Showing 81001 words to 84000 words out of 100116 words
daya bata kara ba ta juya ta koma gidan,ko knocking fin kofar falon batayi ba ta shiga, da sauri Shehu ya mike tsaye yana kallonta.
"Ina Ummie? Sa'adah ce ta fito daga daki hannunta rike da bowl tana fadin " Taki cin abincin bansan yadda zanyi b.. Bata karasa zancen ba sakamakon ganin Zarah da tayi.
"Ina Ummie? Zarah ta sake fada tana kallonsu.
" Yaya Ummiy bacha da yafiya" Cewar Ihsan dake kallon Zarah.
Sosai hankalin Sa'adah dana Shehu ya tashi,kafin suyi uttering wani word sin Zarah ta nufi dakin da Sa'adah ta fito da sauri.
A kwance taga Ummie duk ta rame sai uban hanci da idanuwa da baki kallon drip din da aka da mata tayi da sauri ta karasa hawaye na zubo ma ta.
A hankali Ummie ta juyo jin shigowar mutun, ganin fuskar Ummanta ya saka ta saka kuka tana fad'in " Ummana kicewa ciwan nan ya tafi Ummana bana so na mutu! Ummana inaso na girma na rama miki dukan da Abba yake miki, Ummana inaso na girma na zama likita Ummana inaso na temaki mutane marasa abinci da wajen kwana Ummana kicewa ciwan nan ya tafi" Ta karashe maganat hawaye masu zafi na biyowa kuncinta kana ganin yadda take magana kasan tana cikin tsananin ciwo.
Karasawa jikin gadon tayi tana zama gefen gadon ta rike hannunta wanda ba'a sa ruwan ba, "Ummie tun yaushe kike rashin lafiya amma baki ce Abba ya kawoki wajena ba? Me yake damunki?
"Zazzabi ne kawai da typhoid" cewar Sa'adah tana kallonsu. "Sannan nan dina yana ciwo" Ummie ta fada tana nuna kasanta, "Kuma Yaya Saleh n... Kafin ta karasa Sa'adah tayi caraf ta ce " Kuma Saleh ne yake kaita allura"
Shuru Ummie tayi ganin yadda Shehu ke yi ma ta wani kallo, ita dai tasan karya Aunty Sa'adah tayi kuma suna fita zata fadawa Ummanta gaskiyar abinda ya faru ai taji Sa'adah ta ce fyade Saleh yayi ma ta kuma bazata taba yafe masa ba.
Rungumeta Zarah tayi zuciyarta na zafi. "Dare nayi yanzu kar a nemi a gida" Cewar Shehu yana kallonta.
"Babu me nema na,bazan tafi na bar Ummie ba zan kwana a nan if not zan dauki yarinyata mu tafi idan taji sauki sai na dawo da ita"
"What? Baki da hankali ne? Toh ba'a gidana ba wallahi da wani masifa kike so naji? Dana ummie ko kuma da zamanki da zai dinga raunata min zuciya ko kuma da asarorin da naked fama dasu na dukiyata? Baki isa ba wallahi! Tafiya zakiyi! Shehu ya fada ransa a bace.
Ta shi tayi tana kallonsa ranta a bace ta ce "Nima bason zama nake a inda kake ba Shehu! Sabida yarinta kawai zan zauna ai nima inada gida ba'a bola nake ba"
Ze kara wata maganar Sa'adah taja hannunsa tana fad'in "Muje"
Ransa abace yabi bayanta. Muryarta chan kasa ta ce " Wai meyasa baka da saiti ne? Kai da zaka lallabata ta tafi shine kake ihu?
Dogon tsaki yaja yana barinta a wajen ya wuce dakinsa. Da sauri ta koma wajensu tana fad'in " Ai Ummie kamar 'ya take a wajena Zarah! Da kin tafi ni ai ne kula da itane"
Ajiyar zuciya Zarah ta sauke tana tashi tsaye ta ce " Gobe zan dawo gwanda a komar da ita asibiti"
Cikin tsananin farinciki Sa'adah ta ce " Shikenan muje na taka miki" ......
★
Tun ranar da Yusuf ya bar gidan ta kasa gane kan Aunty ko me ya fad'a mata oho! Wannan wani irin abu ne! Ta auri kani ba soyayya kuma ta sake auren yaya ba soyayya? Duk da Yusuf da Farooq halinsu ya banbanta amma ita kham zuciyarta batayi na'am da auren ba kuma ita tsoran matarsa take ji duk da Aunty ta ce gidanta daban.
"Ke Ummie! Tunanin kuma fa? Ga maganin sanyi chan na ajiye miki tun safe har yanzu baki sha ba ko? Toh karki mayar da hankali ki shanye ga wani ma Hadiza ta aiko dashi tafiyayye daga chadi ba dadi ne dashi ba haka kuma zaki shanye shi kafin ki fara shan tsumin mu na fulani! Danni yanzu nake jin zakiyi aure! Tun farko bansa inda kaina yayi ba da banyi tunanin hada ki da Yusuf ba yaro kamar ba dan uwan Farooq ba!
"Aunty nifa bana sonsa! Cewar Ummie tana kumbura fuska. "Eh ni kuma ina sonsa ubanki ma yana sonsa kuma dole ki aureshi ki dauki auren nan a matsayin auren biyayya kinji ko?
Hawayene suka fara biyo kuncinta zuciyarta ba dadi. A dan fusace ta tashi ta shiga daki. Bata dade da zama ba kiransa ya shigo wayarta ranta a bace ta dauka ta na fad'in " Kazo ka fadawa Aunty ka fasa danni bana sonka bazan iya kishi da wannan matar taka ba gaskiya!
"Auuuccchhhh ya fad'a yana karawa da shhhhh, kinji yadda maganar ta soki zuciyata kuwa UMMIE? Kinsan 2weeks ma yayi min tsaho? Ji nake kamar nazo na cewa Baffah a mayar dashi gobe... Cikin takaici ta kashe wayar zuciyarta ba dadi a nan dakin taci kukanta har ta gaji bacci ya dauketa.
★
Kayan da Mama ta siyowa Ummie wanda zata saka ranar daurin aure ta zubesu a falo tana kara kalla, kala uku ne sai gold necklace guda daya dayan kuma silver sai takalma da purse.
Farooq ne yake sakkowa daga stairs yana latsa wayarsa, kallon² sukayi da Mama kafin ta dauke kanta daga gareshi, kallon kayan yayi ya ce " Mama business kika fara ne?
"A'A kayan Ex wife dinka ne ko kuma ince sister in law to be dinka"
Cike da rashin fahimta ya ce " Sister in law to be? Ramlah ma dake kitchen kunnenta na kansu.
"Eh mana! Karka ce min Yusuf be fada maka ba? Toh idan be fada maka ba ni bari na fada maka! Yusuf dai yayanka! Zai auri Ummie! Ummie dai matarka daka saka, ka watsa min kasa a ido shi ya goge min"
"What!? Ummie? Haha Mama! Ummie fa? Ya zaayi na aureta na saketa kuma ya aureta? Farooq ya fada yana kallon Mama.
" Eh! Nace Eh! Ko haram ne? Ai kai kaga baka so shi kuma tayi masa! Kaje ka nemo zabinka sai na aura maka tunda ni ban iya zabe ba".
Farooq be kara cewa komai ba ya fice, Ramlah dake kitchen kuwa ta ciji baki tare da kudurin abinda zatayi da shegia Ummie! Tunda ta zabi aurar mata miji dama a kanta Yusuf yake ta wannan rawar kafar?.....
★
Tun karfe 12 na rana Zarah ta fits Aunty ce kawai ta san Ummie ba lafiya dan jiya basu yi magana da Zayd ba kuma yau da wuri ya fita.
Tafi minti goma tana knocking gate din gidan Shehu kafin gate man ya bude kofar kadan yana kallonta ya ce " Ba kowaa gidan"
Cike da mamaki ta ce " Kamarya ba kowa? "Eh sun fita tun dazu"
Shuru Zarah tayi kafin ta dauko wayarta a jaka tayi dialing idn number Shehu, bata shiga kwata², cike da takaici ta juya tana tunanin me yasa zai ma ta haka bayan ta fadawa Sa'adah zata zo?
Jikinta duk a sanyaye ta nufi gida, dan cutar Ummie ta firgitata yadda ta rame sosai.
A kasalance Aunty ta ganta ta shigo, "Lafiya dai? Ya jikin Ummie?
Ajiye jakarta tayi tama cire hijabin jikinta ta sakko da Khaleel dake goye a bayanta, gwiwa a sanyaye ta ce " Wai basa nan! Na kira wayarsa ma bata shiga"
"Ba mamaki sun tafi asbiti anjima idan Zaydun ya dawo sai ya kaiku zuwa lokacin sun dawo"
Da toh kawai Zarah ta amsa dan a jikinta tana jin something is really fishy.
Karfe 8 saufa Zayd ya dawo gida a gajiye,Zarah ce kawai a falo ta zuba uban tagumi. Gyaran murya yayi har sau biyu amma bata ji ba. Kusa da ita ya karaso yana fad'in " Zarah! Da sauri ta kalleshi ta ce " Na'am! Tana sauke ajiyar zuciyar.
" Lafiya dai? Tunanin me kike yi haka? "Ummie ce ba lafiya kuma tun safe nake kiran number Shehu bata shiga,jiya naje gidan da daddare yau ma na koma amma basa nan kuma layinsa baya shiga"
"Toh, bari nayi wanka inzo muje, sannan gobe karfe 2n rana za'a daura auren mu zuwa jibi sai mu koma gidanmu tare da Ummie idan ta kara jin sauki sai ta koma gida"
"Toh Allah ya kaimu ya bamu zaman lafiya" Da Amin ya amsa yana murmushi.
Sai kusan 9:30 suka nufi gidan Shehu, tun daga nesa suka hango motar Shehu ta shiga gidan, daga dan nesa sukayi parking sannan suka fito Zarah na dan rike dashi saboda har yanzu kafafunsa basuyi kwari sosai ba.
Ita tayi knocking din kofar sau biyu, karamar kofa gate man ya bude yana kallonsu kafin ya ce " Basu dawo ba fa!
Daga haka ya fara kokarin rufe kofar. Karfin da Zarah bata san tana da shi ba ta saka ta tura kofar da karfi ranta a matukar bace ta shiga gidan tana fad'in " Ubanwa zaka raina wa hankali? Zayd ne ya biyota yana yi wa mai gadin kallon banza. Ko knocking batayi ba ta afka falon.
Ganin Sa'adah tayi tare da Ummie dake tafiya kafa a wangale kamar wadda akayi wa kaciya.
"Me ya sameta? Zarah ta fada tana karasowa cikin falon.
Kallonsa sukayi su duka, Shehu ido ya raina fata.
Kula Ummie ta saka tana fad'in " Ummana ni bana son tafiya wajen ciwo yake min Aunty Sa'adah tace sai nayi"
A gaban Ummie Zarah ta durkushe tana fad'in " Ne ya sameki a wajen?
"Ance miki typhoid ne"
Shehu ya fada yana tada jijiyar wuya.
Banza tayi dashi tana rike hannun Ummie ta ce " Mamana me ya sameki?
"Dan Allah Ummana ko tafi dani bana son na kara zama a man wajen!
Juyowa Zarah tayi ta kalli Zayd da suma kallonsu yake yana mamamkin me ya samu Ummie haka tayi wannan ramar.
Kokarin fincike Ummie daga jikin Zarah Shehu yayi yana fad'in " Baki da inda ya wuce gidan Ubanki!
Sake rungumeta Zarah tayi zuciyarta na karaya.
"Ummana Dan Allah ko tafi dani! Ummie ta sake fada tana kara kankame Zarah.
"Me ya faru da 'yata? Cewar Zarah tana yi wa Shehu wani kallo.
"Ya kike so nayi! Ya kike so nayi da rayuwata! Dame kike so naji? Kinsan asarar miliyoyin kudin da nake yi? Ke wace iriyar mahaukaciya ce! Ko ance miki nima bana sonta ne? 'Yata ce fa? Ni na haifeta! Kuma ina sonta! Ance miki a son raina wani ya bata mata rayuwa?
Wani dum zuciyar Zarah ta bada wani sauti.......
"B'ata ma ta rayuwa? Zarah ta maimaita tana tashi a sukwane idanunta akan Shehu, "Zarah Dan Allah calm down zan miki bayanin komai! Cewar Sa'adah tana kallonta.
"Ka fada min abi da ke faruwa!
Cikin fushi ya kalleta ya ce " Na gaji da boye miki! Ke ba kowa bace da zanji tsoranki! Fyade akayi wa Ummie!"
Ya fada da karfi yana kallonta. A hankali Zarah ta karasa inda yake yana kokarin chakumoshi amma jikinta yayi week sosai dishi² kawai take gani dan tayi matukar girgiza, da sauri Zayd ya karaso yana fad'in " Zarah calm down please!
Ture Zayd tayi aikuwa ya fadi amma be ji faduwar ba ya fara kokarin mikewa, daddageea tayi da tsinke Shehu da mari amma zafin da zuciyarta ke yi ma ta ko madam be ragu ba, chakumeshi tayi ta fara duka ta ko ina, har karfinta ya kare,awajen ta sulale tana fashewa da wani kuka me dacin gaske wanda baby wanda zai fahimci halinta da take ciki sai me da.......
*Kuyi hakuri kwana biyu ina samun matsalar charji wayana bata da rikon charji but insha Allah zanyi kokarin ganin mun kammala kafin Azumi*
Autar Mama ce.
[3/16, 4:47 PM] Brother❤: ✨✨ *UMMIE* ✨✨
_Labari daya danganci soyayya da kuma k'alubalen rayuwa_
*FREE BOOK*
*MALLAKAR*
Autar Mama
*EXQUISITE WRITER'S FORUM*
(E.W.F)
*Follow mr on wattpad @Autarmama56*
I just published "Chapter 35" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1200202021?utm_source=android&utm_medium=com.fmwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=aNtaFNbP7NptSLcL98SFJmhatlQWgEOjsgY4wzr8ULE7kSl%2BwfVrvMVAS6TQ3er%2Ff113kDIVEjEDT6MHvztUxuDJwM5932iyCLhgsdsJwNF1I8cuVnDkSXr6V9FzCn1Z
*Whatsapp number, free to contact me 08142904255*
*BAK'AR SAKAYYA*
*Bak'ar sakayya, labarine a kan tsantsar soyyar gaskiya wadda ta fara tun daga yarinta, ya sota tamkar ransa! Yayi fada da kowa a kanta! Yayi kokarin sadaukar da rayuwarsa saboda soyayyarta! A nata b'angaren itama ta soshi soyayya me zafi hade kuma da yarinta... Shin kunsan me yake faruwa?.... Ko yaya Yidi da Bardo zasu kasance? Ya labarin soyyarsu zai kasance? Me kuke tunani a kansu?... Hmm a wajena kawai zaku samu wannan amsoshin akan nera 300 ga masu turuwa ta banki, masu turo kati kuma 400 ne masu idan kuma Vip group ne zaki biya 500 posting sau biyu a rana*
*Hmm, ga Yazeed fa! Yaro dan gata! Amma kash! Ya kasance dolo! Sanadiyyar hakan ya,rasa me zama dashi! Baya iya yin komai da kansa! Ya tashi ba tare da uwa ba! Yayansa kadai ne sanyin idaniyansa! Hmm Yidi ta shigo rayuwar Yazeed but how? Hmm wanna amsar zaku sameta ne a,wajena kuma duk cikin littafina me taken _BAK'AR SAKAYYA_*
*Soyayya ta wahalar da Bardo! Yasha gubar so! Yasha azabar so! Yasha masifar so! Soyayyar Yidi taso hallaka rayuwarsa!*
*Kukan jaririn da ya cika wajen ne ya tsorata ta! Ajiye tulunta tayi ta karasa gefen rafin gabanta na faduwa..... Hmmm Tsintuwa! Tsintuwar yaro! A gefen rafi... Hmm zaku samu cikakken labari a wajena ni Autar Mama akan farashi me sauki kamar yadda na fada normal group 300ne posting sau daya a rana! Idan kuma katin waya zaki turo zaki bada 400, sai vip group 500 posting sau biyu a rana*
*Shafi na talatin da biyar*
Ummie na kwance a babbar kujera a falon Aunty Zarah tayi ma ta firfita dan an dauke wutar nepa, Zayd ne ya fito daga d'aki yana kallonsu ya ce " Aunty ta ce ki kaita dakinta"
Goge hawayenta tayi tana ajiye maficin sannan ta kalli Ummie ta ce " Mamana zaki iya tashi?
Daga kai Ummie tayi alamar eh kafin ta fara kokarin mikewa, taimaka ma ta Zarah tayi sannan ta riketa tana ta gwale kafa har suka isa dakin Aunty ta kwantar da ita a kan gado, fitowa tayi ta barsu ita da Aunty, A kusa da Zayd ta zauna tan fashewa da kuka me zafi da k'una.
Kwanto da ita yayi jikinsa yana shafa ta alamar rarrashi, sai da tayi me isarta sannan tayi shuru ta fara sauke ajiyar zuciya a hankali.
Zayd ne yayi breaking silence din da cewa " Zan shigar da case insha Allah za'a nemowa Ummie hakkinta"
Girgiza kai Zarah tayi tana tashi daga kafadarsa ta ce " Bana so! Bana so duniya tasan halin da nake ciki! Kasan dai idan Yusuf ya ji wanna maganar dole zai ce dan uwansa ne zai zama me kare ta ni kuma duk abinda zaa saka 2brothers family bana sonsa saboda press zasu iya shigowa ko nan gaba Ummie ta girma za'a dinga kallonta da abunne maybe ma mijin aure ya gagareta ni dai na hakura duk wanda ya bata ma ta rayuwa zai gani insha Allah bzan taba yafe masa ba amma inaso wannan lamarin ya tsaya iya mu saboda future din 'yata bawai dan bana so a karbar ma ta hakkinta ba a'a bana so in lalata future dinta"
Ajiyar zuciya Zayd yayi yana kallonta ya ce " Hakane! Maganarki abar dubawa ce amma rashin daukar mataki shi zaisa ayi ta aikata barna!
"Hakane Zayd! amma na barshi da Allah, Allah ne zai saka min koma waye! Ummie dai bazan kara barinta ta koma wajen Shehu ba har abada, ina fatan zaka rikemin ita kamar kai ka haifeta"
Murmushi Zaud yayi kadan yana riko hannunta ya ce " Zarah! Dago jajayen idanuwanta tayi tana kallonsa. "Zarah! Ni Zayd na miki alkhawarin rike Ummie kamar 'yar dana haifa kuma ta bangarena babu wata matsala insha Allah"
Zame hannunta tayi daga cikin nashi tana kwantowa a kafadarsa zuciyarta cike da baki da radadin abinda ya samu yarta.
*5months later*
"Ummie! Ummie! Ummie! Da karfi Zarah ke kiran sunan Ummie amma bata amsa ba. Kallon Zayd tayi dake breakfast a dining ta ce " Kar dai ace yarinyar nan bata tashi ba? Yanzu fa 8 saura kuma ta ce exam din Maths ne dasu first period"
"Ki je ki duba mana" Bata ce dashi komai ba ta tashi tana nufar dakin Ummie. A kudundune ta ganta cikin bargo tana sharar bacci.
Yaye bargon tayi tana kallonta ta ce " Bana son sakarci ko wanka bakiyi ba?
Bude kyawawan idanunta tayi ta zubasu a kan mahaifiyarta cikin magagin bacci ta ce " Ni bana son zuwa makaranta fa"
"Bana son sakarci tashi! Wata nawa kikayi ba makarantar? Saboda kinji dadin zaman gida ko? Ga Uncle Zayd zai tafi aiki ki bari ya tafi baki shirya ba said dai ki tafi a kafa"
Da sauri Ummie ta tashi tana saukowa daga kan gadon. Zarah na tsaye har ta shiga toilet. Murmushi tayi kadan tana kallon kofar toilet din 2weeks kenan data fara ganin walwala a idanun Ummie itama hakan ba karamin dadi yaui ma ta ba.
Ko minti 5 Ummie batayi ba ta fito tana fad'in "Ummana kayana"
"Wannan dai ba wanka bane" Cewar Zarah tana nufar closet dinta ta zuge ta dauko ma ta uniform dinta tare da inner wears.
"Kin daiji abinda na fada miki ko? Ko da wasa ban yarda wani yasan me ya faru da ke ba idan kika kuskura kika bari ko cikin kawayenki wa ta ta sani sai na mai dake gidan babanki"
Da sauri Ummie ta girgiza kai tana fad'in " Uncle Zayd ya ce ciki ba dan abinciki kadai akayi shi ba! Bazan fadawa kowa ba insha Allah"
"Yawwa! Koma waye yayi miki hakan Allah zai saka miki" Zarah ta fada tana mika ma ta kayan.
Shuru Ummie tayi tana kallon Mamanta, tasan idan ta fada ma ta Saleh ne wata kila ciwan zuciya ne zai kama mamanta shiysa bazata fada ba Allah ya isanta tsakaninta da Saleh"
Sai kusan 8:15 sannan ta kammala shirin, tana fitowa ta kalli Zayd dake latsa waya ta ce " Uncle Zayd kai zaka