Showing 18001 words to 21000 words out of 46188 words

Chapter 7 - ZURFIN CIKI book 2 Complete by halima Abdullahi K Mashi .pdf

ba ne. Bishira ta ce,Tabdi,Umma
sai kin tashi tsaye. Ta ce ke dai bari ai ina cikin
wani hali shi kanshi miji naki sai na nema masa
taimako. Don wannan ciwon nashi ban yarda shi
ba, kuma lkcn daya. Fati ta shigo gidan da
sallama,ta shiga dakinsu ta canza kaya. Umma
ta ce,sai ina? ta ce Ya Abba ne ya ce in zo in
canza kaya zamu je asibiti wurin Ummi. Bishira
ta mike ya farka ne? Ta ce Eh hr ya yi wanka da
sallah Umma ta ce Bari in same shi bai gama jin
sauki ba zai tafi wurin wata can kema banza
mara kishi kin taho jiki Na 6ari,Fati ta ce,Umma
don Allah ki daina irin wannan abubuwan,wlh
Umman su Ummi bata yin haka Bishira ta fita
tana fadin Ai Ummi yanzun ita ce uwar Fati, don
bata jin mgnr kowa sai ta Ummi,tunda ta dawo
mkrnt. Sun samu Tsohuwa ma hr ta shiga
mota,shi kuma Abba yana jingine a jikin Motar
yana sanye da shadda (Sky blue) Rigar 'yar 3
Quarter kanshi da hula. Bishira ta ce,Babn Walid

hr ka tashi? ya dube ta,sannan ya kai idanunshi
kan fati Shiga muje. Bishira taja baya Ina ba in
da za ni. Ya kalleta ke Kuma ke da wa? Wa ya
fada miki da ke nake? yaja tsaki. Ta iso Ummar
tasu Abba ka hakura mana da wannan tafiyar. Ta
ce Naji sauki Umma. Tsohuwa ta ce, Mai sunan
Malam ka shiga don Allah mu tafi. cikin sauri ya
fada mota suka wuce. Yana yi wa Umman nuni
da Hannu wai yana zuwa. Tsohuwa ta
ce,Kinibibin banza ne da wannan matar taka mai
sunan Malam kana bukata kara aure,me a ke da
kazamar mace? Abba ya ce, Tsohuwa sha
kuruminki zan sake aure,ke ce ma za ki bani, Ta
ce, Ni a wa zan shiga maka ga . Bishira ta fita
tana fadin Ai Ummi yanzun ita ce uwar Fati, don
bata jin mgnr kowa sai ta Ummi,tunda ta dawo
mkrnt. Sun samu Tsohuwa ma hr ta shiga
mota,shi kuma Abba yana jingine a jikin Motar
yana sanye da shadda (Sky blue) Rigar 'yar 3
Quarter kanshi da hula. Bishira ta ce,Babn Walid
hr ka tashi? ya dube ta,sannan ya kai idanunshi
kan fati Shiga muje. Bishira taja baya Ina ba in
da za ni. Ya kalleta ke Kuma ke da wa? Wa ya
fada miki da ke nake? yaja tsaki. Ta iso Ummar
tasu Abba ka hakura mana da wannan tafiyar. Ta
ce Naji sauki Umma. Tsohuwa ta ce, Mai sunan
Malam ka shiga don Allah mu tafi. cikin sauri ya
fada mota suka wuce. Yana yi wa Umman nuni
da Hannu wai yana zuwa. Tsohuwa ta
ce,Kinibibin banza ne da wannan matar taka mai
sunan Malam kana bukata kara aure,me a ke da
kazamar mace? Abba ya ce, Tsohuwa sha
kuruminki zan sake aure,ke ce ma za ki bani, Ta
ce, Ni a wa zan shiga maka gaba a baka ku taru
kai da matarka ku halakata?Duk da Abba yana
jin jikinshi gim, sai da ya dar dara,sannan ya ce,
Sai ka ce ma su yankan kai? Tsohuwa kuma da
za ki ce na cika zcy yanzun ba ga mata nan ina
da ita ba tana kawo miki karan ina dukanta ne?
Tsohuwa ta ce Tabdi,ni yaushe ma wannan
guzumar matar taka zata zo guna da sunan kawo
min kara? Ban da ma haka ni bani shi da mara
kunya. Ya ce, sai Ummi ko? koda yake ita ai

takwararki ce shi yasa lkcn da tayi tata rashin
kunya ta zama 'yar lelanki. Tsohuwa ta ce ai
wannan ba kuciya ba ce? Yanzun ko kai ba ka fi
ta hankali ba.Abba da fati suka sa dry. suna isa
dakin suka samu Umma suna waya da Alhj,Ummi
kowa hr lkcn bacci take yi. Abba ya jingina da
bango yayin da Tsohuwa da Fati suka je suka
tsaya a gabn gadon. Sunyi Sallama da Alhj shi
ma ya kira ne ya ji ko Ummi ta farka. Ta ce
masa ba ta farka ba,kuma Likitan ya ce an fi son
tayi baccin. Nan suka gaisa tare da tambayar mai
jiki,Abba kallon Ummi yake,yau daya duk ta fyade
kmr ta yi sati,sonta da tsananin kaunarta ne
suka sake mamaye ko'ina na jikinshi. Ya kalli
Umma wadda ke tambayar nashi jikin, ya ce da
sauki. Sannan ya kalli Ummi tare da cewa Umma
wai dame Ummi ta fara? Umma ta ce kamar ya
ya? Ya ce mmkn ciwon Ummi nake,wai hawan
jini?Dama can bata da lfy ne? Tsohuwa ta amshe
da cewa, ko kai ai kasa mata hawan jini,irin
tsanar da ka mata Mai sunan Malam ai ta isa.
Abba ya ce Don Allah Tsohuwa ki daina mgnr
nan. Ya dubi Umma yana me kara maimaita
tambayarshi. Ta ce ko kusa ai kasan Ummi bata
cika laulayi ba ma,lalura ce dai yanzun bata ga
babba ba ta ga yaro,amma mafari daga yi mata
zancen aure shi kenan take ta kuka. Abba ya ce
to don Allah Umma ku barta da zancen nan,ina
krtn take so tayi kayanta,don gudun hawan jinin
nan kada yakw tashi akai-akai. Tsohuwa ta ce
Don kawai kada jinita ya hau sai a zura mata ido
kada tayi aure?ai ko lallai sai dai kada jininta ya
sauka. in ya hau,aure ya haifeta dole tayi shi,in a
kasarmu ce ta Zamfara wane ita. . Abba ya ce
Muje in kai ki gidan Tsohuwa. Ta ce ban tafiya,
sai naga dama Umma da fati suna ta musu dry.
Nan dai Abba ya fita yaje wurin likitan ya amshi
takardn maganin,dn da farko bai rubuta ba
magaungunan ba. Kwanan Ummi 3 a asibiti a ka
sallem ta. Abba ya kwashe su zuwa gida.
Saurayinta Sahabi zuwanshi 2, kuma sun je da
mahaifiyarshi. sai lkcn ne ma ta mishi kallon
tsaff,sam ita ba sonshi take yi ba,sai dai gara shi

da Bashir. Kuma ta lura Bashir din da gaske yake
yi. Domin kullum zai zo safe da yamma,haka nan
yakan dan tsaya hr yafi Abba wanda ke zuwa sau
daya hr tana cewa ina ma yadda Bashir ke nuna
tausayinshi a gare ta Abba ne. An shuri sati 2 da
sallamo ta kuma ta warke sarai,sai dai fa hr
yanzun Alhj yana nan kan bakanshi,ganin Bashir
na son takura mata sai ta daina fita. Abba ya
kira Basshir shagonshi wani yammaci,ya sake
fada masa ya rabu da Ummi sai dai yau da
lallashi yazo masa,. Ya ce Bashir ka ga
mahaifiyarmu bata sonka da ummi,dn haka ka
hkr ka nemi wata,na maka alwashin kashe ko
nawa ne dn yin hakan zai faranta ran Umma.
Bashir ya yi 'yar dry,sannan ya mike tsaye Ya
Abba kenan! kana tsammanin ni wawa ne?nasan
ba don Umma ka ke fafutukar in bar Ummi ba
kana yi ne don kana sonta. Gaban Abba ya
fadi,cikin saurin baki Abba ya ce,In ji wa ya fada
maka? Allah ya kiyaye. kai ka san Ummi kanwa
na dauke ta. Bashir ya kakki cikin idon
Abba,sannan ya ce,"Haba Malam,fadan da ka ke
da kalaman da ka ke furtawa suna nuna kishinka
ne karara. Dubi cikin idanunka,kishinUmmi ka ke
yi. don haka sai ka hkr ka bar min ita,domin ka
san ba wanda zai fi girgiza Umma tsakanina da
kai irin ka. Ya nuna Abba da yatsa, Za tafi bakin
ciki ka zama mijin Ummi fiye da ni. Abba ya daga
hannu ya falla mishi mari Bashir ya dafe wurin
sannan ya kalli sau 'yan shagon wadanda marin
ya janyo hankalinsu. Don farko ba su san abn da
a ke tattaunawa ba.Bashir ya ce, ka mare ni?
Abba ya ce, Zan kara maka,ko za ka rama ne?
Bashir ya ce, Ba zan rama ba,amma zan fada ma
su Alhj yau dinnan ina son Ummi. ya fita fuu.
Abba ya zauna ya rike kai yana huci. shi kam
Bashir ya kudurci niyyar fada wa iyayensu yau
dinnan. Abba ya kira wayar Umma ta daga suka
gaisa lkcn karfe 6 na yamma ya ce, Ummi fa? ta
ce Gata can kwance. Ya ce Ba dai jikin ba? ta ce
A" aikin karance-karancenta take. Ya ce, Ba ni ita
Umma. Umma ta kwala ma Ummi kira,ta mika
mata wayar tare da cewa "Yanyanki ne ke son

magana da ke. Yau ce rana ta farko da suka yi
waya a matsayin shi na Abba,ita kuma Ummi, in
an debe lkcn da suka yi waya a matsayin shi na
Abba ita kuma Suhailat. Tayi sallama cikin sanyi
murya can kasan makoshinta ya amsa tare da
runtse ido sakamakon tsigar jikinshi da ta tashi.
Ya ce "Ummi ta ce Na'am yaya. Ya ce "Kina son
Bashir? ta raunana murya. Yaya am sorry to say
bana son shin gsky. Ya ce To yau kam zai sanar
da su Alhj cewa yana sonki,in kina san kida
wanda ki ke so to ki gabatar da shi kafin shi ya
rigaki. Takaici ya kama ta, kamar ta ce, Ni kai na
ke so.......ya ce kina jina? ta ce,To Ya ce, kin san
in su Alhj suka ji ba ki da mafita,Ummi ta ce To
ni fa bani da wanda nake so shi ne ban san
yadda zan yi ba. Ya ce, shi kenan matsalarki ce.,
ya kashe wayar. Ummi tayi shiru tana tunanin
mafita,ko dai ta hkr ne ta aure Bashir din? kai a'a
to kuma gashi wanda take so ya ce matsalarta
ce. Can dai ta yanke yadda zata yi,don haka ta
kosa Alhj ya dawo. Tun kafin suje wurin cin abnci
ta same su a dakinshi su da Umma,ya yii wanka
yana kokarin fita sallar magriba. Ta ce Alhj dama
wanda ya ke zuwa gurina ne ya ce in fada muku
iyayenshi za su zo. Dadi ya kashe Alhj ya ce To
to dan nan unguwar ne? ta ce Eh ya ce To
madallah dama wannan yaron na sabon titi din
nan Suwaiba wanda kwanaki nake fada miki
nasan ubansa a kasuwarmu ya ke? Ta ce Naji
wanda ya soma zuwa wurin Ummi? ya ce Shifa,
Uban danai masa zancen naga dansa wurin 'yata
sai cewa ya yi auran gida za su yi masa,ko ni na
so hadin nan sai dai Allah bai so ba. Ya kalli
Ummi Yaushe za su zo? ta ce Ya dai ce in
tambaya ne. Alhj ya ce To Allah ya kawo su. Da
dare Sahabi yazo ta ce Sahabi an ce in maka
mgn ka turo ya ce Alhamdulillah, dama ina son in
miki mgn sai ina tsoron kada ki ce ya yi wuri don
haka gabe zan turo. Bashir yazo ya zauna gabn
Alhj suna cin abnci ya gaishe su. Suka amsa ya
yi shiru yana tunanin ta ina zai fara? Alhj Babba
ya ce ya ya Bashir akwai wata matsala ne?Ya ce
Am dama ina son in ce ni dai ina son Ummi ne.

Ummi kuma?Alhj karami?Ya ce Eh Alhj Babba ya
ce Ta amma ya aka yi kayi nauyin baki hr a ka
ba wani dama? Bashir ya ce Alhj Wanene? Alhj
karami ya ce Sai ka san shi? koda ba a tambaya
ba, ba zan ba da goyon baya a baka Ummii ba,
tashi ka bamu wuri. Abba ya ce, Bashir je ka ci
gaba da addu'a Allah yasa Ummi ta zam
rabinka,zan so haka dn na jima ina son zumuncin
nan. Iyayen Sahabi sun zo kuma an basu hr ma
an tsaida ranar daya fa ta Fati. Tun daga ranar
Ummi kullum cikin kuka take wanda iyayenta
suka kasa gane nufinta. Bashir bai daina cin
alwashin sai ya auri Ummi ba, dn haka kullum
cikin aiken kiranta yake. Ban da haka ma ya
maida hnkl kan sana'arshi tunda ubansa ya mishi
gorin wa zai ba shi mata ya ki tsayawa sana'a
nashi ganin in ya rike sana'a r za a ba shi. Abba
kuwa ya ji ya yi ma gidan wai don ya goge Ummi
a ranshi. Anya "ZURFIN CIKIN nan zai kai su? .
Sai mu hadu a littafi na Uku don jin yadda za a
kare. ZURFIN CIKI book 3 part 1
ZURFIN CIKI book 3 part 1
Posted by Bashir Sani Fesan on 15 Dec 2016 - 00:21
Na Halima Abdullahi K/Mashi 1... Abba ya fito
cikin suit bakake, yayi kyau matuka hatta
takalminshi sawu ciki baki ne, tamkar wani black
America. Igiyar wuyan ta zauna tsam, sai kamshi
yake. Dakin Bishira ya nufa ya daga labule, ta
dago ta kalle shi yayi matukar birgeta. Tana
alfahari da shi matsayin mijinta, ya ce "Kin
shirya?" ta ce,, "Zuwa ina?' Ya ce, "A'a, jiya fa na
sanar da ke ki shirya da wuri zamu je asibiti ki
gaida Ummi". Ta watso mishi wani kallo uku
saura kwata, tare da cewa "Ko garin nan ba a
sanyi ba zan fita gaida wata can Ummi ba bare
da sanyin nan." Ya ce, "Dalili ta mike tsaye "Ciwo
bai kai mutuwa ba, da mutuwa ya yi tazo ta min
gaisuwa?" Takaici ya turnu'ke Abba, da yake
sarkin dankara magana ne, sai ya ce "To ita ta
kashe shi da zata miki gaisuwa?" Ta kule da
bakin ciki ta zabga mishi harara "To ai kasan ni
na dora mata ciwon, don haka dole in je
gaisheta." Ahankali yake tukin, kira'ar Ahmed

Suleiman ce ke tashi wadda ya yi murya biyu
cikin sanyin murya. Wayarshi d ake gefe ta soma
ruri. Ya kali fuskar wayar, Hajiya Nina ce, don
haka ya ci gaba da tukinshi, kusan kira na bakwai
sannan ya daga. Ta ce, "Lokacinka ne za ka iya
yin duk yanda kaso, amma kafin kazo hannuna
wacce shawara ka yanke?" ya ce, "Ta me?" Ta
ce, "Au, ka manta kenan? To ba damuwa za ka
zo yau ne ko sai an dauko ka?" 2.... 'Yar dariya
ta kufce masa, "Ki sa a dauko ni sai ka ce wani
karamin yaro? In kin ci gaba da bibiyata za kiyi
nadamar hakan." Ta ce, "Ko kuma kai kayi ba, na
baka awa goma ka kawo kanka in ko ka 'ki, hum!
Za a kawo ka." Abba yaja tsaki "Yanda ki ke
zatona na wuce haka". Ta ce, "Idris Aminu Idris
raina ya biya da kai, kuma dole sai na cimma
hakan, jarumtarka din nan ta sake bige ni, kasan
dalilin da yasa na ce nan da awa goma? In ka
lissafa zai baka bakwai na yamma. Daidai lokacin
da ake watso mana labarai ina kwadayin ina tare
da kai, lokaci guda kuma ina kallonka cikin TV
kana feso turanci, kasan ina son muryarka ga shi
ka gwanance da iya tsara turanci, sai ka ce
yarenka. Kada in cika ka da surutu sai mun hadu
anjiman". Ta kashe wayarta. Abba yayi kokari ya
tsaida motar shi a gefen titi a hankali ya furta
"Allahumma ajir ni fi musibati..." ya kifa kansa a
jikin sitiyarin motar, yana tunanin wai shin ba za
ta sauya masa a halin da yake ciki ba? Wata
zuciyar ta ce in tasan kana cikin wani halin ko? A
haka ya isa gurin aikinsa, tunda suka shiga dakin
daukar labarai, abokanshi suka gane yana cikin
wani hali duk da bai kasance mai yawan magana
ba, amma yau ba kamar kullum ba. Salis ne ya
kasa hakuri, don haka bayan an gama daukar
labarai da kyar sun je su yi sallar Azahar suna
zaune wata Bafulatana da ke kawo musu fura ta
kawo. 3..... Dama shi Abba bai cika shan fura da
rana ba, yafi shanta da dare, don haka siyan
kurum yake yi. Bayan yaje gida sai yasha, amma
ranar ya ce mata ta bar shi kawai, ta jiya ma
tana nan bai sha ba. Da ta tafi Salis ya dube shi,
"Idris ba ka da lafiya ne?" Ya ce, "A'a me ka

gani?" Ya ce "Ba yanda ka saba ba, duk kwanakin
nan na lura kana cikin damuwa". Abba ya dube
shi amma ai kasan nayi rashin lafiya ko? Salis ya
ce dakata Idris kada kaga kamar na matsa maka
sai na ji cikinka, ko kusa ba haka ba ne. Ni
mutum ne mai saurin karantar duk dan Adam din
dana zauna kusa da shi na awa daya bare kai da
na zauna da kai tsawon lokaci, muna kuma ci
gaba da zama. Idris na fahimci kana da matukar
'ZURFIN CIKI' dalili kenan da yasa ban ta6a
damuwa da in tambaye ka matsalarka ba.
Sannan dalilin 'ZURFIN CIKIN' da naga kana da
shi ne yasa har kwanakin baya na kawo maka
matsalata da iyalina. Alhamdulillahi ka bani
shawara kuma nayi amfani da ita, kuma naga ci
gaba, matsalolina sun ragu". Abba yayi dan
murmushi. "Wai kana nufin saboda ina da
'ZURFIN CIKI' ne kaga ya dace ka sanar da ni
sirrinka?" Salis ya ce "Kusan haka ne, don me
Zurfin Ciki ya iya hadiye magana, sai dai a ganina
zurfin ciki wataran zai iya fadawa halaka, ko
wata gagarumar matsala". Abba ya dube shi,
"Wace irin halaka? Salis ya ce, "Me zurfin ciki sai
ciwon zuciya ya kama shi yana muku-muku da
matsalarshi, wani ma har ya mutu da ita ba
wanda ya sani. Amma in abu na cinka ka samu
wanda ka yarda da shi mai amana ka fada masa
zaka ji dan dadi". Abba ya ce, "To kai tunda baka
da zurfin ciki, kenan bai dace ka ji matsalar ba?"
4....Salis ya tuntsire da dariya, "Ta nan ka 6ullo?
Ai dama ka sani ba ina son yabon kaina ba ne,
a'a duk surutuna nasan abinda nake fadi". Abba
ya ce, "Salis na gode da kulawarka, matsalata ko
ka ji ta nasan shawarar da za ka bani bata wuce
ka ce in yi hakuri ba, ni kuma ba wannan ni ke
son ji ba. Salis ba komai nake yiwa 'ZURFIN CIKI'
ba, yawanci in ina da matsala nakan tunkari
Ummata ne kuma ta warware min komai. Saboda
na taso da wannan koyin da ta min, yanda na
shaku da ita ko su Alhajina ba mu shaku haka
ba". Salis ya ce, "To me ya hana ka fada mata
wannan karon?" Abba ya ce, "Ba zan iya ba, sai
dai in za ka samo min mafita ban

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login