Showing 27001 words to 30000 words out of 44450 words

Chapter 10 - HARIJIN SARKI COMPLETE HAUSA NOVELS BY OUM HAIRAN.doc

18 Nov 2025

6240

nasa yayi yace  Shiyasa na haska maka ita a cikin madubin ?addara wannan ita ce zubin ?addararka a duniya mace biyu zaka iya bawa kwai rayayye wanda zai haWu da nata ya samar da mutum Nataj ta shuWe tabbas ta sassamu rabo dakai saidai bai kaiwa moro ake sadaukarwa da shaiWanu shi suke batar dashi yanzun ma dole sai kulawa da takatsantsan ta shiga Matanka sun Waura dammarar ganin bayan Samha kamar yanda sukaga bayan Nataj da kuyangarka Yanzu idanun kowa a kanta yake bayan ahlinka akwai Soyayyun mutane da basa burin ganin ka samu Wan da zai gajeka suna burin ganin bayan mulkinka da dukiyar, sunada hannu cikin matsalarka sunyi haka da zummar su habaka zama da mace da wannan muka baka shawarar aurar mata da yawa ta yanda sirrin zai Suya su kasa gane komai.
Abokin ruhi kayi kuskuren bayyana Samha matsayin mata duniya ta sani nayi nisa Shiyasa tunanin hakan yazo maka gashi yanzu hankulan mutane ya dawo kanta, a ?udirin wannan zubewar da tayi karta tashi saidai ?addara ta riga fata dole zata tashi idan ta tashi so samu ka janyeta daga gareka in zai yiwu ka Soyeta kuma ka rin?a nemanta har hasken jikinta yayi ?warin da duniya bazata iya masa komai ba" Da sauri cikin kaWuwa yace  Ta yaya Aqsam tayaya zan iya bayan ita kaWai keda maganin damuwata wlh ita kaWai nake kaWaicewa da ita naji daWi" dariya Aqsam yayi yace  Dole kayi haka in kanason ganin Wiyanka na kanka Rashid mahaifar Samha tana kulle kasa aka Wauko maka ita ka buWeta zuciyatta tana kulle itama ka buWeta naso bayan daukowar mu Wan jinkirta muga kamun ludayin kowa gashi daga buWewa kwana Waya har an samu rabo " a sanyaye yace.






 Amma yamin gaggawa Aqsam don Allah a nemi wata mafitar" sosai Aqsam yake jin haushin wannan Wabi'ar ta Rashid akan komai zai yi biyayya ga cewarsa amma banda abinda ya shafi mace, ya fara gajiya da ce masa don haka yace masa  Kayi abinda kaga dama, ma?iyanka kullum ?ara shiri suke yi akanka kai kuma kana ?ara sakewa matan aure uku duniya ta yarda Kanada su mu kuma mun shaida Waya kar kayi karambanin rabasu da damar su kowacce tana bukatar kusanci dakai ka raba musu kwana kamar yanda Samha ta bu?ata hakan zai Wauke musu hankali daga gareta"
Da sauri yace  Sunce bazasu iya dani ba meye zai sa na koma garesu Nifa kawai na ha?ura dasu su zauna a gidan amma banada sha'awarsu kai kasan damuwata idan Naso abu inasonshi duk ranar da na cireshi a raina kuwa bana iya sake karSarsa Nifa ita kaWai ce mallakina saki suka nema da furucin bazasu iya rayuwa Dani ba Ni kuma nayi musu yanda zasu rayu da ?ancinsu"  Kayi yanda kakeso Rashid...." Daga haka Muryar ta Wauke shiru ta wanzu a Wakin yana me ?urawa Samha ido, kullum baida burin daya wucce kasancewa da ita, ita kaWai gareshi mata yanzu meye zai sa kuma a kafa masa sharaWi akan halalinsa, itan me yawan ibada ce kuma bata gwamutsa imaninta da komai ba zai shawarceta da yawaita addu'a da neman tsarin ubangiji kamar yanda ya tsareta yanzu a gaba ma zai tsareta shima zai yi addu'a kuma zai sa a tayasu tabbas iya wannan samuwar rabon na nuna masa nasararsa.
A hankali ta buWe idanunta ta saukesu cikin na Sultan shima ita yake kallo cikin yanayin da ta kasa tantance wanna me irine ya kamo hannunta yace  Ina ne yake Miki ciwo?" Kanta ta nuna masa ya sauke ajiyar zuciya ya dafa kan nata yace  Shima zai daina, meye yaja miki faWuwa?" Lumshe idanun ta tayi tace  Ba matarka bace ta bigeni Ni kuma dama ba lafiya gareni ba tun jiya bana jin ?arfin jikina"
Murmushi yayi yace  Yanzu fah?" BuWe idanunta tayi ta saukeshi a cikin nasa sun jima suna kallon idanun juna wani sa?o me wuyar fassara yana ratsa ruhin kowannensu a hankali ya shafa mararta yace  Zaki haifamin Sanyin idaniya My Dr" saurin girgiza masa kai tayi ya kalleta da sauri yace  Bakyaso?" ?aga kai tayi yayi ajiyar zuciya yace  Kina da dalilinki ko zan iya sani?" Zamewa tayi tana son tashi ya taimaka mata ta tashi zaune tace  Bankai shekarun da zan haihu ba Sultan 22 fah sannan Ni banason na zama nice uwar Wanka na farko nafiso ko zan haifi nawa ya kasance kowa ya haifa yanda na zama ?arshe a zuwa gidan na zama ?arshe a haihuwar ma" yana Kallonta da nutsuwa yace  Meyesa?" ?asa tayi da kanta tace  Na jima ina hango wani mawuyacin hali da zan faWa a dalilin Wan da zan haifa kuma mutane da yawa ne suke sakani a tsakiya wanda zai kareni guda Waya shima an rabani dashi banida wani me tausayamin a lokacin da lafiya ta gujeni ciwuka suka aureni rayuwata ta ?untata Sultan ina hango tashin hankalin da raina zata shiga niWin ?aramar zuciya gareni wanda yamin dariya a yau yarda nake dashi har gobe"






Ajiyar zuciya ya sauke me ?arfi yace  Duk wuya indai zan samu Wan Shikenan shekaruna sunja na doshi 40 banida Wan da zan kalla naji daWi My Dr inason na samu yaro nawa na kaina gashi ba kowacce mace nake iya bawa kwai rayayye ba don Allah karkice bakyaso idan Allah ya hukunta ikonsa mu karSa, zan kasance tare dake har numfashin ?arshe na rayuwata"
Kwantar da kanta tayi a jikinsa tana shafa ?irjinsa ta Wago tace  Yunwa!" Sosai ta sanyashi nishaWi duk da abinda ke damun zuciyarsa na kama Najjisa da yayi da yun?urin nakasa masa mata, shafa cikinta yayi yace  Ok me zakici?" Turo baki tayi yayi murmushi tare da kissing bakinta yace  Shikenan na gane bari naje na sama Miki da kaina" Zaro ido tayi tana yar ?aramar dariya tace  Sultan a kitchen...." Shima dariya yayi yace  To ya zanyi tunda na zama mijin yarinya" kama hannunsa tayi suka nufi kitchen Win ta debe kwai ta fasa ta Wauki hanta ta yanka dake dama dafaffiya ce ta zuba chilli da maggi kaWan da kayan ?amshi ta kawo ruwa ta zuba kaWan a cikin kwan ta kuma dauko indomie ta dagargaza ta zuba ta ?ara kayan WanWano ta zuba a wata babbar leda ta kulle bakinta ta sanya a ruwa ta kunna wuta ta koma gefe ta tsaya, numfasawa yayi ya tako kusa da ita ya shige bayanta ya haWata da ?irjinsa ys Wora hannunsa bisa chest Winta ya fara wasa da boobs Winta a nutse yana shafa kan Nononta, ta Wago ta kallesa idanunta ya ciko da ?walla zatayi magana ya Wora mata hannu a baki, dole ta haWiye maganarta ya sanya hannu ya Salle mata bottle ya fito da nononta ya kama nipples Win ta cije lips tace  Wayyoh Sultan..." Yanda tayi maganar ya sashi Wagowa ya kalleta idanunsa ha sun kaWa daga asalin kalarsu zuwa ja, mayar da kansa yayi ga aikinsa ya kama boobs Winta ya Wora hsrshensa a kai yana lasa yana mulmula Wayan...........

*HS45-46*
So take ta ?waci kanta saidai dukkan ?o?arinta ya gaza Sultan da gaske yake bazai taSa bata ?ofar hutu ba tanajin yanda harshensa ke yawo a ?irjinta da dukkan ilahirin jikinta bata da damar nuna mishi rashin bu?atarta da abinda yake yi mata yanzu sai ya wahalar da rayuwar ta da?yar tayi masa hikima ya barta ta ?arasa girkinta suka bar kitchen Win suka koma parlour anan sukaci abincin ko nace taci shikam yace wannan ba abincinsa bane bayan ta gama ne ta gama saita yanda zata sulale ta gudu batasan duk shirinta ya lura dashi ba da wannan ya Wagata cak ya shiga bedroom Winsa da ita ya sata a corner ya ?ure mata gudu sosai ya bata a jikinta saidai yaga tayi laushi sannan ya barta baison takura mata shiyasa yake kyale ta sukayi wanka ya fita daga turakar tasa yayo sallar laasar bai jima ba ya dawo sukayi bacci duk da yammacin daya shiga sanda suka tashi magrib ake kira haka sukayi alwala ya fita Masallaci bayan ya buga mata warning na karta fita daga sashin nasa dole hasaso wahalar da tasha juya zuwa yasa tayi kwance a Wakin sai bayan Isha ya dawo kafin dawowarsa duk wani abu nau'in abinci an kawo an jera a dinning table, dinner sukayi suka zauna suna kallon yana lalubeta har dare ya fara nisa ta fara hamma ya kalleta yace  Bacci?" ?aga kai tayi ya sake ta yace  jeki kwanta nima yanzu zan shigo" mi?ewa tayi tana addu'ar Allah yasa ya jima bai shigo ba, tana shiga tabi lafiyar gadon ta kwanta babu Sata lokaci kuwa bacci ya Wauketa me nauyi.
Bataji shigowar saba sai ji tayi yana lalubeta ta buWe idonta akansa cike da tausayin kanta sai zatayi magana ya hanata ya haWe bakinsu yana tsotsa yana shafa jikinta yana lumshe ido tare da kama lilin kunnen ta yana tsotsa a nutse ta fara jera ajiyar zuciya tabbas duk matar data auri Harijin mutum tana ruwa ace kai a rayuwarka gindinka bazai huta ba? Wata ajiyar zuciya ta sauke jin bakinsa bisa Virginia beach Winta ta ri?e kansa sosai matu?a taji wannan salon yanda yake tsotsar belinta yana lasar pupsy lips Winta gabaWaya ya rikitata batasan sanda ta fara tashi ba ta kama nononsa tana shafawa tana murza nipples nasa sanya bakinsa yayi yaci gaba da shan Virginia nata yana karkaWa harshensa a ciki yanajin yanda gurin yake a tsuke harshensa ma bai samun hanya sai ya haWa da dabaru.





Sosai yake mamakin yanda gabanta yake iya Waukeshi WaiWai matar dayayi mu'amala da ita a farkon mu'amalar bata samu tear ba amma Samha bata samu ba kuma cif da cif yake jinsa a jikinta in ya shiga kafin ya shiga kuwa sai yasha wahala da wannan kullum shau?insa gare ta yake ?aruwa baitaSa cin mace me daWin durinta ba da wannan yake sake ?alace mata shigewa yayi jikinta ya buWata ya Wora sandarsa a ?ofar HQ Winta ya fara turawa a hankali yanda ta haWe jikinta fahimtar dashi tsoro take ji shine dalilin da yasa ya ?ara Sata lokacinsa wajen wasa da dick Winsa a gabanta saida yaga ta gama haukacewa sannan ya danna da ?arfi suka saki ihu tare, Najjisa da take tsaye jikin windown tana surkullenta ta toshe kunnenta wannan rainin hankali bazai yiwu ba da wannan ta juya ta nufi sashin ta a hargitse sukayi kiciSis da Lalla Jalila sukayi turus Jalila tace  a wannan tsohon daren daga ina ko kwanan turaka kikayi?" Fincikar hannunta tayi suka koma suka ma?ale a window can ?asa suke jiyo sautin Samha tana kiran Sultan tana masa magiyar ta gaji shi kuma yana bata ha?uri yana cewa  Bazan iya kwana Waya ban ci ki ba My Dr ki bani cikakkiyar dama zan zama bawanki na ha?ura da sarauta a kanki Please....." Toshe kunne Jalila tayi ta juyo suka kalli juna tace  Wai dama da gaske namiji yana sambatu idan yana cin mace?" Wani ba?in ciki Najjisa ta haWiye tace ke ta ihun ma kekiyi wai mu me Sultan yake nufi damu ne shin mun zama gumaka ne a wajensa salon kawai yaja mana ?as?anci da raini" murmushi Jalila tayi ta juya tana kaWa jiki tace.
 Dole gobe ya kwanta dani yayimin ciki na zama sarauniyar masarauta bazanyi sakacin da zanyi biyu babu ba Ni zan kai kaina na shirya zama uwar Sultan me jiran gado" tana faWin haka ta bar Najjisa da wani irin ?unci wato saboda ita bata haihuwa shine kowacce shegiya zata zo a bayanta ta rin?a hasashen haihuwar Sarki, murmushin mugunta tayi tana bin Jalila da kallo tace "DaWin abin dai bantaSa jin ana miki santin daWi ba saidai na jiyo ihun azaba" tsayawa tayi ciki ta juyo tace  Au kin saba laSewar kenan, Allah ya kyauta" daga haka ta shige sashin ta ta rushe da kukan ba?in ciki wai ita akewa gorin miji bai taSa mata ihun daWi ba aikam tayi al?awarin ko na wuya sai ta sashi, a gurin ta kwana tana surkullenta itama kamar yanda Najjisa itama kwana tayi tana binciken yanda zata Sullowa waWannan mutane masu taurin kai.





Haka a Sangaren amarya Samha kwana akayi ana kashe arna babu bacci washegari kuwa ta kuma tashi da zazzaSi me azabar da yafi na jiya don shi kansa ya tsorata da yanayin jikin haka ya bata taimakon da zai iya sannan ya kira likitawa, ko kaWan baiso wani ya fahimci Samha tana da cikinsa har ita kanta an jorner mata drip ta kuma narkewa cikin azabar ciwo ranar yini tayi rijib a kwance shima Sultan ko a zaman fada saida aka fahimci bashi da nutsuwa gabaWaya hankalinsa na gurin Samha daya bari a kwance, gashi yanada ganawa da ba?i haka ya yini a zaune hankalinsa bashi jikinsa daga ?arshe lokacin tashi baiyi ba ya sallami kowa ya nufi sashin sa cike da zullumin halin da zaije ya tarar da ita, yana shiga kuwa yaga kamar giftawar mutum daga gadon da take kwance yayi ?o?arin tsaida inuwar daya gani ko kafin ya kamo saitin sirrinsa ta Sace Sat da wannan ya isa inda Samha ke kwance ya taSata yaji jikinta sanyi ?alau ya kuma taSata yaji babu alamun motsi a tare da ita.
Da sauri yakai kunnensa kirjinta yaji tabbas akwai numfashi ya kuwa zabura ya fara kiran sas??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????hin agaji suka zo suka rufar mata babbar likitar ta tabbatar masa batayi mintuna talatin da barin gurin ba Samha ce ma tace musu suje taji sau?i zatayi wanka tayi sallah taci abinci sai tasha maganin........



*=?Q? HARIJIN SARKI =?Q?*




*Ina makaranta kuma masoya littafin HARIJIN SARKI na OUM HAIRAN dama sauran littafanta?*



*Jiya wasu sun bini pc sunce na taimaka na ?ara musu promo to naji kuma na ?ara promo zuwa 25/10/2025 daga yau zuwa gobe kenan zaku biyu 300 for regular 700 for VIP 1500 for V-VIP.*
*Via 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay Evidence of payment 09031307566*



*=؃?

*Oum Hairan novels list.=?G?
*1- Aminiya ko kishiya 200*
*2- Habibullah 200*
*3- Queen Farha 200*
*4- Gidan Uncle 300*
*5- Adandi 300*
*6- Waceceni 300*
*7- Dhoom Ishaq 300*
*8- Dubai 400*
*9- Matar Lameer 200*
*10- Wani ?angi 200*
*11- Meyajamin? 200*
*12- Masarautar Mayu 200*
*13- Wata Karuwa 300*
*14- Zarrah 300*
*15- Zaman Period 200*
*16- My besties Husband 400*
*17- Ni Kishiyar uwatace 300*
*18- Juhud 400*
*19- Bamagujiya 400*
*20- Rumah 400*
*21- Hayar mace 400*
*22- ?ar Kale 200*
*23- ?ar me magani 300*
*24- Tukuicin gata 300*
*25- Yafi zaman Aure 200*
*26- Akwai irinsu 400*
*27- A Deen House 400*
*28- Auran Bazawara 200*
*29- Matar Soye 300*
*30- Tsayin dare 500*
*31- Ruwan Jira 400*
*32- Jinkirin Aure 300*
*33-Gidan Uncle return 300*
*34- Aydah 300*
*35- Prince Eshmel 400*
*36- The deputy governor bride 300*
*37- Rainon ma?iyi 500*
*38- Signed married 500*
*39- King romance 500*
*40- New Version 500*
*41- Hidden crown 500*
*42- Dark lust 500*
*43- Good evening 500*



*Valid day 30/10/2025*

*Acct details 9031307566 Fauziyya Tasiu Umar Opay Evidence of payment 09013718241.*





*OUM HAIRAN*

*HS47-48*
Hankalin Sultan ya ?ara tashi ya koma yana tattaSa jikin Samha ya rasa ma ta ina zai fara wannan wacce irin jarabawa ce yake fuskanta duk matar da yasa a ransa sai ta mutu ta barshi yanzu idan Samha ta mutu ta barshi ina ya kama? Wace zata iya jigila da lalurarsa? Da wannan ya Wauketa cak kamar ya Wauki karmami ya fito aka saita masa mota ya sanyata a ciki ya kwantar da ita Yadam yaja motar suka fice, kai tsaye Royal hospital suka nufa aka shiga da ita aka fara bata taimako amma iyakar bincikensu basu gano wata damuwa ba har sungaji da aunata, likitan ya kalli Sultan yace  Ranka ya daWe ba muga wata damuwa a tattare da Lalla ba saidai kamar akwai shigar sauyin halitta a yanayin jikinta wannan baccin mun kasa gano dalilinsa baiyi kama da bacci ba yafi kama da suma ko kuma commer ta shiga, zamuyi bakin ?o?arinmu"
Kansa ya kuma kullewa da wannan bayani na likita ya dago jajayen idanunsa yace  Meye zaisa ta suma har haka asalin zafin zazzaSin ko kuma wani abu daban?" Sunkuyar dakai likitan yayi yace  Har yanzu bamu gano wannan amsar ba ranka shi daWe saidai mun fahimci zazzaSinta bai kai wanda zai ja mata wannan damuwar ba, ayi mana uzuri muna kan bincike" numfasawa Sultan yayi yana me kallon Samha dake shimfiWe kamar gawa ya jinjina kai ga dukkan alamu akwai wani abu Soyayye dole zaije ya tsawaita bincike, da wannan ya tashi ya fita ya nufi gidan nasa a hargitse wannan wanne irin lamari ne me kama da mamaki cikin lokaci kaWan an gadarwa da yarinya bacci me wuya haka.





Yana shiga gidan ya zauna a parlournsa kansa na juyawa zuciyarsa na suya yana jin ciwon abinda bazai iya maganceshi da kansa ba a haka Najjisa ta shigo ta sameshi ta zauna a gefensa tana wani karairaya wai ita mace, ya tashi ya shige dakinsa ya kwanta kawai yana sa?awa da kwancewa abin duniya yayi masa zafi, sake biyosa tayi ta ta zauna tace  Wai ya ina binka kana guduna Sultan meye yake faruwa ne Ni naga kamar yanzu baka sona, do Komai zai faru a gidan nan ina sani amma yanzu bana sanin komai, Ni ban hanaka aurenka ba amma Yakamata muma ka sammana lokaci cikin lokacin daka tattara ka bata"
Mi?ewa yayi zaune ya zuba mata ido har yanzu bata iya haWa idanu da Sultan kwarjini yake yi mata da wannan tayi ?asa da kanta yaci gaba da nazarinta can yaja fasali yace  Duk wanda na kama da hannu cikin rashin lafiyar Samha, zan hukunta shi da hukuncin da sai ya kwammace mutuwa da rayuwa, zan azabtar dashi a kurkukun ?arshe...." Da wannan ya shige bathroom ta taSe baki tare da cewa  Kaja mata ai saidai ka rin?a cinta a haka ita da lafiya in anayi a lahira tayi" da wannan ta tashi ta fice daga Wakin sukayi turus Jalila ta galla mata harara, Najjisa tayi murmushi tace  Saura ke" ratsewa juna sukayi Jalila ta shiga ta ishe yana bathroom wanka yayi ya fito ta

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login