Showing 3001 words to 6000 words out of 53570 words
Chapter 2 - AL'FARMA COMPLETET HAUSA NOVELS BY Rasheeda S Director.txt
ban aikamataba.nakarba nafita...kodanazo bakin titi nasaya dan ababen hawa suwuce..ganinsun wuce yasani sako kaina zan sallaka daga can wata mota takaryo kwana harnasaya sainaga bawani gudu takeba inaganin zan iya sallakewa kafin ya iso, na haura kan titin kafin na ankara saiganin motar nayi dafdani,nayi baya dasauri kafin nakarasa saijina nayi akasa timm"sabar nadimauce bansan sa'ilin dana mike sayeba,
Cikin hanzari aka paka motar ,dasauri direbar dakejan motar yafito kafin yakaraso inda nake wata mata tafito cikin sauri ta isagareni tana fadin subhanallah sannu kinji, yayi kokarin yakauce dan kiwuce amma saida sausayi yagefta"tariko kafadata tana jujjuyani dafadin allah dai yasa bakiji rauni maisananiba,muje asibiti adubaki" ah babo komai basaimunje asibiti ai banji wani ciwoba,tariko hannuna a'a mudaije adubaki kar azauna abawani masala saidare yy jiki yace baiyardaba muje asibitin kawai"
Shiru nayi dan banaso nayi jayayya da babba dan matar babbace dukda hutun dayaboye girmanta zata iya girmewa mama kusuyi sa'a da ita,
Ganin nayi shiru yasata cewa direban muje maza yanzu abisiti,tajanyo hannuna takaini jikin motar shiga maza muje kinji.tarjewa nayi tareda kurawa motar ido ni tundanake bantaba ganin irin motarba ko akan titine irin masu wucewarna,motar bakace hatta glass inta bakine katuwar gaske,tunani nake inda nataba ganin irin motar,sai asa'ilin natuna a' TV nataba gani wani rana da mama ta ai keni gidan alhj tijjani lokacin dana shiga palon gidan natadda TV akunne ana labarai irin nakasashen waje anan naga iri motar"agunne sadam ya iskeni haryace yana sona"
Bakinabude ina cigaba dakallon motar "wato ashe anasamun irin masu irin motar anan gida Nigeria cab ashe Nigeria mu babbace"matar takatsemun tunani dafadin shiga mujemana karmu bata lokaci ana kisa allah daya aranki saikishiga kinji tadubeni tana murmushi"sunkuyar dakai nayi wato tafahimci soroce yahanani shiga,nasaka kafata cikin motar da bismillah,nazauna kan kujerar dakanta tamaida marfin tarufe,kafin tazago dayan gefen direban ya isa dagudunshi yabode mata tashiga shima yakoma mazauninsa yy wa motar key"
Yasubhanallah"anya wanna motace"raba ido narikayi acikin motar badun ina kallon ababen hawa suna shigewaba sainace ba mota bace,wani irin sanyi ne keshiga jikina wanda nakasa gane daga ina yake fita,natakure guri daya,ina addu'a araina"
Nasinkayo muryar direbar nafadin hajiya wani asibiti zamujene? Muje nan (kula hospital) inaga yafi kusadanan.to rankishidade, (kula hospital) cab asibitin masu kudenefa masu kudin garinmu kadai kezuwa wanna asibitin.ni tundanakema bantaba shiga koda harabar asibitinba bare cikinta,ina cikin zance dazuciyata naji tace sauko muje ko"nasha mmkn kaina ashe har an iso tasauka tazo gefen danake harta bode bansani saida tayi magana kafin na ankara"
Nasako kafata kasa" tana gaba inabiye da ita harmuka shiga cikin asibitin, wasu ma aikatan asibitin guda biyu naga sun mike sunnufo inda muke,barka dazuwa hajiya sannu dahanya mutanen suke fada kamar zasu zube kasa dan sananin girmamawa, yauwa tace dasu,sanna takara gaba,babban falon asibitin mukashiga,masha allah lallai (kula hospital) akwai kyau" nanma kafin mukarasa shiga wasu sukakuma isomu,suna zuba gaisuwa kamar zasukai guiwarsu kasa,hajiya dakanki mara lfy kk kawone? nan take fadamusu dr take son gani.dasauri daya daga cikin mutanenna yajuya yanufi wani offece gadukkan alamu shine offece in dr muna saye agun tanata karbar gaisuwar jama'a wanna mutumin yafito,hajiya bismillah yace da ita yana nunamata hanyar offece in" taruko hannuna muka nufi offece in,abin mmk gamutane masubin layi sunfi 30 amma mudaga zuwanmu ance mushiga,
Muna shiga dr yamike saye barka dazuwa hajiya aidakira kkyi sai axo basaikinzo dakankiba "saida yagyara kujerar dake fuskantarsa kafin yy mata nuni da fadin bismillah "tazauna bakomai ay yanzunma banzata zan zonanba sausayece tagifta wlhy shiyasa,akan hanyarmu nashigowa garinna muka bige wanna yarinyar,juyawa dr yy danganin wacce akabigen, hajiyar tajanyo hannuna nazauna kusa da kujerarta. Kuramin ido yy saikuma yakalli hajiyar,amma hajiya ai banga kamar jinciwo atattare da itaba,hajiya tace hakane itama tace bataji ciwoba amma kasan doledai zata bugu hakan kuma zai iya zamo mata illa koda agon kwanciyace,dr yasauke numfashi yajuyo yana kallona,inada inane keyimiki ciwo?shiru nayi danganin irin kallon dayakemin,sanda hajiya tatabani kifada masa inake yimiki ciwo,nan nace nanuna guiwar kafata,amma shima bawani sosai yakeminba, bude muga gurin yafada idonsa akaina,najanye zanina sama iyaguiwar dan kwarzanewa nayi bawani maiyawaba,jin yy shiru baice komaiba yasani kallon fuskarsa.kafata yakuwarawa ido ganin haka yasani sauke zanina cikin hanzari,
ok nagani bawani ciwo mai yawaba so bari arubuta mata magani"koda buguwar cikima zata warware,ya danyi rubuce rubucensa,daga bisani yadanna wani abu dake daure kan table in gabansa,yan mintuna kadan wani yashigo,yamika masa wanna takardar yafita"wayar hajiyar yy kara tadaga ok nima inaga gobe zan ko "tace kawai takashe wayar,batareda bata lokaciba yadawo dauke da laida ahanunsa,ya aje bisa kan table in, hajiya tamike saye nima namike tariko hannuna ,dr dakansa yadauki laidar yamika mata,ta ansa tasa hannu cikin jakarta taciro kude batareda takirgaba tadaura kan table in,sanna tace dani muje,shiko yarika zubamata godiya,harmukafita"tana rike da hannuna, muka isa jikin motar,yauwa to muje musaukeki akida ko,cewar hajiyar"nayi saurin cewa a a kibarshi kawai ngd bagidama zaniba mamace ta aikeni, kallona tayi dansin gaskata abinda nafada, nayi saurin sunkuyar dakaina kasa,dan nata tabbata har idan muka hada ido tofa zata gane bagaskiya nafadaba,toshikena ga maganin kitabbata kinsha kina komawa gida,tamikomin nakarba tareda yimata godiya,nakama hanyar fita,ya sunanki?tayimin tanbayar daga inta take saye,saida najuyo nace RUMAINA sunana..............
Comments and Share
MAMYN TWINS CE
12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
ALFARMA
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
by鉁嶐煆�
Rasheeda S' Director
ALLAH KA ALBARKACI ZURI ARMU"BAKI DAYA,
KABAWA BABY KHAYRAT LFY馃げ馃徎
Page 4
""Tayi murmushi RUMAINA to kigaida gida,to nace nafita a asibitin,nadauki hanya mafi sauki dazai kaini gida"
Ina isa gida natadda mama zaune ainda nabarta.tunkan inakaraso inda take tafara yimin fada,ke RUMAINA nan dagidan adama shine kk je kk zauna yanzu idan da babanki yadawo yatadda bakyana fa,nikaina banason kirikafitanna dan kawai banada dan aikene"amma tun dazu kinje kinzauna madadin idan bakisametaba kidawo kawai"ayya mama wlhy tun dazu nakarbo kudin,ahanyar dawowatace mota tatureni,matar kuma tace sam saitakaini asibiti,dukda nacemata banji ciwoba amma tace saimunje likita yadubani kingama maganin da tasayamin"mama tace ikon allah lallai tsautsayi baya wuce ratarsa,to allah yadada kiyaye nagaba,ameen nace namikamata kudin, nashiga daki na aje laidar maganin,sanna nafito nazauna mukacigaba da aiki, ganin narike aikin yasa
Mama tamike tashiga daki, sallama akayi daga bakin kofa,na amsa wai ana sallama da yarinyar data shigo gidanna,wanda yy sallamar yafada.dasauri namike nazo inda yaron kesaye nayi kasa damurya dan kada mama taji,kaje kace bawata wacce tashigo gidanna,saidai in ko nan makotanmu,natura keyan yaron yafita.nakoma nazauna allah yasoni mama batajiba,haushin mutumin yakamani nikaina banason narika fitanna "maza fitinata suke duk sanda nafita tofa sai sun tareni inko naki sayuwa zasu biyoni gida"mama ko tarinka yimin fada kena waini nake gaiyatosu,niko banmasan yadda zanfara hira da samariba,inbanda mazama ai nayi kankanta da soyayya,dudu 15 years gareni shimadin saura 6 month nacika...
Ina kamla aikin namike nashige ciki nima...
Ana gobe za'akama azumi,baba yahado mana kaya rigis atalakance. Duk shekara idan watan azumi yakama akan juyamana lokacin zuwa islamiya, munazuwa 8:am mutashi 12:pm kasancewar zallar KUR'AN akemana....
Shiri nake cikin sauri dan gudun kada namakara, nafito nasallami mama natafi, ina isa bakin get malam nuhu na faka mashin insa, na isa nagaidashi harzan wuce yakirani najuya kaina akasa, idanzaki sallaka titi kisaya kirika subawa dakyau koda sausayin zaigifta zaizamo dasauki" nace to ngd nasakaiciki,wanna ko aina yasamu labarin mota tatureni oho,...
Azumi yy nisa ibada natacigaba dagudanuwa cikin ikon ubangiji, kwanta tashi babu wuya agurin ubangiji gashi yau idan munkai azumi munkai ashirin da tara"
Kwance nake kankatifata inatajuyi dan bakarya yau azuminna yymin kamu,muryar baba naji aiko dasauri namike nafito sannu da dazuwa baba,yauwa mamana yanaganki haka duk agala baice? Allah baba yau azuminna yakamani dayawa,nayi maganar cikin shagwaba tareda riko hannusa nalangobe kaina"yy yar karamar dariya yadaura hannusa akaina sannu ko mamana dama idan aski yazo gabangoshi yafizafi.kidaure saura kadan kinji,nagyada kai,yauwa mamana to bari naje nasayo mana kayan miyar sallah yajuya yakalli mama datasamu gaba tana kallo yace da ita "sannuki da gida tunda ni baza ayimin sannuba. Uhm inako zakajini kasa yarka gaba tun shigowarka naketayimaka sannu,bakatani, baba yace waneni nace banata fadimatu yar mutan yola, murmushi mama tayi to yaukuma zolayace yatashi, shima murmushin yy mata"
Ganin sohuwar soyayya nason tashi yasani zamewa nayi ciki.
Bankuma fitaba harsaida baba yatafi yadawo,muka sunkuya aikin kajindaya kawo guda uku da kayan miyarmu nasalla" damuka gama mama tasani natsefe kisonkaina dan tamin nasalla nafi awa ajikin kwaya biyu dan tsifa namugun bani wuya, karshe itace takarasamin.tanayimin kiso tanayimin fadar randa bama tare zataga wazai rikatsefemun...daf magrib tagamamin naje nayi wanka dannaji karfin jikina inafita anakiran sallah...harda yarkwallata danazo shanruwa waiyau munkare azumi..mama tace gulma saikace badazu nagama narkewaba wai azumi yy yimin kamuba,baba kam bakina yakarba,yace ay nayikokari..washegari duk duniya ana farincikin nayau ranar sallah.nayi wankan sallah na amma ko kofar gida banlekaba har akaci akagama shagalin sallah banfitaba.....
_____________________________
Bayan wasu watanni
"""zuwayanzu kararu nasa agabana tukuru, danmunkusa ayayemu, shinkafar gonar baba tayikyau matuka da akacirota bakaramin alheri baba yasamuba,harzakka saida yafidda aciki, da akasaida shinkafar kudi maiyawa akasamu, ranar baba yayi alheri wayan unguwarmu,nida mama kuwa munsan baba nacikin wadata...
Ranarda yarage saura sati daya ayayemu,baba yashigo gida rikeda babbar laida ahanu,kantaburma damuke zaune da mama ya isa yazauna.mama tayimasa sannu dashigowa nimahaka, yaturomin wanna laidar gabana.gashi mamana kayankine aciki gara mufara shiri tun yanzu,dabarin jiki nabude laidar nashiga ciro kayakin dakeciki. Zannuwace turmi shida sai hijjab kala uku da takalma guda biyu harda kayan kwalliya masuyawa,bakina kasa rufuwa yy dan murna mama kigani kigakayana da baba yasayamin naturawa mama kayan.itama murnar tayi sosai dasanya albarka"
Baba yaciro kudi yamikawa mama gashi gobe idan allah yakaimu saiki bada dinkin kayan dan asamu ayi kar lokaci yakure,mama tasa hannu biyu takarba,baba yagerazama tareda gyaran murya yace.kunga ikon ubangijiko shikeyi dabayinsa yadda yaso yanzu kuduba kuga yanda yawadatamu da abinda zamu gudanar darayuwa cikin ikonsa.allah kena maji tausayin bawansa,mama tace hakane ubangiji mungode maka..baba yacigaba. dazunna naje mukayi cinikin wani shago maidauke da kayakin abinci nabiya kudin zanfara sana'ar saida kayan abinci.ina bukatar adda'arku kamar yanda kuka saba,sanna ke mamana zaki koma makarantarki bayan kingama hidimar gama islamiyar ki,mikewa nayi narika salle inafadin allah mungudemaka.su mama saidariya suke dafadin yarinta dangin hauka..
Washe gari cikin ikon allah baba yafara zuwa sabon shagonsa.aranarma munga nasara dankuwa rabin kayan abincin masaya suka saye.saizuwa yy yakuma saro wasu...
Fitowa nayi cikin shirin tafiya islamiya, ina isa natadda dalibai kaf anhadu. Malam nuhu yashigo aji yafara yimana jawabi. Ayau za abaku hutu sai ranar asabar shine zaikasance ranar daza a yayeku.amma kafinna akwai wata sako datashigo mana yau dasafiyarnna.cibiyar makarantarna datake cikin birnin tarayya abuja.AL'MU'ASSASA"ISLAM"ta aiko dasakon cewa kafin ayi yaye dole sai anyi musabaqa, tabukaci dalibai guda biyu daga cikin wadanda za'a yayesu,domin gudanar da musabaqa nakasa baki daya acin birnin na abuja wanda za'a gudanar ranar'asabar mezuwanna.sanna suna bada hakuri akan rashin aiko da sanarwan dawuri.yanakaina yasauke numfashi.kunji sakonda ya isomuko,tsit yan ajin akayi kowa sai raba ido yake da sakar zuci.tirkashi wanna wani irin musabaqa ce haka bazato basammani kuma acikin kwanaki biyar dayarage ayi yariskemu.kuma bana iya jahaba nakasa baki daya,maganar malam nuhu yakasemun zancen xucin danake, khadeeja umar"RUMAINA adamu,kubiyoni yana fadar haka yajuya yy waje.
Kulululu cikina yabada mukahada ido da khadeeja itama daga kurinta hakan takasance, muka mike jiki asabuli mukafita.can muka hangoshi gindin bishiya shida sauran malamai muka karasa inda suke muka sunkuya kasa gefe dasu, RUMAINA khadeeja malam nuhu yakira sunanmu,hada baki mukayi gurin cewa na'am, kune zaku kasance mutum biyunda akabukata dan gudanar da musabaqa takasa dan haka kudage daga yau harzuwa ranar asabar idan allah yakaimu kuzage wajen yin bita,kunajiko? Ai babakin amsa saidaikai kawai mukagyada,suma sauran malaman sukayi kalar nasu jawabin,wai kada mubasu kunya,malam nuhu yamikamin wata farar dakarda yabawa khadeeja ma,yace kukaiwa iyayenku wanna takardar.daga karshedai sukace mutafi gida,
Duk jikina yagama mutuwa haka nadauki hanyargida jiki bakwari,karar mashin danaji abayana yasani jangefe dan tawuce.koda najuya sainaga ashe malam nuhu ne.yafaka akusa dani.yadubeni cikin tausashen murya dafadin RUMAINA nasanki da hazaka kikara akan nada kinga wanna karon musabaqa ce nakasa bakidaya inaso kibada hankalinki sosai kada kiyi wasa.to malam insha allah zan maida hankali.nafadi hakannekawai bawaidan nasamu kwarin guiwa damaganar dayafadaminba.to allah yataimaka jeki gida.nakama hanya..................
Comments and Share
MAMYN TWINS CE
12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
ALFARMA
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
by鉁嶐煆�
Rasheeda S' Director
ALLAH KA ALBARKACI ZURI ARMU"BAKI DAYA,
KABAWA BABY KHAYRAT LFY馃げ馃徎
Page 5
Wanna page in nakine anty fati na grp in 馃啋NOVEL MEKEUP AND KITCHIN kiji dadinki kiyi lasting馃じ鈥嶁檧馃槝
""""Hakana isagida bawalwala tattare dani.naisa nazauna kusa da mama,tadubeni yau kosallamarma babu ita hakafa kk shigo babu sallama,nayifa mama bakiji bane kawai.yanayin danayi maganar yasa mama dada dubana cikeda kulawa dan fahimtar yanayina,abinka da uwa kallo daya tafahimci inacikin damuwa.RUMAINA meke damunki?kamar jira nake tayi tabbayar nayi saurin ruko hannuta mama wai musabaqa zamuyi,to shine zaki damuhaka saikace yau kksabayin musabaqar.mama wanna musabaqar ba irin wanda nasaba yintabace.wanna nakasace bakidaya kuma a abuja zamuyi mama inajin soro gawanna takardar malam yace mukaigida.namikamata takarba tana dubawa.
Muna cikin haka baba yashigo,nan mama keshaidamasa,shima dayaji zancen saida yajinjina amma dan yakarfafamin guiwa saiya. to mamana zamu tayaki addu'a saiki maida hankali sosai kamar yadda nasanki.maza tashi kijekici abinci kisamu guri kinutsu sosai dan kisami damar yinbita"to nace namike nashige daki .ranar ko waigen abincinci banyiba saida mama tazaunar dani agabanta kamar kullom kafin naci,
Inayin sallar isha nafara bita,inacikin karatun sainaji harshena nahardewa abin mmk saina tike saikawai nafashe dakuka, dasauri mama tashigo dakin tataddani nasaka KUR'AN gaba saikuka nake,rufe KUR'AN in tayi takamo kafadata namike saye tajanyo hannuna zuwa bakin katifata,kwanta kiyi barci idan kktashizakiji kin'iya,kaikawai nagyada mata ,saida taga nakwanta kafin tafita.aiko banjima dakwanciyaba barci yadaukeni, karfe shabiyu daidai nafarka,naje nadauro alaula nazo nayi sallah raka'a biyu,sanna nabude AL'KUR'A'NI nafara karatu abin mmk saigashi inda dazu nakasa yanzu na iya,banbar karatunba harsaida akakira sallar asuba"shima ina idarwa nacigaba....hakakullon nakeyi abinda ketadani salla saikuma cin abinci,saida wani lokaci mama tashigo tarufe KUR'AN din tace naje nakwanta kuma da ikon allah idan nayi barcin natashi sai inji kamar ankaramin iyawarce...
Yau juma'a'inazaune bayan na idar dasallar isha mama tashigo dalaida ta aje gefena tafita.najanyo laidar sainaga kayan da baba yasayomince har an dinka,naji dadi sosai.naturasu gefe nacigaba dabita kamar kullum. Yau karfe daya mama tashigo tatadani tace nakwanta haka tadauki KUR'AN din tafita dashi adaren mama da baba ko rinsawa basuyiba...washe gare da asuba mama tatadani tace naje nayi wanka koda nashiga bandaki natadda takaimun ruwan wankan maidumi,nawanke jikina saf nafito..bayan nayi sallah nasaka daya daga cikin sabin kayana masha allah bakaramin kyau kayan yaminba.ina gamawa mama nashigowa dauke dakayan karyawa.itada kanta tahadamin tea kasancewar yanzu alhmdllh tea and bred mukekaryawa dashi wani sa inma harda kwai, tace nayi maza nakarya kar lokaci yakure..
bayannagama baba yy kirana waje.yashiga yimin nasiha maishiga jiki.daga bisani mama tadaura nata nidai saisharar kwalla nake..baba yadubeni taso muje narakaki.namike nadau jakar danasa kayana kala biyu muka fita mama tanayimin fatan alkairi...harcikin makaantar mukashiga da baba,dalibai da malamai kaf sun hallara.can nahango malam nuhu sai duba agogon dake daure ahannusa yake kamar ance yajuya yana ganinmu yanufomu, yarissina yagaida baba baba ya amsa dafadin kace ita akejirama tundazu naga gayan uwanta duk sun halarci gurin,dan murmushi yy baba kasan yaune za afara musabaqar na kuma sunce bayan sallar azahar za afara gashikuma dagana zuwa abuja da dannisa shiyasa zamutafi dawuri,baba yace gaskiya kam gara ajedawurin dangudun makara.sai alokacin nagaidashi.baba yace to allah yasare yakuma bada sa'a.malam nuhu ya amsa da ameen.baba yajuya yafita amakarantar najuya zantafi cikin dalibai karaf mukahada ido da malam nuhu nayi saurin yin kasa dakaina nagotashi nashige cikin dalibai...
Motocine guda uku daya namalamai biyu kuma nadalibai sai'alokacin nasan asheduka za'atafi bamu yan musabaqa kadaiba harda daliban daza ayaye ,acan za'agudanar da yayen, aka umurcemu damushiga mota mukashiga.
Batareda batalokaciba.motacin sukabar harabar makarantar.muka lula titi.....
12:15 pm"
Mukashigo babban birnin taraiya abuja" direct masaukinda akatanadar mana motocin sukashige ,suna parking mukafirfito yan agajine hadeda sojoji zagaye dagun.munafitowa cikin sauri sukazo inda muke.hanjin cikinane yakada sakamakon ganin sojojinna danayi nandana jikina yasoma bari,tun ina yarinya nakemugun jin soron soja kotafiya zamuyi da mama idan mukazo (road block) (checking point) rufe idona nake gam harsaimunwuce kafin nabude.nayi baya dasauri nashige sakiyar dalibai narike hijjab inwata nayi kasa dakaina harsaida mukashiga cikin masaukinmu"suma sojojin musulunce wato yan'agaji,dasu sojojin gomnatin sukajuya danganin munshiga.
Masaukine maikyan gaske muzallar dalibaine aciki malamanmu dai awaje mukabarsu.mukazazzauna asaman kujerundake cikin katon falon,yan agaji sukashigo dauke da manyan kuloli nan sukafara zubana abinci sukarika mikawa kowa acikinmu sanna sunagamawa sukafita. Mukasunkuya cin abincin.da abinshan dasuka ajemana agabanmu.
Munagama ci anakiran salla wani dan agaji dake saye abakin kofa tashigo.gabayican kushiga kuyi alaula yace damu,to mukace.mukarika shiga munayin alaulan.mukazo muka gabatar da sallah,
Munazaune wasu yan agaji su uku sukashigo daya nagaba biyunabiye dashi koda ya iso indamuke yaja yasaya biyunna suka saramasa"tareda kamewa.sannuku yacedamu"mukahada baki wajen gaidashi.yy murmushi dafadin kutaso muje,duka mukamike mukabi bayansa,muna fita wadanna sojojin suka yisaurin zuwa inda muke sunrirrike bindiga kamar sunafilin daga.yandanayi dazu hakama nayi yanzu harmuka isajikin mota
Motocin kungiyace guda biyu