Showing 3001 words to 6000 words out of 54222 words

Chapter 2 - A'isha Humaira Hausa Novels Document complete .txt

16 Dec 2024

4720

kenan sun yanke shawarar aura min ita saboda maganar da'ada dole a bita
Tabdi lallai humaira ta hsda ma zafi zainab din fa?
Sai sun duba sun yi shawara.
Lallai an kassara ka an gama da kai me wata aishs humaira zata ms bands tsiwa da rashin kunya da kinji da jawo magana inji yusuf
Ai wai makaranta zaka kaisu ksn nsn ta kuma wayo da hankali
To Allah sa haksn shi yafi alkairi
Amin suka fada banda uban gayyar.


Wallahi sai hamma masdook ya aureni ko kallon shi xan dings yi kullum yana dukana ko namsn jikina zai dinga yanka yana ci sai ya aureni
Harda hawayen ta
(Son maso wani)
Ta share kukan ta ita knta ta rasa yadda take mugun son sa bayan tasan ita dashi akwai banbamci
✨✨✨✨✨✨✨
*2017*
[6:26PM, 3/14/2017] Kairat Up: ✨✨✨✨✨✨✨
*AISHA HUMAIRA*
✨✨✨✨✨✨✨
*7*
*na*
*khairat up*


_ummi_ _hambali_ _ina_ _mika_ _gaisuwata_ _gareki_ _da_ _fatan_ _kina_ _lafiya_.




*zaunawa tayi jugum yau duk hayaniyar aisha humaira shiru kake ji har da'ada da kawayen ta na jajen ta a waje
Da'ada ta shiga dakin da aisha take ta dafata yar nan yau ya na ganki shiru?. Ana ta cigiyar ki cikin gida.
Hmm ba komai da'ada kawai dai na gaji ne yau din to ko lafiya?
Ta fara tatabata ko bata da lafiya kuma taji jikin ta ba komai alamar rashin jindadi kawai dai garin ne.
Fita tayi ta barta a dakin.
Amira ta shigo ita da fadima aminan ta suka zauna gefen ta sannan ta saki ajiyar zuciya kuma hawaye suka zubo mata a fuska daya na bin daya zur zur.
Fadima bintu ta rungumeta a kirji ke menene?
Fadima baya sona baya kaunata
Waye baya sonki?
Cikin sarkewar murya da shassheka ta ce hamma masdook mana
Amira ta ce aa fa aisha yana son ki man
Aa ta fada tana jijjiga kan ta cikin kuka ni ina son sa wallahi shi ma kuma seya soni
Anji din amma kema sai kin dage munyi karatu mun fara zuwa makaranta ke ba kya so ki waye tayaya dan birni dashi yasan duniya yaga wayayyu zaki ce wai ya soki a haka muna wasan yara har yanzu?
Hmm ta kyabe fuska inko dan wayewa ce baya sona zan je makaranta kuma zan waye nima sannan na ja masa ajina.
Fadima ta gyara zaman ta tana dauke kan ta kenan yanzu a fasa auran ko ?
Ta harareta hade da rankwashin ta muguwa bakin yi ya saei danyan kashi kuma se anyi sede ki mutu.
Aa meye zafi yi hakuri mutuniyar ni na isa in shiga tsakani?
Kin ma isa ?
Suka sa dariya.
Dazu hamma yusuf yace gobe zashi makarantar yaga abunda zamu bukata a can

Hmm wai da gaske boarding din zamu je?
Eh wacce su husnan gidan baba kabiru suke zuwa munjibir.

Tabdi kice zamu hadu da su ko
Dama ina binta bashin duka goma na wannan wasan da muka yi a soron gidan su mudi ihu suka saka shegeyia haka nake so ai
*(Kuji fa yanzu take zancen wayewa se zancan ramuwa)*


✨✨✨✨✨✨✨
Yusuf wallahi Allah ina matukar bakin cikin wannan alamarin ni ina zan iya da aisha humaira ta fiya fitina da neman magana dazu fa yar carabke na tarar suna yi kamar ni ni wai ni masdook in auri yarinya yar karama
To ya zaka yi masdook haka Allah ya rubuta so ne kuma Allah na dorawa kowa a kan sa.
Kayi hakuri kaida ka samu ma za a baka wadda kake so


✨✨✨✨✨✨✨
*2017*
[6:26PM, 3/14/2017] Kairat Up: ✨✨✨✨✨✨✨
*AISHA HUMAIRA*
✨✨✨✨✨✨
*8*
*na*
*khairat up*


Mtsw guy barni dan Allah ku taku me kyau ce kaga wannan aishan se a hankali ai ina jinjina zamana da ita kuma sarai nasan halin ta
Hmm masdook kenan zaman duniya se hakuri rayuwa tayi tsada ka samu mai son ka ma ai ka godewa Allah wanda ba a son sa fa yayi yaya? Kawai kaja ta a jiki ka koya wa kan ka how to...
Hmm kai yusuf haka ma zaka ce min dawa zan yi rayuwar?wallahi da zuciya1 nake fada maka bana son yarinyar.
Shiru yusuf ya masa to meze kuma ce masa?
Babu inji khairat.


Wasa wasa kwanan shi hudu a dikko ya koma bakin aiki sa domin baffa da abbu sun sa wata hudu zaa daura auran kuma satin sama zasu fara makaranta ta sakandari a kano munjibir.


Amina zaune kan kujera tana kallon masdook wanda gaba daya hankalin ta na kan shi hankalin ta a tashe yake da jin labarin da ya kawo mata tsabar takaici kuma kukan yaki zuwa dan bakin hali.
Ta kalle shi ya yi gum da bakin shi tun bayan fada mata sakon da yayi kuma a gunta sabo wai zai auri wata watan ma karamar yarinya kafin ita itan ma se an yi shawara da danginsa saboda ga me bakin jini mara gata da dangi ita bata ce seta duba ba sai su zasu ce se sun duba
Masdook kayi shiru kuma .
Zainab mezan kuma ce miki magana na gunki ai
Haka ma zaka ce?
Seda komai yazo mana karshe za ka zo min da wannan labarin marar dadin ji da sauraro a kunne ni bazan iya hada zaman aure da wata ba dan mahaifiyata ma ita kadai ce se ni a kaina za a fara?
To zainab ya kike so nayi ne da rayuwata can ba dadi nan ba dadi kinsan dai ina matukar kaunar ki...
Ya isa ta daga masa hannun ta ya isa kana kaunata ko
Lah shakka
To ka bijire ma iyayen ka ni kawai ka aureni.
Ya mike a fusace in bijire musu saboda ke ?
Ai ina tunanin mun zama daya
Seya zama me?
Se ya xama na fisu yanzu kamar ya wanke ta da mari haka yaji takaici ya ishe shi.
Zainab yau kin nuna min cewa ba kya sona
Bana son ka fa kace?
Tabbas duk wanda zai hadani da iyayena makiyina ne
Makiyin ka kenan ni makiyar ka ce?
Sossai ma tunda ba kya son iyayena
Masdook gwara da Allah yanuna min halinka haka zan shiga dangin ka kana nuna sun fini
Look zainab ya isa is over kiyi naki waje gwara da kika nunan naki rashin tarbiyar tun kafin muyi nisa.
Yq kada kai yayi waje daga gidan
Msmaki ya cika zainab soyayyar shekar biyar ta tashi a mintuna kalilan saboda banzar muhawara marar tushe tayaya iyayen sa zasu fini a wajan sa?
*(Khairi nace tayaya zaki raba da da mahaifi kice budurwa tafi su)*




Zuciyar sa kamar ta fito waje haka ya ke ji Allah ne kadai yasan irin wahalr da zuciyar sa take yi da kyar ya karasa gidan shi zaunawa yayi da kyar ya zauna a kan kujera yana jin jikin sa na rawa kamar mazari
Daga bisani ya dauko ruwan sanyi ya kwara a kansa sannan yaji dadi.


Wanka yayi ya sauya kaya zuwa marasa nauyi ya kwanta kan gado yana jin wayar sa na ringing amma yayi biris da ita ya dada gyara kwanciyarsa ma daga karshe yasa ta a flight mode .


✨✨✨✨✨✨✨


Gaba daya a rikice suke ba suyi tunanin cewa haka zata kasance ba kuma sai kuka musamman ma da'ada da aisha da kyar aka lallabasu suka rabu ita kuka ita kuka .
Haka suka tafi makarantar
Nace da alheri Allah sa suyi karatun.
**************
Mama ce ta kira numbar din dan nata tilo guda daya yana aiki yaga kiran ya dauka da sauri ys rusuna kamar tsna gurin saboda girmsmata da yake yi
Babana wai se yaushe zaka taho ne?
Ya sosa kan sa yana muzurai mama zan zo.
Yaushe bana son abbin ka ya fara tunkarar ka tun fa da aka sanar da kai maganar baka kuma leqowa ba fa kuma lokaci ya gabata jibi zaa je masu visiting ya kamata mu sameka a can ko kuwa.
Mama ayi hakuri zan duba kin san aikin namu
Babana gobe fa lahadi
Ai sai yayi shiru mama zata daure shi
Kaga kafi kusa dasu ka daure ka leqa .
Insha Allah mama
Allah bada iko
Amin.


Sumar kansa ya shafa ya runtse idanun sa.
Kofar aka bude aka shigo
Ya juyo da sauri yaga waye
Aa nas sannu da isowa
Yauwa man
Nagan ka wani iri lafiya dai ko?
Alhamdulilahi gajiya kawai.
Ai dole naje gidan ai a kulle nasan nsn kayo
Wallahi kam nan suka fara hira a tsakanin su ta abokai ta yan'uwa.










✨✨✨✨✨✨✨
*9*


Komai an riga da an kimtsa gaba daya sun kagu suma suga yan'matan nasu da aka kwana biyu ba a hadu ba
Yusuf ys ma motar shi full tank
Da'ada,baffa,mardiya,abbi,mama,inono dasu za ayi tafiyar.
Nas,da ni'imatullahi da adda munnaya da adda munawara suna mota daya lallai yan gata ne yan matan.


Ke kike wani zumudi nameye ne da zaki damu kan ki
Dallsh can da'ada ta fa zasu zo yau ya bazan ji dadi ba mun kwan biyu bamu hadu bafa in ga yadda ta koma ko waye yake debo mata ruwa yanzu kuma oho
Yar banza kin girma fa suka sa dariya
Fadima tace to Allah sa mutumin naki yazo
Ke muguwa kar ki damu xai zo dan naji a jikina surely zai zo kuma he ve to
Suka kalli juna su uku suka sa dariya gaba dayan su
ita kuma ta kulle ta yi musu harara.


Bayan tafiya me dan nisa da gajiya suka iso garin na munjibir tunda ta ungogo suka bi suka kauyuka guda hudu hska yan kanana sannan suka isa garin na munjibir sannan suka shiga harabar makarantar.


Idanun aisha humaira kawai neman abunda take so take amma bata gan shi ba karasawa suka yi ta rungume da'ada da karfi tasa kuka kuma aka tsaya kallon su adda mardiya tace ja'ira ya makarantar ina fata an ladabtar min daku?
Hararta tayi ta wutsiyar idan ta
Ta ce ina ba a fara ladabtar dake ba tukun
adda ni zamu yi fada fa.

Amira taja ta gefe mrs.overconfidence ina mutmin naki ?
Ban sani ba ki kwantar da hankalin ki zai zo kuma zaki fada.
Hmm maji ma gani ai
Tana tsaye kawai taji gabanta ya fadi dum wani murmushi tayi me kyatarwa
Wallahi yaxo
Ai na fada miki se yaxo
Naji a jikina zai zo juyawa suka yi lokacin ya danno kan sa cikin makarantar ya fito daga cikin motar sa parado ya ajiye kafafun sa da takalmin sa me tsada shaddar jikin sa har maiko take yi ga hular nan ta zauna ta amshe shi abun se wanda ya gani fuskar nsn ba walwala amma kamar yana murmushi haka ake gani tsugunawa yayi ya gaida su baffa sannn ya koma gefe ya tsaya yayi gum da bakin sa ya sa hannu a habar sa yana kallon farfajiyar makarantar.
Tsaye tayi a kan sa tana masa kallo ta masa kuri da idonta.
Be ma ankare ba har wani lilo take yi na shaukin son da take masa.
Jikin sa ya basa cewa ana kallonsa.
Ya dago sexy eyes din sa yana kallon ta wani abu ya tsaya masa ya hasala kamar ya doke ta
Ke me haka zaki min tsaye kina kallo na kamar mayya.
Hararsa tayi eh din mayyar kace man kuma ai kyau ka mun Allah hamma kayi kyau ka daina kwalliya haka da yawa ana kallon ka.
Kan sa ya dafa na shiga uku ya fada a ransa wannan yarinyar ko mara kunya
Baki da kunya zaki min tsaye gasu baffa a gun
Ta yamutsa fuska ta matso daf dashi
Keee aisha
Wani dadi taji ya kira sunan ta
Me haka kike yi ?
Soyayya man
Wai dan ina son ka kake min rashin arxuki ko hamma
Ya hade gida kinga mama tasa nazo kuma nazo kin ganni ni zan koma se wata rana ki daina expecting cewa ni masdook zan soki
Ya juya daga gurin ya barta siraran hawaye suka zubo mata a ranta tace
*SO*


✨✨✨✨✨✨✨
*2017*
[6:26PM, 3/14/2017] Kairat Up: ✨✨✨✨✨✨✨


*AISHA HUMAIRA*


✨✨✨✨✨✨✨
*NA*


*KHAIRAT UP*


*10*


Matsa min mara kunya kawai banda tsaurin ido da rainin hankali ki kalle ni kice min wai ni kike so saboda baki da wayo.
To so karya ne?
Yayi kamar ya mare ta ni kike fadama haka?
Ta zumburo masa bakin ta tayi tsaki ta juya zaka sani ai in dai nice ban daina son ka har abada kai har gaban abada.
Tsabar takaici ma magana ya kasa yi ya bita da kallo tayi gaba abunta .


Haka suka gama hirar su sannan suka juya
Masdook yace su bishi gidan shi gobe sa koma dan yamma tayi da kyar baffa ya yarda.
Suka koma.


A gida mama ta kira masdook ta zaunar dashi a kasa
Kana jina masdook dan Allah kar ka bawa abbi kunya a cikin mutane kasan yadda yake son da'ada ita kuma da'ada humaira ita ce ita yadda take mutukar son ta kuma abbin ka baya son bacin ran da'ada tankar uwar sa haka ya dauketa.


Insha Allah mama zan bi dukkan abunda abbi ke so nima ai ina son da'ada sossai ko bana son abu zan so shi saboda ita
Jeka Allah maka albarka.
_amin_


Dakin sa ya koma ya kwanta kan gado yana nazari in ba dole ba ta ya zai hada kan sa da humaira?
Basu hadu ta ko ina ba bata da girman da zai rude shi bata da class shi in ba rashin class ba taya mace zata zubda ajin ta tace tana son sa ?
Mtse an gama dani wallahi ita kuma waccan zainab ni zata gayawa magana ta ina zata fi iyayena?
Babu wadda ta isa a doron kasa ya bata mahimmanci fiye da iyayen sa babu ita mata matsala ne a ko ina kullum da tsarabar da suke zuwa dashi.


Ranar baccin farin ciki tayi aisha humaira taga abun kaunarta taga sahibinta masdook the handsome zan yi karatu saboda shi zan yi komai sabod shi xan nuna masa nima macece me aji me wayewa
Hamma masdook ina son ka ina sonka ta fada tana rungume fillo din ta.


Tun daga kan nan ta kama karatu ba kakautawa duk wani rawar kai ta rage ta rage yin duk wani wasan banza
Har suka kare zangon wannan karatun suna shirin komawa gida daidai lokacin daurin auren su ya gabato se doki take amma a wani irin tsari.


Komawar su gida keda wuya aka fara nan nan dasu a gidan
Kowa yayi murnar ganin su a gida yadda suka samu nutsuwa a tare dasu ba karamin mamaki ya bawa su inono ba.


Kwana uku a tsakani da dawowar su aka fara maganar auran masdook da humaira inda baffa ya tara jama'a maza kawai bayab sallar juma'a karfe biyu da rabi aka daura auran
Masdook da aisha humaira kan sadaki dubu ashirin sabida albarkar ake nema .


Aisha humaira da jin wannan dadadan albishir ta shige uwar daka ta kwanta daga bisani tayi alwala tayi sallah raka'a biyu dan godewa Allah daya cika mata burin ta bazata taba manta wannan rana ba ranar juma'a a watan janairu aka daura auran ta da habibin ta abin alfaharin ta
Ta ys zata manta wannan rana?
Babu kam inji aminiya ummu arif.


Masdook dama ana daura auran befi hour daya a garin ba ya koma ksno da abbi ya tambayi dalili yace saboda aiki ba a wani bashi hutu ba ya fada ne kawai dan ya nesanta kansa kar a ga rashin farin cikin sa da wannan auran.


Hajiya da'ada ta dinga raba alawa da goron biki na murnar auran jikokin ta guda biyu.


_muje_ _zuwa_ _dai_ .










*11*


Hutun mako na karewa suka wuce makaranta amma gaba daya aisha humaira hanklin ta na kan masdook tun bayan daurin auran be kuma zuwa ba kullum in sun yi waya da baffa ko abbi ko su mama yace aiki zai zo ko da makarantar ne amma kasan ranta tasan ya fada ne kawai karya yake yi ita ce baya son gani kawai.


Masdook,yusuf,nas,ni'imatullah,hanif zaune a tsakar falon masdook suna hirar bayan rabuwa
Kai ango haka ake yi sai ka bace daga murna?
Hmm kai ne kake ganin abun murna a cikin wannan auran
Auran alakakai.
Kai mutumina baka da kunya da kirki muna nan kake ci ma yar'uwar mu mutunci ko
To ace ban da hadi da ita man
Aa meye zafi?
To ai karshen cin muntunci kenan
Ni'imatullahi yace dana san da haka dana shiga na fita da fadanci na karbi auran aisha humaira
Kallon shi kawai masdook yayi ya kyabe fuska ya dau lemo me sanyi ya sha ya ajiye ka makara kuma ba .
Me aibun humaira masdook kai ko.
Tana da kyau
diri
Ido hanci zukeke
Ga gashi ga haske irin matqn nan ne masu kyan jiki da tsari tana da fara'a in ma yarinta ce ai zata daina lokaci ne kaima fa kayi nagani
Yusuf yace amma hanif kai dan iska ne kai kuma ka tsaya ana tanka ma zubi da tsarin matar ka ko kayi shiru ai da ni ne da tuni na make masa baki yayi jini
Aka sa darya ban da ogan ya sha mur yana wani nazari na daban shi kadai yasan me yake tunani se wanda yayi shi (Allah).


Ku kuna ta ma humaira campaign inji yusif ku barshi man ai ido ke gani shi be hango ba amma ina tabbatar muku da cewa zai dawo yana a masa sulhu in ya fada tarkon yar mitsilar yarinyar da ya raina.


Fatan ka kenan yusuf?
Sossai ma.
To xamu gani ai inda rai da lafiya ba
Yes we shall see.


*BAYAN SHEKARA UKU*


Wasu siraran hawaye ke yawo kan kuncin kyakyawar fuska me dauke da murmushi kullum a yau kuma hawaye ke zuba kamar bazai kare ba
Ta gefenta ta riko hannun ta tana rarashin ta haba kawata haba ban san ki da haka ba ni kawata jaruma ce wadda tasan jaramunta da dauke kai kin hakura har shekaru uku balle yanzu kuma?
Hmm bazaki gane ba so dafi ne me wuyar warkewa so in ya kama ka baya cika ka so wuya ne dashi so nauyu gare shi a zuciya musam irin wanda nake yi *son maso wani* amira only my Allah knows yadda nake son hamma amma na rasa mesa baya sona har bakin jini na ya ksi haka amira da za a kini?
Me aibuna na

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login