Showing 3001 words to 6000 words out of 197906 words

Chapter 2 - GABA KURA BOOK COMPLETE BY SADNAF.txt

Sadnaf   

02 Nov 2025

4542

na nemo mana mutane ma sai sun fi taimaka min idan suka ga kafar tawa.

Girgiza mata Kai na Kara Yi Ina "karki damu Ishama in Sha Allah Idan mama ta dawo zata bamu tunda bata bamu abinci ba har ta fita

Da haka duk Muka rike cikinmu

Baccin wahala yayi awon gaba da Hisham

Mama bata dawo gidan ba sai wajen magriba.


Jiki na rawa duk Muka fita muka hau mata sannu da zuwa kamar ma dawowar ta da sa rai da muka yi da zata bamu abinci ya tayar mana Jin yunwar.


Sai da ta gama kare mana Kallo batare da ta amsa sannu da zuwan da muke mata ba ta nufi part dinta ta sa mukulli ta Bude ta shige.

Ta gargade mu da shigar mata Palo amma tsabar yunwa da muke ji haka muka bita palon Kafin muyi magana Hisham ya fara magana cikin rawar murya yana "Mama dan Allah ki bamu abinci yunwa muke ji"

Wani irin Kallo ta hau watso mana tsana na musamman take wa Hisham bansan dalili ba


"Dan uwarka ka bani ajiyar abinci ne uban wa yace ku shigo min Palo"?


"Mama dan Allah ki taimaka mana da abinci ko ba yawa tun safe bamu ci komai ba"


Ishama tace cikin rawar murya ni kuwa kasa ma magana nayi.

Kallon da take mana yasa Hisham fashewa da kuka ya rike cikinsa Yana wayyo Allah cikina zan mutu yunwa nake ji.

Mama dakinta ta nufa Ina ganin haka nasan dorinar da ta siya musamman dan mu ta d'auko inda kuwa na mik'e da sauri Ina su tashi mu tafi.

Ishama mik'ewa tayi itama dan ta gane bulala zata d'auko Hisham kuwa birgima ya cigaba da yi yaki tashi.

Mama kuwa ta fito da dorina a hannunta

Sai da ta zabgawa Hisham dorinar da gudu muka karasa dakin da ta bamu akan mu ringa kwana.

Muna ji Muna gani mama ta kulle part din ta

Hisham ya ringa kuka kamar Karamin yaro

Ishama kuwa rub da ciki kawai tayi itama

Bana Jin zamu iya kwana haka Dan jikina rawa kawai yake.

Tunanin na fita na Nemo mana abinci ko a makota ne yasa ni mik'ewa na fita waje.

Koda na fita duk gidan makotan Dana buga basu Bude ba.

Haka nayi hanyar titi ba wai dan na san akwai Wanda zai taimaka mana da abinci ba.

Ina tafe Ina hada hanya naci karo da Madu zai shiga wani siririn layi.

Banyi wata wata ba na nufi wajen sa da saurina Ina jin sanyi a zuciyata dan naga Wanda nasani Kuma zai taimaka min.

"Madu Mai ruwa"

Sai da ya haskani yace "aaa wanan ba Siyama bace"?


"Nice Madu dan Allah Madu ka bani Kudi na siya mana abinci yunwa muke ji tun safe bamu ci komai ba mama tak'i bamu abinci"

Tsayuwarsa ya gyara Yana "toooo mama bata baku abinci ba Kuma"?

"Wallahi bata bamu abinci ba tun jiya rabon mu da abinci"

"Toh muje na baki kudi ko bredi ne ku siya kuci ai wanan matar muguwa ce na Dade da sani ta Sha hana Babanku ya min alheri

Nidai da saurina kawai na ringa bin bayansa Ina Jin dadin kudin da zai bani na siya mana bredi.

Layin da muka shiga dashi sai da muka je kusan karshe naga ya Ciro mukulli ya bude wani shago sai da yayi waige waige ya shiga ciki Yana na shigo.

Kamar zance ya bani kudin kawai na juya na siyo mana bredin sai kuma na fasa na shiga dakin da sauri.

Wani irin warine ya bugo hancina da yake da wuta dakin nasa kaca kaca katifar ma a rame

Yunwar da nake ji yasa ban damu da warin da nake Hana kaina toshe hancina ba

Nace "Madu Dan Allah ka bani kudin na tafi Hisham da Ishama ma can suna jirana

"Rigarsa da ta kode ta wuyan ya cire Yana "Saurin me kike ba dai kudi kike so ba zan baki ai

Ya zauna a ramamiyar katifar ya jawo hannuna sai gani a saman cinyarsa.

Da bakinsa Mai balain wari ya fara magana Yana matseni da "kafin na baki kudin nima akwai abinda Zaki min"

K'ok'arin mik'ewa na fara yi Ina Jin motsin abu daya yake danna ni a Kai.

Ya Kara matseni da k'arfi Yana "baki so na baki kudin ne"


"Mai zan Maka kafin ka bani kudin Dan Allah madu ka bani kudin na Tafi dare yayi"

Doguwar rigar da ke jikina ya hau k'ok'arin dagawa Yana "Ki cire wandonki kiga abinda Zaki min har da biscuit zan siya miki"

Ta karfin tuwo ya Kai hannunsa wandona na saki ihuu Ina "Madu Mai zaka min"?

"Shhhhhh ba abinda zan miki ba kudi kike so ba ko bakya San kudin"?

"Ina so"

Nace a tsorace da naga ya mik'e tsaye har lokacin Bangane mai yake so yamin ba sai gani nayi ya dagani ya kwantar dani ya hau k'ok'arin Bude min kafa

Na rufe kafata gam Ina "Madu Mai zaka min"?

Bai cemin komai ba ya bude min kafa da k'arfi sai Jin hannunsa nayi a jikina Yana "Sai na fara budeki da hannu zan iya shigarki ba zan iya baki kudina batare da na moreki ba.

Azabar da naji ya sani sakin ihuu dan da k'arfi ya rikeni ya cikani da sauri.

Yana "ke baki da hankali ne so kike ki tona mana asiri"

"Madu Dan Allah ka bani kudin na Tafi zafi nake ji"

Nace cikin muryar kuka dan da k'arfi ya saka min hannu.

"Ai naga ramin naki yayi kankanta sai na fara budewa da yatsa dole sai na biki a hankali tashi ki sa wandon ki gobe ki dawo zan baki kudi Mai yawa"

Da sauri na mik'e na saka wandona.

Ya jawoni ya hau goga min jikinsa a bayana ba Karamin matseni yayi ba kamar zai ballani sai da ya dade a haka kafin ya cikani.

Ya d'auko naira Dari ya bani.

Ni kuwa na karba na fice daga dakin da gudu.

Daga layin nasu zuwa titi ba Nisa


Bredi na siyo mana da duka kudin.

Bansan dai karfe nawa ba amma nasan dare yayi sosai.

Haka na ringa gudu har na isa gida na kulle k'ofar a hankali dan kar mama taji motsin mu.

Jiki na rawa Ishama da Hisham suka tashi zaune

Haka muka hau cin bredin duk yadda muka so mu rage bai ragu ba

Ba koshi muka yi ba amma haka muka kora da ruwa

Sai a lokacin Ishama ta tambayeni Ina na samo bredin nace Mata Madu ne ya bani kudi na siyo ji nayi na kasa gaya mata abinda Madu yamin.

Washegari ma haka mama ta barmu da yunwa akan dole na Kara komawa wajen Madu wanan karon sosai ya ringa zurmu ka min yatsa Dan Koda na dawo gida da naje fitsari ihuuu na Saka dan sosai na ringa Jin radadi da zafi.

Wanan karon Dari ya Kara bani na siyo mana gari da siga.

Sai jiya kuma da na Kara komawa wajensa har sai da ta kaini ga sace masa bredi.

Ba wai bamu da kayan abinci ba abinci cike yake a kitchen amma haka mama take hana mu abinci.


Duk yadda naso taya Hisham wanke wanken nan haka mama ta hana ni

Hisham da baifi shekara bakwai ba ta k'arfi da yaji ya koyi iya wanke wanken.


Tun Ina kukan azabar da muke Sha a hannun mama har ma sai da muka zo muka Saba.

Shayi Mai kauri mama ta hada a gabanmu da kwai ta hau ci ta barmu ma mu koma daki taki haka nan take mana a gaban mu zata ci abincin ba Kuma zata bamu ba.

Idan ta rage abincin sai ta samu mu kira Mata Almajiri ta juye masa.

Da dai ta bamu gwara ta bawa Almajiri.

Hankalina gabad'aya Yana wajen Ishama so kawai nake naga halin da take ciki.

Sai da mama ta ga dama ta mik'e ta shige tana nayi wanka nazo ta aikeni kasuwa.

Cikin Ladabi na amsa mata dan dukan mu balain tsoron ta muke ji

Tana shigewa nida Hisham muka mike da sauri muka nufi dakin mu.

A kudundune na tarar da Ishama tana ta rawar sanyi dama nasan yanzu sai an kwana biyu Kuma zata dawo dai dai.

Ishama bata cikakken sati da Lafiya.

Dagota nayi Ina mata sannu ta daga min Kai ta koma ta kwanta.

Bredin da muka rage jiya na dauko na gutsara mana kadan na mikawa Hisham sauran.

Hisham kuwa ya karba ya hau ci

Duk yadda naso Ishama taci bredin nan ki tayi haka na ci bredin kadan na ajiye mata sauran na hau tunanin inda zan samo mana abinda zamu ci yau.

Banda mama na kulle kitchen da ta k'arfi na sato mana abincin duka bai zai kasheni ba

Dan ni yanzu bama na tsoron dukan maman.

Tun ranar da ta kama Hisham a kitchen ya d'auko abincin da taci ta rage

Ta hade mu duka ta zane mu daga lokacin ta koma kulle kitchen din sau daya dai take bamu abincin mutum daya da sunan mu ci mu dukanmu.

Sai da naga bacci ya d'auki Ishama hankalina ya dan kwanta.

"Aunty Siyama"

Bude idona nayi na sauke akan Hisham da ya kira sunana

"Wai Yaushe Abba zai dawo"?

"Bansani ba Hisham ina ga shi ma ya gudu ya barmu kamar yadda momi ta gudu ta barmu"

"Mai muka musu suka gudu suka barmu a hannun mama"?

Ina k'ok'arin magana na Jiyo muryar Mama ta nufo dakin mu take nida Hisham muka nutsu.

Inda mama ta daga labulen da hannunta dake d'auke da Karamin wuka sai daya hannun nata Kuma rike da wayarta Wanda daga maganar da take na gane Abba ke San magana damu.

"Lafiya kalau fa suke Alhaji Ishama da Siyama dai sun tafi makaranta Hisham ne dai yau baije ba ba yadda banyi dashi ba wai baya son zuwa makarantar

Bari na baka shi ku gaisa.

Ta mikawa Hisham wayar tare da nuna masa wukar dake hannunta da tabon yankan da ta masa.

Dan sati haka ko biyu Abba zai kira a waya akan ta bamu mu gaisa gargadi ta mana sosai akan fadawa Abba tana mana wani Abu.

Hisham kuwa ranan ya fadawa Abba wai bamu ci abinci ba shine ta yanke shi da wuka.

A ranar Dani da Ishama haka muka ci kukanmu muka gode Allah.

Ni gani nake ba yadda za'ayi Abba yace bai san halin mama ba,bai kamata ace ya bar mu a hannun mama da tun Muna Yara sosai take gana mana azaba.

Muna samun sauki ne idan Abba ya dawo dan matafiyi ne

Yana iya wata biyar ko shidda kafin ya dawo.

A tsorace Hisham suka gaisa da Abba Ina Jin Yana tambayar Hisham Mai yake so ya taho masa dashi


Hisham kuwa ya kasa ma magana saboda wukar da mama ke ta nuna masa

A haka ta karbi wayar daga hannun Hisham tana "Alhaji wallahi ka sangarta shi asarar kudinka kawai kake basan zuwa makarantar nan yake ba.

Ta fice da ga dakin

Na rasa mai muka yiwa mama ta tsane mu haka.

Muna balain San zuwa makaranta amma bata yadda muje a sati bai Fi muje sau biyu ba shi ma ba dukanmu zamu tafi ba idan Ishama taje yau gobe sai na tafi.

Hisham kuwa a wata bai Fi ta bar shi yaje sau Hudu ba a fadarta bata San muyi ilimi mu zama wani abu.

Duk ba Wanda nake Jin haushi da tsanarta sama da momi,dan gani nake da ta tafi da mu da duk mama bata gana mana wanan azabar ba.

A ranar haka na wuni aiki kamar jaka bayan na dawo daga kasuwa dan mama baki tayi haka suka ci suka Sha ragowar aka kira Almajirai aka Basu.

Inda nabi wani almajiri da aka cikawa kwanu da abinci da guduna.

Na rike masa riga Ina "Dan Allah ka samun abincin nan dan Mallam"

Fusge rigarsa yayi Yana "kina Yar gidan kike so ki rabani da abincin da aka bani wallahi ba zan bayar ba.

Haka na koma ciki lokacin ana kiraye kirayen sallah Magriba

Bredin da muka ci ba zai rike mu ba.

Naso ko Yaya ne ya san min abincin munci dan bazan iya zuwa wajen Madu da nake balain tsoronsa ba.

Haka muka yi jigum a daki

Har bakin mama suka tafi ta kulle part dinta da kitchen

Ishama da tayi jigum ta kalleni tana "Siyama bari nima na fita yau na nemo mana abincin da zamu ci"

Girgiza Mata Kai nayi da sauri da naga har ta mik'e tsaye na fara magana Ina "Ishama ki bari na nemo mana abincin kinga ba kida lafiya jikinki har yanzu da zafi"


"Aaa Siyama ki bari naje zan samo mana bai kamata na zauna ace kullum ki ringa fita kina Nemo mana abinda zamu ci ba"

"Baki da Lafiya Ishama yanzu nan zan dawo akwai wani Mai shago nasan idan naje wajensa na roke shi ko garin kwaki ne zai iya bamu"

Daga haka nayi waje da sauri.

Dan ba zan iya barin ishama ta fita Nemo mana abinci ba

Bansan wajen wa zanje ya taimaka mana da abinci ba.

Ina tsoron zuwa makotan mu su zo su fadawa mama kamar yadda suka fada mata kwanaki ta mana dukan tsiya dan ba Mai yadda mama na mana horar yunwa.

Na kusa awa daya Ina zagayen wajen wa zan je ya taimaka min.

Ganin dare na tayi yasa na nufi wajen Madu inda na sa a Raina zan daure duk zafin da zanji indai zai bani kudi.

Hawaye kawai nake sharewa dan tun ban Isa wajen Madun bama na fara hararo azabar da zan Sha Dan har lokacin Ina Jin zafi da radadi.

Bugu daya nayi wa k'ofar Madu ya bude ya washe bakinsa Yana "Ai nasan dole ki dawo yarinya shigo"

A hankali na shiga dakin Ina ta sharar hawaye


Madu kuwa ya d'auko kudi ya ajiye a gabana Yana "Ki daure a hankali zan Miki duk kudin nan zan baki kinga sai ki b'oye kiyi ta kashe kudin a hankali idan ya kare ki dawo na baki wani

Maza kwanta ki cire wandonki

"Madu Dan Allah karka samin hannu da akwai zafi"

"Toh naji kwanta naji"


Kwanciya nayi kafana na ta karkarwa

Kuka nake kasa kasa Ina kallon Madu ya cire wandonsa.

Duk yadda naso hadiye kukan kamar yadda yace kasawa nayi sai da na fashe da kuka.

Yayi saurin rufe min baki da hannunsa ya hau magana kasa kasa yana "ke wai baki da hankali ne so kike ki tona min asiri.

Ya matse min bakina da k'arfi yadda kukana ba zai fito ba ya durkusa a gabana ya fara k'ok'awar cire min wando.

Azabar da naji jiya na tuna na cigaba da sheshekar kuka

Bai Kai ga cire min wando ba naji an banko k'ofar da k'arfi mutane sun shigo suna "wallahi wata yarinya ya Kara kawowa yau zai lalata tsinanne"

Madu ya mik'e da sauri sai Gani nayi an rufe Madu da dukaaa....

Fiddausi nuhu umar data services
MTN 500MB =150
MTN1GB=300
AIRTEL1GB=330
GLO 1GB =270
9MOBILE 1GB =270
Cheapest data at Affordable price contact number 08136347153
👇
Pay through 8136347153 opay fiddausi nuhu umar
6/25/24, 10:41 - SADNAF: *THIS NOVEL IS DEDICATED TO BARRISTER BILKISU GARBA*


*GABA KURAA*

*NA SADNAF*




*Page 3*


Kasa mik'ewa nayi tsaye saboda tsananin tsoron daya rufeni dan har fitsari na saki Ina daga kwancen

Haskeni wani yayi da cocilan Yana "Kaga yarinya fa Ina ganin lokacin data shigo kaga iirn yarinya da Madu yake San lalatawa ke tashi mana"

Ya daka min tsawa

Amma sai na kasa tashi dan jikina wani irin rawa yake

Ihuun madu kawai ke tashi dan waje suka yi dashi suka yi ta duka


Wanda ya haskeni da cocilan ya matso kusa dani shi da wani Yana "Ni dai ko Yama yi wa yarinya nan wani Abu ne naga ta kasa tashi


"Aaa ba abinda ya Mata gaskiya dan tana shigowa na ganta na fada muku kaga Yar yarinya da ko nono babu a kirjinta tashi mana naga da kafarki kika zo wajensa"


Wanda ya karbe maganar ya daka min tsawan daya sa naji kamar kirjina ya fado kasa.

Na mike zaune Ina k'ok'arin kare fuskata daga haskenin da suka yi"

Ya fusgoni waje yana cewa sauran
"Kaga karamar yarinya data zo wajen Madu ke Mai kika zo nema a wajensa"?


Kamar numfashina zai fita da naga yadda duk suka yo kaina kowa na fadar albarkacin bakinsa.

Madun da nagani kwance shame shame Kansa a fashe yasa naji kamar duniyar na juya min dan gani nake nima haka zasu min.

"Mai kika zo nema a wajen madu daddaren nan"

Wani ya fusgoni da balain k'arfi "Nazo ne ya bani kudi na siya mana abinci yunwa muke ji bamu ci komai ba tun safe"


Nace kamar zan shidde dan har lokacin karkarwa nake

"Ina iyayenki suke Ina ne gidanku"?

"Ai ba wanan tambayar zamu tsaya yi mata ba muje kawai ta Kai mu gidansu dan karka yi mamaki San zuciya ya Fito da mitsitsiyar yarinya nan ba lailai iyayen ta ma sun san ta fito ba"

Har lokacin Mai maganar na rike dani gam wasu Kuma suna kan Madu wai sai sun Kai shi wajen Yan sanda dan haka yake lalata Yara kanana"


Zubewa nayi a kasa da naga sun dage akan na Kai su gidanmu


Cikin ihuun kuka na fara rokonsu da "Dan Allah karku fadawa mama abinda nayi kasheni za tayi wallahi abinci ne bamu ci Madu yace nazo zai bani kudi"

"Wanan yarinya fa karya take ban yadda da ita ba kawai mu kaita gidansu idan ma hakane zamu ji a can"

Duk yadda naso rokonsa basu ko saurareni ba haka suka figeni Ina kuka har muka karaso k'ofar gidan su wajen hudu suka bini.

Wanda ya rikeni ya hau buga gidanmu da k'arfi.

Kafin ya sauke hannunsa Ishama ta Bude k'ofar dan idan har na fita haka take zuwa ta tsaya"

Yadda naganta a tsorace tana binsu da Kallo yasa Na fashe da wani sabon kukan.

Inda ta yo kaina da saurinta tana "Siyama Mai ya faru"?

Ke jeki kira mana Babanku"

Wani daga cikinsu yace.

Nidai kuka kawai nake dan nasan Mai kwaceni a hannun mama yau sai ya shirya.

Ji nake kamar na ciji Wanda ya rikeni na fita da gudu


Koma ina ne gwara na tafi kawai ma na huta

Amma ba zan iya ba saboda Ishama da Hisham

"Dan Allah kuyi hakuri idan laifi ta muku abinci ta fita nemo mana dan Allah"


Kamar an watsa musu ruwan zafi haka suka yi dan kallon Kallo suka koma yiwa juna su Kalli juna su Kalli Ishama su dawo da kallonsu Kaina

Daya daga cikinsu ya fara magana da "Ikon Allah ni kamar ma nasan Mai gidan nan mun tab'a gaisuwa dashi toh Ina Babanku da mamanku da zata fita nemo muku abinci daddaren nan"?

Ishama na k'ok'arin magana muka ji muryar mama da ta Bude k'ofar ta fito tana "Hayaniyar me nake ji haka Mai

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login