Showing 33001 words to 36000 words out of 108136 words

Chapter 12 - Matar Malam Complete Book free By Mai Dambu .txt

08 Nov 2024

17218

ya kita, sabida za'ace k'inki naki ya auri yar danginshi amma k'in bashi goyan baya har ya shigo da bare kuma kinfi son bare akan na gida Ummana wannan shine iya abinda zan tuna miki_




#Mai_Dambu
Karku manta min da ɗaga min darajata💃💃💃




#Na Dawo#Voter#Share
[4/26, 18:34] Me Dambu: 🅱RILLIANT WRITERS ASSO🖊
{ _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_ }


🌹🌹👳
*MATAR MALAM*
🌺🌺👳


*Na:Mai_Dambu*

*Wattpad:Mai_Dambu*


*_Hmmm_*


_Wayyo Allah na Yanzun tsakaninku da Allah hana Imamu kara aure kuke shirin yi fa?😹 Wato daga dawowana sai mugun Abu 😝 Amma dai kunsan malamai dai sai da ɗabakka sunnah ai bayan Naiha ma kamata Yayi ace matasan huɗu russ fa amma na gode da kuka tuna min sai Yayi huɗu rak rak nagode da comments ɗinku musaman zaurena Fatan alkhairi sinki sinki💋💜_


Didi rigima ga shi keda Mamien Khalil,
Yau ma babu editin
*22*
Tsura masa idanun tayi cikin farin ciki da godewa Allah mabuwayin sarki da ya azurtata da samun ɗana gari murmusawa tayi wanda kwalla ya zubo daga idanunta, tace.
"Zunur nagodewa Allah da bai makantar da tunanina ba, naji daɗin da kafarka dani daga nauyayyar baccin da nake kuma na Amince da wannan nakaAllah yayi muku albarka."


Shima cikin farin ciki yace..
"Amin Ya Allah Ummana, sai dai kina da aiki dan A'ieesha babu wanda ya kaita wauta, bansan Yanda zamansu zai kayya da Hauwa'u ba."


Murmushi tayi akaro na ba adadi sannan tace.
"Wannan ba aikina bane nakane."


Shafa kanshi cikin nutsuwa yana me danne dariyar da ya taso masa yayi sannan ya mike zai bar falon can yace.
"Ina so...." makale maganar yayi a kasar makoshinsa inda ya maida cewa.
"Ina tausayintane dan ba wayyone da ita ba."


"A'a ai da kalmar farko ka karasa na kana sonta ba wai ka buge da raina min hankali ba, ta faɗi haka tana me tsareshi da idanunta,


Dariya yayi sannan yace.
"Ummana yaushe kika fara aikin jarida irin wannan titsiyen ai sai na rasa abin cewa, mu kwana lafiya."
"Allah ya tashemu Angon A'ieesha Baban khalil da Ummi. Zunur ɗin Ummansa."Juyawa yayi kaman zai fasa ihu, matukar yana gaban ummansa toh maida kanshi yake kaman Khalil dan wani uban sakalci yake zabga mata,dake itama bata ɗaura kanta damuwa k'in jan yaranta a jiki ba, shi yasa duk yaranta basu da abokiyar shawara sama da Ummansu ba su ba har sauran Yaran gidan a hanxarce yabar falon xuwa ɗakinsa.


*
*
A kowani shashi hidima suke sosai idan kacire Ni da na tsangwami kaina dan har abinci bana iyaci sai Ya Ishaq ya tasani a gaba duk nakara ramewa, nayi wani firit kaman ba ni ba, sai ɓasaka ramla a gaba nayita kuka, ko kuma mihaɗu tare myita kuka,


Duk wanda ya ganmu sai ya tausaya mana domin, banda Innaji dan duk lokacin da tazo tasamemu sai takafa mana kusa😹 Wato rankwashi dukkanmu biyu kuma, haɗi da masifa cikin kwando dubu, nidai ko a jikina........


*
*
*India Medical Hospital Mumbai*
Kwance yake cikin wani irin hali na rai kwai-kwai mutu kwai-kwai, na'uran bugun zuciyane kawai yake aiki a ɗakin abin tausayi lokaci guda Asad kaman bashi ba, likitotti ukune akanshi suna ta tattaunawa, can ɗaya a cikinsu Dr Vikram Ajey, an rubuta sunansa a jikin labcoat ɗinsa, ya kalle ɗaya liktan cikin kwarewa yace.
"Wannan likitan zamu turasa Babban Asibitin zuciya dake Hydarabad Inda zaiga Dr Vasudra Abhnash, ita ɗaya ce kawai zata iya shawo kan matsalarsa."


Gyaɗa kai suka sauran biyu dansun gamsu da abinda ya faɗa.
Wani takarda ƴa ɗauka yayo rubuce rubucce yana gamawa ya mikawa Mamani cikin tausassawa yayi mata baya, sannan ya fita kuka tasaka cikin tashin hankali da damuwa, alola ta mike tayo,


A daren ranar aka maidasu Hydarabad, inda zasu ga Dr Vasudrah.


Dake tafiyar jirgin sama ne, sun tarda da jami'an asibitinta suna jiransu a Airport.
Suna isa asibitin kuwa suka sameta tana jiransu abubuwan da ya dace tayi masa, sannan ta ɗauki file ɗinsa ta tafi gidanta da shi.


Akalla zata kai kimani shekaru arba'in da tara zuwa hamsi. Sai dai yanayin fatarta zaka fahimci yar Yankin madaras ce, dan tafi kama da tamiland wato black indian ce, amma tana da matukar kyau da kwarjini, abu guda biyu ta tsana shine kashigan mata aikinta bayan ga abinda tace ko kuma sakaci gurin, kulawa da majinyaci.


Amma mace ce mai matukar hakuri da taimaka dukda Allah yayi mata baiwa da ilimi da arziki toh tana matukar taimakawa mutane sosai. Musaman Marayu da gajiyayyu.


*
*
Bidiri tusan tsaye na zaune me yaga zani, Hidimar da ake a maiduguri ba nawasa bane dan dagaske Hajja Yakolo take shirya autarta(Ai zanso ganin wannan bidirin a gidan imamu lolx😹😝)


Dan ba karamin kashe kuɗi take ba,


Aurin aurensu zai dai dai, da tarewana kenan kuma dukkan bai wucce yan kwanaki ba.


Sosai ake mulke yarinyar da Dilke ko ina najikinta yans karɓan abinda ake mata, kai ko zama tayi kusa da kai sai ka gane amarya ce, balle kuma kayanta da take sakawa.


Acikin yan kwanakine ya xiyarci maidugurin,da yamma suka sauka a gidan cikin rawan jiki Hajja tashiga hidima da shi, kawo wanca ajiye wanca,haka suka cika masa gabanshi da abinci.
Kallon abinci yayi cikin rashin yarda yace.
"Ina Hauwa'un take tazo muci abincin tare."
Cike da mamaki hajja tace.
"Kaman ya? Ai dan kai nayi kawai kaci itama taci nata, kagama sai naturota."


"Hajja kenan keda baki so Yaran Batula ba sai yaune zaki so Ɗanta har kiyi tunanin aura masa Ƴ'arki nayi mamakin da Shatima ya nace akan na auri y'arki dukda nasan kin tsani Ummana,amma ina son kijawa ita Yarkin kunne babu macen da ta isa tayi min iko a gidana tabar ganin muna Yan uwan toh wallahi takuskura tayi min ɗanyen kai jibganta zanyi kuma nasakota, Na amince da aurene sabida kar kuɓatawa Mahaifiyata suna kaman Yanda kike burin haka, toh na hanata tayi magana dan kar tayi bakin jini."


Kallon abinci yayi cikin nutsuwa sannan yacigaba da cewa.
"Nasan shirinku akaina, ni da Uwata da Ita yarinyar da na aura, toh kuyi shiri me kyau."


Yana gama faɗin haka ya zaro bunce ɗin kuɗi ya ajiye mata yace.
"Ga kuɗin lefenta, kuma naji sakonki nacewa sisin gwal kike so abiya asadakin wancan Yar taki toh ni bazan biya ba idan haka bai muku ba, sai a fasa kalas."


Yana gama faɗin haka yafita daga gidan baki ɗaya,


Jikinta yayi mugun sanyi da abinda ya faɗa amma wani shashi na zuciyarta yana zugata da tasan yanda zasuyi su mallakeshi ko ta halin k'ak'a.


Cikin sauri tafita zuwa ɗakin da Hauwa'u take tace.
"Uwar kwalliya sai kifita kafin ya tafi."


Jikinta narawa ta dauko mayafi ta yafa sannan ta,saka wani hill ɗinta tafito tana yanga haɗi da yauki. Har tafito waje, ba laifi itama kyakyawa ce, sai dai tana da jiki, cikin sakalci ta gaisashi sannan ta shiga zuba masa, shagwaɓa duk sai yaji ta hau masa kai haka ya jure har sukayi sallama ya ciro mata kaya daga mutane ya mika mata, kallon kayan tayi sannan tace.
"Ya Imamu wai ba dani zaka koma ba."


Cike da mamaki ya zuba mata ido,kauda kanshi yayi sannan ya ce.
"Ke a garinku idan aka bawa mutum abu yana godiya ne."


Turo masa baki tayi cikin jin ba daɗi tace.
"Toh nagode."
Tsaki yayi sannan ya shiga motarsa bai sake ce mata kome ba yaja yayi gaba abinshi. Bai kwana a garin ba sai a yobe.


Cikin gidan su takoma nan suka zazzage kayan da ya kawo mata, raina kayan tayi ta kalle Mamanta tace.
"Hajja duba kayan nan fa, dukkansu basu wucce dubu 50k ba ni da nazata zai kashe min zama da 100k sai ya buge da haka anya zan wataya a gidan kuwa."


Tsaki hajjan tayi tana hucce tace.
"Yaron zai kawo mana matsala, amma zanyi maganinshi yanda sai yaji a jikinshi."


Cikin murna Hauwa'u ta zuɓe a jikin uwar da farin ciki.


*
*
Kwana biyu a tsakani ya dira a katsina duk gidan babu wanda ya sani ina kwance ina kuka dana saba, dan yanzun babu abinda nake jin daɗinsa sama da kuka ko magana nasonyi, sallama bilya yaron makontamu naji inda yake cewa.
"Ana sallah da Naiha wai inji Malam Imam."


Ji nayi cikina ya murɗa ai bansan lokacin da na shige banyi ɗakinmu ba inda na shiga kela amai ina gamawa na hau kan inda zanyi pupu aikuwa sai suuuu, sabida tsabar tsoron abinda zai min da abinda na tura masa,dakyar nafito jikina babu karfi, haka nafito nasamu innaji a tsaye kaman wacce aka sassakata, mika min doguwar riga tayi, sannan ta ɗauko hijab ɗina ta mika min, humra ta mika min na shafa a jikina sannan tace min.
"Ya shigo falon babanku saura kije ki masa abinda kika saba."
Gyaɗa mata kai nayi cikin kuka nafita daga ɗakin, juyawa tayi ta kalli ramla cikin ɓacin rai tace.
"Duk sabida ke take wannan abun wallahi kin zalincin A'i kuma kisan yanda zakiyi da ita ayi bikin nan babu matsala."


Tana gama faɗin haka tafita daga ɗakin tabar Ramla cikin kuka.


A hankali nake takawa sabida mugun tsoron da ya mamaye zuciyata, dan nasan nayi abin kunya amma da natuna dalilin haka sai na ji karfin hali a zuciyata,ina shiga falon nasame shi zaune yana rike da wayarshi.


Kamshin turarenshi ƴa cika ɗakin ya kara kiba da haske alamun dai yana jin daɗin yanayin da yake ciki sallama nayi can kasan makoshina, ɗago kai yayi ya amsa shadda ce a jikinshi dark blue, wanda akayi mata aiki da farin zare sai hular da ya murza akanshi har wani ɗaukar ido yake (Lolx Naiha taga Imamu, har ya tafi da hrt ɗinta)


Niman guri nayi na zauna kaina a sunkuye ina share kwalla. Share ni yayi ya cigaba da abinda yake da wayarsa.


A kalla sai da muka kwashe kusan mintuna goma kafin ya ɗago kanshi,
"A'I!!!"


Kwala min kira Innaji tayi dake na takuro a ɗakin da sauri nafita daga ɗakin, ina share fuskana, mika min tire tayi cike da kayan ciye-ciye, tace.
"Ɓaure a nan ana sana'ar kukan ki toh Allah ya baki sa'a."


Tana faɗin haka ta wucce abint ni kuma na shige falon da tiren gabanshi naje na dire masa, sannan na juya da niyyar barin gurin ya kamo hijab ɗina, juyawa nayi cikin rau rau da idanuna bakina na rawa nace.
"Nikam kasake min hijabina."


"Zan sake miki hijabinki but sai na kai karanki guri Abbanku nace kin tura min zungurerriyar wasika na buhun ashariya ko kuma ki zo nan ki zauna." Yanda yayi maganar fuskarsa a tsuke da inda ya nuna min na zauna naji kunya ba zan iya zauna ba a gurin. Wato cinyarshi yake nufi kaina a sunkuye ina mutsike hannuna cikin kuka da yaci karfina nace.
"Kayi hakuri ba zan sake ba."

Shiru yayi ya cigaba da latsa wayarshi cikin kwanciyar hankali kaman baya xaune a gurin, can na jiyo muryanshi yace.
"Kenan na faɗa musu abinda kika turo min."


Zuɓewa nayi a gabanshi ina kuka, abin ba karamin daɗi yayi masa ba, ganin Yanda nake kuka wiwi ina rokonshi da yayi hakuri.


"Shi kenan tunda ba zaki zo a cikin saukakkiyar murya ba toh zan kirga uku zuwa ɗaya idan baki zo ba zanje nasami Ummanki da Abinda kika turo min." Ya faɗa,


Ganin da gske baxan tashi ba yasa ya fara kirga daga kan uku.
"Uku," ya faɗa sannan yayi shiru ji nake kaman zuciyata xata fito waje. Sannan yace.
"Biyu" mikewa nayi jikina na rawa. Na isa gabanshi, nuna min cinyarshi yayi ba tare da ya kalleni ba, yace.
"Ko nakarasa sauran ɗayan ne"
Zama nayi akan cinyarshi kaman wacce ta zauna akan wuta,na cukwikuye hijab ɗina ina kuka share ni yayi, can ya ajiye wayarsa a akan hannun kujera sannan ya gyara zamanshi inda ya zagaye hannuwanshi akan cinyata, yana shakan kamshin humra da na shafa, har na tsawon minti biyar sannan ya saka hannunshi ya shiga zare min.......
[4/26, 18:34] Me Dambu: 🅱RILLIANT WRITERS ASSO🖊
{ _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_ }


🌹🌹👳
*MATAR MALAM*
🌺🌺👳


*Na:Mai_Dambu*

*Wattpad:Mai_Dambu*


*_Ayya Bansan yanda zan faɗa muku ba ɗan tsaikon da nasamu na kwana biyu bana online shi ya hanani baku matar malam daga farko ba wai naki kulaku bane duk me bukata gaskiya sai dai yazo Wattpad ya krnt yaki buɗuwa ma balle na cire daga can na kawo Whatsp Kuyi hakuri Don Allah_*👏


😹 Nifa ina kaunar batun kishiyan nan fa ku kuma wai kar awa naiha Kishiya😉


*23*
Girgiza kaina na fara cikin shakakkiyar murya nace.
"Na haɗaka da Allah kabarni bana so."


Kifa kanshi yayi a kafaɗana yayi can kasan makoshinsa yace.
"Bazan iya ba, ba kuma kome xan miki ba kawai zanganki ne"


"Ni dai gaskiya bana so" nace masa tare da zubda hawaye masu zafi.
Shi kansa ya rasa dalilin da yake sashi jin wani iri akaina, tsuke fuskashi yayi sannan yace.
"Amma ai basabon abu bane a gurinki, wasu ma suka taɓa a banza sai ni da nabiya halalliyata maza cire da kanki ko na baki mamaki."


Juyawa nayi na zuga masa idanuna cikin kaɗuwa da tsoro mikewa nayi cikin ɓacin rai na zare masa hijab na ajiye a can gefe, sannan nasaka hannuna baya na zuge zip ɗin rigata idanuna a rufe rigar ya sauka kasa, gabanshi naje na durkusa, ina zubda kwalla masu zafi, shi kanshi sai da yasha mamakina, gashi babu brz a jikina iskar fankar falon yana kaɗawa da karfi har tsigar jikina na mikewa zuba min ido yayi, ni kuwa cikin juriya nace.
"Gashi ka fanshi halallinka karka ji kome kawai k'iyayyarka ce yasa bana sake jikina da kai but inda akan hakkinka ne ni me saukine na baka amma abisa sharaɗin ba zan kara minti ɗaya da igiyar aurenka ba akaina tabbas kayi gaskiya da kace wasu ma sun taɓa aɓagas balle kai da kabiya ɗukiya me ɗinbin yawa zan maka shamaki da abinda ya zame naka,, sai dai kasani gangan jikina ka aura ba dai ni A'ishatu ba, dan ba zan taɓa kaunarka ba." ina gama faɗin haka na mike na xauna akan cinyarshi kaman yanda yaso ɗin.


Duk sai jîkinshi yayi sanyi cikin jin kunya yasa hannunshi ya rungumeni yana cewa.
" Kiyi hakuri da abinda nayi miki."


Can kasa yayi maganar bakinshi dai dai kunnena, babu abinda yafi ɗaga masa hankali sama da furicin da nayi masa na bana kaunarsa Uwa uba suran jikina da yayi tafi da imani,

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login