Showing 15001 words to 18000 words out of 20000 words

Chapter 6 - MACE GUDA DAYA TILO HAUSA NOVELS BY SAKINAT.txt

kyawun
halitta, hakika nayi babban kuskure da ban
amincewa lamin ba lokacin da ya bukaceni ta
fadi hakan acikin zuciyarta mikewa tayi tace ya
zama dole na tsaya na gyara kuskure na tunda
wuri.
MACE GUDA DAYA TILO
Na
UMMI A'ISHA
6⃣2⃣
Falon ta koma akan dining ta ganoshi yana
cin abinci yana waya amma bata hango
fuskarsa saboda ya bata baya hakane ya bata
damar bude idonta sosai tafara kare masa kallo
komai nashi mai kyaune ya hadu ta kowanne
fanni tamkar shi yayi kansa tana nan zaune har
ya gama cin abincin ya tashi ya shiga dakinsa
Jim kadan sai gashi ya fito daga shi sai gajeren
wando kallo 1 tayi masa ta sunkuyar da kanta
kizo ki zuba min ruwan wanka tun kafin ya
karasa ta mike a zuciyarta tana cewa ai dole
kayi wanka dan kai kadai kasan me ka aikata
bathroom din ta shiga ta hada masa ruwan
sannan ta fito ba tareda ta kalleshi ba tace na
zuba maka yawwa thank you taji yafada cikin
tausasshiyar muryarsa fitowa tayi daga cikin
dakin ta nufi nata ta fara shirya kayanta acikin
babbar trolley sai dai acan kasan zuciyarta
kuma tunanin tafiyar nan da zatayi take anya
kuwa idan ta tafi bazai samu damar holewarsa
yanda ya gadama ba? Mts tsaki taja tace nasan
dai duk tsiyarsa bazai kawo mata gidan nan ba
tunda su mummy suna nan sai dai yaje hotel da
wadannan tunane tunanen tagama hada duk
abinda tasan zata bukata. Washe gari da
wurwuri ta tashi ta hada breakfast ta gyara
gidan ta shiga tayi wanka ta fito taci kwalliya
cikin wani leshi orange tasha kwalliya tayi kyau
sosai ta fito kamshi ne kawai ke tashi daga
jikinta tana fitowa ta hangoshi shima har ya
shirya yafito yana zaune yana cin soyayyen
dankalin da ta soya masa yayi kyau sosai cikin
wani lallausan bakin yadi mai tsadar gaske yasa
hula itama baka agogon hannunsa na azurfa ne
sai kyalli da walwali yake kamar kullum kamshin
turaren Phoenix ne ke tashi daga jikinsa kallonsa
tayi acikin zuciyarta tace Kai dai ko wanne kaya
kasa sai yayi maka kyau gaka da son kamshi
kamar me, afili kuwa dan russunawa tayi tace
ina kwana? Kin tashi lfy? Lfy lau kujera itama
taja ta zauna ta hada tea tasha agurguje ta
shiga side din mummy tayi mata sallama tafito
lokacin suma su hasna sun tashi kayanta ta
dauko tafito sukayi sallama ta nufi inda yake
tsaye yana jiranta.
MACE GUDA DAYA TILO...
Na
UMMI A'ISHA
6⃣3⃣
Wata sabuwar mota katuwa baka taga ya
dauko yazo gabanta ya tsaya su husna ne suka
bude mata motar ta shiga yaja suka fita daga
gidan tana ta dagawa su hasna hannu, kira'ar
sudais ya kunna cikin suratul Yusuf ya kure A. C
din cikin motar lumshe idanuwanta tayi tana
sauraron karatun tana bi acikin zuciyarta kamar
a mafarki taji shima lamin yana bi ahankali
mamaki ne ya cikata ashe dai shima
mahaddacine sai tsabar shagala Allah ya kyauta
tafada cikin ranta gudu yake sosai tun tana
tsorata har ta daina dan ta fahimci yanayin
tukinsa ne haka kafin kace me bacci yayi awon
gaba da ita kallon fuskarta yayi yaga tana bacci
wani kayataccen murmushi ya saki junada
kenan junada zanyi mutukar baki mamaki
yafada acikin zuciyarsa. Karfe 12 suka isa garin
bauchi sai da suka shiga cikin gidan sannan ya
tasheta cikeda mamaki tace har munzo? Eh ga
zahiri kuwa kin gani fitowa sukayi daga cikin
motar suka tasamma cikin gidan suna shiga falo
ta hango ummanta ai da gudu taje ta fada
kanta ta rungumeta shi dai lamin abinma dariya
ya bashi sai yau ya yarda junada muguwar
yarinya ce, dakyar ta daga umman tata suka
gaisa da lamin nan da nan aka cikasu da kayan
ciye ciye waya ummanta tayiwa abbansu tafada
masa zuwansu, office din ya baro yazo suka
gaisa da lamin, sai da lamin yayi sallar azahar
sannan yayi musu sallama ya fito biyo shi
junada tayi tace sai yaushe zan dawo sai kin
ganni nadawo 2 weeks zakiyi, tace to Allah ya
kaika lfy amma dan Allah ka rage gudu, har
cikin ransa yaji dadin maganarta murmushi yayi
mata yace insha Allah yashiga motar ya tafi.
[3/24, 10:40 AM] Ummi A'isha🏻: MACE GUDA
DAYA TILO
Na
UMMI A'ISHA
6⃣4⃣
Tsayawa tayi har sai da taga fitarsa sannan
ta shiga gida ta na mai addu'ar Allah ya kaishi
gida lfy. Wuni sukayi suna hira ita da ummanta
har Abbanta ya dawo daga office shima suka ci
gaba dashi,sai bayan sallar isha sannan ta shiga
dakinta wanda har yanzu yana nan a kintse
babu abinda aka canja sai kace tana gidan.
Wanka taje tayi tazo ta shirya cikin rigar
baccinta ta haye gado, lamin ne ya fado mata
Allah sarki ko yanzu me yake yi? Ko har yayi
bacci? Ko kuma kallo yake? Wayarta ta jawo ta
fara kiran husna ringing 3 ta daga tana fadin
Allah yabar Antynmu dariya junada tayi sannan
tace yagida? Gida lfy ya kika tarar da mutan
gida? Duk lfy ina hasna? Hasna tana falo ni
kuma na shigo daki, ok ina yayanku? Gashi can
na hangoshi ta window yana fitowa daga side
din daddy, wanne irin kaya ne ajikinsa? Body
hug baka da boxer baki ajiyar zuciya junada
tayi sannan tace kije kice ina gaidashi da fatan
ya isa gida lfy to Anty angama, mikewa husna
tayi ta fita zuwa inda ta hangoshi yana zaune
acikin wata yar karamar runfa wadda aka
tanada domin hutawa da wasu yan kujeru aciki
sai kace a turai sannu yaya yawwa sannu dama
Anty junada ce tace ince tana gaisheka da fatan
ka dawo gida lfy? Murmushi yayi sannan yace
kice ina amsawa sannan kuma na dawo lfy da
fatan zatayi bacci lfy to tafada ta juya tana cikin
tafiya junada ta kirata ta daga tafada mata
sakon murmushi junada tayi tace nagode kigaida
su mummy ta kashe wayar ko ba komai
hankalinta ya dan kwanta tunda taji halin da
yake ciki amma kuma sai ta tsinci kanta da son
ganinsa a wannan lokaci fatanta daya Allah yasa
ba da wata manufa ya dawo da ita gida ba.
MACE GUDA DAYA TILO...
Na
UMMI A'ISHA
6⃣5⃣
Juyi kawai takeyi amma bacci ya kauracewa
idonta tunanin mijinta ne kawai ke addabarta da
kyar ta samu bacci ya dauketa. Da safe da
misalin karfe 10 ta kira husna ta tambayeta ina
lamin? Murmushi husna tayi tace yana side
dinku yana bacci inajin bai tashi ba cikeda
damuwa junada tace dan Allah kije ki gano min
shi tashi husna tayi ta fita tana ta faman mita ni
kam ai na shiga uku kuma da haka takarasa
sashen nasu ta lalleka dakunansa amma baya
ciki dakin junada ta buda abin mamaki hangoshi
tayi baje akan gadon junadan yanata sharar
bacci rufe kofar tayi tajuya ta fita tafara kiran
junada tana dagawa ta fara bata labarin lamin
wani dadi junada taji ashe dai yafara damuwa
da ita yanzu. Abin har ya zamewa husna jiki
domin kullum junada sai ta kirata ta tambayi
lamin hatta kalar kayan da yasa sai an fada
mata kuma sai taji shin ya fita ko bai fita ba da
haka har tayi sati 1 da zuwa aranar kuma ta tafi
azare gidan kanwar mamanta mami da niyyar yi
mata kwana 2 nan da nan mami ta fara yi mata
dure dure da tsume tsume ita junada abin ma
har isarta yayi aranta kuwa fadi take ai wanda
aka yimin a sudan ma har yanzu yana nan
ajikina kwananta 2 ta dawo gida cikeda kayan
gyare gyaren da mami ta hado mata. Ranar da
ta dawo aranar yayunta suka dawo daga
makaranta Khalid da Amir harda cousin dinsu
Mahmud wanda shima duk tare suke karatun a
waje kar kaso kaga murna wurin junada haka
tashiga cikinsu suka baje ana ta hirar yaushe
gamo kasancewar ko lokacin bikinta basu samu
sun dawo gida ba.
Ummi A'isha
[3/24, 12:34 PM] Ummi A'isha: [3/24, 10:45 AM]
Ummi A'isha🏻: MACE GUDA DAYA TILO
Na
UMMI A'ISHA
6⃣6⃣
Yanzu tafi jin dadin zaman gidan saboda
dawowar su Khalid kullum wuni suke suna hira
amma fa tunanin lamin yana nan makale acikin
zuciyarta, waya kuwa kullum sai ta kira husna
taji labarin lamin amma hankalin ta yadan
kwanta domin kullum yana gida baya fita koda
wanne lokaci idan ta tambayi husna ya fita sai
tace a'a yana wurin daddy ko kuma yana side
din su. Ahaka har hutun nata ya kare husna ce
takirata take ce mata Anty yaya yace ki shirya
ranar Saturday zai zo ku tafi domin ranar
Monday zamu koma sch murmushi tayi to husna
kice masa zan shirya, nan da nan tafara harhada
kayanta wuri guda. Hakan kuwa akayi ranar
Saturday sai gashi wurin karfe 12:30 lokacin da
ya shigo falon yayyun junada suna zaune hannu
ya basu suka gaggaisa har umma tafito itama
ya gaida ta dakin junadan ta leka ta ganta tana
shiryawa tace to kifito yazo idan kukayi sallah
kuka ci abinci sai ku tafi to umma ina zuwa inji
junada tana gama shiryawa ta fito ta sameshi
zaune a falo yasha waganbari milk colour da
hula milk colour ya gyara sajensa fuskarsa tayi
kyau hannunsa ya daura agogon fata milk
colour gabansa ta karasa tana fadin yaya lamin
sannu da zuwa amsawa yayi yana kallonta tayi
kyau sosai cikin bakin material din data sa
kallon da ya lura Mahmud yana yima ta ne
yasashi fadin kije ki dauko mayafinki to tafada
ta tashi tafita. Saida suka ci abinci sukayi
sallah sannan suka fito da niyyar tafiya Khalid
ne yayi dariya yace autar umma kin manta
wayarki awurin mahmud kallon khalid din tayi
tace wlh naso na manta kuwa hangowa
mahmud din tayi shida amir suna tahowa tace
yawwa gashi nan ma shida yaya amir shidai
lamin yana tsaye baice komai ba har suka
karaso wurinsu khalid ne yace mahmud ka bawa
auta wayarta zasu tafi dariya Mahmud din yayi
yace ai ba ita ta baniba warta nayi dan haka
nima ba bata zanyi ba tunda lokacin danace ta
aramin guduwa tayi.
MACE GUDA DAYA TILO...
Na
UMMI A'ISHA
6⃣7⃣
Guduwa tayi wurin mummy dan haka nima
bazan bata ba kallon khalid tayi tace yaya
Khalid dan Allah karbo min wayata, karbo mata
yayi ya mika mata shi kuma mahmud yaci gaba
da fadin ai wlh yarinya ba don kin gudu ba da
sai na murde hannunki na kwace, kallonsa lamin
yayi cikin kunar rai tuni zuciyarsa tafara tafasa
motar ya bude yashiga itama shiga tayi ta
zauna hannu suka fara daga musu amma lamin
ko kallonsu bai yi ba saboda ransa ya gama
baci ai nan take ya murtuke fuska idanuwansa
suka rine sukayi ja acikin ransa fadi yake warta?
Ya warci waya a hannunta? Yabita ta gudu
wurin umma? Lallai ashe ma wasa sukayi tunda
harda su guje guje yayi kyau yafada afili ita dai
junada tuni ta gama tsurewa saboda bata san
meya bata masa rai ba ko kadan ba ta zata
maganganun mahmud sunada nasaba da bacin
ransa ba shiyasa taja bakinta tayi gum ahaka
har suka isa garin yola. Yamma lis suka shiga
gidan amma har yanzu lamin akule yake da ita
yana parking ko kallonta baiyi ba yafice ya shige
side dinsu ita dai batasan me tayi masa ba,
fitowa itama tayi ta kwashi kayanta ta shigar
cikin falonta sannan tashiga wanka tayi salla ta
nufi side din mummy tana shiga su husna suka
taso suka rungumeta cike da zolaya husna tace
yau nima zan huta da tambaye tambayen da ake
min hasna tayi caraf ta cafe ai dan an san zaki
iyane shiyasa aka saki ni da aka san bazan
iyaba ai kinga ba asaka ni dariya suka saka
mummy tace kun karata dai masu surutun tsiya
karasawa junada tayi ta durkusa ta gaidata
sannan ta tashi takoma side dinta yan rakiyarta
suna biye da ita abaya.
MACE GUDA DAYA TILO...
Na
UMMI A'ISHA
6⃣8⃣
Suna shiga ta fada kitchen ta dafa musu
indomie da kifi ka kawo musu shi kuma lamin ta
dora masa tasa akan dining, shiru shiru har dare
yayi bai fito ba yana can acikin dakinsa ita
kuma tsoron yi masa magana take, har suka
gama hirarsu suka shiga daki bai fito ba, abin
yayi mutukar damun junada domin bata son
bacin ransa ita ba abun taje ta tambayeshi ba
wata zuciyar tace mata ki bari sai ya huce
tukunna sai ki tambayeshi inyaso alokacin sai ki
bashi hakuri gaba kuma sai ki kiyaye da wannan
shawarar tayi amanna. Washe gari ta tashi ta
gyaggyara gidanta tayi komai amma girkin data
ajiyewa lamin yana nan yadda yake bai ko buda
ba ranta taji ya sosu to shi wannan me nayi
masa ne? Ta tambayi kanta amma ganin bata
da amsa yasa ta ci gaba da abinda take. Wasa
wasa har tayi sati daya da dawowa lamin baici
abincinta ba asalima ita tun daga ranar da suka
dawo daga bauchi bata kara saka shi a idanunta
ba kuma yana gidan, da haka suka koma
makaranta kullum tana busy bata da lokacin
kanta gashi tunanin halin da lamin yake ya
gallabi ruhinta ahaka har sati 3 da dawowarta
amma lamin ya daina cin abincinta ya daina
kiranta ta hada masa ruwan wanka tama daina
ganinsa kwata kwata dan haka sai ta tattara
zamanta ta mayar side din mummy ita dasu
hasna bacci ne kawai yake dawo dasu side din
junada. Yau lecture tayi mata zafi ga test din
unexpected da wani malami yayi musu ga
lecture note da aka bayar akace kowa ya siya
ga ta gaji dan haka sai kawai ta kira wani dan
department din su wanda ta fahimci yanada
hankali ta bashi sakon.
[3/24, 10:49 AM] Ummi A'isha🏻: MACE GUDA
DAYA TILO...
Na
UMMI A'ISHA
6⃣9⃣
Tabashi sakon tace dan Allah ya siya mata
lecture note din ya kawo mata gida cikin
girmamawa yace hajiya inane gidan naki, kasan
gidan SSG? Eh tsohon gidansa nasani amma
ban san sabon gidan da ya koma ba, bakasan
new government house ba? Cikin sauri yace
nasani hajiya, to kana zuwa government house
daga gefen dama ba gefen hagu ba, gefen hagu
gidan deputy governor ne nagefen dama shine
namu, wani dan kati ta ciro ta mika masa
( visitors card) tace ungo wannan sai ka
nunawa securities din gidan zasu barka ka shiga
dan Allah ka kawo min ayau dan karatu nake
son zanyi to hajiya zanzo insha Allahu ya juya
yatafi yana ta faman murna domin ko ba komai
yau zaije gidan SSG wanda ba kowane yake
shiga ba sai mai kwalli a ido irinsu hawwa jabo
da Adda Benaxir, ita kuwa junada juyawa tayi ta
nufi motarta domin yunwa takeji sosai ga tagaji
su husna kuwa tuni sun dade agida dan tun
12'suka gama lectures dinsu ganin bata gama
ba yasa sukayi waya gida aka turo musu driver
ya daukesu. Tana zuwa gida side din mummy ta
wuce anan taci abinci tayi salla sannan ta wuce
sashen ta,takwanta tayi bacci sai wurin 4 ta
tashi tayi wanka taci kwalliya tayi sallar la'asar
ta fito ta tafi wurinsu hasna tana fitowa ta
hango wani daga cikin ma'aikatan gidan da
kayan sojoji yana dosota yana zuwa ya dan
rissina yace hajiya kina da visitor yana ina?
Gashi can awurin second Gate,to ina zuwa ciki
ta koma jim kadan ta fito ta nufi wurin,wannan
dan department din nasu ta gani cikin sakin
fuska tace sannu yawwa sannu hajiya gashi nayi
miki guda biyar bayan kin taho aka bada sauran
murmushi tayi tace amma nagode ta karba ta
mika masa kudi yan dari dari nidai ummi Aisha
ban san ko nawa bane yawan kudin, cikin
girmamawa yace nagode nagode hajiya ah nice
da godiya meye sunanka hajiya sunana lamin
wani kayataccen murmushi tayi sunan maigida
nane to hajiya nagode Allah yasaka da alkhairi
sai anjima ya juya yatafi itama juyowar tayi da
nufin tafiya side din mummy kawai sai hango
lamin tayi yana tsaye yafito daga side din daddy
yana sanye cikin wata body hug coffee colour an
zana hannu ajiki an rubuta show time da wando
jeans blue yayi mutukar kyau yana jingine ajikin
motar daddy ya harde hannuwansa akan kirjinsa
ashe duk wannan abun da yafaru akan idonsa
ne.
MACE GUDA DAYA TILO...
Na
UMMI A'ISHA
7⃣0⃣
Nufuto yayi fuskarsa a daure kamar bai taba
dariya ba yaja hannun ta bai tsaya ako ina ba
sai falonsu ya mayar da kofa ya kulle ya zare
key din, ya kalleta yana ta faman huci waye
wancan? Cikin tsawa yayi tambayar wadda tayi
mutukar gigita junada badake nake magana ba?
Nace waye wancan wanda yazo wurinki? Cikin
dakewa tace dan ajinmu ne ya kawo min lecture
notes, wato ke bakida hankali ko? Kula maza
kikeyi baki san hakkin dake kanki ba ko? Bude
idonta tayi cikin mamaki tafara kallonsa maza?
Tafada acikin zuciyarta to ita wanne namiji ta
kula awaje? Yaci gaba da yayyafin masifa ke na
lura bakida hankali kamar yadda sauran mazan
dake kulaki na fuskanci dakikai ne marassa ilmi,
da aurenki zaki rinka biya wasu shashashu wai
har kuna wasa saboda tsabar jahilci, cikin tashin
hankali ta kalleshi tace wa na kula har mukayi
wasa? Au tambayata ma kike? To wannan
dakikin dan uwan naki mahmud da yake shi
jahiline mai kwakwalwar kifi shine zai rinka
kokawa dake alhalin da aurenki to wlh wannan
yazama na karshe duk ranar da yasake kulaki
sai na daure dan iska, sai yanzu junada ta gano
ma'anar fushin da ya ketayi da ita to amma
wannan ai fadan rashin gaskiya ne, muryarsa ce
ta dawo da ita gareshi inma banda tsabar rashin
tunani tayaya mutum zai tsaya yayi wasa da
matar da ba tasa ba sai irinsu tsinannu
gogaggun yan bariki nan da nan junada ranta
yafara baci da zagin da yake yiwa dan uwanta ai
wannan cin fuska ne kuma ayanda ta fuskanta
zuwan wannan dan ajin nasu bai bata masa rai
sosai ba kamar yadda maganar Mahmud ta bata
masa rai, kallonsa tafara yi cike da takaici tace
dan Allah dakata min kar ka kara zagar min dan
uwa saboda kai xan iya canzaka amma shi
bazan taba iya canzashi ba domin ahalinmu ne,
kanata wani ikirarin ina kula maza ba gara ni ba
kaifa? Tsawa ya daka mata wadda saida taji yan
hanjin cikinta sun juya oh! Kin fara son maza
ko? Nace kin fara son maza? Lallai ba laifin ki
bane laifinane cikin bakin ciki tace eh nafara son
mazan kai mata nawa ka kawo cikin gidan nan
kayi fasikanci dasu? Ai ko falon nan da ace
yanada baki ya isa bada shaida, ni kuwa duk
kule kulen mazana ban taba kawowa gardi cikin
gidan nan ba kallonta yafara yi sama da kasa
haka kikace? Nace haka kikace? To yau za ayita
ta kare akan wanccan shashan dan uwan naki
kike gayamin bakar magana? Tabbas kin fara
son maza dan haka yazame min dole ayanzu na
dauki mataki.
Ummi A'isha
[3/24, 12:34 PM] Ummi A'isha🏻: [3/24, 11:00
AM] Ummi A'isha🏻: MACE GUDA DAYA TILO...
Na
UMMI A'ISHA
7⃣1⃣
Yana fadin haka ya danko gashin kanta ya
nufi cikin dakinta da ita suna shiga ya cillata
kan gado ya rufe kofar ya zare key din ya jiyo
yana ta huci ita kuwa junada duk da haka
bakinta bai mutu ba fadi take wlh sai dai idan
kasheni zakayi ka kasheni amma babu wanda ya
isa ya rabani da dan uwana domin jinina ne
murmushin takaici yayi yace ai kuwa yanzu
zakiga jinin naki yarinya belt din jikinsa taga ya
cire da sauri ta runtse idonta don duk zatonta
dukanta zaiyi tana nan sankame taji shi ya zo
kusa da ita ya jefa gado cikin sauri ta bude
idonta ganinshi tayi dagashi sai gajeren wando
ai tuni suka fara kokawa ganin bata da nasara
yasa tafara kurma ihu amma sai dai kash! Babu
wanda zai jiyota, hakuri tafara bashi dan Allah
yaya lamin kayi hakuri wlh bazan kara magana
da kowanne namiji ba murmushin mugunta yayi
yace wlh yau idan kinga na kyaleki to
numfashina ne ya yanke amma indai ina
numfashi to sai na rabaki da abinda kike
tunkaho dashi daga yau zaki daina kula wani da
namiji a doron kasa, hannuwanta yahada duka
ta baya ya rike kafin kace kwabo muryar ta har
ta disashe tun tana iya ihu har ta dawo bata
iyawa banda hawaye babu abinda ke zuba a
idonta, shi kuwa lamin baima san a duniyar da
yakeba ba saboda gaba daya junada ta gama
rikitashi duk da dama yana yakinin zai sameta
haka to amma sai yaga ya sameta fiye da
tunaninsa. Sai bayan sallar isha'i sannan ya iya
kyaleta lokacin ko motsi bata iyawa shi kansa
saida ya tsorata saboda

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login