Showing 24001 words to 27000 words out of 148964 words
Chapter 9 - DINGISHIN KWADO 3 & 4 COMPLETE BY HADIZA DA AUTA.txt
yadda ta sakar masa jiki ya yi abin da yake so.
Sai ta ji tausayinsa ganin yadda gabadaya ya rude a kanta.
K'arfe takwas din dare suka samu nutsuwa, sannan suka yi wanka don sallatar Isha. Daga haka suka kwanta yana rungume da ita tamkar zata gudu ta bar shi. Bakinsa daidai saitin kunnenta ya numfasa murya ba amo ya ce "Maigado kin san na sha yin mafarkin wannan al'amarin da ke? Daga baya har tsoron lamarin ya dinga ba ni, na dage da addu'a akan Allah yaye mini tare da yawaita addu'ar tsari daga shaidanun aljanu don har na a fara tunanin ko wata aljana ce zata shige ni take zuwa mini a siffarki! Ashe akwai lokacin da Allah zai tabbatar mini da faruwarsa a zahiri bayan na cire rai da samunki na hak'ura gabad'aya"..
"Uhum".
Kawai ta ce don ita gabad'aya kunyarsa ce ta takure ta. Yaya Asad din nan da take jin tsoronsa kamar me wai shine suke kwance gado d'aya? Shine suka yi tarayya? Ikon Allah yafi ga haka.
Ya dinga yi mata hira yana shafa gashin kanta, yayin da ta yi luf a k'irjinsa har cikin zuciyarta irin haka take fatan ace mijinta na yi mata.
Ya sumbaci kunnenta ya ce. "A yi barci lafiya Maigadona. Yau Allah ya cika mini burina na mayar da ke Maigadona ta gaske."
Ta yi murmushi kad'a ta ce "Dama manufar sunan a zuciyarka kenan?"
Ya yi murmushi mai sauti ya re da ce wa "Har cikin zuciyata".
"Hmm"
Kawai ta ce don abin ya yi mata nauyi.
Sai me wajen karfe d'ayan dare ta ji yana lalubarta hakan ya sanya ta farka, gane da ta yi maimai zai yi, ya sanya ta ce "fitsari zata yi. Ta shiga bayi ta wanke baki ta dawo. Al'amarin da ya shayar da ita ba mai saukin bayyanawa bane kawai dai a ranar ta samu nutsuwar da bata san da ita ba. Hatta abubuwan da ya yi mata bata taba tunanin ana yinsu ba don ita bata same su ba.
Da asuba ma sai da ya sake komawa bayan ya tambaye ta idan ya sake babu takura? Ta fahimci ya yi hakuri tsawon lokaci bai jefa kansa a tsila tsillar mazan yau ba, shi yasa ba ta yi masa gaddama ba, ta ba shi hadin kai, suka biyawa kansu bukata kuma dukkansu suka samu gamsuwa.
Wani irin amarci suke barjewa don babu kakkautawa. Da alamu tafiyarsu ta zo d'aya don duk yadda take fad'in bata sonsa to bata yi masa k'wange kanta, kuma tana matuƙar enjoying al'amarin.
A kwana na uku Abida ta zo gidan maigidan na nan tunda baya fita ko ina, yana hutun angwanci, itama hutun take yi, ba zata koma aiki ba sai sun dawo daga tafiya.
A lokacin da zata fita zuwa wajen Abida.
Tana daf da bude kofar ya isa ya rungume ta tsamtsam yana shinshinar gashinta da ya sha gyara.
K'amshinta yake shaka, yayin da ta yi lamo a jikinsa. A duk sadda ya rungume ta gabad'aya gangar jikinta take karɓarsa, haka nan har kan yatsun kafarta take jin shauki na binta
A kunnenta ya yi mata magana a hankali. "Kinsan dai autar momi yarinyace mai giggiwa da son jin abin da bai shafe ta ba. Kada ki sake ki yi hirata da ita. Bana son raini".
Ta kalle shi ta gefen ido a hankali itama ta ce "Tunda ka ke tubewa a gabana, sannan kake yi mini abin da ban yi zatonsu ba ai ka ajiye batun wani girma a gefe kawai".
Ya cizar mata kunne ta shige jikinsa tana zillon ya sakar mata kunnenta.
Ya saki din amma sai ya ce "Maimaita me kike ce?"
Tana jikinsa cikin shagwaba ta ce "Haka kawai ka samu yarinya kana caje ta, kana neman mayar da ita chopping the rice sannan ka ce wai ba zata bawa kawarta labarin yadda ake gurzarta ba?".
Dariya ta k'wace masa sosai.
Ya nisa cikin kwantar da harshe ya ce "Amma dai kinsan raini za ki janyo mini ko?"
A hankali ta ce "Ba wani raini. Nima ta ba ni labarin yadda Yaya Sulaiman yake take ta amma hakan bai saka na raina shi ba".
Ya ce ",Waton dai sai kin cire mini rigar girma ko?"
Kanta na k'irjinsa ta ce "Ba zan fad'a mata komai ba, amma idan ka yi alk'awarin yau barci zan yi tunda ga farkon dare har k'arshensa."
"Ya sumbaci goshinta tare da ce wa "Ban yi alk'awarin haka ba. Amma na yarda sau d'aya zamu yi sai da asuba kuma".
Ta d'ag fuskarta tana yi masa wani irin kallo mai d'auke da anya kuwa?
Ya yi murmushi ya ce "Maigado da gaske nake yi mana, amma idan kika ga an yi to ke ce kika rikita ni ".
Ta zame ta ce"To bari na tafi kada ta ce na yi mata wulakanci."
Ta isa falon da Abida take zaune tsuru ita kad'ai sai k'arar a.c da babatun tafkekekiyar talabijin.
Abida ta mike tana k'ure ta da kallo.
K'warai ta ga Bilki ta k'ara kyau. Dankararen leshin da yake jikinta ya yi matuk'ar yi mata kyau ga shi an zuba masa dinki na gaske.
Ta isa kusa da ita tana fad'in "Abida na dauka fa sara mini za ki yi da kika zabura kika mik'e din nan?"
Abida ta yi maza ta ce "Saboda kin zama matar d'ansanda ai dole a dinga kame miki Haj Maigado Mrs Asad Musa Funtua."
Bilki ta murmusa don tasan gatse ta yi mata.
"To zo mu shiga ciki ".
Bilki ta fad'a tana nufar k'afar benen da yake falon.
Hawan farko suka shiga falo sannan suka shiga katafaren d'aki.
Basu zauna ba sai da Bilki ta cika gaban Abida da kayan ciyeciye da na shaye shaye.
A hankali Abida ta ce "Kin ga wani ja da fresh da kika yi Sola?"
Bilki ta d'aka mata duka a cinya tana fad'in "Na raba ki da sunan nan kada ki hadu da fishin kwamishina fa".
Abida ta ce"Na hadu da shi din. Yanzu Bilki me kike ci kika yi wannan uban canjawa cikin kwanaki uku kacal, me yake ba ki anan wanda mu bai ajiye mana b?"
Cikin iyashege Bilki ta ce "Vitamin A-z nake sha kinsan shine sinadarin gyaran fatar mace lamba d'aya.
Abin da nake ci da sha anan ya banbanta da na gida mana Abida.".
Abida ta kasa ce wa komai amma kallo kawai take bin ta da shi tare da tausayin kanta. Ita kam da tasan hukuncin da Sulaiman zai yi mata ke nan da bata taho Abuja ba, tunda sai da ya ce mata bai barta ba. Ga shi yanzu ya yi mata nisan da bata san inda zata gan shi, don kuwa ita jikinta bai bata ya mutu ba. Ga wata irin matsananciyar soyayyarsa da take yi mata mahangurba.
Kan dole ta sanya jarumta ta danne kukan da yake neman kubuce mata.
Bilki ta je ta rufe kofar d'akin Har da murza mukulli.
Ta dawo ta ce "Magana zamu yi heart to heart Dr Abida."
Ta zauna daf da Abida har jikinsu na gogayya, ta yi k'asa da murya ta ce "Ba da shakiyanci ba Abida! Fad'a mini a likitance akwai illa ne idan ana yin harkar na ta baki?"
"Abida ta kalle ta da dukkan nutsuwarta amma sai ta shiga rudu tare da kasa gane manufar Bilki kaitsaye.
Murya ba amo ta ce "D'an sake bude maganar ta yadda zan fahimta har na yi miki bayanin da zai gamsar da ke."
Kan Bilki na k'asa ta ce "Ba'a ance miji ya zowa matarsa duk ta inda yake so ban da ta bayanta da kuma idan tana jinin al'ada ba?"
Abida ta ce "Hakane ".
Kan Bilki a k'asa bata yarda ta dago ba ta ce "Shine nake son na ji ya ya matsayin yin harkar ta baki?"
Abida ta dinga kyalkyala dariya mai k'arfi mussaman da ta ga Bilkin da dukkan zuciyarta take neman fatawa akan lamarin, kunya kuma ta hana ta d'ago su kalli juna.
Har Abida ta yi dariyarta mai isar ta bata katse ta ba, kuma bata ce komai ba.
Da kanta ta numfasa ta ce "Maigado fatawar addini zan yi miki matashiya ko kuwa ta likitanci.?"
Murya ba amo ta ce "Duka Abida ni gabad'aya na shiga rudun ne. Kin san kanki yafi nawa ja, tuna mini ma na islamiya din".
Abida ta zama serious tunda ta gasgata da gaske take yi a rude take. Amma k'asan zuciyarta sai mamaki take yi duk shekarun da Bilkisu ta shafe a gidan aurenta bata taɓa sanin oral sex ba sai yanzu?
Ta numfasa ta ce "Bari na fara yi miki bayanin a mahangar musulunci a takaice"
Bilkisu ta gyada kai tabbacin tana sauararen ta.
Abida ta fara da ce wa "Malaman da suke ganin halaccin saka al'aura a baki sun yin haka ne saboda babu wani dalili bayyananne a cikin Hadisi da Alqur'ani da ya haramta irin wannan aiki. Malaman musulunci irin su Yusuf al-Qaradawi suna da wannan ra'ayi!
Haka nan kuma ba a ambaci wannan aiki a matsayin wani bangare na farfaganda ba a Hadisi, duk da cewa Musulunci ya jaddada muhimmancin aika d'an sako kafin fara mu'amala tsakanin ma'aurata kamar su sumbatar juna da tabawa da makamantansu da suka zo a Hadisi k'arara. Mazhabobin tunani (Mazahib) irin su Shafi'i da Hanbali sun dauki hakan a matsayin halattacce, sannan a matsayin wani bangare na yin wasannin da zai ƙara armasa mu'amala. Yayin da wasu mazhabobi ke daukar al'aura a matsayin najasa, suka haramta yi ta baki."
Da k'yar Maigado ta d'ago ta ce"Na fahimta to menene hangen likitoci kuma?"
Abidan ta nisa ta ce "A likitance ana iya yin mu'amalar ta bakine muddin babu wata cuta a al'aurar ma'aurata wadda baki zai iya kamuwa da wani ciwo sanadin hakan, sannan kuma babu rauni ko kuraje a wajen!
Likitoci na ba da shawarar amfani da kwaroron roba ko dam ɗin hakori kafin yin kowane nau'i na jima'i na baka.
Amma gaskiya mutane basu karbi amfani da wannan abubuwan ba ko kad'an. ".
Bilki ta ce "To shike nan na gamsu na kuma fahimta".
Abida ta ce "Amma ba'a son idan har za'a yi mace ta bari a dinga tura mata har makwogaronta don kuwa tana iya kamuwa da infection din baki mai tsananin gaske wacce take rikidewa ta koma( Oropharyngeal)
Sai dai maza sun fi mata had'arin kamuwa da cutar Oropharyngeal (tana kasancewa tsakanin wasu kofofi biyu ta makogwaro) .
Idan har miji zai saka bakinsa a wannan wajen a tabbatar an tsabatce wajen sosai mussaman yadda halittar mace take da lungu da loko!
Zaku iya yin abinku amma ki tabbatar kina tsabtace wajen da kyau, ke kuma kada a dinga kai miki har makoshi sannan kada a tsananta yinsa babu kakkautawa. Anfi son yin mu'amalar baki once in a while kin ga ne?"
Bilki ta ce "Na gane sai dai ai shi din ne kuma, ko zai yarda? ".
Abida ta ce "Ban ce kada a yi gabad'aya ba, amma kada ya wuce harshe da lebenki da zagayen bakinki. Kada a dinga yi har can cikin. Sannan ke ma ki tsananta kula da wajenki. Sai kuma a takaita yinsa ya zama a marmarce ta yadda ba zai zama kullum ba."
Gyada kai kawai ta yi tabbacin ta ji.
Ta ce "Farha ta daina kukan nema na?"
Abida ta ce "Jiya ma ta yi, yau dai ban tashi ba suka tafi makaranta. Amal da Noor suna d'an lallashinta.
Abida ta bude maltina ta sha ta kalle ta ta ce
Wato shanye abin da yake zuba miki kike yi shiyasa kika ce mini vitamin A-z?"
Bilki ta mik'e tana fad'in "Kin baci Abida maganganunki sun fi k'arfin kunnuwana."
Maimakon ta yi shiru sai ta ce "Yanzun saboda Allah shi Sahalun ashe kansa a duhu yake ko kuwa tsabar mugunta ya sanya bai taɓa jiyar da ke dad'i mai ratsa kwanya ba?".
Bilki ta zuba mata ido ta rasa abin fad'a.
Abida ya zarce da fadin ko da yake "Gwara hakan kin ga yanzu ai kin banbance mazan ma daban daban ne, na tabbatar kuma cikin k'ankanin lokaci yayana zai sa ki fara jin haushin soyayyar da kika yiwa wanccan yaron.
Ba za'a d'auki lokaci mai yawa ba, za ki fara jin kunyar kiyayya muraran da kika dinga nuna masa tunda yana caje mini ke da kyau da kyau".
Kan dole Bilki sai da dariya sosai ta k'wace mata tana fadin"Ba dai zan ce miki komai ba".
Sai gaf da magariba ya sauko daga samansa wanda shine a k'ololuwar k'arshe.
Har dakin da yake jiyo muryoyinsu ya shiga da sallama.
Abida ta amasa sallama tana kuma gaishe shi.
Ya amsa yana ce wa "Autar momi sai yau kika zo mata?"
Ta ce "Yau din ma ina laifi?"
Ya kalli Bilki ya ce "To na fita masallaci sai na dawo. "A tausashe ta ce "A dawo lafiya".
Daga haka ya fice.
Abida ta dinga fad'in kin ga mutum ya washe ya k'ara k'uruciya wa ma zai ce ba sa'an aurenmu ba ne ? Oh oh Yaya Asad duniya ne, ya ga y'ar yarinya ta ji kayan aiki, shine ya rik'e wuta sai da aka kawo masa ita yake yin yadda ya ga dama da ita. To ki fad'a masa na ce ya batun motar tawa, na ji shiru fa. Tunda ya same ki sai ya cika alk'awarin da ya yi mini."
Bilki ta zabura ta ce"Gaskiya ciccibin nan yana da kyau fa Abida gabad'aya fa na hade na ciko".
Abida ta ce "Gaskiya kayan Bojuwa herbs ba algush, gangariya ne na shaida hakan
Contact 08032773332 for all your kayan mata.
Bata tafi ba sai da ta yi sallar magariba sannan ta tafi a gaggauce.
A harabar gate ta iske shi.
"Yaya ya batun motar tawa ne?"
Ta tambaye shi kaitsaye.
"Tana daf da isowa Abida ai kinsan bana alk'awarin bogi"
Ta ce "Hakane".
Ya kasa sakewa da ita kamar da, domin sai yake ganin sun gama yin gulmarsa da Bilki tunda mata suna son hirar oza room.
Cikin kwanaki biyar da suka yi suna cin amarci Bilki ta san ta auri jarumin maza kuma sadauki ji da ita yake yi kamar tsoka daya a miya ba ya fita ko'ina sai masallaci har wayoyinsa ya kashe abinci kuma safe da rana da yamma Abida ke aiko musu da shi daga gidan Momi.
Bilki ta samu nutsuwar jiki da ta zuciya cikin sati daya a gidan Asad.
Sannan ta gane zaman da ta yi a wanccan auren kusan zaman lalata kuruciya ne kawai.
[10/3, 4:03 PM] Mrs awwal 🫶💍💛: [Sep 15, 2025 at 21:55]
A haka suka tafi k'asar America.
Soyayyar da ya nuna mata da gata ya sanya ta fara jinsa a ranta ta dinga tuno lokacin da suka je hutu gidansa daidai haihuwar Bilkisu. Yadda yake shiga kicin ya yiwa kansa abinci a dalilin matarsa na da tsohon ciki. Tabbas yana cikin maza kadan da suke yiwa mata hidima da zuciyarsu da aljihunsu. Don a yanzu ma da ya girma bai fasa komai ba. Tana zaune sai ya hado musu coffee ko ya shiga kicin ya hado musu abin motsa baki dangin fruits ya kawo gabanta.
Yawan motsa jikin da ya rayu akansa ya taimaka masa don kuwa bai tara teba ba, sannan kuma a tsaye yake kan k'afafuwansa ga kuzari da hanzari tunda ya rayu yana motsa jiki.
Idan ya fita Allah Allah take yi ya dawo ya dinga damuk'arta, yana yamutsa ta tana jin dad'i har cikin kanta, abin da bata samu a inda ta zaci zata samu ba, take samunsa a inda ta yi zaton ba zata samu ba.
Amarci gangariya suke zubawa wanda Bilki bata taɓa zaton ana samun irin haka ba. Shi kansa a zuciyarsa yake tambayar kansa wai mata dama ko wacce da irin taste dinta ne ko kuwa dan ita Bilki tafi matarsa k'uruciya ne? Gabadaya ji yake tamkar yanzu ne yake samun gamsuwa da nutsuwar da yake so. Har cikin bargonsa yake jin son Bilki irin yadda bai taba ji akan kowacce mace ba.
Na ce ba? Kina nan kina ta yin tashin hankali akan namijin da idan kin mutu wata zai aura ya sota kamar yadda ya so ki koma fiye da ke har ya manta da soyayyarki? Dan Allah mata mu yi ibada, mu yiwa mazanmu biyyaya iyakar iyawarmu don kuwa aljannar mace zata fi gamsu ne idan mijinta ya amince da ita. Mu rungumi sana'a ko aikinmu da kyau a sassauta soyayyar da zata saka matsanancin kishin da zai hanamu sukuni ya halakamu. A guji canja halitta da nufin burge rijalu! Wallahi ba abin da zai sauya su daga zama polygamist. 😅
Kwanaki ashirin ya kammala aikin da yaje yi k'asar. Suka k'ara kwanaki biyar suna yawon bude ido a cikin birnin California.
Daga nan kuma suka wuce London ta k'asar Birtaniya.
Kwanansu biyu a garin suka kaiwa Khadija ziyara makarantarsu. Itace kuma Bilki ta d'ade bata ganta ba a cikin ya'yansa, tun tana karama sosai. Kallo d'aya tak ta gane yarinyar ta juye Babanta sak ba abin da ya rabata da shi na kammani har hanzarinsa ta kwashe. Aysha da Amal ne suke kama da uwarsu. Sauran yaran kuma gasu nan ruwa biyune. Amma Noor ma kam kamarsu d'aya da Khadijan.
Da walwala ta karbesu da girmamawa. Bilki ta ji dad'in girmamata da ta yi. Ta kudire a ranta zata iya kokarinta ta basu fuskar da zata zame musu uwa, su kuma shigo gidan ubansu ba tare da zullimin babu uwarsu ba.
Ya ce tunda a hutu take ta zo su tafi masaukinsu. Cikin mintina kad'an ta fito janye da k'aramin akwatinta.
Basu koma masaukinsu na sai da Khaditta jagorance su zuwa gidan abincin da suke da halastaccen abinci (Halal food).
Daga nan suka koma hotel din ya kamawa Khadija d'akinta wanda tazarar gaske da nasu d'akin.
Sosai suka huta suka sha hotuna wanda Khadija take yi musu wani sun sani wani ma kawia daukarsu take yi basu ankara ba.
Zamansu na London ta fahimci Baban Bilkisu mai tsananin son ya'ya ne. Don kuwa asuba yake k'iran Khadiha ya ji ko ta tashi sallah. Idan zasu koma barci bayan sun idar sai ya sake k'iranta yana fad'in "Idan kin ji yunwa ki yi order duk abin da kike son ci kada ki ce sai kin jiramu". Idan sun tashi, sun yi wanka sun shirya sai sauka k'asa ta fito su hadu sannan a wuce wajen karya su karya tare.
Sannan kuma ta fahimci shi mutum ne mai yin abu babu nuku nuku ko cutar da kai don idan Khadija zata yi musu hoto ita ce take nuna masa yadda zai tsaya ko zai rik'e Bilki. Ya yi kuma yadda ta ce din babu jin