Showing 21001 words to 24000 words out of 27847 words
Chapter 8 - KUCAKAR KISHIYA Hausa Novels By Aisha Muhammad Sani.txt
dakin Amaan .
Ya matukar firgita yadda yaga Amaan ko magana ba ya iyawa tuni ya fara masa allure sannan yasamu ya fAra barci.
Doctor ya kirawo Amrin domin kuwa family doctornsu ne yasan kowa.
Da sauri Amrin ta kirawo uncle salim suka taho bata fadawa kowa ba sabida gudun tashin hankalin iyayen nasu domin Amaan bai cika karamin ciwo ba.
Batare da bata lokaci ba suka iso doctor ya musu bayanin kome tare da maganin da za abasa inyatashi sannan ya musu sallamah .
Tuni Amrin ta fara gyara dakin sannan ta nufi kichin domin dafa masa ruwan tea.
Salim na tare da Amaan yana lura dashi har ya farka sannan yataimaka masa yayi wanka, yasa masa kaya marasa nauyi sannan yakara kwanciya bayan wasu yan mintuna sai ga Amrin ta dawo tare tea a cup .
Salim ne yakara taimakawa Amaan ya zauna yasha tean sannan yasha magani Sannan yakara komawa barci .
Duk abinda akeyi Hamlat bata sani ba illa ma kunnq kida datayi tana ta tikan rawar ta.
******************
Ahlam tana ta tsimayin kira agun sahib dinta Amman taji shiru tun tana kawaici har ta fara nuna damuwarta akai ta kira ba adauka ba ta dunga kira ba adauka ba da hike wayar a silent take ba me ji .
Gaba daya hankalin Ahlam yatashi tq kasa zaune ta kasa tsaye ko abinci ma yau ta ka sa ci har su Aunty da Nisher sun fuskanci akwai damuwa.
Aunty ta kira ta tana tambayar ta takasa magana sai da aunty ta lallabe ta ta ce, "Aunty Yaya Amaan .... Ta kasa maganq sai kuka .
Dakyar aunty ta kara rarrashinta tukun ta ce, "yaki daukan kira na kuma bai kiran ba ." ta cigaba da kuka.
Aunty ta ce, "Haba Ahlam ki masa uzuri mana watakila wani aiki ne ya rike sa bari muga nan da rana ko ba zai kira ba ko? karki damu nasan yana busyne."
Da haka aunty ta lallaba Ahlam har ta samu nutsuwa.
Ai ko tunda tasamu nutsuwa tadau wayarta tana ta tura masa text messege ko gajiya batayi sai kalame take zuba masa.
Amaan ya farka kenan ya ce, "Amrin Ahlam kar tayi kuka ku bani wayata."
Salim ya ce, "Kai oga ka bari kasamu nutsuwa dai ko?"
Ko kallonsa Amaan bai yi ba ya amshi wayarsa aiko yafara karo da massege kusan 20 missed calls 50
*WAYYO AHLAM*🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣
Urs preety xayeesherth
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*KUCHAKAR KISHIYA*
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*ZAMANI WRITERS ASSOCATION🤝🏻*
__________________________
*we are here to educate,motivate, and entertain our readers.*
__________________________
*Story and Writing*
*by*
*Aysherth Mohammed Sani*
_(Preety Xayyeesherth)_
*MY DIJA INA TAYAKI MURNAR FARA SABON NOVEL DINKI ME SUNA GIDAN AURE NAH ALLAH YASA AGAMA LAHIYA I PRAY FOR MORE SHARHI TO UR NVL😍*
*PAGE* 56
------------------------------------------------------------------------------------------
*Sarauniyar Sharhis my walida ina Alfahari dake tare da gimbiyar Sharhis My Ambeby ko da banyi niya type ba inna tuna kuna jira na fa sai naji karfin gwaiwar fara wa i really luv yhu hoo😍*
Haka soyayya ta cigaba da bunkasa tsakanin zukatan masoyan nan guda biyu wa inda kusan kullum suna tare awaya duk da basa ganin junansu hakan bai hanasu yin abinda ya kamata.
Biki sai karatowa yake yayinda jarabarwa su Ahlam sai kara raguwa take.
Yau ya kasance ranar exam din karshe askul da kuma islamiyyah.
Kamar yadda suka saba kullum kan ta tafi exam sai Amaan ya mata Addu"ah haka yakasance yau ma yq mata doguwar Addu"ah tare da fatan Sa'a.
Ba da son ransu suka rabu awayar ba sai dan kowa yaje ya ai watar da abinda ke gabansa.
Ahlam na dawowa aka fara shirya kayan komawa gida sai dauki take banda nisher waddq duk ta damu domin ta riga ta gama sabo da Ahlam da kyar Ahlam ta nuna mata ai basu rabuba ta dan kwantar mata da hankali sannan itama ta fara himmar shiri domin da ita za a bikin.
Amaan ko ya bazama kasuwa sai siye siye yake wa Ahlam.
Hamlat na gida Hankali yafara tashi domin da ashirmenta ta manta ma tana da wata kishiya sai yau da taga Daddy ya turo mutane ana gyara bangaren Ahlqm ai tuni karamar haukar Hamlat ta motsa, Dan haka tuni ta kira uwar ta suka cigaba da muguyen shirye-shiryensu har maama tazo da wasu maganin mata wai adole Hamlat tasha domin ita zata zamana amaryar ba wata kuchaka ba.
Tuni mumy ta samu Dady akan cewar sai an sauyawa Hamlat kayan Daki.
Ba musu dady ya amsa domin baya neman rigima hakan yasa akayi odar kaya daga dubai aranar ya biyo jirgin yamma aka kawo wa hamlat.
Ba abinda Hamlat take sai washe baki.
Ita ko Amrin ta na nan anata faman shirye-shirye Aunty Aisha da kanwar ta Maryam kawar Amrin din sune agaba dan ko kayan su Ahlam ma Aunty Aisha ce ta tsara kome.
Washe gari
Da sassafe Su Ahlam,Nisher,Aunty Da Dady suka dauko hanyar jos domin yau ne sa lalle kumA Daddyne waliyin Amrin so anq bukatarsa da Huri.
Hamlat kuwa antashi da gyaran gida ko gidan biki ma bata nufa ba kuma ita ba aiki take ba ta tsaya yima masu jeren iyayi tun suna kawaici har sun fara bata rai domin tsurfarta tayi yawa ahakq dai har aka gama jeren.
Amaam kuwa yana tashi ya nufi gida domin bai da burin da ya huce yaga sahibtynsa yau dan haka yayi shigar dq ta fiso wata manyan kaya ya sa glass da agogonsa yayi matukar kyau sose kamar shine angon goben.
Su Ahlam sun iso Amaan na tsaye ya zuba ido yaga fitowar Ahlam Auntyce tafara fitowa sannan daddy sai ga Nisher daga karshe.
Amaan dai yadaure yanata gesawa da mutane ammqn sai leke leke yake ta ina zai ga sahibtynsa amman ba alamarsa daga karshe dai ya ce, "Nisher wai Ahlam din fa?"
Nisher , "Tayi shiru sannan ta ce umm ai bata da lafiya mun barta agida."
Amaan ya ce ,"what?"
kan kace me har yafara zufa.
Nisher ta huce Abinta ta barsa.
Ga zufa ga jiri Amaan ya fara rikicewa har yakusa kaiwa kasa yaji anriko sa.
Urs preety xayyeesherth
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*KUCHAKAR KISHIYA*
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*ZAMANI WRITERS ASSOCATION🤝🏻*
__________________________
*we are here to educate,motivate, and entertain our readers.*
__________________________
*Story and Writing*
*by*
*Aysherth Mohammed Sani*
_(Preety Xayyeesherth)_
*Yah hassan atk ysn nagaji kajo muyi type dinnan yau*🤨
*PAGE* 57
------------------------------------------------------------------------------------------
*UMMU ABDALLAH TA GRP DINA K$K FANS WANNAN SHAFIN SADAUKARWA NE AGAREKI KIYI YADDA KIKESO DASHI*😍
Ahlam ta ce, "haba dai sahib dina kai fa gwarzo neh karka bada maza."
Amaan yayi murmushi sannan ya ce, "Umm sahibty bakisan yadda kike azuciyata bane aduk sanda naji kewarki zuciyata radadi take narasa gane meke min dadi aduniyar nan."
Ahlam tayi murmushi , "Ummm naga alamun hakan da ido na amman yanzu dai zo mushiga ciki, Kaga ina su inje inga mumynah me anjima."
Suka shiga suna yar hirarsu kadam kadan Amrin na ganin Ahlam ta tawo da gudu tana murmushi ta rungume ta tare da fadin , "Oyoyoooo er uwata ."
Gaba daya gida ya kaure da surutai ta ko ina shiko Amaan idonshi nakan Ahlam ya kasa saukesa azuciyarsa ba abinda yake fadin sai, "Masha Allah na godewa Allah da ya mallaka min wannan diyar amatsayin abokiyar rayuwa."
Ahlam anzama babbar yarinya koda mumyn Hamlat tazo ta ganta sai da ta tsorata tuni ta kira Hamlat awaya tana fadin, "Hamlat dole mutashi tsaye bakiga yadda yarinyar nan ta kara girma fa kwarjini ba hmm sai kinganta kawai kizo ynzu ina jiranki."
Tuni Hamlat ta harzuka ta bar masu aiki suka cigaba da gyaran gidan ba wanka haka ta nufo gida..
Aiko tana zuwa ta tarar da Amaan da Ahlam suna zaune afarandar su mamah .
Basu san ma tazo ba sunata hirarsu sai shekewa da dariya suke Amaan yace, "Oh lallai yanzu Matata angirma rigima ta ragu andai na cewa sai nace Aunty."
Karaf Hamlat tace, "Eh tunda yan matsiyata sun hadu atare ai dole amallake juna gaba gaba mq uwarka zaka fara ce mata."
Ahlam ta kalle ta sama da kasa sannan ta ce, "yoo ai dan hakin da ka raina shike tsole maka ido amman ki san cewa rashin mutunci ga mijinki ba abin alkairy bane zai iya kaiki ga halaka yan matsiyanta da kike gani sunfi wasu masu dukiyar wadatar zuci tare da sanin darajar dan Adam ."
taja hannun Amaan da ya tsaya kawai yana kallon ikon Allah tace, "Sahib hakuri zakayi da jahilcin wasu masu kudin muje ka kai ni gun babata nikam."
Amaan ya bita kaman rakumi da akala ita ko uwar mata ta tsaya kaman dutse awajen.
Ba inda suka Nufa sai gidan Su Ahlam da gudu ta shige tana," Babata me kumatun cincin ina kike neh?"
Baba ta fito tana fadin ,"oh Angirma ba afasa halin ba."
Amaan da Ahlam sukayi dariya atare .
Baba ma yafito yana dariya.
Ahlam ko zama vatayi ba tanufi dakinta tana za bincike agidan Amaan ne ya tsaya suka gesa sannan suka fara hira dasu baba da baaba sai da baaba ta kwallawa Ahlam kira sannan tazo.
Suka fara shan hira halin nan dai na nan na surutu sai labarin su nisher ake ba wa su baba .
Amaan ya tafi akan sai dare zai dawo ya dauki Ahlam.
Aiko taji dadin hakan domin ta kara bude sabon fagen hira.
Urs preety xayeesherth.
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*KUCHAKAR KISHIYA*
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*ZAMANI WRITERS ASSOCATION🤝🏻*
__________________________
*we are here to educate,motivate, and entertain our readers.*
__________________________
*Story and Writing*
*by*
*Aysherth Mohammed Sani*
_(Preety Xayyeesherth)_
_WANNAN SHAFIN SADAUKARWA NE AGAREKI MY KISHIYAS FATIMA ZAHRAH TARE DA DOTE MEENARLUV KUYI YADDA KUKESO DASHI INAYINKU IRIN TOTALLYN NAN😍_
*PAGE* 59
------------------------------------------------------------------------------------------
Misalin karfe 8 Amaan da salim suka zo daukan Ahlam.
Ahlam tuni ta murza ido zatayi kuka tare da kebe baki.
Da kyar Baaba ta shawo kanta tukun ta tashi suka tafI da nufin gobe su baban zasu zo biki ai.
Suna shiga mota Salim yasa Ahlam agaba da tsokana.
Tuni Ahlam ta ware ta fara zuba.
Amaan dai sai murmushi kawai yake domin zuciyarsa fal take da farinciki.
Suna isa gida Salim ya nufi gun amaryarsa ita ko Ahlam ta makye amotar masoyinta.
Amaan yace , "Sahibty?"
Ahlam tayi wani war da ido sannan tace , "Sahib ."
Sai da Amaan yaji jikinsa ba laka gaba daya ta kashe masa jiki.
ya kara da cewa, "Duk da cewa gobe zamu tare Amman inaso tun yau nabaki Amanar kai nah, Ahlam Dan Allah karki nunamin hali irin na Hamlat nabaki Amanar kai na karki wulakanta ni karki tozartani."
Ahlam, "Ta Juyo gareshi tare da rikwo hannuwansa guda biyu sannan ta sun kuyar da kanta kasa tare da fadin, "Yayanah Ai aganina nice amana agareka duk yadda ka tafiyar dani da haka zan taso kuma ina maka alkawarin cewa insha Allah baraka yi kuka dani ba azamantakewar har abada."
Ba karamin jindadi Amaan yayi da jin wannan kalman daga bakin masoyiyarsa lallai yasan yasamawa ya'yansa uwa ta gari.
Sunyi hira sose har sai da salim yazo tafiya Amrin ta rakosa sannan tace, "Toh Masoya Aunty Ahlam sai aje mama nakira ankawo kayanmu ki gwada kar sai gobe asamu matsala."
Tuni Ahlam ta fito tana, "Byee Bye Sahib inlaw na kira ma hadu awtsp."
Takarasa maganar tana tafiya.
Salim da Amrin suka shekye da dariya .
Amaan ya bata rai yana fadin, "Ina kun koran min ita kunji dadii."
Amrin tace, "Ayyah bldly wlh da gaske nake mama na kiranmu kaga nima natafi."
Tabar Salim Da Amaan.
Amaan yace, "wlh kaa kiyayeni ko gobe nafasa baka kanwata."
Salim yace, "Wane ni Ayi hakuri ai Amrin ta zama jinin jikinah kaga tafiyatq mah."
Amaan ya juya yana dariya ya shige bangaransa na gidan.
**********************
Hamlat ta koma gida shiru Bataji shigowar Amaan ba ta zauna tayi shiru kamar abin tausayi haka ta kwana afalo.
WASHE GARI
Yau take ranar daurin Auren salim da Amrin tare da tarewar Ahlam agidan Amaan gaba daya gida yaciki dangi da abokan arziki anata shige da fice .
Yan daurin Aure sun halara tun kan lokaci ya cikA.
Su Aunty Aisha,Aunty Ambeby Aunty Walida,Sister,Ummu Abdallah,Hussaina,Aisha Humaira my Kishiyas fatima zahrah,zainab Adamu, Duk sun hallara musamman aunty Aisha da Ambeby suna gefen Amare sai lectures suke musu.
Ambeby ta fara da cewa bara na fara dake domin kece me babban matsala wanda inkin ssn yadda zaki bi ba wata matsla bace zai zama bakome ba da farko dai karki taba ma er uwar zamanki rashin kunya karki taba shiga harkarta inba ita tashiga taki ba dags gesuwa shikenan yawadatar .sannan abu mafi mahimmanci kinunawa mijinki so da kauna karki taba nuna masa wata damuwa akan abokiyar zamanki, nuna masa kullum ke cikin farinciki kike gyra dakinki fese shi da turare ta ko ina shi ma mjinki kulllum kan ya fita ki feshe shi da turare ,karki bare ya fita batare da kin fadamasa kalaman da ko ina yaje yana tunawa ba ki masa Addu"o"i kullum kan ya fita ,sannan in yafita yabarki da kananun kaya toh kan yadawo ki tabbatar kinsa wani launin irinsu atamfa ,gyaran jikin da na mijinki karki sawa kanki kunya zagewa zakiyi ki gyarashi kema ki gyara kanki,girki kuwa kullum kina masa kala kala mussaman abubuwan da kikasan yafi so,nunawa danginsa so kaman naki ,aganina inkika rike wannan kin gama da kome."
Anan sauran ma suka daura akan na ambeby Amrin da Ahlam sun sha nasihohi wanda dukansu sai da suka fara kuka.
Adai-dai wannan lokacin dumbin jama"ah suka sheda daurin Auren Amrin da Salim.
wayaga Salim sai washe baki yake yau yazama ango Amaan ma yasha kyau sai murmushi ake ana gesawa da mutane.
Misalin karfe 4:00 aka tafi kamu domin anaso akai kowace amarya gidanta kan 8 nadare .
Anje gurin kamu anjagije Anci ansha kowa yaje amman banda hamlat domin ita yanzu ne tafara sanin asalin zafin kishi takasa moruwa tana gida shiru .
Angama kamu lafiya daga nan aka huce da kowace amarya gidanta .
Amaan yana tare da matarsa dan Haka tare aka kaisu Nisher da Ahlam sunyi kukan rabuwa sose shiko Amaan ko ajikinsa so yake ma baki suyi su basu waje.
Hamlat tunda tsji shigowarsu ta rufe kanta adaki taki fitowa munafukar kawarta kuwa maama bata zo shiyads kadaicin ya mata yawa.
Kowa ya watse daga Amrin sai Salim haka ms abangaren Amaan daga shi sai Ahlam.
Amaan yace, "
Urs preety xayeesherth
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*KUCHAKAR KISHIYA*
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*ZAMANI WRITERS ASSOCATION🤝🏻*
__________________________
*we are here to educate,motivate, and entertain our readers.*
__________________________
*Story and Writing*
*by*
*Aysherth Mohammed Sani*
_(Preety Xayyeesherth)_
_Wannan shafin nakine my eyman marubuciyar wata rayuwa ina tayaki murnar dawowa gida😍_
*Amin afwa a page din baya nayi mistake maimakon nasa 58 sai nasa 59 to gashi na cigaba ahakan kawai*
*PAGE* 60
------------------------------------------------------------------------------------------
Toh Auntynah Atashi ayi sallah ko mu godewa ubangijinmu da ya nuna mana wannan rana me cike da alfabarka."
Ahlam tabatace kome ba jiki asanyaye ta tashi ta nufi toilet ta dauro alwala sannan Amaan ma yaje yayi suka gabatar da sallar isha sannan suka kara raka"ah biyu na godewa ga Allah.
aranar Amaan ya nunawa Ahlam soyayya iyakq soyayya wadda ake kira da masoyan asali Dan haka cikin farinciki suka kasance.
Washe gari da sassafe Hamlat ta tawo rikye da kugu tana bugawa su Ahlam daki .
Amaan yana jin hakan yasan itace dan haka yaki sauraronta.
Ahlam tace, "Yaya buga kwofa fa ake."
ya ce, "eh ai naji barta nasan Hamlat ce kuma ba abinda tazo nrma sai masifa."
Ahlam tayi rau da fuska sannan ta kara tausasa harshenta tace, "please ka bude mata bamu san ko wata matsala take dashi ba."
Ahlam ta matukar ba Amaan tausayi hakan yashi yatashi ya bude kwofar.
Yna budewa Hamlat ta bangaje shi ta shige tare da fadin, "wato ma sai anbaka izini zaka bude ko, tun yanzu ka Zama mijin tace nan gqba kuma sai dai mijin kan tace."
Amaan ya ce, "waike yaushe zakiyi hankali neh."
Tace, "dakata mallam bara nagama da yar matsiyatan chan kan nadawo gareka ta nuna Ahlam da hannu sannan tace wallahi wallahi ki kiyayeni inkinga kin zauna agidannan to sai bayan raina domin nan gidan ubanane ba gidan ki ba."
ka bakin Ahlam kuwa ta ce, "Ayyah Aunty ai kya bari mugesa ko? ina kwana ai ni ban ma san kin shigo ba."
Tsabar takaici Hamlat ta rasa me ma zatace tuni ta fita adakin tare da tsaki.
Amaan kuwa tuni yakoma ga matarsa tare da murmushin sa yana fadin, "yar Albarka gaskiya kin kyauta kin nuna min cewa kece babbar ita kuma yarinya."
Ahlam tayi murmushi sannan tace, "umm kaga tashi muje mu daura breakfast.
Amaan yatashi sukaje kichin suna hirarsu suna girki aiko sai ga Hamlat ta dawo.
,"Hmmm lallai ma agida ake fitsarancin nan ?"
Ahlam ta Dago tare da fadin, "Ayyah aunty kina cewa gidan mijinmu dai ki inaga hakan zai fi."
Hamlat data wani tunzura ta fisge wukar da take hannu Ahlam ai ko tuni jini ya fara fitowa ahannun Ahlam .
Amaan ya rikice Ga Ahlam ta fara kuka.
Ta yanka ta sose jini saj zuba yake.
Juyowan da Amaan zaiyi ya waskawa Hamlat mari..
Hamlat ta....
Urs preety xayeesherth
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*KUCHAKAR KISHIYA*
🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬🥬
*ZAMANI WRITERS ASSOCATION🤝🏻*
__________________________
*we are here to educate,motivate, and entertain our readers.*
__________________________
*Story and Writing*
*by*
*Aysherth Mohammed Sani*
_(Preety Xayyeesherth)_
*Sadaukarwa ga duk masoyana wa inda nasani da wa inda bansani ba mussaman sarauniyar sharhi walida tare da gimbiyar sharhi Ambeby ina yinku irin overn nan😍*
*PAGE* 62
------------------------------------------------------------------------------------------
Tace, "Toh fah anbar tuwon dawa agida yanzu an samu na semo sai rawar kai ake."
Duk acikinsu ba wanda yadago ya kalleta bare ma ya kullata.
Data ga haka ta nufi hanyar fita.
Amaan yace, "Ina zaki da safiyar nan?"
Tajuyo sannan tace, "Gun uwata wadda tafi kowa sona domin ta ban abinci nacI."
Tana kara fada tayi ficewarta abinta.
Amaan ya kalli Ahlam ya girgiza kai kawai.
Ahlam ta rikwo hannunsa tare da fadin, "Haba nasan fa sahib dina gwarzon na mijine da ma ka iya hakuri da ita bare yanzu,please ka cire damuwar nan aranka."
Amaan yace, "Hmm Sahibty bazaki gane bane wllahi kullum halin hamlat fa kara gaba yake ba baya na rasa ya zanyi da ita ta gyara wannan muguwar dabi"ar da Mumy ke koya mata ta gane gaskiya."
Ahlam tace, "Hmm indai wannan Kama cire aranka domin ta kusa gano gaskiya indai tanasonka toh zata fara nuna kishi akanka daga nan kuma zataga ba abinda yakamata da tayi illa tama biyayya,shiyasa wani lokacin ma sai naga alamun zuwanta nake kara ma wasu abubuwan ba wai dan