Showing 42001 words to 45000 words out of 61103 words
Chapter 15 - MARAINIYA CEβ (1 to End) Complete by Anty Ruky ( Maman Abduljalal.)-.txt
*_NA MAMAN AHMAD_*
*_(MARDIYA KAOJE)_*
π
π *65* π
π
_ummy naganinshi takauda fuska dan itama motar take kallo sallama yayi mata ta amsa yan mata inazuwa haka cikin rana dawata zazzakar muryarshi kamar mace batako kalleshi balle yasamu amsa daga gareta haba yan mata dan Allah ki amsani mani wata tsuka taja tafara tafiya yabi bayanta yana haba yanmata dam Allah kitsaya mana mai keke napep tatara tashige saoli magiya yake mata amma taki sauraronsa tawuce bayansu yabi amma batasan yana bintaba saida tasauka yafito mota yace haba beutifull ba ajinki bane dan Alkah kisaurare koda na second biyu pls jitayi kamar yadaureta da igiyoyi tatsaya tace ina jinka am dama tunda naganki naji inasonki wallahi kuma da aure dan Allah kitaimakamin da numbarki pls beauty dan darajar Allah kayi hakuri ni matar aurece dariya yayi yace aishiyasa nace inasonki dan bakowa zai iya ganinki yakyalikiba danke natar aurece murmushi tayi wanda batasan yafitoba tace amma gaskiya kaiko acikin yan naci kaine shugabansu kayi hakuri dan Allah marairaicewa yayi kamar zaiyI kuka yana rokonta wucewa tayi harzata shiga get saiji tayi yace wallahi ko baki bani numbarkiba zanshiga harciki intambayi izni gurin mahaifinki cak tatsaya gabanta na dukan dari dari lallai wannan yatonamata asirinkai daga ance ta nemo miji jiya jiya hartafara kai samari gurin abba aa bazaayi hakaba_
_dawowa tayi baya ta marairaice tace karufamin asiri dan Allah kayi hakuri katafi murmushin cib nasara yayi yace wallahi koda yankan naman jikina zaki rikayi to bazan barkiba ummy tayi tayi yaki kyaleta dole tabashi numbanta yakirata taja tsaki tashige ciki tana tunani barkatai waishin idan ta amince tay adalci kuwa gaskiya zata gayamashi yayima Allah yarabu da ita dawane ido zatakalli su mum tace tasamu miji bazaiyuwuba gaskiya dukda dai shi yariman baasan yaushene dawowarsaba amma zata jirashi ta yarda da haka kaddararta take dukda batada tabbacin zataci ribartin hakan hawaye taji suna gangaro mata aiko kiranta yakeyi saida yayi six misscall sannan tadaga wata ajiyar zuciya yayi wacce tajita yace haba beauty ina kika shigane inata kira ko sai ammin yanga ina laifin wanda yave yana sanka ha beauty duk wannan abin dayake kala bataceba dan tarasa taina zata fara mashi bayani yagane kozai rabu da ita baki gayan sunankiba ni sunana maaruf adam saleh ni haifaffen garin bauchine duk dangina anan suke ni dan kasuwane kuma ina aiki a g.t bank nataba aure saidai matata tarasu shekara biyu kenam inada yaro daya sunanshi hafiz ko zaki yarda kizama mahaifiya gareshi kimaye gurbin mahaifiyarshi_
_sai yayi shiru can yace kinajina dakyarta iya cewa inajinka naji duk abinda kace amma tunkam muje koina inaso insanar maka waceceni nan tagayamashi komai gameda ita abinda yakamata tafada tace nagayamane dan kafita harkata badan wani abuba ba an iya butulciba dam haka kayi hakuru dan Allah kada ka kara kirana na gode kit takashe wayar saikuma taji hawaye dabatasan namiyeba shiko wayar yabi da kallo dukda yaji tarihinta takuma basji tausayi tana acikin tsaka mai wuya amma in Allah ya yarda shi zai fiddata zaije yasamu mai martaba dama abokin abbanshine zaiyi kamar basu taba magana da ummy ba yadai gantane kuma yaji yanaso shine yazo neman izini haka kawai zaiyi yasami ummy wani tsalle yayi yafada kan katifa ya rungume filo tunda matarshi tarasu baitaba tunanin aureba saida yahadu da ummy harda babanshi yabashi mata ba sau dayaba ammashi yanuna bayaso mutane harcewa suke wai yazauce akan rasuwar matarshi sai yanzu yasamu amma kuma sai azomashi da matsala wallahi ba abinda zai hana ya auri ummy idan Allah yayi matarsace to fa ana wata ga wata_
*66*
_*shin waye maaruf*_
_maaruf adam saleh shine ainihin sunanshi babanshi babamshi shahararren dan kasuwane wanda yashahara sosau gurin saida motoci da filaye yanada kamfanin buga atamfofi da shaddodi kudi yanadasu wanda duk nigeria bawanda baisanshiba dakace adam saleh zaagane wanda kake fada maaruf shine danshi na farko sai kamneshi uku namiji daya mata biyu sunan mahaifiyarshi hajiya saratu macece maiji da ilimi dan judge ce babba tana aiki curt of apeal dake garin bauchi so kowa yasan hajiya saratu adam saleh so takoina maaruf yagaji kudi da ilimi shikanshi babban lawyer wanda akeji dashi mahaifinshi abokin mai martabane sosai wanna shine takaitacce tarihin maaruf ummy tund sukayi waya tasa kuka tana tausayawa kanta amma duk runtsi kodon hallaccinda suka mata zatajira yarima koda kuwa nanda shekara gomane_
_maaruf yaje yasamu abbanshi yagayamai yaji dadi da danshi yasamo mashi suruka yace in Allah yayarda zaije gobe susamu mai martaba yanda maaruf yamashi bayani ummy batama sanshiba dadi duk yabi yamamayeshi ummy kuwa takare kukanta tafara karatu maaruf dai baikara kirantaba yanaso yaji daga bakin abbanshi tukuna bayan kwana biyu alhaji adam saleh yaje yasamu mai martaba harda maaruf din akaje mai martaba yaji dadi amma kaaan zuciyarshi yana tuna danshi saidai ba yanda zaiyI dole ya amince musu dan idan yarshice bazai zubamata ido hakaba dolene yabata farinciki tunda dai itabatayi maganaba yagaya masu duk yanda abin yake adam sale yajinjina kai yana tausayawa mai martaba da kuma danshi dam ganin yake koda yaushe yarima zai iya dawowa saidao bayanda zaiyi tunda yaga danshi baidamuba mai martaba yanisa yace saidai wani hanzari ba guduba zaaji tabakin yarin inta amince to shikenam mum yakira awaya yace tazo itada ummy suna zuwa tana ganin maaruf saida gabanta yafadi tace nashiga uku yazubarmin da mutunci shiko kashe mata ido yayi tayi saurin kauda kanta mai martaba yamasu bayanin abinda yakawosu nan ummy tayi hamdala daya nuna batasanshiba amma kuma ai bazaitaba yuwuwaba kuka tafashe dashi na tsaka mai wuya kaba zaki baya damisa yazanyi dakaina ni MARAINIYA CE meyasa wannan abubuwan suke faruwa dani ya Allah kasa naci wannan jarabawar taka_
_kuka tajeyi sosai duk tabasu tausayi shikanshi mai martaba daurewa kawai yajeyi wannan alamarin Allah yanunamana karshenshi ummy tashi tayi dagudu rayi cikin gida maaruf kamar tayi ihu rashinyin maganarta zaiji dashi ko kukanta sarki yadubi abokinshi yace kuyi hakuri dolene zatayi kuka amma zan shawo kanta kuma dolene taji kunyar fadar wani abu ina tausayin yarinyar hakane inji baban maaruf dolene tayi kuka abata lokaci tayi nazarinkuma dan Allah kada atilastamata hakadai sukaita shawara yanda zasu bullowa alamarin bayan suntafi mum ta iskota har daki tana lallabata itama hawayen takeyi ummy ki yarda da kaddara haka Allah yatsara maki kinga is for ur onw gud kiyi aure dan bazaki tabbata hakaba kiyu kokari kesake wata rayuwa kozakiji dadin rauyawarki waninkukan ummy tafashe dashi tace mum bazan tabayin aureba zanjirashi koda kuwa shekara nawane wani tausayinta taji tana cewa dolene muzabamaki rayuwa mai kyau bazaki tabbata hakaba haka mum kefada acikin ranta afili kuma kallon ummy kawai takeyi tana hawaye gwanin tausayi_
[2/13, 2:23 AM] βͺ+234 703 962 5239β¬: πππππππππππ
πππ *MARAINIYA CE* πππ
πππ
*_NA MAMAN AHMAD_*
*_(MARDIYA KAOJE)_*
π
π *67* π
π
_bayan mum ta tabbatar ummy tabar kuka taje tasamu mai martava tace yarinyar nam tana cikin matsala kodon tasamu farinciki dole mu aurarda ita koda kuwa rammu bayaso dan natabbatar maaruf zairiketa da amana yaron yanada hankali sosai gaskiya kika fada nafisa ki tika kwantar mata da hankali kinunamata gaskiya yarinyar inasonta kamar yanda nakeson yayana nasota da yarima amma Allah bai nufaba ya Allah duk inda yaronnam yake Allah kasa yanacikin koshin lafiya yadawo dashi gida idan kuwa mutuwa yayi Allah yagafarta masa ameen mum tace tana share hawaye mai martabama haka yakasa daurewa shidai kullum adduarshi Allah yabaiyana masa danshi duk inda yake haka suka aje shawarar zasu bita ahankali agurin maaruf kuma massage yayima ummy nadan Allah tadaina yimashi asarar hawayenta da kalamai masu dadi dukda akan kada tasa damuwa aranta idanshibe mijinta bayanda zatayi tarika addua kawai zabin Allah shine agaba takuwaji dadin massage din dan yarage mata radadinda takeji addua shine makamin mumini_
_bayan kwana biyu ummy takoma makaranta haka tagayawa dija duk abinda yake faruwa dijama abin yabata tausayi wannan shiake kira da tsaka mai wuya amma tabata shawara tacire duk wata kunya tunda su mum su sukaga yadace tayi hakan tunda bahaka zata tabbataba kumashi yarima baasan inda yakeba ko yana raye ko yamutu oho ummy dai tashiga tsaka mai wuya bataji zataiya wannan abinba kamar amafarki maaruf kuwa baya gaji kullum cikin yin massage yakeyi yanamai nuna irin sonda yake mata kuma yana kwantarmata da hankali yana nunamata duk abinda tagani yafaru to daga Allahne kuma yakamce mata danta hafiz yana gaisheta takanyi murmyshi tace maaruf kana wahalda kankane abinda bazai yuwuba kwanaki sunshede yau kusan wata biyu da wannan maganar kullun cikin bata baki mum takeyi tana nusarda ita gaskiya ummy takance abata lokaci maaruf kuma baI fasa turamata massages ba amma bata taba reply ba kamar zaiyi hauka haka yakeji saidai yayi tawakkaki ga Allah yasan komai daga gareshine yau kam mum tace tanason tagayamata magana daya zatayi ko bazatayiba kuma tasani duk abinda yabiyo baya najiran dazatawa yarima ita tajawakanta mum tayi hakane donta nunamata yin auren shine mafita itama batadon tasoba ummy tace mum kiyi hakuri amma abani wata shidda inyarima baidawoba duk abinda kuka yanke na yarda dashi mum taji dadin wannan hukuncinda ummy tayanke_
_mum tana adduar Allah yabaiyana yarima kafib lokacin mum tanisa tace kina ganin haka yayi baiyi nisaba aa mum koshifa dannaga kundamune kumafa da sharadi mum tace to fadi muji ummy ta nisa tace koda kuwa minti daya yarage adauramin aure yarima yadawo dolene afasa daurin auren wanI mugun dadi mum taji amma bata nunaba tace to ummy duk zaa fada masu haka suka aje magana tagayawa sarki yakira abban maaruf yace yazo su tattauna bayan yazo harda matarshi maman maaruf yagayamasu duk yanda sukayi da ummy da sharadinta suka jinjina kai nan takira maaruf ayawa tagayamashi komai baiji ko darba saima wani dadi dayaji hajiya saratu tace amatsayina na alkali zanyi adalci duk sanda yarima yadawo indai baa daura aureba to lallai zaabashi matarsa haka sukare firarsu aka kira ummy suka ganta hjy saratu tace masha Allah shiyasa dai danta yalike ashe baiyi zaben tumun dareba bataga laifinshiba amma tana tausayamashi duk ranarda yarima yafawo dan tafahinci yanason ummy sosai baitaba cewa yanason wataba tunda matarshi tarasu sai akan ummy Allah yasa rabonshice haka suka tafi bakin maaruf kamar gonar auduga nan yakira ummy har yagaji bata daukaba yamata massage yna nunajin dadinshi da alkwarin bazata taba danasanin kasancewa dashiba itadai tabe vaki kawai tayi tace kai kasani_
*68*
_*washington dc*_
_yarima yananam sai abinda yayi gaba bayako tunanin nigeria balle wayanda kecikinta yama manta yataba aure jin leenah yakeyi kamar ranaa dan akwaita da iya karuwanxi kudi kuma cinsu takeyi ba kakkautawa kawarta kuma tananam sai abibda sukaga dama sukeyi fairooz yayi kudi sosai Allah yabudamashi har gidan kanshi yasiya batu haihuwa kuma leenah batamasa ranaba shikuma baidamuba dan dama basanta yakeyiba kawai yadai rasa yanda zaiyine danma taiya karuwancine har yakejin dadin zamada ita kuma yake mata duk abinda takeso yana daya daga cikin best drs daakeji dasu a asibitin rayuwarsu sukeyi ta turawa saidai wani lokaci yakayi mafarkin wata yarinya tanata binsa shikuma yana gudu saboda wata damisa da take tsakiyarsu tana huci yakancema yarinyar tazo sugudu tare amma ina yarasa wacece wannan yarinyar dabaya sati baiyi mafarkintaba har yasamata sunada my dream girl yanason haduwa da yarinyar amma baisan inda zai gantaba yanajin wani abu gameda ita kuma koma wacece tana cikin wani hali yanaji ajikinsa takayi ta tunaninta wani lokacin har bacci yakesonyi dan yaganta wata rana kuma yakanga damisar tana bacci amma a lokacin baya ganin yarinyar sai yahangotacan ciki wata korama tana sallah yayita jira bata zuwa haka zai koma baisamu ganintaba mafarkayya dai kala kala_
*bayan wata biyar*
_kandece zaune hakince sai lissafin kudi larai nazaune kusada ita tace umma wallahi jinake kamar wani abu zaifaru inna auti saleem anya kuwa nidai akoma dan chairman ne ahadani dashi amma wannan kowa yaji zaice asiri muka masa vuge bakinta kande tayi tace shegoya sakarai mai kashin tsiya yau saura kwana uku biki kike cewa afasa gashi ambiyamana makka dagani har babanki ga kudi paca paca kada inkaraji wallahi ranki zai baci tana wannan magarne taji anbankado kofa anshigo uwar saleem ce his excellency hajiya hajara da saleem ko sallama basuyiba kande tasaki baki suda sai yanda tace masu humm hjya hajara da tashigo da yan sanda tace arest dis woman nanko sukazo dasauri suka kama hannun kande sukasamata ankwa larai saida tayi fitsari ciki wando saleem yace Allah yaisa wallahi nidama nasan ba cikin hayyacina najeba mezanda kazama irinki just look at ur self yatoshe hanci kande kam sakin baki tayi tace shikenam hjy hajara tace to anniyarki batayi tasiriba nasamoma dana magani ai hankalima bazai dauka tasamu kande tayi mata mari uku masu kyau saleem yakara mata biyu yadube kande saida yadunkule hannu yamata wani wawan nushi_
_kande tarike baki najini yace saina daki kudina da kukaci yan iska matsiyatan banza makwabta sunji sai kuka aketayi yan gulma sukafara zuwa suna kallon wasu na daman munsani asirine haba aiko makaho yaga wannan yasan ba banzaba nan saleem yasamu larai yaita kidinta saida tabar motsi kande kuja take kamar ta mutu baki na jini malam ne yashigo yaji duk abinda yafaru yaceshi baruwanshi duk inda zaa kaisu barywanshi yayi Allah waddai da hali irinna kande haka aka kadasu mota aka tafi dasu mutane sai cewa suke Allah yakara nan malam yafara tunanin toko tanada hannun cikin batan yarima zato dai zunubine amma akwai wabi abu su kande baa diresu koinaba sai police satation aka kullesu cikin sell sai kuka sukeyi amma kande vana nadama takeyi dan kudirinta datafita saitayi abinda yafi wannan larai kam duk jikinta ciwo yakeyi baba kuwa baiga zaijeba insun iya su mutu acam kuma bawanda zaigayawa ko ummy bata saniba tsakanin ummy da maaruf kuwa yanzu tadan saki jiki daaji dan yanada addini yana mata waazi sosai tafara sakin jiki dasji dan yaiya soyayya hartana tunanin ashe akwai sauran farincikinta arayuwa a yanzu takanji zata iya aurensa basaida shawaraba shiko ahankali yaje binta yana bata uzuri baya fushi da duk abinda zata mashi zuwa yanzu kuwa harsa hafiz suna gaisawa dashi a waya mummy ma yake kiranta tanajin yaron kamar ita tahaifeshi yarima kuwa tanamai addua kuma har yau babu wani labari har sun sadakat sun rasashi......_
[2/13, 2:24 AM] βͺ+234 703 962 5239β¬: πππππππππππ
πππ *MARAINIYA CE* πππ
πππ
*_NA MAMAN AHMAD_*
*_(MARDIYA KAOJE)_*
π
π *69* π
π
_a yau ansa ranar auren ummy da maaruf nanda wata uku maaruf kamar yatsala ihu ummy kuwa itadai gatanam batawani farinciki dan gani take tayi butulci mum kuma sai nusarda ita takeyi ba laifintaba ta rungumi kaddara kuma taba maaruf dama dazao nunamata yanasonta tadaina duk wani tunani haka kuwa ummy tayi saidai duk sanda take fira da maaruf ko waya sai tarikajin bata kyautaba yanzu dai tadan saki jiki dasji tana daga wayarsa susha fira gaskiya dolene duk wacce tahaduda maaruf zataji sonshi saboda yanada ilimin boko da arabic soyayya sukeyi mai tsafta ba irin ta zamaninnam