Showing 33001 words to 36000 words out of 54222 words

Chapter 12 - A'isha Humaira Hausa Novels Document complete .txt

16 Dec 2024

4732

seta buya a bsyan kofar tsugunawq tayi a kasa kusa da humaira
Humaira rungume ta tayi tana kuka
Humaira naji komai amma abin yayi yawa ki daina wahalar da kan ki bayan kinsan komai kinsan cewa bszaki iya rayuwa ba tare da hamma ba then mesa kike wahalar da kan ki hamma da baya son ki amma yanzu ya dawo yana sonki seki sauko ku zauna lafiya
Hmm amira kenan me kike nufi?
Ina nufin ki zauna da hamma lafiys ki manta da abunda ya faru a baya ki sauko ku zauna lfy.
Ohh saboda yayan ki ne shi yasa zaki ce na manta wulakancin da ya min?
Aa ba haka bane kar kiyi misunderstanding dina ba haka nake nufi ba naga kina wahala shi ma yana wahala kin fi kowa sanin hamma ...
Hmm amira nagode amma ban gama yarda cewa hamma ya fara sona ba sena gama yarda tukuna kinsan dai ba wanda ya kain ni son hamma
Na sani kowa ma ya sani
So seki sa ido kiyi kallo kawai
To naji amma dan Allah ki sassauta masa horon yayi yawa 😜.


😃hmm zaki sani ai muje ni in huta
Kin ma isa muzo ki huta ai hira till down
Haba dea kin san ni dai zan iya barin komai amma banda abu biyu
Na sani mana da bacci da kuma hamma yep muje to


***


Tare suka yi girki su uku yan matan
Suka jera a dinning suka zauna gaba dayan su abinci ne kala kala
Hamma na gefen humaira amma ba abunda yake ci kawai juyawa yayi yana kallon humaira
Nas ya tabo ni"imatullahi da kafa ya masa nuni da bakin sa alamar ya kalli masdook
Shi kuma ya tabo yusuf
Suka fashe da dariya amma duk da haka baya jinsu be masan suna yi ba se humaira ce ta ji abun ya yi yawa ta dan harxuka wai me kuke dariya kamar wasu ...
Amira tace ke kuwa ya ba za ayi dariya ba dubi hamma kamar an kafa shi a gun kin tafi da shi gaba daya in anyi magsna yace baya soyayya.


Juyswa tayi ta kalli hamma masdook kawai se ta ji kunya ta kamata sosaai ta take masa kafa
Ouch!humaira,
Se suka fashe dariya ita kuma ta yi daki da gudu
Keyar sa ya sosa yana jin kunya kawai kun cika mana gida kun sa mana ido
Au masoya mun kusa tafiya mu baku guri ni nasan ka matsu
Wai shin wannan shi ne masdook kuwa wanda baya son humaira?
Ni'ima wallahi Allah ka kiyaye ni ina ruwan ka da bana so amma yanzu ina so se me?
Aa daga tuna maka baya se cibi ya zama 'kari.


Mikewa yayi ya koma dakin sa wanka yayi ya shirys tsaf se zuba kamshi yake yi ya koma kasa dakin humaira ya shiga tana zaune ta sake wanka amira ma na dakin kallon ta yayi ita kuma dariya take masa kasa kasa na tsokana hararta yayi yace out zsn gana da matata bsn san.gulma.
Fita tayi tana tsoksnar sa gaskiya naga sabon hamma and am happy.
Humaira zan wuce aiki
Kallo ta bisa dashi aiki kuma?
Eh wani abu?
Baka gama warkewa bafa ka bari bayan kwana biyu ska koma
Aa na huta da yawa kuma ina zaune ne ina tunani kala kala kwakwalwata zata buga tunda ke din ba kida tausayi so kike kiga na fadi na mutu tukuna seki yafewa gawata so better na fta akwai masu sona tunda humaira ta daina son hamma din ta
Uhm'uhm se ka dawo
Allah yasa amin.


Taya zan nuna maka cewa na yafe maka am.testing you?
Nima sena rama yadda nima ka wahalar da zuciyata


Har ya fita ya dawo ya shigo dakin again yana kallon ta
Kukan me kike yi kuma humaira?
Ba komai
Ya zaki ce min ba komai ? Bayan ga hawaye kina yi ni na dame ki ko
Uhm
To yi shiru bazan kuma kinji yi hakuri share hawayen ki
Hamma
Uhm ina jinki
Ya fada ya na cigaba da taya ta ninke kaysn nata
Hamma ina son ka bani izinin zuwa gida gun dada
Saboda me ?
Kawai akwai.amsoshin tambayoyi da nake nema daga gunta dan na kasa sukuni da hakura da hakan har sena ji ba'asi da kuma abunda kunnena yake son ji
Ko zan iya jin me yake damun ki?
Hmm a baya na kwatanta hakan a da amma ban samu gamsasshiyar tarba daga gurin ka ba
Hmm maganar abban ki ce ko?


Uhm ita ce wadda a gurin ka bata da muhimmanci.


Ba haka bane humaira ban san mezan fada miki bane game da mahaifin ki saboda bazan iya fada miki komai ba amma ki shirya gobe se mu tafi tare katsinan kiji daga bakin baffa ko dada saboda na kasance d'aya daga cikin irin mahaifinki


Kallon sa tayi cikin mamaki
Hamma ban gane ba
Eh zaki gane nan gaba ni na kasance mara adalci , mara ksunarki ,mara bada umarni a gare ki amma ina neman afuwa a gareki dan Allah ki samu koda wata yar karamar kwana ce a cikin zuciyar ki na soyayya ki yafe min.


Wallahi tallshi ina sonki wannsn sabon masdook ne wancan masdook din ya mutu na fiso naga kina min kallon soyayya kina min kallon me adalci kina min kallon da kike min a da nayi missing din wannan looks din.


Humaira ya tsuguna a kasa

Ta mike da sauri subahanallahi hamma dan Allah ka mi'ke ka daina tsuguna min dan Allah kar ka sa min zunubi dan Allah ka tashi hamma ka tashi


Bazan tashi ba humaira ni na kasance me laifi a gareki na kuntata miki na bakanta miki na cuce ki na hanaki sakat na wulakanta ki....hannun ta tasa ta kulle masa baki kar ka karasa wallahi hamma tun tuni na manta da komai kawai ina dada tausasa zuciyata ne ina so in yarda da irin son da kake min.


Rungume ta yayi da tsauri nagode humaira nagode da kika yafe min tabbas kin kasance daya daga cikin mata masu yafiya masu hakuri da ladabi ga mazajen su
Humaira ina son ki


Mu yafi juna hamma ka fasa fitar?
Tun yaushe ai ni na samu gurin aiki ina zan iya fita na barki ba
Kai hamma
Allsh kuwa
gaskiya ka zama lazy
Ai laifin ki ne
Ba wani dama can laxy ne
Baysn zuwanki rayuwata na zama lazyn
[6:27PM, 3/14/2017] Kairat Up: [22:45, 19/02/2017] Ummulkhair.S.Panisau: ✨✨✨✨✨✨✨
*AISHA HUMAIRA*
✨✨✨✨✨✨✨
*na*
*khairat up*
*60*


_bayan kwana biyu_


*katsina(dikko)*


Dada ta rungume ta tayi tsam tana kuka
Ke yar nan me na kuka?
Kewar ki mana dada na yi kewar ki da yawa Allah sarki jikalle nima ina ta tunsnin ki kina csn kina hutawa abunki kin msnta da wata dada can.
Tab di baki san yadda na yi kewar ki ba
To ya gidan ?
Lafiya lou
Amma dai ba damuwa ko?
Eh komai lafiya lou
To masha Allah
Bara naje gun su inono mu gaisa sannan na je gun mama zan dawo ina da magana da ke fa me kyau.
To se kin dawo
Allah sa
Amin!!


Bayan ta gaisa da ko wannen su ta dan dadde
Tana fitowa taji an jawota jikin kofa ya hadeta ya mata katanga da hannayen sa
Ta dora hannun ta a kan kafadar sa tana jan hancin sa da daya hannun nata mr.arrogant ka fiya shakiyanci.
Uhm mrs.arrogant ke kika sani zama shakiyayen ai
Oh really!
Yep yanzu da haka zaki tafi baki neme ni ba kin shigo gidan namu?
To afwan amma dea kasan dalilin zuwan nawa ko?
Nasani amma be zama cewa ki.ki bani time ba ko?
Haka ne amma so nake ayi ta ta kare gaba daya.
Haka ne muje na raka ki!
Uhm'uhm ku gama ganawa da mama tukuna
Aa muje ai mama bata da matsala xata gane cewa masdook yana da bukatar matar sa a kusa.
Kai kam.ka xama mara kunya laifin ki ne matas.
Kasan me?
Aa ya fada yana jawo hannun ta muje ina jinki
Kawai ina mamakin yadda muka zama daya cikin kankanin lokaci
Dama can daya muke kawai ban gane da wuri ba se yanxu kuma ki daina mamaki da ikon Allah komai me faruwa ne
Haka ne tare suka shiga cikin gidan suna hira kasa kasa kawai sede kaji dariyar su ta masoya cikin shaukin juna da son juna kamar wasu *(romeo & juliet.)*


Dada ta
Ba wani nan ja'iri tunda ka dau matar ka kuka bar garin nsn ban kuma ganin ku ba zaka min wani dadin bakin ku na maza
Dariya yayi to ya za ayi tunda nsyi amarya ai dole na bar uwargida tunda ta tsupha
Hehe lallai da me ta fini zamanancin ko barbada kumatu??
Abun dariya ya basu suka sa dariya gaba dayan su harda kuka humaira
Ni na isa nafi uwargida kyau ?
Ato kema ai kin sani shi yasa
Sossai ma dada
Kai hamma ka daina tabo min dada kaji ko
Yasa hannu shi a goshi alamar yana saluting dinta yes ma!
Kinji ko ya daina
Rasa yadda zata yi ta tambayi dada maganar abban ta take saboda bata taba yi mata ba
Dada
Uhm ina jinki
Dada waye abbana?
*ni yar waye*?


Kallon ta dada tayi tana mamskin ta humaira mesa kika tambaye ni wannan maganar yau cikin shekarun da suka wuce baki taba tunkarata da wannan maganar ba se yanxu?


Dada wallahi kusan kullum kwana biyu tun bayan komawata kano naji duk duniya ba abunda nake son gani kamar mahaifina dada koda sunan sa ne ki fada min zan iya hakura da ganin fuskar sa ma


Hmm!gaskiya ne humaira ni dama nasan hakan xata faru duk daran daddewa zaki min wannsn tambayar ko ba dadde ko ba jima na san da hakan amma ina tsoron wannan ranar tazo saboda bana son na rasa ki duk da nasan ban yi laifi ba amma bazsn hanaki sanin ainihin mahaifinki ba.


Dada waye mahaifin *aisha humaira**?*
Mahaifin aisha humaira sannan ne a garin gombe


To dada waye shi?
Mutumin kirki ne mutum ne me nagarta mutum ne me hakuri sede kunsan ance mutum baya wuce kaddarar sa duk abunda Allah yaso to seya faru komai kaga bawa yayi to daga Allah ne kuma rubuttace ne.


Haka ne dada
Kar ki rike mahaifin ki humaira dan abunda ya faru illa ki dauke ta a matsayin kaddarar ki kawai abunda ya bata min rai yasa na dauke ki daga hannun su saboda ina tsoron kar a min sanadin ki ksmar yadda yayi sanadin mahaifiyarki saboda sakacin su.


Dada sakaci kuma?
Eh masdook sakaci kuma mugunta da rashin kulawa


To dada muna jinki ki fada mana man.

Ka kirawo min baffan ku da yusuf da ni'ima da dai sauran yan gidan kowa yaji komai mahaifin humaira nada rai .
To dada
Jikin humaira dai yayi sanyi sossea kawai ta kosa taji me ya faru a baya kardai ace *baya da kura*


Kamar yadda dada ta fada haka masdook yayi ya kirawo duk wayanda ta bukata ya kirawo su.


To duk dai kuna nan ko?
Eh dada duk muna nan muna sauraron karin bayani daga wajan ki
To to alhamdulilahi


*ASALIN LABARIN*
*DA*
*KUMA*
*DANGANTAKAR DADA DA IYAYEN MASDOOK*
[20:28, 20/02/2017] Ummulkhair.S.Panisau: 61


Malam.mubarak umar dikko mijina kenan ni khadija ibrahim dikko matar sa guda daya jal yana da amini wato mahaifin muhammad (maihaifin masdook).
Aminsa mal.idris kabiru dikko
Sun taso tare tun suna yara har girman su kunsan fulani da yawo gari gari da canjs guri to haka take a gun su mijina da mahaifin muhammad.
Aminai ne na sossai wanda har suka yi ginin wannsn gidan guda biyu iri daya kasancewar idris maraya bashin da kowa iyayen sa su kadai suka zo garin nsn na katsina se Allah ya yi musu rasuwa dalilin wata gobara da akayi a rigar su can wani daji se mahaifin mijna ya rike shi dake shi kadai suke da
Hakan be hana malam rike su ba .
Ba wani.ilimin boko suka yi ba illa sun yi ilimin muhammadiya komai tare ake musu har girman su se ya kasane duk wani sani a harkar gona Allsh ya musu sani a nan basu da matsala


Bayan bikina da mal.da kuma bikin idris da mama ba karamin jindadi iyayen su ka yi ba murna sossea gida daya muke a hade da ni da mama matar idiris


Cikin shekara da rabi muka haihu tare nida mama muka haifo maza na samu idris wanda yaci sunan abokin malam wato(baffa idi kennan)


Ita kuma ta samu muhammad daga nan Allah be kuma bata haihuwa ba saboda cikin ta na biyu ta fdo daga saman bene se ta samu matsala tun daga nan bata kuma samun rabo ba.


Ni kuma bayan idris na samu ibrahim,sadeeq da kuma aisha humaira yar'auta ta


Duk gadon iyayen su suka yo wato noma kensn sede sadeeq da ya nemi yin karatu shi da muhammad aka tura su birni su biyu.


Aisha kuma mafi soyuwa guna da kowa ma saboda fara'ar ta da son mutane ga nutsuwa da ilimi
Sossai ina son aisha


Sadeeq da muhammad cikin shekaru bakwai suka kammala karatun su suka dawo lokacin ko aka yi bikin su gaba daysn su maxan dake mu ba a daddewa ake yi ma maza aure matukar suna da sana'ar su


Se aisha dake cikin shekaru goma sha daya a duniya kanwata marayama tazo daga gombe inda take aure a kumo tazo gaida ni tace na bata aisha.hutu da kyar muka yarda musamman malam da baya son dan shi yayi nisa dashi.


A can maryama tasa humaira a makarantar pri ta fara daga farko a gidan da akwai kanin mijin ta dake mijin nata yana aikin asibiti ne a can kumo din.


Wasa wasa har aisha ya zamo tayi sabo da su a can sossai shekarata daya malam ya aika daukota nan fa sunusi ya lallaba su idiris ya musi bayanin dalilin rike aisha su Allah be basu haihuwa ba
To zamu fadawa abba batun ka amma tukuna dai kasan shi me yake so?
Aa
Shi yafi son tayi aure tukuna
Nayi masa alkawari zsn aurar da aisha zan mata gata irin wadda ya kamata ko wane uba yayi wa diyarsa ta cikinsa amma da zarar ta gama makaranta gaba daya dan tayi nisa a karatun ta.


To za kaji daga bakin abban in mun koma
To ke aisha kin zama yar gombe ko inna daga aro kin rike mana kanwa
To ya za ayi ku kuna da yawa gun yaya amma ai ba kamar humaira ba dan kun daukewa dada zuciyarta gaba daya da kyar take sukuni saboda rashin humaira kusa da ita.
Ayya ai zata zo htu
Hhh lallsi.muma ma riketa daga hutu a hsba dai nasan cewa yaya beze hana min rikon humaira ba insha Allah
To Allah ya yarda amin.


Kwansu biyu suka koma masa da bayanin sunusi ya gyada kan sa yace shi kenan baxsn iya hana maryama aisha ba amma zan samu lokaci nida idrisa muje can garin mu gansu na ganta dan ina kewarta sossai
To abba ina jin ma mama da sadeeq zasu je da matar sadeeq
To ai shi kennan wani satin se muje can garin
Allah ya kaimu amin.


Wannan ranar da suka yi tafiys ta kasance bakar rana a garem gaba daya suka shirya suka yi hsnyar gombe a lokacin dada bata da lafiya tana fama da ciwon asthma .


Kwaan su daya abba ya ce ma sunusi ya bashi amanar humaira kuma ya bashi ita har abada ya riketa da kyau tamkar wasiya ya bashi kana da ikon bawa wanda kake so auran humaira amma me addini da tsoron Allah domin aisha humaira rayuwata ce ina mutukar kaunarta domin kuwa ina baka rayuwata ne saboda haka ka riketa da kyau
Insha Allah hamma na rike.
Ke kuma maryama aisha ta zama ysrki ke kike da iko da ita saboda haka gata nan


Humaira ko ba a fada miki ba ki sani wannan sun zama ginshiki a gareki kuma iyayen ki banda rashin kunya bsnda rashin kirki in kin musu tamkar mu kika yiwa ki rike tarbiysr mu kuma kiyi abunda suke so ki kasance me hakuri da juriya a garesu
Insha Allah abba zan yi duk yadda kace
To alhamdulilahi idris kana da abun cewa ne
Aa ai ka gama fadar komai mubarak
To masha Allah muje ko
Hamma sadeeq ga wannan a kaiwa ni'imatullahi
Aa shi kadai?
Kasan shi ne na wurina
Lallai.kinyi kuskure ai masdook ma kinsan yana ji dake kullum aunty
Dariya tayi to a basu dukkan su yaran hudu to humaira mu zamu wuce aa da wuri haka
Ke kuwa kwanan mu biyu fa
Allah ya kiyaye hanya amin.
[6:27PM, 3/14/2017] Kairat Up: ✨✨✨✨✨✨✨
*Aisha Humaira*
✨✨✨✨✨✨✨
*na*
*khairat up*
*66*


Kwance take jikin masdook tana zubda hawayen ta yana jin sa ransa a duk a dagule yake jin hawayen humairarsa na xuba gashi bashi da yadda zai yi yasa tayi shiru ko ya hadata da mahaifin ta saboda dada da alkawarin da ta yi ma mahaifiyar ta.
Mikewa tayi da sauri hamma yanzu shi kenan bazan ga dan'uwa na ba wanda muke ciki daya dashi?
Kiyi shiru humaira ki daina kuka dan Allah ki bari kinji nima so kike nayi kukan nima
Aa!hamma kawai ina kukan wahalar da mamana ta sha da rashin yardar da mahaifina ya nuna a gareta yanzu haka maza suke yi.idan suna da mata biyu se daya ta zamo bora daya kuma mowa?

Shhh ba haka bane kinsan kowa da halin sa kuma in kin duba abinda ya faru duk rashin fahimta ne da makirci na mata mahaifin ki bashi da laifi sossai a lokacin ko nine aka fada min cewa kinyi wa mama haka bazan saurari komai ba zan dau hukunci a kan ki dan kuwa uwa ta fi kowa.
Bare .....hamma yanzu bayan sa zaka bi saboda kaima namiji ne?
No! Ba haka bane ina nuna

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login