Showing 18001 words to 21000 words out of 27847 words
Chapter 7 - KUCAKAR KISHIYA Hausa Novels By Aisha Muhammad Sani.txt
shigo yasame su gaba daya ya birkice suka fara mata Addu"o"i sun kusa Awa daya Ahaka sannan ta farka .
Tana farkawa kuwa Amaan ya miki godiyarsa ga Allah alokacin Aunty Tace , "Yauwa sannu Ahlam tashi kiyi wanka ko?'
Ahlam ta kalli Amaan tace, "Dan Allah karka rabani da gidanmu wallahi inason Baba tah."
Amaan yayi murmushi yana, "karki damu ai kina tare da babarki yanzu tashi kiyi wanka,ni barin je ana jira na awaje."
Alokacin Ahlam tayi wanka takara sa wani kayan Aunty ta gyara ta kamar ba ita ba.
Doguwar rigace fara sol me jibin kayan sarauta ko ina ston ne da bit sai kyalli take kome fari ga tashin kamshi.
Sai da tagama kintsawa tsab sannan ta fito yan gidan sunji dadin ganinta haka ai tuni kowa yakomq sabgarsa.
Abangaren Amaan kuwa suna chan Anata hotuna da hira da abokai salim kuwa ana chan an nanikewa Amrin.
Misalin karfe biyar aka zo daukan Ahlam domin zasuje ayi shirin tafiya dina.
Baba ta kasa zuwa wajen yar tata bare ta mata nasiha , Baba ne yayi dauriyar mata nasiha me ratsa jiki wanda gaba daya ya tafi da Hankalin Ahlam..
Haka Aka rike ta domin sata amota ai tuni ta bincike ta je wajen Baba tana, "Babata kizo kisamin Albarka banaso na rabu dake wallahi inasonki ni na fasa auren ki fada musu wallahi nafasa, nace miki na sake shi,na sake shi fa."
Ta zube akasa tana kuka.
Baba ma sai kuka take takasa magana yan gurun kowa jiki yayi sanyi sai Baba ne yazo yadauketa chak yasata amota.
Ahlam tayi kuka ba iyaka wanda duk wanda ya gantq sai ya tausaya mata .
Gidan su Dady aka huce da ita.
Suna zuwa mama ta rungumeta tana, "Haba yata kidai na kuka ai dani da Mamanki duk daya ne kinji."
Mama ce ta rarrashi Ahlam har tayi shiru.
Su Hamlat da Mumy kuwa suna daka anata abinda aka saba basu ma san ankawo Ahlam ba sai suka ji Anata guda.
Ai tuni suka leko da suka abin ke faruwa Hamlat tayi wani tsaki tana, "Ashe kuchakar yarinyar nan aka kawo."
Mumy da Maamah suka hada baki tare da fadin, "kayan takaicI."
Suka koma ciki abinsu.
Mangariba nayi duk suka yi sallah Aunty Aisha da Amrin nata dibewa Ahlam kewa har ta sake jikinta .
Amaan ya kira Amrin yabata kayan da Ahlam zata sa anjima su Amrah da zainab kuwa anata faman rawar kai kawayen Amarya.
Sai da akayi sallar isha sanan Aunty tafarawa Ahlam kwalliya.
Andau lokaci awajen yin kwalliyar nan domin ta nutsuwa ake bayan sun gamq ne Ahlam tasa kayanta pitch din doguwar riga wadda tayi ado da golden tare da dankwalinta golden takalmin ta golden da pitch karamar jakar ta ma pitch kayan ya mata dai dai kaman ajikinta aka dinka ga sarka da dankunnenta tare dq warwaraye golden da ka gani kasan Ahlam taci kudi ba karamin kyau tayi ba mara misaltuwa.
Amaan ma yashirya cikin shaddar sa pitch me dizen din golden hula ma hka tare da takalmi ya fito sak ango.
Yayin da Ahlam ta fito shima Amaan ya fito sun hadu dukan su sai dai ace masha Allah.
Ga kawaye da Abokai dasukaci ankon golden din kaya .
Gaskiya abin nasu yakayatu bazan iya ceWa kome sai dai MASHA ALLAH
Urs preety xayeesher
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*KUCHAKAR KISHIYA*
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*ZAMANI WRITERS ASSOCATION🤝🏻*
__________________________
*we are here to educate,motivate, and entertain our readers.*
__________________________
*Story and Writing*
*by*
*Aysherth Mohammed Sani*
_(Preety Xayyeesherth)_
*WANNAN SHAFIN NAKUNE YAYANA DA KAWUNA HASSAN ATK,HUSAINI ATK KUYI YADDA KUKE SO DASHI INA YINKU KAMAR YADDA KUKE YINA IRIN TOTALLYN NAN*🥰
*Khaleesat haiydar agaskiya inajin dadin cmmts dinku*🥰
*PAGE* 47
------------------------------------------------------------------------------------------
Ahlam tazo zata shiga motar da Amaan yake Hamlat tayi fit tashige abinta.
Amaan yace, "Haba Hamlat ga motoci da yawa ki zabi wata mana."
Hamlat takalleshi sama da kasa sanan tace, "Toh awannan naga damar zuwa ko za ahanani ne?"
Amaan yakalle ta yana, "Allah ya kyauta dai,ya ma Ahlam alama da ta shiga bayan ya shiga."
Haka akayi tafiyar nan kuwa Amaan atsakiya Ahlam da Hamlat agefensa .
Ba abinda Hamlat keyi sai habaici acikin motar nan har suka isa.
Suna isa akace ango da Amarya tare da kwayaye su shigo .
kamar yadda ango yajeru da matan nasa haka ma abokai suka jeru da kawayen Ahlam mussamman uncle salim wanda yake tare da asalin masoyiyarsa Amrin.
Hamlat taki matsawa haka suka shiga tare Amman fa hakan natq ba karamin burge mutane yayi ba,Ita atunanin ta tabata su batasan kara tsarim nasu tayi ba.
Batare da batq lokaciba aka fara dina yayin su ma su *zainab Adam, Amebeby,walida ,mmn shaheeda,maman sadik,maman yesmin,husaina*,Suka fara sambadan abinci ha kakkautawa sai da sukayi hani,an sannan suka shiga fili domin takewa Ahlam alokacin nikuma *Preety xayeesherth tare dasu maman fatima zahra da salma tare da sauran zugata muka shigewa uwargida domin nuna bajintarmu*
Ahlam taki yin rawa kwata-kwata haka ma Amaan sai uwargida da take ta famqn haukar rawanta wanda kowa na gurin ita yake kallo.
Dina tayi dadi sose mussaman inda akazo yanka cake sai dA Amaan yadaga Ahlam sama sannan tabashi ba abinda kakeji sai tafi tare da likin farare da ake kamar ruwa.
Sai misalin karfe 12 dare aka tashi daga dina anci anshq anyi hotuna kamar baza arabu ba.
Aunty Aisha tana ta kaf kaf da Ahlam .
Urs preety xayeesherth
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*KUCHAKAR KISHIYA*
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*ZAMANI WRITERS ASSOCATION🤝🏻*
__________________________
*we are here to educate,motivate, and entertain our readers.*
__________________________
*Story and Writing*
*by*
*Aysherth Mohammed Sani*
_(Preety Xayyeesherth)_
*BANDA LAFIYA WLH DAN ALLAH KU TAYANI DA ADDU"AH YAN UWA WLH WNNAN TYPE DIN MA DKYAR NAKARASA SHI DAGA ASIBITY NAKE ZAKU IYA JINA SHIRU AMIN AFWAN BANDA LAFIYA NE🙏🙏*
*PAGE* 50
------------------------------------------------------------------------------------------
Da sassafe Ahlam da Nisher suka shirya tsaf domin tafiya skul dukanninsu cikin uniform me kalan blue da fari riga da sket ne sai karamin hijabi yamusu kyau sose kaman ajikinsu aka dinka.
Amaan ma yafito cikin shirinsa dan haka ba inda suka nufa sai makarantar ASIYANDA dake cikin garin kano.
Amaan ne ke tuki yayinda Ahlam take gaba Nisher ko na baya.
Amaan ya ce, "Nisher ga amana nan nabaki karki bari maza su kulata domin nasan Ahlam dina dai ba kulasu za tai ba."
Nisher ta ce, "kai yayah Amaan ba ma me kulata ai ba hade da maza muke ba iyaka mata ne kowa da bangarensu."
Amaan ya ce, "Yauwa toh yar kanwata banda kula kawayen banza dai."
Nisher ta ce, "Insha Allah br."
Ahlam ta ce, "Yayan Ahlam choculate."ta fada tana nuna masa shagon shopping.
Amaan yayi murmushi ya ce, "Daman nasani toh nasa miki ajakarki keda Nisher shiyasa nasiyo katon naba aunty ta ajiye muku."
Ahlam ta ce, "wooo Yayan Ahlam nagode."
Amaan ya ce, "Bayan godiyar kuma sai wace kalmar?"
Ahlam tayi saurin rufe fuskarta da hannu.
Nisher ta ce,"uhum fa ina nan naga kaman anmata dani."
Da sauri Amaan ya ce, "Mu mun isa ma."
Dai dai da ciga get din skul din kenan.
Amaan yasamu waje yayi paking din motar sannan yabudewa uwar sarauta Ahlam kofa.
Ita kuwa Nisher tuni ta fita dama.
Ba inda suka nufa sai ofishin shugaban makaranta da hike Dadyn Nisher ya gama kome tun kan suzo basu dau lokaci ba aka kai Ahlam ajinsu Nisher Anan sukayi sallama da Amaan domin yau zai koma jos.
Ahlam taji dadin makarantar sose daga ita sai Nisher agun zamansu basa kula kowa.
Banda malamai da nisher ba wanda yasan Ahlam matar aurece tunda tashiga skul dinnan takara kama kanta domin kullum sai Amaan ya mata nasiha mai ratsa jiki hakan yasa batama laifi bare ace za adaketa duk da cewa tasan ma ba dukkanta za ayi amatsayinta na matar aure ba amman tana kiyayewa.
Akullum suna dawowa daga skul suke hucewa islamiya ba su lokaci sai dare ko ranar weekend .
Soyayya kuwa tsakanin Ahlam da Amaan karuwa ta ke akullum sai sunyi waya kusan sau biyar na safe da ban na rana da ban haka ma nadare bayan sun gama waya sai kuma akoma chart.
Ahlam dai ankara girma anzama babbar yarinya kullum da glass a ido ga kwalliya bata taba yarda tazauna batayi koda simple makeup bane.
***************
Abangaren Hamlat kuwa tana nan ta ma manta da sunan waj an mata kishiya cigaba da wulakantA Amaan sai wanda ya karu shiko baya damuwa domin inda sabo yasaba iyakaci yakira Ahlam dinsa awaya ta faranta masa.
******************
Anyi exams din first term dan haka Ahlam ta nami izinin zuwa gida gun babarta Amaaan sam yaki yarda ya ce mata ai shi yana zuwa dubasu kuma itama suna waya dan haka yace mata karta damu Shi zai zo ya ganta.
Ahlam farinciki har zuci dan haka tunda sassafe suka tashi itq da nisher Da faty me aiki sai girke girke ake ita ko Aunty Sai binsu da kallo take tana oh andai ki fadamin wa nene zai zo gashi an bade min gida da kamshi kuma nasan ba sammin za ai ba.
Nisher ta ce, "Ai ko Aunty ki ma maida yawunki domin kamshin ma kin kusa dai na ji."
Aunty ta ce, "Ahlam yata ai ke dai nasan bazakimin haka ba ko?"
Ahlam tace, "Hm Aunty bari dai naje nashirya in bakon ya rage ma sammiki."
Faty da Nisher duk suka sa dariya Aunty ta ce, "Ai duk zanyi maganinku bari mijina yadawo fita ma zamuyi."
Su dai dariyarsu suke.
Ahlam tagama shiri tSaf cikin bakar doguwar rigar tq tayi rolin din gyalen ba karamin kyau tayi ba gashi taci glashi kaman a idonta aka dasa shi .
Ta fito kenan tayi ana kwankwasa kwofa ai da gudu ta karasa .
Tana budewaaaaa.....
Urs preety Xayeesherth
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*KUCHAKAR KISHIYA*
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*ZAMANI WRITERS ASSOCATION🤝🏻*
__________________________
*we are here to educate,motivate, and entertain our readers.*
__________________________
*Story and Writing*
*by*
*Aysherth Mohammed Sani*
_(Preety Xayyeesherth)_
*ALHMDLH NAFARA SAMUN SAUKI GDY NKE MASU KIRA DA MASU MSG*
*PAGE* 51
------------------------------------------------------------------------------------------
*WANNAN SHAFIN SADAUKARWA NEH AGAREKI SARATU TA GRP DINA KUCHAKAR KISHIYA FANS KIYI YADDA KIKESO DASH😍I*
Taga Amaan sai murmushi yake sakar mata batasan lokacin data rungumeshi ba sun fi minti biyar suna shakar numfashin juna sai da Nisher da faty suka zo Nisher tayi gyaran murya alama dai basu ji ta ba sai da ta tabo Ahlam .
Amaan yaji kunya ita ko Ahlam sai dariya take tana fadin, "Yaushe kuka zo haka ai ni na manta daku ma agidan."
Nisher tace, "Ah lallai ma bara yatafi ysn zaki sha mamaki."
Amaan dai yna tsaye yana kallon ikon Allah.
Ahlam tace, "Umm kyaji dashi nikam kinbarmin miji atsaye." taja hannun Amaan suka shige Nisher da Faty kuwa sai dariya suke suka bita abaya.
Ba inda suka nufa sai daining table ta ajiye mijinta sannan tafara zuba masa abinci .
Amaan tsabar farin ciki yakasa magana yadda yaga ana tarerayarsa.
Suko su Nisher sun koma dakin mumy suna ta hira da Mumy kafin Amaan ya gama cin abinci su fito su gesa.
Tana zuba masa tace, "Toh Yayan Ahlam inbaka ko zakaci da kanka?"
Amaan ya shagwabe fuska sannan yace, "Aa nidai Auntyn Amaan tabani abaki."
Ahlam tayi murmushi sannan tace, "Toh bude bakin."
Ahaka su ka ci abincin nan cike da soyayya da nishadi duk wanda yagansu yasan suna cikin shaukin so.
Bayan Ahlam tagama ba Amaan abinci taje ta sanar da su Mumy da Nisher .
Mumy ta fito da fara"arta tana Ah kucemin angon ne yazo shine akaki fadamin.
Amaan yanata murmushi suka gesa sannan nisher da faty ma suka geshesa daga nan kuwa aka bude fagen hira.
Amaan yaji dadin zuwansa kano sose domin yadauke masa damuwar da Ahlam ke dasa masa agida.
Sunsha luv sose domin duk su nisher basu waje suka yi misalin karfe 5 Amaan yayi shirin komawa jos domin tafiyar dare zai yi .
Ahlam batasan lokacin data fara kuka ba bataso su rabu ko kadan Da kyar ya rarrasheta sannan yabata choculate da turaren da yakawo mata sukayi sallama.
Dare ranar Ahlam takasa barci sai kiran Amaan take burinta kawai ace ya isa gida lafiya aiko sai kusan karfe 2 nadare ya isa sai lokacin tayi Hamdala sannan tasamu damar yin barci harda munshari.
*KUNGA MACE TA GARI KENAN ME DAMUWA DA MIJI BA IRIN WACER KUCHAKAR BA*
washe gari
Da safe Amaan ya fito kenan yatarar da Hamlat nashirin zuwa dAkinsa.
Hamlat tace, "kai ji mana......
Urs Preety xayeesherth
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*KUCHAKAR KISHIYA*
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*ZAMANI WRITERS ASSOCATION🤝🏻*
__________________________
*we are here to educate,motivate, and entertain our readers.*
__________________________
*Story and Writing*
*by*
*Aysherth Mohammed Sani*
_(Preety Xayyeesherth)_
*SADAUKARWA GA DUK MASOYANA WA INDA NASANI DA WA INDA BANSANI BA*🥰🥰
*PAGE* 52
------------------------------------------------------------------------------------------
Amaan tsaya yayi kawai yana kallon ikon Allah .
Ita ko takara da cewa, "Ina kaje jiya bakaje office ba?"
Amaan abin yabasa mamaki yama kasa magana .
Tace, "Wai ba dakai nake magana bane?"
Sai alokacin Amaan yadaure ya ce , "Daman kin aike ni ne ko ya?"
ta cE, "ban aike ka ba amman kana aiki a karkashin ubana."
Amaan yayi murmushi sannan ya ce, "yadda kike takama ubanki ne nima ubana neh."
Hamlat tayi wata dariyar mugunta sannan tace, "Yoo ai abin ajini yake."
Tana fada tayi gaba abinta.
Shiko Amaan abin ya matukar ba ta masa rai haka ya juya ya fita abinsa.
Ba Wadda ta fado ransa sai Ahlam dama yau basu sallama ba.
*YAKASANCE KULLUM IN AHLAM ZATA TAFI SKUL AMMAN KUMA ZAIJE GUN AIKI SAI SUNYI WAYA TA MASA ADDU"O"I SHIMA YA MATA SANNAN SUYI SALLAMA*
Yau ma kamar kullum yana shiga mota ya kirasa awaya ta daga da murmushin ta tana, "Sahib Gud morning da har yanzu zan kira naji lafiya?"
Amaan yayi murmushi sannan ya ce, "sahibty sorry ban shirya da huri bane."
Ta ce, "Bakome ya gajiya."
Ya ce, "ALHAMDULILLAH."
Ahlam ta ce, " *Umm toh sannu Allah ya kiyaye Hanya ya karemin mijina daga sharrin mutum da* *aljan,Allah yabaka sa'a aduk abin da zakayi na alkairy fatana kullum kasamu halal domin gina mana rayuwa* *ingantacciya fatan sa"ah ta kullum tana gareka,Karka manta da alkawari nah banda kallon mata kuma banda kula mata banda murmushi ga duk wata ya mace kasan kanwarka nada kishi* ."
*Amaan yayi wani dogon numfashi sannan ya ce, "Akullum bazan gaji da godewa Allah da yaban mata me ilimi,hankali tare da biyayya ba nasan cewa nazabawa ya ya na uwa ta gari kuma yar uwa aguna ta gari kullum ina kara sa miki Albarka tare da fatan Alkairy akome naki*."
Ahlam ta ce, "Umm adawo lafiya luv yhu sahib."
Amaan ya ce, "Allah yasa Luv yhu more sahibty ki kulamin da kanki."
Ahlam ta ce, "Umm Amin same to u byeeeeeee miss u."
Ba ason ransu suka rabu da wayar ba kamar kullum .
Ba inda Amaan ya nufa sai office Ahlam ma ta nufi skul.
*KULLUM MGNRKU NAKARA YAWAN PAGE TOH NIMA KU KARA YAWAN CMMTS HAR SAI KUN GAJIDA KARATU*🥰🥰🥰
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*KUCHAKAR KISHIYA*
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*ZAMANI WRITERS ASSOCATION🤝🏻*
__________________________
*we are here to educate,motivate, and entertain our readers.*
__________________________
*Story and Writing*
*by*
*Aysherth Mohammed Sani*
_(Preety Xayyeesherth)_
*PAGE* 53
------------------------------------------------------------------------------------------
*HMM ALLAH YARABAMU DA MUGUN HALI IRIN NA HAMLAT*
Ahlam da Nisher sun dawo daga skul sun gaji dan haka suka kara yin wanka sannan su ka yi sallah su ka ci abinci.
Daddare misalin karfe ta kwas bayan sun yi sallar isha Ahlam ta shiga duniyar yaranar gizo inda ta tarar da ana program din ME AUREN YA KUNSA? awani group me suna *TSARABAR MA AURATA* wanda Aunty Aisha take gabatarwa taji Dadin program dan haka ta bada hankalinta agun inda ta hadu da zainab adamu tare real shaxee suke bata shawarwar domin Aunty Aisha ta gabatar da ita akan cewa kanwar ta ce kuma ta na da aure.
Tana jin dadin group din nan sose har Amaan ya hau suka cigaba da soyayyar me ban sha'awa domin yanzu kullum Ahlam kara kilewa take,Amaan kuwa har yafara kosawa matarsa ta dawo garesa ko dan ya huta da halin jarababbiyar nan.
Ayanzu Ahlam da Nisher suna sss3 amadarsa kuma aji biyar dan haka ta kowani fanni shirin zana jarabawa ake .
Kullum suna cikin karatu dan hakq ma yanzu Ahlam bata samu wata damar yin chart domin ga karatu madarasa ga na skul abin ya musu yawa.
Amaan kuwa sai dauki yake matarsa takusa dawowa kullum su ka yi waya sai ya tambaye ta saura kwana nawa ne su fara exams ita ko Ahlam ta ta masa dariya tana wai miyasa ya damu neh.
*******************
Abangaren su uncle salim da Amrin kuwa dankon so karuwa yake domin yanzu ma ansa biki dai dai da gama exams din su Ahlam .
Hakan yasa Ahlam ma ta biyewa Amaan sai daukin dawowa take domin asha biki.
Safiyar yau asabar Amaan bai da lafiya yatashi da zazzafi sose dan haka ya kirawo Hamlat domin ta taimaka masa.
Hamlat na zuwa ta kallesa ta na, "kalau neh wai ka kira ni ina barci na katashi?"
Dakyar Amaan ya iya cewa, "ki taimaka min wallahi banda lafiya ne ko Doctor ki kirawo."
Hamlat ta zabga wani uban tsaki sannan ta ce, "Aikin banza mutum sai lalacin tsiya ai da ka kirawo kuchakar matsiyaciyar matar ka ta taimaka maka."
Amaan sai rawar sanyi yake ba damar magana .
Ta kara da ce wa , "kasani zan kira doctor amman wallahi ba abin da zan taimaka maka dashi ka mutu mah mana."
Ta juya zata fita abinta .
Ya daure yace, "Ham.... Hamlat ki ki taimaka mi ru ru ruwa."
Ta yi tsaki tana, " ka mutu mana wallahi ba abin zan baka godema zan kira doctorn."
Ta fita abinta.
Urs Preety xayeesherth.
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*KUCHAKAR KISHIYA*
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*ZAMANI WRITERS ASSOCATION🤝🏻*
__________________________
*we are here to educate,motivate, and entertain our readers.*
__________________________
*Story and Writing*
*by*
*Aysherth Mohammed Sani*
_(Preety Xayyeesherth)_
*PAGE* 54
------------------------------------------------------------------------------------------
*MASU NEMAN NO DINA GASHI 08103080717 banda flashing😍*
*SADAUKARWA GAREKA SON ABUBAKAR SALE ALQURAMEY TARE YAN GRP DIN KHALEESARTH HAIYDAR*
Tana fita ta kira doctor , "Hello kazo wannan abokin naka wai bai da lafiya."
Bata jira taji me zai ce ba ta katse wayartq sannan ta nufi bangarenta ko ajikin .
Azuciyar ta tana, "Kai Gaskiya Hamlat baki kyauta ba mijinki neh fa ya kamata ki taimakesa."
Wata zuciyar ta ce, "Ke dallah yi harkan gabanki me zai sa ki damu akan mutum da bayason ki."
Ta ci gaba da game dintq awaya.
Ba jimawa sai ga doctor Yazo yana zuwa ya shiga domin shima inda sabo yasaba da halin hamlat dan haka kai tsaye ya huce