Showing 45001 words to 48000 words out of 108136 words

Chapter 16 - Matar Malam Complete Book free By Mai Dambu .txt

08 Nov 2024

17202

min ba indai haka zai sanya ummanshi farin ciki.


Bai bar unguwan ba sai wajen karfe huɗu da rabi....


~~~
Umma khadi tana zaune sai hakuri take bawa Umma wacce sabida ɓacin rai sai cira take, kaman zata tashi sama, gani ni kuma naki daina kuka, abun dai ba daɗi kowa ranshi bai masa daɗi ba.


B'angaren Amarya hauwa kuwa iyayi da kinibibi sai wanda ya karu dan tunda tayi wanka ta shirya ta kwanta sai nishi take ita ta kwana da namiji ya dagargajeta, ko banɗako zata shiga kafafuwan a ware, kace yar kaciya(😂) Kawarta Safna ce ta gaza hakuri cikin jin haushi tace.
"Amma Lady da kin ajiye wannan iskancin nako idan mun tafi kya gumawa kishoyarki, ba mu ba kina tafiya a ware ke gaki kin kwana da namiji, Allah yabawa sauran matan auren da manyan da suka rakoki hakuri, dan kafin kisan namiji mata dubu sunsan shi, iskancin banza kawai, wallahi banga abin farin ciki ba da zan bawa namiji kaina kafin ayi buɗan kai, duk masifarka hakq zaka hakura dani, dan nayi Imani da Allah yagama ɗaukinki kenan,"


Juyawa tayi gurin matan da suka zagi yan uwana, cikin ɓacin rai tana kallon cikin idanunsu tace.
"Kaman Yanda kuka watsa musu taro haka kuma zaku saka kai mubar garin nan ce muku akayi kima kuka ja mata, toh bari in faɗa muku, rigima kuka hadasa mata, ita mw shegen baki tazo tana faɗa muku karya toh kuna can kuna shuka musu rashin mutunci ita nankuka take, dan hankalin miji ba akant yake ba, da ita yake damuwa amma hankalinshi ba a gurinta yake ba yana can gurin matar mutunci, ai kunyi kuskure domin kodaga, girman gida ya nuna muku ita yake yi, amma dake ku jakuna ne kun ɓuɗe baki kuna zaginta, sisin gwal fa ya biya asadakinta nawa ya biya a na hauwa,ai wutsiyar rakumi yayi nesa da kasa, ki duba daga falonta nafarko zuwa ɗakunanta, kinsan tafi karfinta shine zaku musu hauka hmm yau duk zamu bar garin gwara ku tattara naku yanaku mubar musu gidan dan bazan iya kallon abin kunya da kuka shuka ba, kuma Aunty Hajja kuna ganin abinda akayi amma kun gaza kaɓarsu, mitssw" taja musu tsaki tafita daga gidan,
Fita kofar gidan tasami Imamu da sauran Yan uwanshi suka gaisa, basu hakuri tayi sannan tace.
"Muma yau zamu bar garin nan, dan akwai masu uzurirrika a cikinmu, kuyi hakuri da abinda ya faru,"


"A'a yanzun yamma yayi kubari sai gobe, sai ku tafi xaifi dacewa" Inji Imamu,


" A'a mun gode ma haka don Allah kubarmu mutafi yau, zaifi dan ni gobe ina da class karfe takwas nasake, zamuyi test idan bazamu takura muku ba."


Takarshe maganar tare da wasa da kasan mayafinta.
Shiru yayi sannan yace.
"Toh ba damuwa kushirya yanxun motar zai zo Insha Allah."


Godiya tayi sannan ta juya tabar gurin,


Koda tashiga kallo ɗaya tai musu sannan tace.
"Sai kusami shirya kayanku dan an jima motar zata zo mu wucce gida."


Tana gama faɗa musu ta shiga kintsa kayanta kokallon sauran manyan cikinsu batayi ba, Safna yar kawar Yakolo ce kuma mahaifinta me kuɗine sosai a maoduguri, ita ce mace ɗaya a cikin maza biyar da take bi, kusan da bazar Mahaifiyar Safna, Yakolo take taka rawa, dan Hajiya Zainab tana matukar yin Yakolo kodan hali yazo ɗaya ne shi yasa nasu, amma dukda haka ita hajiya zainab tana da kirki sannan tana kyautatawa mutane, bambancinta da Yakolo kenan dan masifaffiya ce ga kyashi da hassada, ita kome natane banda kowa.


Wani ikon Allah dukda halin hajiya zainab sai gashi duk yaranta babu wanda ya ɗauko kome a ciki sai ma hakurin mahaifinsu da rashin son shiga hayaniya, haka ma Safna sam bata da mugun hali korawan kai sa nuna ita wata ce, shi yasa da ta sullesu da faɗa babu wanda yayi yunkurin hanata dukda akwai manya a cikin ɗakin kuwa.


Bayan kaman mintuna goma sai ga motar da zai kaisu gida yazo nan suka fita, tsakar gida tsamo tsamo, ganin ana raban kayan garan da Y'an uwana suka kawo ganin yanda kowa kw faɗin "Masha Allah, Lallai Imamu yayi dace ai gara shine kimar mace, mace a auroki babu gara ai babu kima a ciki kodan gudun gori ai akawo mata"
Haka mata suke ta faɗa, sai jikinsu yayi masifar sanyi basu tsinke ba sai da aka ware kayan uwar miji da na Yayun miji a na Kane gami da kayan Matan Yayu da kane sannan na yaran gida, ai jikinsu na rawa sukayi sallama, zasu tafi fatan Allah ya kiyayye hanya suka musu, sannan suka fita koda suka fita babu wanda yasake bin ko takansu balle maganarsu.




Haka akayi rabon komi cikin farin ciki, wanka Umma tasa nayi sannan aka ciro min shaddar da zan saka, dakyar nabar Fahima tayi min kwalliya, ina zaune a ɗaki kaman mayya daman yaran gidan duk suna cikin ɗakin tare dasu muke zaune sai kaɗaici ya ragumin, cikin gida wajenmu kuwa an rufe min ɗakuna na,




Har dare babu ango babu dalilinsa, dan kuwa gidanshi na can yaje ya zauna abinshi, haka Amarya Hawwa kuwa anci kwalliya ana jiran miji, daman nikan bansa akaina ba, dan a yanxun haka sabon haushinsa nake ji, ba nawasa ba.




Wayata da take jikin chaji, dan Fahima ce tasa na zare na kunna dan ta mutu, tana gama lodin tayi seti sai na lalluɓe nomber Aunty Hajrah tana ɗaukar wayar na fashe da kuka, har da shassheka, a hankali tace.
"Haba my cutie Esha bar kuka haka kinji autar Innaji mukunsan isa gida zan miki magana idan muka isa kinji ga Aunty Zuby"


Aunty na karɓan wayar tace.
"Baby is crying eeeh eeehi, bar kuka jin kiyi hakuri, ko kina son ace Yan uwnki da suka zo kawo ki a aurenki sai da suka bar miki abin gori sukayi faɗa dan suna tayaki kishi, haka da mukayi mun nuna musu tarbiyarmu ce, dan matukar mukaci gaba da zama a Yobe zamuyi abin kunya, kuma kinga gidan mutanene masu mutunci da daraja, bai dace mu biyewa yan uwan kishiyarki ba, kuma ina jan kunnenki da karki kuskura ki fara cewa zakiyi tankiya da ita ki bawa iska a jiyarta, ki kuma cigaba da girmama Uwar mijinki da Yan uwanshi, karki bari abin duniyarki ya rufe miki idanu, koda wasa karki ce zakiyi kwauron abinci ki dafa sosai ki zubawa kowa a gidan, sannan Uwar mijinki ki ɗaurawa kanki ɗawainiyar kulawa da ita, nasanki da son Yara karki k'i yaranshi kijasu a jiki, ki nunawa Umman kinfita son yaran ma, Sai abu nagaba karki zama me rokonshi, akwai Atm card Babane ya buɗe miki accunt a First bank, idan Allah ya horre masa zaki ji alarm, karki zama kazama, dan yin haka zai ja miki raini, banda kai kara sannan wannan shegen kukan ki ajiyeshi a gefe guda, karki bari kishiyarki tasan sirrinki, koda faɗa kikayi dashi har Ummanshi karki bari tasani, duk abinda zakuyi kuyi a ɗaki karki fito waje duniya tasani ki girmamashi, dan basa'anki bane, idan da yayi aure da wuri da ya ajiye irinki, don Allah My Indo ki ajiye buhun wauta da shirmen nan ki rike mijinki, Ki tsayi da sallarki kiji tsoron Allah karki ce zaki ɗauki kobonki da sunan zakije niman maganin mallaka zuciyar miji a hannun Allah yake idan kika zauna dashi kika masa biyayya, Allah zai mallaka miki kome nashi bama shi ba kiyi hakuri lil sister ƙi zauna da kowa lafiya wallahi wata rana Allah zai bamu aron lokaci, ki sake faɗa min, wani cigaba da kika samu atare da dangin mijinki, Kiyi hakuri da abinda ya ringa faruwa Allah ya jarabbemu ta hanyoyi da dama kuma muna fatan Allah yasa haka shine mafi alkhairi, kibarku kan haka kinji zan barki haka banso muyi maganar ta waya ba karki bari Ya kawo mana karanki kuma kinsan Baba bai yarda da Yaji ba Allah yayi miki albarka sai munzo suna."


Muryana na rawa nace.
"Insha Allah Aunty zanyi duk abinda kika ce, da Yardan Ubangiji bazaku taɓa jin wani abu daga gareni ba, Aunty nagode Nagode Allah ya saukeku lafiya sai anjima ku gaidamin My Ramla da Innajina da Ya Ishaq da Babana ina kewar rankwashinku."


Dariya tasaka tace.
"Yar banza wato rankwashin ma abin kewane toh ai ba danuwa kice Malm Imamu don Allah kullum da safe ya dunga sake miki kusa akai idan yayi haka zai mantae dake kewarmu."


*_Sister Sadiya Zabura itace tace kar nayi muku typing sabida itama tana kaunar taga nayi Kuɗi da noɓel ko My Dear💃💃_*
[5/4, 06:19] Me Dambu: 🌹🌹👳
*MATAR MALAM*
🌺🌺👳


*Na:Mai_Dambu*

*Wattpad:Mai_Dambu*




*Happy Born A gain My Sultan yarona Allah ya karo shekaru masu albarka da nisan kwana*🍰🍦🍮🍬🍭
*:~•26*


Murmushi yayi cikin jin daɗi tsuntsu daga sama gashashe kenan, ya fasha gemunshi yayi sannan ya karaso inda nake, ganin yanda najibga kaya a jikina, girgiza kai yayi sannan yayi magana a fili yace.
"Yanxun ba dan nazo ba haka zata kwana da shirgi a jikinta, sai tsabar wauta ba wayo da kata xakayi magana tafika da ambaliyar kwalla."


Bakin gadon ya isa ya durkusa sannan ya zuba min ido, a hankali yana shakar kamshim jikina, wani irin shauki ke fizgarshi bai san lokacin da ya kai hannunshi kafin fuskana mikewa yayi ya isa fuskana ya sumbaci goshina zuwa bakina, ɗagowa yayi yaga dukda ac ɗakin bai hanani zufa ba, mikewa yayi ya shiga kiciniyar cire min kayana yake, dakyar ya samu ya cire min, lifayya sake jikina sannan ya zubawa ɗinki jikina ido, nan ma shagala yayi da kallona yana son kai hanunshi jikina amma yana tsoron rigimata yake kar nafarka na, birkice masa,kundubala yayi ya koma gefen siket ɗin ya zuge zip ɗin, zamemin yayi bansan lokacin da na buɗe idanuna ba sai akanshi, mikewa nayi zubur zan gudu, yayi maza ya danne ni, yanda yasamu damar taramin nauyinshi baki ɗaya,


Aikuwa na buɗe baki da niyyar ihu, yatsarshi ya samin a bakina yana ce min "shhhhh karki tarawa kanki kayan kunya dan ni ba kunya ce dani ba, kiyi shiru na na cire miki abinda naga ya shige jikinki, dan kinsan nayi alkawari ba zan sake kallon kwailar jikinki ba dan babu abinda zanyi da shi, dan ma baki ga amaryata ba hmm Masha Allah tayi daga sama har kasa, sannan daga gaba har baya hmmmm ba acewa kome, kema na shigo ɗaukar kayana ne naga wani katon tsaka ya shige cikin kayanki kina bacci."
Da dume shi nayi cikin tashin hankali har jikina na rawa, abinda yasa ya katse maganarshi kenan, bai shirya ba, cikin muryan dake nuna alamun kuka zanyi nace.
"Na haɗaka da Allah ka cire min, wallahi ina tsoron tsaka sosai,"


Janye jikinshi yayi a ranshi yans cewa.
_Nasan za'arina ga rashin kunya ga tsoro kamar farar kura, dama ya same ni nasha lagwada_


Mikewa yake shirin yi nayi maza na rukunkune shi cikin kuka nace.
"Ayya haka zaka barni dashi baka cire min ba, tsaka fa kace kuma kowa yasan yanda yakewa mutane lahani don Allah ba dan halina ba ka cire min kaji."


Yanda nayi maganar ba karamin kyau yayi masa, ɓata fuska yayi sosai sannan yace.
" Karki tara min mutane su ɗauka wani abu nake miki, zan taimaka miki abisa sharaɗi, idan kin amince."


"Naji na amince meye sharaɗin" Na tambaye shi cikin kuka,


Kauda kai yayi irin zan takura masa ɗin nan, yace.
"Sharaɗina guda ne,"


Duk na k'agu ya faɗa min langwaɓe kai nayi cikin kuka nace.
"Ina jinka."


"Toh ba wani abu bane, zan" yayi shiru yana kallon fuskana yanda zan karɓi maganarshi, nace.
"Toh ka faɗa min mana," dan ji nake kaman abu na yawo a jikina tsabar tsoron tsaka da nake,


Ajiyar zuciya ya sauke irin abun babba ne, sai wani tsume fuska yake kaman an sashi ɗole bayan shi yasa kanshi wannan aikin,
"Toh ba wani abu bane ila zan chajeki kaman yanda ke chaje mutun idan yayi sata domin ina zargin ya shige ta tsakankanin kafafunkine." Saka hannunshi yayi a haɓarshi yana nazarin fuskana ganin naki cewa kome ya mike da niyyar barin ɗakin wuf nayi na rikoshi tare da sauke hawaye masu zafi a raunane nace.
"Shikenan na amince kayi yanda kaga ya dace."


Farin cikine kal ranshi, cike da kwarin gwiwa yayi ta dube dubenshi kafin ya dangana da jikina hummm Imamu kenan yo bansan mi zance ba dan tsakanina da Allah na amince a cire min, tsaka amma Malam Imamu kuwa ina ya shiga niman tsaka sai ma shagala yayi da, taɓaiya dan duk inda hanunshi ya kai ba sauki, tun abin bai damuna dan ni damuwata ɗaya ce a cire min, tsakar kawai, amma wasu bakin al'amura wanda tunanina da hankalina suka gaza ɗauka ne yasani tsorata da duba min tsakar da ake, na shiga zubda kwalla ba ji ba gani, dan kashedi yayi min da nayi shiru inba haka ba su Ummanshi suka ji nice da jin kunya ba shi ba,


Mai niman tsakane ya buge da zuge zip ɗin riga kai naga takaina, rike hannunshi nayi cikin kuka nace.
"Nikan kabarni haka na hakura daniman tsakar sam bana jin daɗin abinda kake min, jikina yana min wani iri don Allah ka barni."


Janye hannunshi yayi cikin murmushi sannan cikin zolaya yayi min rumfa da kirjn shi bansan lokacin da na fasa masa ihu ba nace.
"Don Allah kabarni haka, bana so karka min kome don Allah, nifa yarinya ce kuma kai kace kayi alkawari bazaka sak...."


Dif na haɗiye maganar da nake runtsa idanuna nayi, sakamakon jin bakinshi a cikin nawa, hawaye ke bin gefe idanuna sosai Imamu yasamawa kanshi nutsuwa dan ma yaji muryan Ummanshi tana cewa.
"Wai nikam me kake ɗauka ne a cikin ɗakin nan da har yanzun baka fito ba,"


Kaman bazai magana ba dan muryanshi ta toshe can kasa irin na wanda yake cikin buga da bukatuwar Iyalinshi yace.
"Ummana ina wani aikine a jikin computerna" (😹) dan rainin sense nice computer ma.


Sake maida kanshi yayi Allah ya bani sa'a na hantsila can kuryan gadon naja bargo na rufe jikina da yake rawa kallona yayi cikin tashin hankali bakin shi shima rawa yake yace.
" Don Allah zo nan kinji A'ieesha zaki taimake ni a cikin halin da nake cikin,kece kawai zaki iya taimakona kinji."


Kaman zai saka min kuka haka yake maganar ni kuwa girguza masa kai nake, ina sake cusa kaina cikin cinyoyina na sake kuka, dan ko ba kome ai ɗakin Mahaifiyarshi ce, gashi ko shagalin bikin ba'a gama ba, yana niman wani abu daga gareni nifa bazan iya ba wallahi da wani idanu zan kalli Yan uwana da sauran *danginsa* (Buk ɗin Mrs Aliyu) ganin da gaske ba bashi haɗin kai zanyi ba, take ranshi ya ɓaci ya mike ya saka rigarshi da ya cire yasa kai zai fita sai kuma ya dawo ta inda nake ya fizgoni har sai da na mike tsaye yace.
"Idan abin naki kanwce kijika kisha daɗin abu ina da wata matar bake ɗaya bace balle raina ya ɓaci,ki rike kayanki."


Ya fita a fusace kuma duk masifar dayake duk su Ummanshi suna jinmu haka ya fita ko kallonsu baiyi ba, ya mike cikin gidanshi part ɗin Hawwa ya isa ya buga da karfi, wanda ya firgitasu a ciki aka ce "waye?"
Tsaki yayi sannan yace.
"Kifito bana son Iyayi koma waye zaki ganshi."


Jin muryanshi yasa ta leko tana wani yauki kauda kai yayi sannan yace.
"Wucce muje." Ba musu tabi bayanshi har sider ɗinsa, suna shiga, ciki ya fincikota, cikin zafin nama, idanunshi yayi jajur yace..
"Ina bukartaki ko bazan samu bane."


Lakwas tayi a jikinshi, yayi ɗaki da ita,(Ynx sai kuce nayi sonkai da yawa ko)


Dake da haushi a ranshi haɗi da ɓacin rai, dakyar ya bida ita a sannu dan sai da ya hucce haushinsa akanta kaf

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login