Showing 12001 words to 13874 words out of 13874 words

Chapter 5 - Subul Da Baka Book 3 Complete by Zainab Dahiru Wowo.txt

dafe kunci. "Wallahi ban ce
ba,haba ya zaayi?" ta kai min harbi a cinya
har sai da na tsugunna. "Dan allah gimbiya
kiyi min rai.wannan masifa ta ishe ni, wai ya
kike son na yi ne? Me zan miki ki kyale ni?" Ta
harzuko min "Ina son ki kyale yarima
ki fita rayuwarsa ko kuma wallahi na kashe ki
na kashe banza" Na rushe da kuka. "Yace bai
sakina,bai kyale ni..." "Daure ki akayi da baza
ki tafiba makira?" na baki kwana hudu idan ba
ki bar gidan nan ba wallahi sai dai uwari ta
sake haifo wata mayya kawai". Tana fadar
haka ta fice. "Dole na bar gidan nan" na fada
a sarari tare da shiga daki ina laluben waya.
Ban ga laifin gimbiya ba saboda gaskia ta
fada,ba'a daure ni ba, gidan nan dole in
kama gabana kwana lafiya yafi. Na dauki waya
na latso number Amira, bugu daya ta
shiga,ringin biyu ta dauka."Ta yarima ba da
kanki a sare" kirarin da take min kenan a
kullum da ta dauki wayata,ko da kuwa ita ce
ta kirani ina cewa hello zata fadi haka.
"Hmm" Na fada kawai.
tace ya akayi mutuniyar, hmmm humaiki kimin
magana na sani... AMeera guwa xanyi, saboda
me?? Nakwashe duk yadda mukayi da gimbiya
nasar daita, kinga tunda har tabani zabi gara
kawai... Ta kunduma wani zagi lalle humaira
agaisheki, wallahi yau nakara tabbatarwa
cewa saunace ke, haka zaki zauna tana
cutarki, lallai ki kwatarwa kanki yanci tunda
wuri, nayi mata me?? Nafada ahankali,
kiwanka mata mari kuma ki tabbatar mata
kindaina jin tsoronta.. Hmmmmm.... Nafada
kawai, au bazaki iyaba kenan?? TO wallahi
karki kara kirana akan matsalaki. Idan azaba
ta isheki seki nemawa kanki mafita ameera ina
gudun kada aga zakewata kituna
matsayina da tushena kada naje na debowa
kaina masifar dazatafi karfina. Fada zakiyi ne?
Nace fada zakiyine? Bata hudo miki dazuwa
miki idan yarima baya nan ba? To kidaki
shrgiya kuma kiyi shiru muga idan zata fada.
Nasaki ajiyan zuciya, to ameera nagode. Zan
jarava, nayi agumi, wannan jarabar dayawa
take. Atunanina taga banida halin fitane yasa
takara dawowa, wannan karan ma tsautsayi
nafito kenan bawa dagwaye zanin gado, tana
shigowa tamaida kofar baya ta rufe, gabana
yafadi, na fella da gudu zan fita ta kofar baya
tarigani isowa tana kokarin kullewa, kafin in
ankara, ta shako wuyana, tana neman
makogwarona, har ga allah bani niyyar fada
da gimbiya amma danaga tana neman
rabanida raina, bansan sanda na wancajar
daita ba abinka dame hakuri
nayi zuru!! inna kawai nake tunawa idan
gimbiya bata tashiba, nafashe da kuka
nashiga uku! ashe surabi da yaran gimbiya
suna tsaye kaina bansani ba seda naji daya
tace..hakanan zaki tada hankalinki dimin ko
kotu akaje bakda lefi, saboda taddaki tayi har
gidanki, nayi saurin daga kai. Wallahi
nibansan naiya fada haka ba hasalima
nibanida abokin fada aduniya. HAba gimbiya
munsani aim duka danaji banbarakwai sena
daure nace gashi yanxu tajanyomin batacciya,
ina fadin haka wayata tafara kuka inadubawa
naga yarima, bugun zuciyata ta karu batare
dabace kimai ba nakara akunne na hello
humaira.. Hum nafada,, kina gidane,
huum nafada ahankali. Lafiyarki kalau koh ko
akwai abinda farida tamiki? Babu nace
atakaice, kin tabbata? Um. To me kika wa
mata tayi irin wannab dogon sumar? Sena
fashe da kuka ina fadin tsautsayine wlh, itace
ta hayemin da fitina taki ta kyakeni, bace
mata vanason fada tunda namata alkawarin
zan barmata kai kamar yadda ta gargadeni,
mtschw, sekuma ya ajiye wayar. Haba ranki
yadade dan me zaki tada hankalinki tunda
kunfara kwatarwa kanki yanci, walh kidage kiyi
maganin gimbiya, aikinmayi kokari. Sannan
duk abinda kikewa yarima na kyautatawa karki
fa, dole ki
rashi ki kwatan wa kanki yanci, Allah ne
yabaki babu me kwace miki, mutunciki yasuya
miki duk wannan darajar. Shiru kawai nayi ina
saurarinsu idan wannan takai aya se wannan
ta cabe. Karfe 4 yashigo da kasaitarsa, ina
falo yashigo duk nayi firi firi. Kallo 1 yamin
yakawar dakai. BAn ruwa insha yafada
batareda ya kara kallona ba. Ina bashi
yahada da hannayena yajanyoni jikinsa. Wai
lafiyarki haka, duk kin wani firgice, meya
hadaki da farida amma babason kuka yafada
saboda ya lura idanuna sun cika da kwalla.
Batareda na boye masa komaiba na zayyana
masa jomai daga farko har karshe, yaja
dogon tsaki, aidama seda kowa yayi zaton
haka. Musamman da sahabi yabada shaidar
nan ya kwashe tashi yasa ran maimartaba ya
baci yayi min fadan da babu
gaira, wai bani adalcine shiyasa, har yau
yakasa gane rashin tarbiyyar yarinyar ne, har
yana barazanar babu wacce zan rabu da ita
cikinku. Dle indaidaita kuzauna lfy, bansan
lokacinda nace tabdi ina!! Yayi dariya, kina
ganin dawuya ko, nasunkuyar da kai, ai ina
hango matsalar ne. Kuma wlh me sauki ce,
kinsan meye saukin? Na girgiza ka, kece zaki
bi min daita, Allah yaga zuciyata ba nayi miki
haka bane da niyyar ina tsoronki kema,
nandai baa kano bane balle in nuna miki
karfin mulkin sarauta, ita ma a karkashin wata
masaraurar take dole tayi
biyayya. Nace to. Bani abinci inci, zankoma
asibiti. Seda nabari yagama sannan nace ko
inzo muje nima indubota. Yayi murumshi, ai
harta dawo bazakije ba, kuma ina gargadinki
da wannan tausayin kiboye shi koda tadawo
kada ki nuna mata dan zata kara samun wata
barakar. Amma idan kika shareta lalle zata
fara tsorata da alamuranki. Shiru kawai nayi
ina mamakin irin wannan zuga ta yarimam shi
baze kashe wuta ba sedai ya rura? Nifa anawa
tunanin kenan, kullum sauraron dawowarta
nake, sgikuma innatanbayeshi yaushe zata
dawo seyace min tana can dai, nama amira
waya danneman shawarta ga mamakina duk
magabar dayace irinta yarima. Haka na
santawa sarautar Allah ido ina sauraron
dawowarta. kwana2 natashi banajin dadin
jikina raina yata
baci zuciyata tana zafi, tun bandsmu ba har
abin yafara bani tsoro, inyita neman fada
dashi amma baya yarda yabiyemin, ina zune
afalo naji hayaniyar dawowar gimbiya, banji
faduwar gaba ba kamar baya, shuru bata
shigo gidana ba kamar yadda nayi tsammani
har kwana 4. Ranar jumaa yakama agidanta
yake bayan yadawo masallaci yakawo min
huduba wadda yake tagomin daita duk sati.
Lokacinda yashigo ina wanka seda yajira
nafito sannan. Ashe tayi zargin wani abu,
bayan yafita nakoma daki ina gyaran wadrobe
kawai naga mata, waike dan ubanki me kike
nufi ne? Dane kike takama banza talaka?
Bansan lokacinda nacire dankwalina nadaure
kugu na daura hannu duka2
abinda kike nufi nima shinake nufi kema dan
ubanki, tazaro ido cikin mamaki, nikike zagi?
Anzageki koda abinda kike ganin zaki iya? To
bari infada miki bani tsoronki, ko kifitarmin
gida koyauma kiy kwana asibiti, koki bakunci
lahira don lallai cikin 2 nan se anyi 1. Sakarai
wadda batasan abinda takeyi ba, ke baki
zauna lfy ba baki bar wani yazauna lfy ba, a
sarautar da kike takama dashi raini da rashin
tarbiya ne salon mulkin naku? Ke ko kunya
bakiji, agaban baroron dakike mulka mijinki
ke dizgaki saboda dakikacinki har dukanki
yakeyi amma kinkasa yiwa kanki karatun
tanutsu? Ni diyar talakawan dakika raina gashi
nazo nakwace fadarki awurin iyayen mijinki
dakike taka suna sonki? Kingani riba 2 goma
da ashirin, dan haka kirika addua Allah maji
rokon bayinsa ne. Nizaki fadawa Allah??
anfada miki farida ko da yadda zakiyi dani
ne? Na matsa kusa daita, ina jiranki! Ta
girgiza kai, lallai zaki raina kanki ta juya tafita.
Na fincikota ta baya kedin banza aisedai ji
raina kanki a gidan nan, kuma daga yau zaki
gane shirun da nakeyi a baya ba tsoro bane,
zaman lfy ne nake neman amma tunda
kinkasa ganewa shege kafasa. Sakar min riga
tafada tana hararata. Na ingizata baya tareda
rufe kofa ta. Nadafe kirhi, oh waini yauke
zazzagawa gumbiya masifa tayi shiru? Lalle
yau na gano abinda amira da yarima ke nufi,
ban fada masa yadda mukayi daita ba danko
nuna masa tazo gdan banyi ba. Da marece
muna kwance kan gado abinka da lahadi na
langabe ina shagwaba.
nidai yau sonake muje baya musha iska,
zaune yatashi zumbur me? Namaimata ya
watsa hannu ok lets go. Cikin raina nace aikaji
shi komai turanci idan zaa kashe ni ban iya
fassara abinda yake nufi, amma dai nafahimci
abinda yake nufi, na umarci abimu dakayan
marmari, ni nariga nabashi abaki musamman
dana lura tagan gimbiya abude. Shikuwa yana
mamaki amma isa da miskilanci yahana ya
nuna min. Yana gamawa nace to yagoyani yayi
yawo dani cikin lambu, zauyi gardama nafara
dira dira ina shagwaba irin na yara idan akaki
musu abu. DUK ya rude ya diririce koda ya
sureni yayi zagaye 2 dani se yayi cikin gda da
gudu, ALlah yatemakeni su rabi duk suna
sashensu. SEya kasance duk ranar aikin a
lambu muke wuni gashi bayan dakin Gimbiya ne
duk abinda yake faruwa tana ji wannan abu
yana
kona mata zuciya.
Da wani yammaci ne su Rabi suka kawo min
'Yar
gidan Gimbiya raino in ji Yarima dan na saba da
'yar shi, naji tsoron karba ma saboda kada wani
abu ya faru a zarge ni, su Rabi suka ce dani
dawani abu yafaru muzamu zama shaida
agareki. jn haka yasa na mi,a hannu na
amsheta, tun daga ranar kullum se ankawo
min ita nima haka nake aikowa daita idan har
tayi kuka ban taba yarda naje gidanta ba.
ranar da yarima yacemin zeyi tafiya be fada
mun inda zeje ba ranar baa kawo hauwau ba
na tura rabi wurin yar aikowan karta bari
gimbiya taganta taji ko lfy? DUK naji babu
dadi musamman daaka kwana 2 ana na 3 ne
ina dakin yarima ina gyarawa dayake ranar
zan amshi girki, senaji ana kwankwasa kofa,
atunanina cikinsu rabine senace shigo mana
menene. Ahankali tabude kofan gavana yafadi
yau kuma dame tazo
don Allah kifita ke bakijin komai kullum
masifa ke kawoji gidana amatsayinki na
babba?? Ta girgiza kai senaga kwalla sharr
duk se jikina yayi sanyi. AHAnkali tafara
magana, zuwa nayi inbaki hakuri akan abibda
yafaru abaya sannan inmiki bankwana domin
nafahimci lalle yarima kaunatace bayayi.
Tunkafin na aureshi nake shan wahalarsa
gashi har yau ban taba jin wani dadi daga
gareshi ... Kai dena fadan haka halinki shiya
janyo miki wannar tsanar kuma laifinki ne, tun
farko kinfahimci baya sonki kamar yadda ake
tilasta aurenki gareshi, memajon kidage da
biyayya da kyawawan dabiu se kika nuna ke
YAR SARAUTA ce alhalin shima haka gaba da
baya yanzu haka dazaki gyara halinki yarima
me saukin kaine
aidakyarne, domin nitunda ya aureki be
karayin kwanciyar aure dani ba, setayi shiru
da alamun SUBUL DA BAKA tayi seta bani
tausayi saboda yadda duk ta sukurkurce akan
nadamar datayi, setaci haba dacewa rashin
iya zancena da yadda nake magana cikin
gadara yasa yarima yakara tsanata iyayena
danake samun sauki awurinsu sun tsanenu,
kedin danakeyiwa kinkai karshe. Seta fashe da
kuka hakika shaidan ya rivace ni laananne,
Allag shiyasa shiyasa na yanke shawarar
hakura da yarima dan baze taba sona ba.
Injiwa? Nafada, walh inda dagaske kinyi
nadama gumbiya yarima ze kaunaceki, nikuma
zanyafe miki duniya da lahira nima kiyafe min,
tashare hawaye, ga mamakina sebaga ra tashi
ta tayani gyaran dakin, dakanki kikeyi ina
masu aikin??
nayi murmushi aini da dakin mijina da
abincinsa bame tayani, nike gyarawa nayi
masa girki da kaina. DAgas? Nace Allah. Lalle
zan dunga zuwa daukan course. SAi magariva
takoma gidanta. Kamar inva yarima lbr sebati
shiru dan ze iya gwasalebi koya karya mata
tsari. Washe gari wajen 11 segata da hauwau
muna falo muna karin kumallo. Kida tashigo
setayi turus shikuma ya daure fuska. Alanar
sarautar ta motsa, nati kamar ban lura dasu
ba namike ina yar dariya oyoyo hauwau.
Nakarbeta tamiko min ita dama ita nakawi
miki. Tajuya zata kima sena kamo hannunta Ai
tunda kinzo sai munyi karin
kumallon zaki tafi. Da alama taji dadin hakan
saboda batayi gardama ba shi kuwa wani irin
kallo yake yi mana cikin tuhuma da zargi. "Ya
akayi, mene ne haka?" Cikin zolaya na
kalleshi. "Yo mun shirya da Yayata..." "Mtsss"
kawai ya buga tsaki tare da mikewa zai bar
wurin. Na sha gabansa "haba Yarima, mutum
yayi laifi har ya gane ya tuba amma..." "Kin
tabbatar da gaske take, ko sharrin wannan ce
kika manta?" Kafin na kara magana ta zube
kasa tana rokonsa har da kuka, ni ma sai na
kama kukan saboda tausayi. Kai rayuwa abin
tsoro ce, Allah ka sa mu dace, amin! Ganin
munyi masa rubdugu yasa yace, "shikenan
komai ya wuce". Yana fadar haka yayi
ficewarsa babu wacce ya tsaya ya lallasa. kusan
kwana uku bai dayaye ba, sai
da na ringa lallashin sa da ban magana,
sannan yake zama muna hira saboda ko
girkinta ne kullum da marece tana gidana, har
hakan ya zame mana tamkar zaman majalisa.
Maimartaba kuwa har kyaututtuka ya aiko
mana da su. Da muka tashi zuwa kano tare
mukaje da ita har gida ta roki Inna gafara.
Zama ya koma mana gwanin dadi, ashe duk
neman fadan da nakeyi ciki gareni, mukaje
Yarima yayi min scanning sai ga namiji,
kullum addu'a ta Allah ya sauke ni lafiya.
TAMMAT BI HAMDULILLAHI. nanmuka kawo
karshen littafin subul da haka 1,2&3 amadadin
Zainab dahiru wauwo
( zeedee)***naku ANaM Dorayi kemuku fat an
alkhairi saimunhadu a Novel nagaba








Zaharaddeen Shomar
Whatsapp 08168575100

3
4
5

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login