko sai fama take da y’ay’an innibi🍇 ,yana kallon yadda karamin bakinta ke motsawa cikin nutsuwa ta lumshe idanuwa sai faman tauna take, yayi murmushi ya mik’e ya d’auki wani dan karamin dutse ya wulla mata ya samu damtsen ta ,tuni hankalin ta ya dawo daga duniyar da ta lula tace ” ya dai?* ya had’e rai yace ” kin barni babu hira sai faman tauna kike yi !! Ni na fa gaji ma kuzo mu tafi inda zamu je kafin dare yayi mana” chan sai suka lura ko ina yayi shiru cikin kogon
Cikin sand’a yake tafiya tana biye da shi ,haka suka gama dube duben su basuga Kowa ba a cikin kogon ,Jaseena tace ” toh ina suka tafi ne?” Haidar ya yi shiru na yan mintina sai yace” duk yadda akayi sun nufi Kalahari ne zo mu tafi!! ” ko da suka fito bakin kogon suka tsaya suna tunanin yadda za’a yi su tafi Kalahari babu doki kuma gashi da nisa suna so su tadda su Jauda. Har ta hak’ura ta jingina da jikin kogon kawai suka jiyo sautin doki ,tana juyowa ta hango zainu shi kad’ai ya dumfaro su ta juya ta dubi Haidar tace baba ne ya turo shi , na tabbata sun isa Kalahari!! ”
🏵 Jeeddah ja’o🏵
[4/7, 9:36 PM] Jeeddah ja’o🏵: ⚔🦃JASEENA🦃⚔ 2016
🐚🏵Jeedah ja’o🏵🐚
8⃣6⃣⏭9⃣0⃣
Isarsu Kalahari basu zame ko ina ba sai cikin fada kamar wanda ake jiran isowar su mutane aka fara bude hanya don su samu su wuce ,Jaseena kam da ta hango baban ta taga yadda suke tafiya a hankali a saman dokin ,yasa ta dirko daga kan dokin ta ruga. Rungume mahaifin nata tayi tana kuka ,ya d’ago ta yana faman share mata hawaye ,zata yi magana kenan suka ji Hameed ya ja wani irin numfashi kamar an shak’e shi ,idon shi na hawaye ,tace ” baba!! Me ya sameka baba??” Kallo na biyu da zata masa ne ta ga abunda ya matuk’ar tada mata hankali ,mashi ne a wuyan shi ga kuma Jini yana malala kamar ruwa ,a take ta kurma ihu ta zube a k’asa jiki na b’ari ,da gudu Haidar ya iso inda suke ya rike Hameed yana hawaye , abunda ya iya furtawa shine ” ga Y’ata nan Amana ,Kar ku cutar da ita marainiya ce don Allah!! ” ya dan saki wani ‘kara gami da Kalmar shahada take ya mace a gurin ,wani irin ihu Jaseena tayi ta sulale daga zaunen da take ta fad’i sumammiya Haidar ya dubi su Jauda da ke faman zubar da k’walla yace ” ku kai Jaseena ciki ku tabbatar ta samu kulawa don Allah ! Suka yi kamar yadda ya umarce su.
Haidar yace sojojin yak’i su shiga su nemo koma waye yayi wannan Harbin a kawo masa shi. Ana cikin wannan alamari ne wani soja ya zo da gudu wujiga wujiga duk jikinshi yanka ,sai haki yake yana kiran sarki Haidar. Fadawa suka tare gurin shigowar amma ya umarce su da su barshi ya karaso domin daga ganin shi kasan akwai wata matsalar da ke tafe da shi. Kafin mutumin ya fara magana ,Haidar ya juya ya dubi su Rizwan yace ” a shirya gawar baba mu sallace shi Mu kaishi makwancin shi na gaskiya,” sannan ya juyo ya dubi mutumin yace ” bawan Allah me ya faru da kai haka? Wa ya aikata maka wannan taaddancin kuma daga ina kake?
Cikin rawar jiki mutumin yace ” Allah ya baka nasara daga Ramali nake ….” Ko da Haidar yaji an ambaci Ramali yasan tabbas babu lafiya gashi sarki Hameed ya rasu ,ga Jaseena Kwance babu maraba da matacciya dole su Jauda su kasance tare da ita , toh me ma yake faruwa ne haka?” Tambayar da yayi wa kanshi kenan gaba daya ya kasa tunanin abu daya, ya tura wasu Fadawa tare da mutumin su bashi taimakon gaggawa kuma a kula da shi”…….
Ana shirin sallatar Hameed ne Jaseena ta farka ,bata bi ta kan su Jauda ba ta furma a guje ko mayafi babu duk gashi a barbaje gashi duk ta zabga gumi gashin ya mammanne mata a fuska bata zame ko ina ba sai gaban gawar mahaifin ta cikin yanayi na tausayi ,bakinta karkarwa kamar mai jin sanyi , ta d’aga hannun ta mai karkarwa kamar zata yaye masa fuska sai kuma ta fasa ta dunkule hannun cikin kuka tace ” baba !! Ka tashi don Allah kar ka tafi !!! Abunda ta yi ta maimaita wa kenan hakan ya sake tada wa Haidar hankali don a tunanin su ta zauce ne ,yadda take yi din abin tsoro da kuma tausayi. ” Meenah ku koma da ita ciki don Allah ” shima yana kokarin danne kukan da ya so kufce mishi.
Bayan sun dawo daga janaiza Haidar bai zame ko ina ba sai cikin fada don ya nemi dakin da Jaseena ke Kwance ,ko da ya iso gurin shi da Rizwan basuga Kowa a d’akin ba ,babu Jauda ,Jaseena Aisha da kuma Meenah. Haidar ya fito a fusace ya dubi bafaden da ke bakin k’ofar yace ” ina suka tafi kuma ?” Bafaden yace ranka shi dad’e sun fita su hud’u amma fa naji kamar suna maganar Ramali ban sani ba ko Chan suka nufa……. Bai ma saurari k’arshen zancen ba ya juya suka nufi hanyar fita……………….🦃
🏵Jeeddah ja’o🏵
[4/8, 8:19 AM] Jeeddah ja’o🏵: ⚔🦃JASEENA🦃⚔ 2016
🐚🏵Jeeddah ja’o🏵🐚
9⃣1⃣⏭9⃣5⃣
Gudu suke kamar zasu tashi sama ,Jaseena ce kan gaba sai faman k’walla take yi zuciyar ta na ta tafarfasa har suka isa masarautar Ramali ,shigan su ke da wuya suka ji ana ta rufe kofofin gurin wasu sojoji suka zagaye su kamar masu kama barayi ,babu wanda ya motsa a cikin su tabbas Jaseena ta lura cewa duk sojojin da ke zagaye da su kibiyar da ke kwari da bakan su iri d’aya ne da wanda aka harbi mahaifin ta ,ta tabbatar cewa wannan aikin Jalalud-deen ne ba Kowa ba ,abunda ya sake kulle musu kai shine yaya akayi suka fito daga wannan kurkukun? Jauda ma abunda take ta sak’a wa kenan………
Ko da Haidar ya fito waje ,yasa an tara mishi jama’ar garin manya da k’anana da kuma gagga gaggan sojojin yak’i wadanda ake ji da su suma sun hallara nan ne Yerima Rizwan ya rok’eksu yafiya kuma ya sanar da su cewa zai yi koyi ne da irin halin kawun shi marigayi sarki Hameed ya kuma yi rantsuwa da hakan ,Kowa ya ji dad’in wannan alamari saboda haka dattawan garin basuyi wata wata ba suka na’da shi sarkin Kalahari ,bai hau kan karagar mulki ba yace har sai yaje an yak’i azzaluman da suka kashe sarki Hameed kuma in har bai dawo da rai ba ,toh ya bawa Meenah wannan gadon mulkin domin ita tafi chanchanta ,amma idan har komai ya tafi daidai toh za’a hada masarautar Ramali da Kalahari su zama masarauta d’aya a k’ark’ashin mulkin sarakuna biyu wato sarki Haidar na Ramali da kuma sarki Rizwan na Kalahari ⚔
Jaseena bata wani tsaya 6ata lokaci ba ta zare takobin ta ta diro kasa suka fara fada su Jauda ma suka biye mata gurin ya kaure bakajin ‘karar komai sai na had’uwar karafuna kafin kace wani abu sun gama da sojojin suka tsaya a gurin sai haki kamar zakanya Jaseena ke yi ta mayar da takobin cikin rigar shi ,d’aga kanta da zata yi kawai ta hango munafukan guda biyu ,sarki Jalalud-deen rik’e da kan d’aya daga cikin damusar da ke gadin kurkukun ya d’aga sama yana kyalkyata dariya daga chan saman benen da yake yace ” me ya farune GIMBIYA JASEENA!? Ina fata ba karaya kika yi ba don in hakane wasan Sam bazai