Showing 9001 words to 12000 words out of 13874 words
Chapter 4 - Subul Da Baka Book 3 Complete by Zainab Dahiru Wowo.txt
qwayar xarra ne, domin
wannan fitinar somin tabi ce yanxu aka tsoma
hannu, ma2qar ina tare da kai". "kar ki so
kanki mana humaira! Yanxu wannan baraxanar
ce xa ta sanya ki bijire min? Ki iya 2na cewa,
so da qaunar da nake yi miki ya sa na take
dokar mahaifina na aure ki saboda Allah, na
xabe ki fiye da tsinuwar mahaifina da
fushinsa. Duk wannan baraxanar fareeda ta
sami qwarin gwiwa ne daga wurinki, don ta
fahimci kin kamu da matsanancin tsoronta.
Ina qara fada miki, ki tashi tsaye ki qwatar wa
kanki 'yanci, na tabbatar fareeda ba ta fi
qarfinki ba, kawai kin sa wa ranki tsoro ne. Ga
babban takaici ni din da take yi domin ni,
saboda ta fahimci irin son da nake
yi miki baki nuna damuwa a gare ni ba,
babu wata kulawa. Ki nutsu ki kwantar da
hankalinki ke ma ki nuna mata lallai ke ma
mace ce, saboda duk wannan haukan da cin
mu2ncinta ni ba xan sake ta ba domin
al'adata ba ce sakin mace, duk da ba ni
sonta, kuma ba xan sake ta ba ballantana ga
dana ko diyata da ke jikinta". Ya miqe "xan
jira ki a waje ki kimtsa mu tafi". Yana fita na
koma na kwanta wajen mintuna 5 sai ga
hafsat ta shigo, salati ta kama yi tana tafa
hannaye. "kai jama'a, wai humaira kwanciya ki
kayi? To wallahi tashi ki bi mijinki". Na miqe
ganin ta dauki abin da xafi. Ta biyo tana fadin
"wallahi ba ki da wayo yadda kika dace da
mai qaunarki haka, duk wannan fitinar bai
girgixa shi ba, amma kike ja baya da shi?
Wallahi da ni ce wani sabon salon shafin
soyayyar xan bude, kuma sai a gaban gimbiya
xan nuna don ta ji haushi". Nayi mata banxa
saboda na fahimci bata
gane irin salon masifar gimbiya ba. Xaune
yake cikin motarsa anaconda sahabi na tsaye
jikin taga ban san abinda suke tattaunawa ba.
Yana ajiye ni ya juya wai xai je gida, umma na
son ganinsa. Kai daure har lokacin da bandeji
a goshina, su dagwayye suka tarbe ni suna
masu jajantawa, tausayina fal a fuskarsu. Nayi
murmushi lokacin da na sami kujera na xauna.
"ashe duk kuna jin wannan fitinar?". "qwarai
kuwa ranki ya dade, wannan tashin hankalin ai
babu dadi yau kam na kusa da ita ya shiga 3
saboda yarinyar nan ba ta da kirki ko alama,
rashin ragowa a ba ya da dadi a rayuwa".
"hmmm" kawai na ce. Wayata ce ta dauki
kuka, nayi saurin dubawa don idan yarima ne
wallahi ba xan dauka ba. Sunan inna na gani,
wani irin dadi na ji har cikin raina, na kalli
dagwayye.
"ina ne dakina?". Ta nuna min da hannu.
"ga shi can". Na miqe tare da daga wayar
saboda bana son maganar gabansu duk da
sun santa. "Assalamu alaikum, inna kashe in
bugo miki kar a cinye miki kudi". "a'a barshi
ina da isassun kudi, yarima ya turo min kati
sosai, da ma wancan bai ko yi rabi ba... Duk
kuna lafia ko?" "da sauqi dai inna". Na fada a
hankali cikin muryar damuwa. Hankali tashe
ta ce "me ya faru ne? Ko mahaifin nasa ya
gano matsalar ne?". "a'a inna ko daya, shi
mun daidaita". Na fada mata duk yadda aka
yi "to me aka yi yanxu kuma?". "gimbiya ce
inna wallahi bana iya masifar wannan matar".
"haquri xakiyi, watarana sai labari". "inna ita
fa har gabansa yi min take yi, ga shi tana
iqirarin sai ta hallaka ni".
"duk kishi ne babu abinda xata yi miki
wanda Allah bai miki ba". Kamar in yi kuka,
wai me yasa inna ba ta ganewa kullum idan
ina kwatanta mata, ga shi ba na son fada
mata raunin da ta ji min kada hankalinta har
asmarta ta taso. "xata daina kiyi haquri dama
xama ya qunshi haka ga masu sabon aure,
kuma na hore ki da kai qararta ma2qar
abinda ya faru tsakaninku bayanan. Yana fada
miki baya sonta a baki, wallahi ba ki san
xuciyarsa ba musamman yanxu da take dauke
da ajiyarsa, duk yadda yake sonki yake kuma
dokinki da kin kai masa qorafin matarsa xai ji
kin fara sure masa. Ko 2nkararsa kika yi da
muhimmiyar magana ba xai wani baki
kyakkyawar kulawa ba, domin xai yi 2nanin
qorafinta xa ki kawo masa. Rayuwar aure
humaira haquri ake yi, kowace mace baki san
irin xaman da take yi ba nata abokan xaman,
amma tayi xamanta...
Haka ki rike sirrin mijinki kuma ki kyautata
zamantakewar zamanki da mijinki.munanan
lafia kalau muke kuma muna cikin kwanciyar
hankali dajin dadi alhmdllh kiyita godewa
Allah ga mansura can yar uwarki mijin
dukanta yake watanni nawa da aure amnan hr
ya saketa saki 3 wanda Allah ya
haramta..yarima ne tsaye bakin kofa ya
kuramin ido cikib tuhuma na da dauke
fuska..Allah ya kyauta inna zan kiyayae insha
Allah inyi yadda kikace..yawwa toh Allah yayi
miki Albarka ki dage da addu'a kada yi sanya
da ibadarki,nace toh a gaushe da mutanan
gidan nace zasuji a gaida su sumayya..ke kika
buga mata ko ita ta bugo miki ya tambayeni
lokacin da na ajiye wayar idonsa kyam a kaina
wallahi na tsani kallo, na fada a zuciya
amma a fili sai nace ita ce ta kira ni, wai me?
kokwanto na me ni da uwata? ni ma ai uwata
ce ko? na zaro ido ashe ba a zuciya nayi
maganar ba,na lura ta yi masa zafi sai na hau
kame- kame yayi saurin tarata cikin kunar rai
"don me zaki fada mata rikicin da ake ciki,ko
duk salon rashin kwanciyar hankalinta ne kike
bukata?
rainin hankali duk duniya akwai wanda ya
kaini tattalin kwanciyar hankalin inna. "mst"
ya buga tsaki wallahi humaira kina da matsala
yasa kai ya fice rai a bace mamaki ya kamani
ni na bishi da ido. kamar abin jira wayata ta
kara kuka nayi saurin ridota na ga sunan
amira a hanzarce na daga domin ina da
bukatar nemanta ni kaina. hello kira ni don
allah kiran gwandala daya ce ba kudi
tuni ta mutu alamar kwandala dayar data
ambata an cinye ta babu bata lokaci na kira
ta. kaji manya ta yarima bada kanki a sare.
nayi murmushi nace ke ni bana son iya shege
da man wallahi ni ma ina da niyar kiranki a
yau dinnan. dan allah? nima tun dazu nake
neman ki bata shiga ba daman na fada maki
an sanya rana nan da wata shida bikin yayi.
a'a toh allah ya sanya alkhairi ya kuma nuna
mana lokacin lafiya. safwan kuma ya sami
addmission saudi arabia zai cigaba da karatu
yace shi da nigeria har a bada . nace allah
sarki, amira baki tambayata ya zamana ba ?
nayi mata tambayar dan na kau da wanchan
zancen. hmm ai ko ranar juma'ar nan da abin
ya tuko ni har zan kira ki sai na ga cewa ke fa
har yau baki ce min komai ba toh ni
kuma binciken me zanyi? nayi murmushi,
hmmm ke dai bari na kwashe duk labarin kaf
na fada mata sanna na cigaba da cewa "wai
amma duk wanna fitinar ni yarima yake gani
da laifi shin amira ina ni in fada da gimbiya
lillahi warasuluhu? "tabdi" ta fada da karfi.
nace maccen da kemin wannan illar har
yaushe zan biye mata ranar da ta kunso wuka
ta luma min fa? lallai kam ta kara fada "yanzu
haka fushi yake yi da ni,wai na ki sakin jikina
da shi yana ganina da wani gaggarumin
laifi."ikon allah ta fada tana kara jinjina
maganar. "ba ma kisan ina cikin matsala ba
sai na fada maki cewa ,yanzu ya gama min
fadan don me zan sanar wa inna,kuma wallahi
amira ni ban ma fada mata gimbiya ta ji min
rauni ba shine yayi fushi ya fita, kiji faa? "ke
kam bone ta ciki humaira. wallahi
kuwa na fada a marairaice. to iya gimbiya ta
san inda ka maida ke ni yanzu? ni ban sani ba
amma kema kin tabbata komai daren dadewa
sai ta gano ni matukar ba baruwa nayi da
yarima ba. ta ja dogon tsaki tace " ke wallahi
bnaza ce saboda wata banza sai ki rabu da
mijinki maimkaunar ki haka humaira? wannan
furuncin naki fa zai sanya matsala ta afku
tsakaninki da yarima. wai inna ta baki labarin
yadda ya mayar da gidan ku? gabana ya fadi
nace " kamar ya fa? tace "wai baki sani ba?
ko daya ni dai na rabe da kullum mukan yi
waya da inna sai ta ce kada na gaji da yiwa
yarima godia" "lallai to wallahi kin san gidan
honorable? na hanga nace kwarai, saboda duk
shiyyar unguwarmu babu gidan daya kama
kafar gidan honorable nura nasimat." to ko
kofar gidan ku be kai ba a yanzu wurin kyau
da tsari ke yan aikin inna biyu fa da me mata
abinci da me mata shara da goge goge. "
tsakanin ki da allah amira"? " na rantse da
allah ta fada tana yar dariya. shiyasa nace
maki wlh ki daina wannan furucin , yarima
baya taba iya rabuwa da ke. da yayi maki
fada yanzu har yai fushi ai da sai kiyi tunanin
cewa inna fa mahaifiyarki ce amma ya nuna
damuma fiye da taki, ke bama abin
alfaharinki ne ma kina in a wanna zamanin
akeyin fito na fito da surakai? to wallahi ki
gaggauta zuwa ki bada hakuri sannan kada
matsalar gimbiya ta sanya kiyi watsi da
masoyinki, baraka ta shiga a sami rauni
wannann shine babban burinta. nayi kasa da
murya " amira nagode allah ya bar zumunci".
Amin amin, na gode sai munyi magna. na
dafe kaina tsananin tausayin yarinma ya
mamaye zuciyata kmr kaina zai bare. a
hankali na mike ,rabi na goge wasu zannuwan
gado nace "ina yarima ne ko ya fita?" "A'a
yana dakin chan" ta nuna min da hannu na bi
sirdaden da ta nuna na sa hannu na murda
gaa mamakina naji ta bude. na shiga sai na
ga tankamemen falo ne daa yaji kayan gayu
irin na zamani. na hango kofa daga yamma
alama nan dakin yake na hanzarta isa tare da
budewa. jin an bude kofar yasa shi dagowa
da sauri na lura da idanunsa sun yi ja matuka,
shi dai kam bacin rai na haddasa masa jan
idanun, na fada a zuci saboda yadda na san
idanunsa farare tar har wasu ruwa kake gani
kwance saboda haske. ganin nice sai kawai ya
maida kansa ya
kifa kamar yadda yake kwance ruf da
ciki.tausayinsa ya kamani ,naji kamar na dago
shi na rumgume a yadda naji sonsa ya karu a
raina. sai dai miskilancina bazai barni aikata
hakan ba, na zauna bakin gadon gab da
kafafuwansa ko motsawa bai yi ba. na rasa
inda zan fara, toh me zan ce masa? daraba ta
fado min. "amma yarima wannan kwanciyar
ce fa aka haramta saboda ta yan wuta ce
babu kyau yin ta" a hankali ya juya amma sai
ya bani baya ya kalli can. raina ya bani fushi
yake yi." allah ya baka hakuri" na fada a
hankali. bai dai ce komai ba bai kuma motsa
ba, nan da nan kunya ta baibaye ni naji duk
na tsani kaina. na tuna irin dizgi da wulakanci
sa da gimbiya ta sha, ba shi da wuyar dizgi ai
sai na raina kaina. Na yunkura zan tashi gwiwa
sake ina
nadamar kawo kaina, sai kawai naji an ruko ni
ta baya."ina zaki je kuma? haka ake lallashin
maigida idan yayi fushi?" na sunkuyar da
kaina, ya buga tsaki "ni di wanna kunyar
wallahi tana kwarata....zo na koya maki yadda
ake bawa maigida hakuri" ya shiga yimin
cakullulo tun ina zillewa har na hau kyalkyata
dariya sai kawai ya kura min ido, nayi saurin
rufe idona shi kuma ya kai bakinsa ga nawa
nan da nan yaren ya sauya.******** Cikin
kwana uku ya bude min ido ya koya min son
sa da tarairayarsa muka bude sabon shafin
soyayya.na yi nadamar rashin sakin jikina da
nayi tun farko na gane cewa lallai ba karamin
so yarima ke min ba, ban da shagwaba babu
abinda yake zuba min , duk yadda na wasance
dole wani abun idan yayi min shi sai naji kunya,
shi kuwa banda
zagi babu abinda yake yiwa kunya, wai kunya
na kwarar sa (mata a rike kunya domin ita ce
adon mace, wallahi duk yadda kuka dade da
miji ki rika nuna kina jin kunyar sa wasu
lokutan musamman lokacin da kuke kebe
kudai yana karawa mace martaba da kima a
idonsa). Kullum cikin zabga karya yakeyi a
asibiti cewar yayi tafiya ne maimartaba ya
aike shi. Washe gari ya kama zai koma gidan
gimbiya kamr kar ya tafi nice me kwarin
gwiwar bashi magana, da kyar ta tafi wajan
karfe biyar na yamma. kullum yana zuwa da
safe mu gaisa da marece kuma ya dawo yi
min sai da safe, ina lura dashi sam
walwalarsa ta sauya amma sai kawai na share
na san shi da mutuniyar ne ni dai allah ya min
alamnashara. Rnar da zai dawo ina ta shiri
sai ga shi ya shigo da sauri ina zaune bisa
kujerar gaban madubi. Humaira am sorry kano
zanje yanzu aka
aiko maimartaba baban gimbiya bashi da
lafya har zaa fidda shi waje shine zan kai su
umma suyi masa allah ya kiyaye hanya yanzu
haka gasu chan suna jira na. nan da nan halin
namu ya motsa wato KISHI wani kallo na fara
jefan sa da shi tukun kafin nace "duk gidan ku
a rasa direba sai kai?" abin mamaki sai naga
kamr ransa ya baci. "haba humaira ina laifi
dana ma zo yi maki bankwana da kiji cewar
na tafi ba?" yanzu haka na fada maki ga su
maimartaba can a waje suna jira na idan ba
ke ba wazan wa haka?" ai naga kana ta faman
kyarma ne zaka gdan surukai" kema haka ake
kyarma idan zaa gidan naki.... maganar ta
maqale daga karshe alamr SUBUL DA BAKA
yayi. in shirin maida masa sai kawai ya fice,
wani gululu ya taso min. Banyi barcin kirki ba
ranar, kagara nake
ya dawo na amayar masa ta cikina. haka
abinci ko ruwa na kasa sha. har yarima ya is
aya wulalantani abinda kawai nake nanatawa
araina kenan. kwance nake daki naji shigowar
sa na mike tsaye tare da rike kugu yana
shigowa ko rufe kofa beyi ba na hau masifa
daman ance me shiru-shiru be iya fada ba.
"da zaka fada min magana kan wata banza na
taba aiken ka zo?" ko kuwa na taba aiken ka
wajan uwata....." haba humaira wai maganar
bata wuce ba?" toh kiyi hakuri ni da wasa na
fada."eh din ai da wasan daren ake fadawa
wawa magana. "duk naji kiyi hakuri dan allah
wai dole sai ka zuna da ni ne?nace bana yi ko
dole ne? ya kyakyale da dariya dama na lura
sai gumtseta yake yi. Raina ya kara baci wato
ya maida ni mahaukaciya sai naga ya fara
rawa yana waka 'ashe ana kishina ana kauna ta,
a'a lallai yarima taka-taka' Ban san lokacin da
nima na kyalkyale da dariya ba,saboda ko
waye sai ya dara idan yaga yadda yarima ya
dage yana kwasar rwa. ya daina rawar tare
da daure fuskar nan irin ta shagwaba. "gaskia
ni dai a cigaba da fadan bana so a daina " ni
dai na cigaba da murmushi, yana matso yana
yar dariya "muguwa na gane ki ashe haka nan
ake wani basar wa kaunar yarima tayi katutu
a rai?" nayi murmushi "eh din an ji" ya
rungumo ni "me aka ajiye min?" ina shirin
bashi amsa wayar sa tayi kara ya zura hannu,
sai naga ya sake ni da sauri ya latsa tare da
sanya handsfree yayi kasa da murya "Allah ya
taimake ka" "zancen banza zancen wofi, yanzu
nake
jin labarin ka raba gida, wannan ai shirme ne
lallai ka hanzarta hade matanka waje guda tun
kafin raina ya baci,yaushe zaka iya adalci
matukar basa tare? anya kai jarumi ne yrima?
ba ka iya daidaita matanka?oh allah wadarai
a yau nake so ka maida wacce ka ware maza-
maza. yana gama fadin haka ya kshe wayar.
Gwaram! na koma na zauna tare da dafe
kaina . ya kalle ni "kiyi hakuri sai ki tashi mu
tafi kar abin yazo da bacin ran sarki" Wayyo
ni humaira Wayyo Allah na. Tunda muka fito
gbana yake faduwa ni na tabbatar idan aka
auna jinina a yanzu ya kai dari biyu da wani
abu. har muka isa ina rike da kaina shi dai bai
ce komai ba. Komai yana yadda na barshi su
rabi suka shigo min da akwatuna na. Nayi
tsaye sai zare ido nake ina kyarma ya shigo
da sauri. haba humaira duk kin bi kin tada
hankalin kan waccen yar iskar. Bai rufe baki
ba sai gata "Don ubanki har kina neman raba
ni da shi bayan kin samu kin shigo?" Bata rufe
baki ba ya wnka mata mari uku a jere,sannan
ya kwale belt ya fara tsula mata ta duke kawai
tana kuka tana faman karewa. Na rike shi
"dan allah ka kyale ta,wayyo ni humaira" na
fada ina kuka. bai saurare ni ba na janye shi
baya ta sami halin mikewa tsaye ta nuno ni da
yatsa "wallahi sai na rama kanki shegiya" zai
kara damko ta tayi waje da gudu. tana fita
yaranta suka boye saboda duk sunji abinda ya
auku. ya kalle ni a fusace "Haka zaki yi mata
duk ranar da ta kara zuwa miki ida yar iska"
ni dai a sukurkurce na kwana,washe gari ya
fita da wuri saboda zai je tiyata. na kulle kaina a
daki har kusan karfe
daya saura sai da yunwa taci karfina sannan
na fito. "Rabi dan Allah kawo min tea" tace
"to" tare da juyawa. ni bana sha'awar wani
yayi min aiki amma babu yadda na iya
saboda masifar gimbiya. Ganinta nayi kamr
an jeho ta, nayi saurin mikewa tsaye ban
ankaraba ta rufe ni matsiyacin duka na dinga
kokarin rugawa amma ta babbake ta hani ni
wucewa. Tun ina motsawa har jikina yayi
tsami ni dinga rizgar kuka. Sai da ta barni
kwance tukun ta fita. Rabi ta shigo dauke da
tire duk jikinsu yayi sanyi "Sannu ranki shi
dase,sannu!" Dagwayye ta fada lokacin da ta
ke kokain daga ni ta maida bisa gado. Rabi ta
kalle ni "Wallahi sai kin tashi tsaye gidan nan
lallai gimbiya kwararki za ta ci gaba da yi dan
bata fi karfin ki
bakawai kin sawa ranki tsoro ne" Shiru kawai
nayi masu, fuskata tayi jawur saoda duka ga
shi gefe daya ya kumbura . Na samu na kurba
ruwan tea din sannan na sallame su. karfe
udu
yarima ya dawo hankalinshi yayi mugun tashi.
"Himaira lafiya me ya same ki haka? na
langwabar da kaina sai kuka. "Badai fareeda
bace ko?" me tayi maki?" nan ta shigo"?Duk
ya kidime ya rude, nayi saurin girgiza kai
"Faduwa nayi a bandaki silbi ya kwasheni...."
Subhanallahi, Rabi,Rabi!! ya daga murya kamr
ba shi ba sai gata da gudu "Don me zaku rika
wanke toilet ba ku gogewa? maza je ki tsane
duk wata lema da ke ciki". sumi-sumi ta
wuce. "kin sha magani?" na girgiza kawai
saboda jikina ya gama yin tsami. wannan
fitina har ina? cikin wata tara amma be hana
gimbiya tashin hankali ba. Da Allah ya tashi
taimako na sai gashi washe gari ta haihuwa
da karfe uku na rana. A yadda su Rabi ke fada
min tunda aka ce mata mace ce take kuka har
suka bar asibiti. Nayi murmushi saboda ni
farin cikina na samu sauki.Abin karin tashin
hankali sarki yace a bar yarinya ba ai an kaita
fada ba. ni dai ina bangarena, wanda ya shigo
maraba wanda be shigo ba bana neman sa.
Hidima aka yi sosai an sha shagali ni ma ba'a
barni a baya ba, ko leke ban leka bangaran
gimbiya ba. yarinya taci sunan Fadimatu
Zahra'u.
*** ***** ******
Maryam yar uwar yarima ce, jininmu sai
ya hade da ita kwarai dan a daki na ma take
kwana ita da wasu yan tawagarta. Bayan suna
da kwana biyu na aiki rabi gurun su umma ta
kai masu abinci, ita kuma dagwayye na baya
tana wanki, sai ka gimbiya a harzuke. "Toh
munafuka an fada mana kina tsalle kina murna
an haifa mace,to dan ubanki matsiyaciya ke ko
haihuwar ma baza kiyi ba" Na zaro ido cikin
tsoro da mamaki nace "Wa? Ni? Wallahi
billahi karya....Ban rufe baki ba naji saukar
wani lafiyayyen mari. "Ni zan maki karya
shegiya?" na