Showing 84001 words to 87000 words out of 95666 words
Chapter 29 - MASIFAR SO COMPLETE BOOK by Rahamat Muhammad .pdf
Lamarin XARAH dai sai ido taxubama KAMAL da LABEEBAH dan soyayya tsalaninsu sai
sambarka
Dan LABEEBAH idan KAMAL ya kirata manta kanta take haka xata xage susha soyayyarsu ita
da shi gwanin tafiyar tata
[10:59PM, 27/10/2016] Rahamat Naleleí ½í²‹: XARAH takan kulle kanta a'dakinsu ko bayi tayi
kuka tayi kuka San ranta
Sam jitake tatsani kanta meya kaita aikama KAMAL haka tasani da yanxu tana tare da mijinta
Ana saura sati biyu biki Momy takira XARAH da LABEEBAH akan tanasan Su xauna kusa da
ita na wani lokaci kafin xuwan bikin
Nan ko gyara LABEEBAH take sanyi kawai
Aiko LABEEBAH ta gyaru agun Momy
Dan maganin mata ingantattu Momy tadinga 'dirka mata
Har saida LABEEBAH takai tana canja pain sau biyar a rabah
Abin dai sai Sam barka Amarya LABEEBAH tasha gyara na bam mamaki
Sai ana saura kwana uku biki Su LABEEBAH suka dawo kano dasu Sagna
Kuma aranar Su Kakah suka kawo kayan Auran LABEEBAH
Hmmm mekaratu kaxo gidana ni Rahamat kasha kalloí ½í¸‚
Sagna da Safna ne suka saka LABEEBAH agaba suna yimata make-up dan yaune walimar
bikin nata
Tayi kyau Sosai cikin shigar wani shegen les me colour na sky blu
XARAH ma haka
Dan anko sukayi
Walima ka'dai LABEEBAH Tace tanaso acewarta albarkan Auran suke nema
Anyi walima me ratsa xuciyar me imani
Inda malamai mata sukayi wa'axi me burkita xuciyar mutum yaji yanasan bautar Allah da San
manxansa
Anci ansha an Washe
Washe gari ya kama jumma'a haka aka'daura Auran *KAMAL da LABEEBAH*
Gaban LABEEBAH ya yanke ya fa'da
XARAH tafashe da kuka
Dama ya kasance daga XARAN sai LABEEBAH da qawayensu Su biyu a 'dakin
XARAH Tace nacuci kaina
LABEEBAH ta kalleta ka'dan hawaye ya xubo mata Tace Ashe xan xama *MATAR KAMAL.......*
Wayarta tayi ringing tana kallan KAMAL ne ta 'dauka dayin shuru
Yace Allah ya cika min burina yau na mallakeki matsayin matata
Dama na gaya miki insha Allah xamuyi rayuwa me da'di me gar'di me sanyi me santsi
Inaso kice ina sanka KAMAL ina MASEEFAR SONKA. Hakan xaiyi min da'di my baby.
Cikin kuka wiwi Tace wannan kalmar itace kalmar da harshena ya kware wayan fa'darta
Ina sanka KAMAL ina MASEEFAR SONKA
Gaban XARAH yayanke ya fa'di. Tabbas LABEEBAH tagama samun KAMAL
KAMAL ya gama samunta tunda gata kusa da ita Amma tafurta Kalmar tanasan KAMAL kuma
agabanta
KAMAL yajah numfashi Yace ke ka'daice macan Aurena har abada. Kisani ko a aljanna ina ina
addu'ar Allah ya barni dake
Ina MASEEFAR SONKI
Ki shirya xama dani
Dan na tanadar miki wasu abubuwa wanda na'dau shekaru ina tara mikisu
Idan kin tsallake kwanciya a qirji na yau.
Gobe bazaki tsallake ba..........
Nayi miki wannan alqawarin
LABEEBAH taqara saka kuka
yayi saurin kashe wayan nasa
XARAH taxuma LABEEBAH ido
LABEEBAN ta kalleta ido cikin ido Tace ina matuqar ~*MASEEFAR SON KAMAL*~
XARAH ta goge hawayanta Tace nasani
Tana fa'din haka tabar 'dakin
'Daya daga cikin qawayan nasu Tace da LABEEBAH nidai wannan Abu yaban mamaki XARAH
ta Aureshi a karan farko gashi ke kin aureshi a karo na biyu
Shuru LABEEBAH tayi mata
Cikin wannan ranah LABEEBAH tasha nasiya daga Su innah da Ya Usman har Rukayya
Tayi kuka San ranta
Haka tanaji tana gani aka kwashesu xuwa Abuja. Shikenan tabar gida har abada kuma ba'a
mata fatan tadawo taqara rayuwa irin tada agidan
Dare baiyi can bah suka iso Abujah tunanin LABEEBAH gidan da akakai XARAH nan xa'a kaita
ashe ina ba nan bane
Wani shegen gidanane akakaita inda ya hargitsa kowa.
Gidane Wanda ya amsa sunansa gida
Gida ne Wanda duk mesan duniya xaiso dama shine ya mallake shi
Rayuwa kenan me xuwa da canji kala kala
Rukayya da Sumayya XARAH sun taya LABEEBAH kwannan gidanta
Amma kallo 'daya xakama XARAH kagane tana Cikin wani hali da takura
Dan ita da tayi niyar qin biyosu Sam
Amma daga baya tacanja ra'ayi
Washe gari Komai yatafi yanda akeso
Dan haka Su XARAH suka cale garin na KANO
Duk da Momy bataji da'din hakan bah. Amma sun bata uxiri
Bayan tafiyarsu momy takira LABEEBAH awaya tana bata hakuri ta kwantar da hankalinta dan
Sumayya da Rukayya sun gaya mata irin kukan da LABEEBAn takeyi
Tace toh Momy
Su Sagna da Safna da Khadija da Halima yaran Sarkin Armiyaniya ne kawai suka rage agidan
LABEEBAH sai SAUBAN 'dinta
Khadija da Halima sun qarema LABEEBAH kallo tsaf sun gano tafi kyau afilima
Gaskiyane KAMAL yayi dace da mace
Itama LABEEBAH tana binsu da kallo dan bata sansu adangin Su Sagna ba
Can dai takasa hakuri ta tambayi Safna suwaye
Tace yaran Sarkin daya riqe Ya KAMAL ne
Tace ayya shiyasa ban sansu bah
Can dare suma suka watse mata. Ta kasance ita 'daya kwal dan har SAUBAN sanda sukamai
wayo bata saniba sukayi gaba dashi dan Momy ta garga'desu akan karsu barshi
Sai da suka tafi ta'ankare. Aiko taji haushin hakan
Bayan tayi sallar isha'i ne tayi kwanka da saka wata atamfah me launin pink tayi kyau Sosai
aciki riga da siket ne
Kayan sun matseta yayin da Komai ya bayyana agareta
Tafeshe jikinta da turare tabi gado tana tunanin rayuwa
Saidai batayi nisa a tunanin nata ba taji shigowar Su KAMAL kusan su biyar ne
KAMAL ya shigo 'dakin ganinta kwance yasashi yin Murmushi tare da xama kusa da ita
Ya 'dagota jikinsa da rungumarta
Itama ta langwa6emai
Cikin wata murya Yace Babyna
Tace na'am
Yaja numfashi da shaqar qamshin kanta
Yau gaki ga Ya KAMAL 'dinki
Tace nayi farin ciki da wannan ranah
Yace nafiki farin ciki fah
Tayi Murmushi da qara shige mai
Cikin wani yanayi ya 'dago ha6arta yana qarema fuskar tata kallo
Ta lumshe ido
Sai yakai bakinsa kan idanta ya kissing
Ta qanqa meshi dan jin wani xirrr da taji
Ya gyara mata xama Sosai akan ciyarsa. Sannan ya kira Marwan awaya Yace Su shigo kawai
Aiko kan LABEEBAH ta ankare saijin shigo warsu kawai tayi
Allah yasa da gyale ajikinta. Ta6oye fuskarta a girjinsa
Abo kana Yan nasa sukayi sha'awarsu ahaka
Yayinda LABEEBAH takasa motsi ko ka'dan tayi lub ajikin KAMAL tana jinjina tantirancin
KAMAL
Haka suka gama saka musu albarka a cikin Auran nasu
Tare dayima LABEEBAH nasiya Sosai
Sannan suka ajiye musu kaxa da madara suka ficce
Suna fita LABEEBAH ta zare jikinta daga na KAMAL tana turo mai baki
Ya lakuce mata hanci Yace kiyi alwala kafin nadawo daga rakasu
Tace ai ina da alwalata
Yace Yauwa da ficcewa
Ko cikakken motsi batayi ba taji har yadawo yana kulle gidan
Can sai gashi da cup a hannunsa yasa agefe
Tare da shinfi'da musu dadduma Yace tashi muyi sallar godiya ga Allah daya ha'damu matsayin
ma Aurata
Ba musu Tatashi yajasu. Bayan sun idar ne ya dafa kanta yayi mata addu'a yayi mata
tambayoyi akan yanda take wankan tsarki. Tabashi amsa
Daga nan ya fuskanceta da kyau Yace kisaka kayan bacci
Tace toh kafuta innasa saika dawo
Yayi Murmushi Yace basai na fittaba my baby Kinga na rufe idona mah
Taje ta bayansa ta kulle masa ido da 'dan kwalinta Sannan ta'dauki wasu riga da wando masu
santsi kuma shara-shara- suke
Tayi toilet tasaka Sannan tadawo ta kunce masa furskar tasa
Yayi saurin janyota jikinsa suka saka dariya lokaci 'daya
Yace watoh keme wayo ko
Tamai fari da ido
Ya manna mata kiss da lakuce mata hanci.
Zaki sani ne ai. Yafa'da da saka mata kaxa agabanta da madara
Sai tayi saurin gir gixamai kai alamar takoshi
Yayi murmushi Yace meyasa my baby
Tace hmm nidai na qoshine kawai
Sai ya fara lallashinta cikin sanyin murya Yace haba Babyna najifah tun safe bakici Komai sai
aikin kuka
Tayi shuru
Ya qara maqaleta a jikinsa ya fara bata naman tana ci da madarar
Da'di ya cikashi yana bin bakinta da kallo tamkar ya cinye mata shi dan maseefar sha'awar kiss
'din daya bijiro masa
Sanda ta qoshi tam ya barta Sannan yafacin sauran
LABEEBAH tajita jikin masoyinta abinda take yawaita mafarki akai dan haka kan yagama cin
sauran kaxar tayi mai bacci
Ya bita da kallan Murmushi ya shafi fuskarta ka'dan da manna nata kiss
Sanda baccin nata yayi nisa Sannan ya 'dauke ya kaita bet room 'dinshi ya kwantar da ita kan
ni'iman taccan gadansa
Sannan yayi toilet yayi wanka ya saka kayan bacci da turare yaxo ya rungumi abarsa
Saidai yakasa jurar kasan cewa da ita ahakan
Dan haka ya fara mata tafiyar tsutsa ta cikin gashin kanta
Cikin mayan bacci Tace Ya KAMAL.......
KAMAL yayi shuru yana tunanin duk duniya ba wacce yake jin da'din sunanshi abakinta kamar
LABEEBAH
Yace Mene ne
Tace inajin wani iri
Yace haka yadace jiki
Aiko saiji tayi ya rabata da rigarta
Gabanta yayanke ya fa'di tabu'de idanta nan jikinta yasoma rawa dan ganin ya xubama dukiyar
fulaninta ido yana ta6asu yana wasa dasu
Tajah numfashi
Cikin kwarewa yafara tsotsarsu yana sauke ajiyar xuciya
LABEEBAH ta lumshe idanta hawaye ya xubo mata
Nan KAMAL ya 'dau lokaci yana abu 'daya yayinda hankalin LABEEBAH yatashi dan ganin
kamar bashi da niyar bar mata Su a qirjinta. Gashi sun fara yima xafi da ra'da'di
Saita fashe da kuka anan KAMAL ya'dan saurara mata sai kuma ya fara Uwa da ubah
Saijin ihun LABEEBAH kake da wani axababban kuka. Amma Sam KAMAL bai saurara mata ba
Ahaka tasume mai duk da ya ankare da hakan Amma yacigaba da hidimar gabansa
Yi yake yana kuka wiwi dan LABEEBAH taxo mishi da bama bamai Wanda ya zautar dashi
daqer yasami kansa
Duk da yasan tasume hakan baisa xuciyar shi hakura bah dan qara kwadai tuwa yayi da ita
dan haka yaqara sauke abubuwan nashi da yace ya 'dauki shekaru yana tanadar mata Su
Sanda ya tsaftace kansa yasami sarki Sannan yaxo yayi lafula raka'a hu'du yana godema Allah
daya mallaka masa LABEEBAH matsayin matarsa
Kana yaje ya shafa fuskar LABEEBAH Yace am sorry my baby kinshigo sabowar rayuwa
Sannan yabi xanin gadan da kallo Kasan cewarshi fari yasa shi ganin 6arnar da yayi
Yayi Murmushi da kin kimarta sai toilet
Ba qaramin qara LABEEBAH tasake ba wajan jinta da tayi cikin ruwan xafi
[1:15PM, 28/10/2016] Rahamat Naleleí ½í²‹: Cikin kuka Tace Ya KAMAL karka kasheni dan Allah
Yace idan na kasheki inyi rayuwa dawa
Taqara fashewa da kuka
Baiyi gigin lallashinta ba dan yasan ba sauraransa xatayi ba
Haka ya gasata tana mishi ihu yana rufe mata baki
Sanda ya tabbatar da tagasu Sannan yakai bakinsa kunnanta Yace in miki wankan sarkine ne
Ta gallamai harara tare da cigaba da kukanta
Yace idan bakimin magana bah Wlhi xan qarayi
Tayi saurin kallansa Tace ashe baka da tausayi Ya KAMAL
Yace eh tadai wannan bani dashi
Tace toh jeka xanyi kayana Yace aa fah in baxaki iyaba in miki
Me makwan tabashi amsa saita qara fashewa da kuka dan ba'abinda take buqata ayanxu
kamar yabar ta
Yayi Murmushi ya ficce daga toilet 'din
Tabishi da kallan harara
Canxa xanin gadan yayi yasaka wani Sannan ya feshe 'dakin da turare
LABEEBAH dai data gama komai tatashi da niyar tafiya sai taji takasa
Idan kuma tamatsa saidai tatafi a tale ga xafi
Dan haka sai kawai taxauna taci gaba da kukanta
KAMAL ya leqa toilet 'din Yace baby yadai
Cikin kallan harara Tace ni nakasa tafiya
Ya waro ido kamar gaske Yace Subhanallahi abun yakai haka
Tayi saurin 'damai kai cikin shagwa6a
Shiga yayi Murmushi akan fuskarsa ya 'dauketa
Sanda suka fitoh ya qura mata ido Yace kina da abubuwa masu da'di babyna.
Taturo baki tace ni kakwantar dani
Ya kwantar da ita da saka mata wata dogowar riga sai shima ya kwanta ha'de da rungumarta.
Yace naqara sanki ina qaunarki plx kar kiyimin rowar kanki pls.
LABEEBAH najinshi yanata mata sambasu tayi shuru bacci yayi awan gaba da ita
Bai ankare da hakan ba sanda yaji numfashinta Sannan ya gane bacci ya 'dauketa
Yayi Murmushi Yace sabowar rayuwa
Da Asuba Bayan yatashi yayi alwala da tsaftace bakinsa
Yaxo dai-dai kunnanta Yace allahu akubar
Har cikin ranta LABEEBAH taji Amma bata tashiba
Yafita xuwa masallacin unguwar yana jin kansa kamar ya sauke wani kaya me nauyi wanda ya
takura mishi da
LABEEBAH najin fitarsa tayi qarfin halin tashi tayi toilet jiri na ibanta ga wani maseefar xaxxa6i
daya caf keta
Duk jikinta ciwo yake mata. Bata ta6ajin ciwo irin na yau ba
Haka tacanja kaya tayi Sallah. Ko addu'a batayi ba takwanta akan daddumar kanta na sarawa
Awannan yanayin KAMAL yadawo ya sameta
Hankalinsa ya bala'in tashi haka yabata madara da magani
Cikin lokaci qanqani tayi bacci
KAMAL ya xuba mata ido
Dama yasan LABEEBAH ba iya 'daukar abubuwan nan nasa xatayi bah
Yaja numfashi Yace ina sanki matata
Da gari yayi haske momy ta aiko musu da breakfast
Sai kusan Sha 'daya LABEEBAH tatashi
Ba lefi tasamu qarfin jikinta Amma ciwo ba abinda ya ragu
Tana kuka KAMAL yayi mata wanka yasaka mata Kaya da fesheta da turare yana cewa anfisan
mace takasance da qamshi ako wane yanayi take
LABEEBAH tajah numfashi da kwantar da kanta a qirjinsa
Yace pls kar kiyimin kuka fah
ta kallesa da shanyanyun idanta Tace dama haka Aure yake Ya KAMAL
Yace eh... Sosai ma
Tace Amma nidai idan kaqarayi mutuwa xanyi Wlhi
Ya kama fuskarta ya fara aika mata da wani lafiyayyan kiss
Yace baxaki mutuba babyna
Dan yauma xan qarayi dan kisaba dashi
Ta waro ido da 6ata fuska xata fashe da kuka
Yace yi hakuri wasa nake miki
Kuma Wlhi kidena min kuka akan Komai dan inna saba da kukanki Gaskiya akwai matsala
Ta qanqameshi tana cewa idan dai xaka kara xanyi kuka harda koke koke
Ya 'dauketa sukayi dining ya direta kan cinyarsa Yace hmm baxama qaraba bare kiyimin asarar
hawayanki
Tayi murmushi.... Lokaci 'daya kuma kanta ya Sara ta dafe kan
Yace kodai ciki ya shiga ne a daran na jiya shuru tamasa dan jin kan ya'dan saketa
Ta bu'de baki ya dinga bata abincin tana xubamai shagwa6a
Satinsu 'daya yana jinyarta kuma bai qara kusantar taba
Kaf KAMAL yagane Sosai LABEEBAH xatayi ragwanta
Toh Ya xaiyi da ita ko nace ya xaiyi da kansa danshi dai mabuqacine bana wasa bah
Abinda yasa yaqara San XARAH kenan a xaman Auran shi da ita dan Gaskiya ita'din jarumace
dawajan wannan har kar
Tausayin kansa ya kamashi dan yasan kafin LABEEBAH ta saba da lamarin xai bata wahala
Ya dafe Kansa
LABEEBAH ta kama fuskarsa tayi mai kiss Tace me Nene Yayana me yake damunka tunanin
me kakeyi
Ya kalleta da Murmushi Yace ke kike damuna baby ako yaushe tunaninki shine abu nafarko
daya ke damuna
Tace toh gaya min yanxu me nayi
Ya kai hannunsa kan breast 'dinta Yace ina sansu baby daxaran na buqacesu xaki hauyimin
kuka Sannan ba abinda nake buqata atayuwa ayanxu kamarki. Ya Xanyi baby....
Yafa'da da dafe kansa
Jikinta yayi sanyi hankalinta kuma yatashi dan ita atunaninta ya hakura da lamarin kenan Ashe
lanfo yayi mata
Hawaye ya xubu mata dan har yanxu ciwo ba barinta yayi ba
Yanxu taji xaxxa6i anjima taji ciwan kai.
Kai ita ko ina na jikinta damunta yakeyi
Tace toh idan kaqarayi shikenan
Ya girgixa mata kai alamar aa
Saita fashe da kuka
Haushinta ya kamasa Amma yaxaiyi haka ya lallasheta dace mata idan ya qarayi shikenan
Haka ya qara burkitata awannan dare danma taji dama dama ba kamar na farko ba
Gaskiya ne tatabbatar baqaramin wahala xatasha agun KAMAL bah
Haka ciwo ya dawo mata sabo fill yayi jinyarta da damuwa
Dan duk iya bincikensa yagano ba wani abune yake damunta ba face rashin sabo da kuma
ragwanta
LABEEBAH Suna waya da XARAH da kowa na gidan nasu Kullun
Saidai LABEEBAH ta lura kamar dolece takesa XARAH amsa wayanta nata
Momy ta turoma da LABEEBAH kayan gyaran jiki kuma har kiranta tayi Tace tayi mata
alqawarin xata dinga Sha
LABEEBAH tayi mata alqawarin
Hakan yasa kusan Kullun LABEEBAH tana maqale da sinadaran dan akwaita dasan xaqi.
KAMAL lalla6a LABEEBAH yake kamar kwai Sam bayasan damuwarta matsalarsu dai akan
sunna ne
Yau watansu 'daya Amma kwata kwata sau uku KAMAL ya sami LABEEBAH
Dan yana kusantarta sai ciwo yaxo mata
Shikuma bayasan hakan
Ayaune yayi waya da wani abokinsa jauhar cikakken likitane wanda yake aiki a asibitin shi
KAMAL 'din
Yace mai gasu akan hanya
KAMAL Yace toh ina gida
Bayan ya gama wayanne yake gayama LABEEBAH xuwan abokin nashi da Matarsa
Tace toh tashi katayani aiki kafin Su iso
Hakako akayi ya tayata aikin suka gama sukayi wanka dare dan haka sukeyi
Sai dai daqar KAMAL yake samun