Showing 24001 words to 27000 words out of 76736 words
Chapter 9 - MIJIN ALJANAH 1 to end Complete Hausa Novels by King Boy.txt
nashi sai dai in kin zama jahilar mace shine zaki zama customer din boka. nace uhm su nasmat manya to a dan gaya min kadan a ciki mana. dariya tayi tacr kuji min mutun kai da ba mace ba. nace to naji dai a hakan ma ina so but bari mu gama ganin abun nan yanda zata kaya. )
hajiya bata zame ko'ina ba sai wani katan store tayi wa malama sayaya na kayayaki tukun ta nufi gidan malama.
malama tayi murna sosai da ganin hajiya. hakan yasa da sauri tace aje a kirawo basmah ace tayi wanka tukun. sadiya taje ta gayawa basmah marsiyya kuwa tana jin haka tabi bayan basmah har cikin ban dakin da yake batayi wani addu'ar shiga bayi ba. a lokacin marsiyya ta samu ta shiga jikin basmah.
. after 30 minuets
sai gasu sun shigo basmah ta gaishe da hajiya. bayan sun gaisa ne. hajiya tace basmah ta kira sunan ta zata bata kayan da ta sayo mata. basmah na dagowa da kai hajiya ta tsorace saura kadan ta saki fitsari a wando gani tayi idanun basma sun wani canza kala sunyi jajur. hannun hajiya na karkarwa a tsorace ta mikawa basmah kayayakin. basmah da wata iriyar murya tace nagode kuma sai idan ta ya dawo nml abun yabawa hajiya mamaki............................
๐ KING BOY ๐
Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn
https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks
๐๐ฟโ MIJIN ALJANAH โ ๐๐ฟ
page 55 - 56
|
|
na king boy isah๐
|
|
__________________________
๐5STAR APR 2017 ๐
|_________________________|
***** 5 star *****
๐5โฃSTAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION ๐ ยฉ5SWA
***** 5 star *****
๐?wannan page din naki ne mufeedat๐
kursiyya taji sakwanki tace itama tayi miss naki but yau zata kawo miki ziyara har gida wai around 1.am ku hadu a ban dakin gidan ku zaku gaisa ๐๐ nidai ba ruwana
malama tace basmah ai sai ku tashi ku shiga daga ciki ko. ( wato daki) cikin wata irin murya kmr ta gardawa Basmah tace kuna cewa ta tashi ta shiga daki to me zata yi muku a dakin Basmah fa tawa ce.
gaba daya duk sai suka rikice suka kama raba idanu. shin wai wannan muryar Basmah ce anya kuwa.? Mala ma ta tsorata amma cikin karfin hali ta sake kallan Basmah tace Basmah me kika ce. a lokacin kuma sai suka ga sabanin hk domin voice din Basmah suka ji nml anyi magana da shi. Basmah tace malama me kika ce.
cewa nayi ai sai ki tashi ku shiga daga ciki ko ga hajiya na jira. Basmah tace to ta mike. hajiya kam duk a tsorace ๐ domin ita taga abunda ta gani a tare da Basmah din.
hajiya ta shiga gaba basmah na bintq a baya. su kuma duk sun zubawa Basmah din ido. saida ta kusan shiga dakin tukun ta juyo. wasu zakwazakwan hakware ne a bakinta bakake. hancinta kuma yayi wani girma da fadi. hk idanunta sun dawo baki kirin. malama nayin arba da wnnan fuskar kawai su sadiya sai gani sukayi ta sulale kasa sumama.
hajiya daki ta shiga ta cire gyale ta cire rigarta hk zanin ma ta cire. daga ita sai pant sai kuma breezy ta kwanta kan gado ta kalli sama tana jiran Basmah ta shigo. basma na shigowa ta cire kanta ta rike a hannu ga kan a hannu komai da komai nml ido na kiftawa komai dai daidai sai dai gashinta da ya wani mimike tsataaye kamar anyi jajashi sama. hajiya kuwa muguwar sha'awa take ji domin har ta matsu da Basmah ta shigo su fara hakan yasa ta fara mamatsa breast dinta da kanta tana wani mutsumutsu. kamar mai jin kashi๐ .
basmah tsaye take rike da kanta a hannu ta rike gashin hajiya kam na kan gado tana ta tunanin yau irin sallan da dasuyi itada basmah ta dade tana sake sake can sai tayi dariya ta ce a bayyane. sai ni hajiya mairo ynz shikenan alhj ya zama nawa tunda dai yanzu zan cika aikin boka. hhhhhh ta karashe xancen da dariya. ji tayi shiru shiru yayi yawa dan haka tace wai ina Basmah ta tsaya ne. hk har ynz bayan tare muka taho.
kirq ta hau kwalawa basma! Basmah! gani nan a kusa dake taji an fada da wata irin murya. hajiya batare da ta dago kai ta kalli Basmah ba tace haba Basmah ki taho mana domin yanxu bukata nake kawai in jiki a jikina pls matso kusa Basmah.
basmah ta matso kusa da gado. hajiya ta rufe ido wai ita irin a cikin shauki take. ,๐ tace Basmah fara aikin ki mana wancan karan ma bakin san yanda akayi ba amma kinzo kina wani labe labe kamar ba wayaya ba.
Basmah a cikin wata irin murya wacce ba nata tace hajiya me xan miki ne ynz. hajiya tace haba Basmah wancen tym dinma bake kika cire min pant ba yau kuma kina tambaya. hajiyq taji shiru hakan yasa ta kara cewa Basmah fa yau naji wasa kike ji har wani canxa murya kike cire pant din mana.
nan ma shiru hakan yasa tace basmah cire paaaaaaa!!!!!!! lokacin da ta dago taga Basmah ba kai ta kasa karashe fadin pant din. wani uban iho ta daga tq tashi a guje kamar mahau kaciya ta nufi kofa kafin ta karasa kawai sai ganin Basmah tayi a gabanta. habawa wani mayen birki taja hakan yasa ta fadi kasa gaban Basmah ta ganta. jan gindi ta farayi tana da baya da baya. kan Basmah da yake rike a hannu dariya ya kamayi hahaha๐๐๐๐๐๐ wata kalan dariya ba dadin ji.
hajiya kuwa baya baya tqke tana cewa dan allah Basmah kiyi hakuri wllh bazan kara ba sharrin boka ne ni daga yau ma na tuba da lesbian wllh bazan karayi ba. ni nama fasa mallake alhjin wllh layoyin da na samishi a karkashin gado suma yau xan cire su. duk maganganun nan cikin sauri take fadar su a firgice yayin da take kallan Basmah tana ja da baya ita kuwa Basmah kara tunkarar ta take yi kan dake hannunta na dariya jikin wuyanta kuwq wani irin bakin jini ne ke tsiyaya har yana tsartuwa.
kan basmah dake hannunta ya bata rai can kuma sai ta daka mata tsawa tace kee! hajiya karki sake ce min basmah sunana ni marsiyya kuma na riga da na auri basmah duk wanda ya kara yin yunkurin yin lesbian da Basmah to na rantse miki sai na kashe shi . ta karashe maganar cikin tsawa tace kinji na gaya miki ko. hajiya cikin kaduwa tace eh wllh ni daga yauma ko layin nan bazan kara biyowa ba in dan kin barni da raina nayi miki alkawari.
marsiyya dariya ta kuma yi hahahahaa!!! hahahahaha!!!! hahahahaha!!!
duff wutar dakin ta dauke hajiya lalube lalube ta kama yi cikin duhu. sai can ta samu ta lalubo zaninta. a million ta nufi kofan dakin ๐
a parllo ta iske su malama ma lokacin ta farfado. tsatsaye suka tashi ganin hajiya ta fito da daurin kirji kuma da gudun ta . malama taje data tari gaban ta tana cewa hajiya lafiya. lafiya kuwa hajiya. habawa hajiya da take ta ranta ina ta wani tsaya bada amsa. gata yar lukuta gudu take kawai tubur tubur abun dariya in ka gani. tazo ta banke malama dake faman tambayarta ko lafiya ๐
kofan fita daga falan ta nufa a million . malama da taga hajiya bata da alamun tsayawa balle ta musu bayani. gashi ta nufi kofa a guje alamun fita datayi kuma ga jakarta ta manta. sai malama ta fara cewa hajiya xaki manta jakarki fa. sadiya ma tace hajiya jakarki.
habawa hajiya ko juyowa batayi ba tace ku rike na bar muku jakar sai faman gudu take dake parllon nada dan tsayi kuma tayi nauyi bata da gudu sosai. sadiya ta dauko jakar ta biyo ta tana cewa hajiya jakan ki jakanki๐๐๐๐๐ hajiya ko waigowa batayi ba. mamaki ne ya cika su.
nan fa su sadiya su naja suka shiga rudani to me Basmah tayi wa hajiya ne haka malama kuwa dake tasan komaj shiru tayi.da bakinta.
sadiya tace malama zo muje mu ga halin da basmah ke ciki mana. malama tace badani ba๐ kuje ku gano mana. tafiya suka yi domin su gano. .....................................
( nasmat taga na tsaya naki tafiya. tace king ya ka tsaya ne muje mana mu kwaso labari nace dawa tace ni mn nace to ba dani ba bari ma kiga๐๐๐๐๐
๐ KING BOY ๐
Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn
https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks
๐๐ฟโ MIJIN ALJANAH โ ๐๐ฟ
page 57 - 58
|
|
na king boy isah๐
|
|
__________________________
๐5STAR APR 2017 ๐
|_________________________|
***** 5 star *****
๐5โฃSTAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION ๐ ยฉ5SWA
***** 5 star *****
THIS PAGE IN DEDICATED TO YOU
_๐ผYARIMAN MASOYA๐ผ
๐ผSAKNAH KIRSHINA๐ผ
๐ผHAJJOH HAJJOHH๐ผ
๐ผABDUL KING ARTICLE๐ผ
๐ผAISHATU SULAIMAN๐ผ
thanks d love and support u to this book
๐ *good morning to all readers hv nice dayโ
yaudai kun ganni tunda safe ko maybe to zaku sama 2page ne ๐ masu bina bashin 2 page na jiya da shekaranjiya sai ku dage da addu'a domin taurin bashi ne dani .lolz ๐
Basmah tsintar kanta kawai tayi a daki kanta ya kulle ta rasa ma waye ya kawota dakin nan bayan ita tana dakin su. Lokacin ne su sadiya suka turo dakin suka shigo.
azaune a gefan gado suka isketa. tambayoyi suka farq yi mata wai me ya faru tsakanin ta da hajiya ta fita a rude. ita kuwa basmah tambayar ce ta bata mamaki ita yaushe rabonta da hajiya da ake tambayarta ita. gashi sun takura mata da tambaya ita kuwa ta rasa amsar ta data basu. kawai sai cewa tayi ni ba abunda ya faru nima kawai gani nayi ta fita a rikice. tayi musu karya.
parllo suka fito hajiya nayi mata wani kallo mai cike da zargi. hajia da ta tafi bata zame ko'ina ba sai gidam boka a rikice tayi mai bayanin abunda ya faru. boka yayi dariya hahahahaha aiki ya baci hajiya kin lalata aikin da kanki bayan saida nace ki kula karki yarda a sama matsala.
to ai malam matsalan ba daga ni ne ba qljana ce a jikin yarinyar kuma tace ba wqnda yq isa ya kusance ta. boka ya daka mata tsawa wanda yasa saida ta dan tsorata. yace waye malam to ina gargadin ki da karki sake sako min sunan malam a gurin nan domin shi makiyin shedanune mu kuwa sune abokan aikin mu. to naji boka xan kiyaye to ynx miye abunyi boka. boka ya sake yin dariya a karo na biyu yace yanzu babu wani abunyi ki tashi ki tafi gidan ki.
haba boka a taimaka mana. boka yace cikin kakausar murya nace ki tashi ki tafi gidan ki ko. tashi tayi kamar wadda kwai ya fashe wa a ciki ta je ta hau mota driver ya dropped nata a gida. daga ita sai daurin kirji ta shiga parllo a kan armchair ta iske alhji yana karatun jarida. ita ta dauka har ynz hoti ho ne a asurce yake.
taje wucewa.taji ance keee! zonan. a razane ta juyo domin kuwa batayi tsammanin hkn ba. zuwa tayi tayo tsaye a gabansa tace gani. harare ya galla mata yace bazaki zauna ba. bayan ta zauna na ta tqbbatr da komai ya lalace duk asirin ta ya karye. tambayarta yayi daga ina tace gidan kawarta yace ai shi bata tambaye sa ba kuma. ciwan hauka ne ya kamata ta fita da daurin kirji? rasa ansar da data bashi tayi.
alhj ya cire soke ya fara bulalata. tana ihoo dayar kishiyarta naji amma bata fito ba sai can bayan alhj yawa hajiya rudu rudu jikinta dur birdi sannan tazo ta raba. daki ta shiga tana kuka tana ambatan sunan kawarta tana cewq ta cuce ta.
( na kalleta nace ai anyi mki mai sauki tunda dai ba'a sake ki bama. yan uwana mata a kiyaye zuwa gun boka ba abune mai kyau ba ko kinje a farko kinji dadi to karkiyi murna ki jira karshen abun domin karshe baxai miki kyauba shin yar uwa me kika nema a gun allah kika rasa ne da zaki tafi gun wani makiyin allah kuma wanda zai jefa ki kema cikin halaka. zuwa gun boka ba abune mai kyau ba allah yasa mu ganee amin masu zuwa allah yashirye su yasa su gane)
sadiya kwance take kam dan gadan ta sai mirgine-mirgine take yi ta rasa me keyi mata dadi. ita kam gaskiya hakurin ta ya kare duk juriyar da takeyi ya kare yau dolr ne suyi les da basmah domin tunda tazo makarantar take sha'awar ta. gashi yanxu yanzu karfe 11 na dare yanzu dalibai duk sun kwankwanta. tashi tayi ta je gun Basmah ta tada ta Basmah na tambaya lafiya! lafiya bata bata amsa ba ta kamo hannunta suka fita a dakin.
saida suka je wani dan lungu har lokacin Basmah na tambaya miye amma bata gaya mata ba. bakinta ta hade da na Basmah ta fara tsotsa nan Basmah ta fahimta. ai kuwa itama ta fara mayar mata da martani. sun dan dade suna kissing tukun sadiya ta fara shashafa jikin Basmah tana kokarin cire mata riga. wani iska sukaji mai karfi a bayansu.
wanda yasa su dakatawa da abunda suke. guguwa ce ta turnuke gurin ta tashi sama tana wulwulawq ganin karfin iskan xai iya jansu yasa suka makalkale juna a tsorace. marsiyya ce ta fito cikin suffarta ta aljanu abun tsoro duk da munintq amma zaka iya gane ranta a bace take. Basmah ta nuna da yatsa kawai sai gani nayi ta sulale sai sadiya da take rawar sanyi dan tsoro ta make a bango.
marsiyya tayi wani uban ihooo keeee!!! me kike shirin aikatawq da matata ne. ki sani cewq Basmah tawa ce duk wanda yayi yunkurin cin amanata kashe shi nake. nan fa sadiya ta kara rudewa. ta shiga bada hakuri.
marsiyya kuwa ta shiga yin dariya hahahahaha sai gani mukayi kanta ya tsage gida biyu ko wane bare yana dariya. nan take sadiya ta zube kasa sumamiya. marsiyya ta dauki Basmah ta bace batt da ita bata bullo ba sai saitin gadan Basmah ta ajiye ta tukun ta bace. .
sadiya sai da asuba ta tashi ta ganta nan kwance nan fa ta tuna duk abunda ya faru jiya rudewa tayi tace ai kuwa bani ba Basmah tunda dai aljanu gare ta. tashi tayi jiki ba kwari ta nufi daki ita kam sam bata so ma su hadu da Basmah domin gani take ai aljanar data iya xuwa a ko da yaushe.
yau an cike kwana hudu da shan maganin basmah shi yasa yau ta tashi bata jin komai. bata sha'awar mace ko kadan sai namiji sakamakon kwanakin nan bata sha'awar namiji sai mace. godiya tayi wa allah ta tashi ta shiga bayi tayo alwala tazo tayi nafila tayi asitigifari a kan allah ya yafe mata ta tuba bazata kara aikata lesbian ba dama wancan karin cutarta akayi.
marsiyya ce cikin surara naja ta shigo dakin ta iske. Basmah a kan gadanta. zuwa tayi ta fada kanta ta hade bakinta da nata. da karfi Basmah ta turo ta baya. miye haka naja kina hauka ne to daga yau ina gargadin ki karki sake yi min irin haka domin na tuba ni bazan sake aikata lesbian ba kije can ki sama kawayen ki yan iska masu yi amma ni na daina.
marsiyya sototo ta tsaya tana kallan basma na maganganu shin wai ita Basmah da gaske take yi wata zuciyar tace aa gaskiya wasa dai take yi. marsiyya tace amma kuwa indai da gaske kike yi Basmah to na lahira ma sai ya fiki jin dadi domin da sai kin yabawa aya zakinta.
.marsiyya kara rungumo Basmah tayi tana kokarin yi mata kiss tana cewa haba sis wane irin wasa ne wannan ki daina mana. mari taji tasssss!!!! Basmah ta mare ta.
cikin fushi marsiyya tayo baya ta wani kwala kara tace keeeee!!! to karyar ki tasha karya baki isa ba to. dole sai kinyi.
Basmah itama cikin tsiwa tace baxan yi ba din kumq na dainq nace miki naja ko dole ne.
fuskar naja naga ta fara bantale wa tana faduwa kasa. nan take suffar marsiyya ta fara bayyana.............................................
habawa da gudu naga nasmat ta nufi hanyar fita. nace ke ina zuwq tace wllh wannan fadan ba dani ba guduwa zanyi. juyowa nayi naga marsiyya abun tsoro hakan yasa na yadda littafin da โ din a wajen nabi bayan nasmat๐
๐๐ฟโ MIJIN ALJANAH โ ๐๐ฟ
page 59 - 60
|
|
na king boy isah๐
|
|
__________________________
๐5STAR APR 2017 ๐
|_________________________|
***** 5 star *****
๐5โฃSTAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION ๐ ยฉ5SWA
***** 5 star *****
๐wannan page din naki ne FATIMA RABI'U HASSAN๐ you ar da best thnks for da love desire support and like this book๐
๐โ hello my friends kawayen kursiyya da abokanta tace gata nan zuwa next page me kuka tanadar mata dan nace mata kunyi miss nataโ ๐
Basmah nayin arba da wannan mumunan halitar kawai sai ta xube sumama. Wasu yan mata ne suka shigo dakin a kasa suka hangi basma hakan yasa su rugawa gunta sugani ko lafiya. Daya daga cikin su ta fara jijiga ta tana kiran basmah basmah. Amma shiru taki ko motsi dayar tace kinga kawata kyale ta zo muje mu kirawo malam yazo ya gani halin da take ciki.
Da durkushen tayi niyar tashi domin su tafi habawq sai taji hannunta a rike tayi tayi ta kwace amma ta kasa. Ga kan basmah a kwance kamar mai bacci amma ta rike dayar da hannu daya ta kasa kwacewa. Hakan yasa dayar ta fara kokarin taimakawa kawarta ta kwacr amma ina. Hakan yasa tazo saitin kan basmah tana kira basmah ki sake ta mana. Basmah sakarta. Amma shiru basmah ko motsi batayi ba nan fa abun ya fara basu tsoro.
Dago kanta tayi idanun sun wani juya sun dawo 2 color domin idan hannun hagu ja ne na hannun dama kuma baki ne kirin. Haba da budurwar mai cewa basmah ta