Showing 57001 words to 60000 words out of 61103 words

Chapter 20 - MARAINIYA CE​ (1 to End) Complete by Anty Ruky ( Maman Abduljalal.)-.txt

mu auro masa balaraba murmudhi ummy tayi tace nasan aiba zakiyima kawarki hakanba wato bazaki ganebane ni narasa inda yarima yadosane yacika fushi dayawa harfa marina yayi ranar dija tace ahhh kila hauka kikamasa mana kawaifa dannace ni maaru nakeso shinefa yamareni kwalalo ido tayi tave aiyama raga maki dabai faffasa maki bakiba wai ummy kinkuwasan yanda maza keda kishi kuwa humm to wallahi kidaina kishifa hankalinki ki mallaki abinki ba boka ba malam sai yanda kikayi dashi ummy tace tab shI yariman inaga bakisan mekije fadaba dija tayi dariya tace lallai ummy daaauranki shi yariman har nawa yake sarkima dayaje ubanshi ammallakeshi balleshi karan kada miya to bari kiji indai kina wayamnan abubuwan to koina yaje sai yatunaki nsn tashiga bata sirrukan mallakan miji ke haka dija tasata gaba kamar wata uwarta tanamata fada ummy kuwa sai kada kai takeyi_




_sai araun 9:30 pm suka koma gida mum taje cemasu tasa anje angyara masu gidansu dan haka sutafi can suka kwana fairooz yace gaskiya mum ni nagaji yanzu saidai gobe I need to sleep yawuce sashensa mum tace ku akeji ummy kuwa har zatashiga dakinta mum tace kekuma mezangani dalla wuce gun mijinki sakarya kawai ni ummy bansan yaushe zaki gane abinda kikeyi baida kyau ko kadan kina ganin kamar ke wai daidaine zaki gane kuranki duk ranarda sarki yasan tsakaninki da yarima kinji na rantse wallahi nan take Ai auro masa wata kisamu abinda kika hadamasa ki kaimasa sumi sumui ummy tawuce mum kamar takwashe da dariya tace yaran yanzu saisu inba maganar kishiya akamasuba basa nutsuwa indomie tadafamashi da kifi sai kamshi takeyi tadauko zobo tasaka a jug tafito tanufi sashenshi baya falo tafara konkosawa dakinshi dama abinda yake jira kenam shiyasa yace bazasu koma yauba dan yasan mum dole zata turota shigo kawai yace yana kwance kan gado dagadhi sai boxer fari yayi filo da hannuwanshI duja biyu tace ga abincibam naga bakaci komaiba dadi yaji wato tadamu dashi dan karamin tebur tadauko tadora sama tadauko cup tazuba mashi zobon tace kasauko kaci tana maganarne amma bata kalleshiba kuma dauriya kawai takeyi_




_tasowa yayi yazauna kan gado yace taje takunna masa t.v tana kunnawa kuwa sai nunowa akayi cikin zee word sunata suyewa da kalamai masu dadi ummy dai ko kallo batayi amma tanajin abinda sukeyi yarima kuwa abincinshi yakeci kuma yana kalli yace ke kinci abincinne tace ehhh aa banyarda kizo muci nakoshi tace banason gardama kitaso nace yanda taga yacanza fuska yasa tatashi yasaukarda abincin kan capet gabadaya suka zauna dibowa yayi yabata taso taki amma taga ba wasa a idanshi kuma baima damuba tabude baki yasa mata daganan bawanda yace wani abu inyaci daya zaibata daya har suka kare yasha zobo itama yabata duk saitaji jikinta yayi sanyi shi bayama nuna akwai wani abun kamar dai dama sunayin hakam acikin zuciyarshi kuwa cewa yake lallai idear nan ta munir tana kawo light dahaka zaki fara sabawa dani ummy cewa take inama kanamin gaka tuntuni kika da yanzu bafara sonka amma mutum kullun cikun zuciya da fada bayan sunkare tatashi takaisu kitchen tawanke tadawo tazauna idanunshi kan t.v yace baby bazakiyi wanka bane ga kayanki cam zanyu kawai tace tamike tadauki towel da kayan baccinta tashiga cikin toilet can ta tube tayi wanka fairooz kuwa tadhi yayi yana taka rawa bayan takare wanka tagoge jikinta tasa kayan baccin rigace batakai guiwaba mai hannun vase pink tada sulbi amma daga kirji kawai aka matseta kasa kuwa abude take takasa fitowa dan gaskiya yanzu kunyarshi takeji shidai yaji shiru kuma yabajin karar ruwa ya kwankwasa yace hey baby yadai da sarkewar murya tace fyn ok kawai yace yakoma yazauna yasa news yana kallo tafiti tana wani kakkate jikinta bai nuna yagantaba amma yana kallonta ta gefen ido_




*96*


_tazo ta kwanta takama barko tarufe yace baby bacci zakiyi bazakizo muyi kalloba tace ehhh yace ok toilet yashiga yafito yakashe t.v yakashe fitulu yazo yakwanta bayanta ya rungumota jikinta duk makarkata yakeyi shikuma yayi kamar yayi nacci sannan itama tasamu tayi yanda yaji numfashinta nasauka yasa yagane tayi bacci ajiyar zuciya yayi yakara matseta shima dakyar baccin yadaukeshi kokafin asuba tayi ummy tadawo kanshi takwanta duk cikin bacci koda tabude idanta da asuba tanganta kan kirjinshi tatsura mashi ido motsinda tayi shima yafarka nan taruntse ido dasauri murmushi yayi yace babyna kintashi kada kai kawai tayi wata kunyarshi takeji yashafa kanta yace tashi muje muyI arwala kasa tashi tayi tasunne kanta kasa tashi yayi yadauketa sai toilet yadireta taui arwala shima yayi yawuce masallaci ita kuma tafara nafilla kafin atada sallah koda yadawo takoma takwanta amma yasan bata isayin bacciba bayanta yakoma yana shafa kanta yace my baby bakisan yanda nakesonkiba wallahi amma kinkasa ganewa maganar yakeyi yana nuna kamar yasan tayi bacci yayi hakanne dan tasan ko abayanta yana sonta ummy kuwa sai kara nokewa takeyi tana sauraronshi tana cewa ashedai dagaske yakeyi ji yanda yabude cikinshi duka yadauka bacci nakeyi darita tasoyi ta danne rungumeta yayi yana shakar kamshi ta yana cewa inasonki ummy kitausayamin kibani hakkina shaawarki na neman kasheni amma bazan maki komaiba sai kinyarda inasonki kema kina sona amma agaskiya ina cutuwa banason kikadani wani galin pls dam....dam...gabanta yafasi tace nashiga uku_




_fairoz kuwa harda gwalo yakemata dan yasan tana jinshi kuma dole taji tsoro yakara dacewa amma bakomai zanjira har ranarda kika amince dani idan naga lokacin yayi tsawo shawara dayace nakara aure dan dai bazanyi zinaba kuma bawai dan bana sonki bane dan kawai bamason bacin rankine da kuma fadawa halaka shiyasa zankara aure idan har bazan iya jirankiba amma bazanso hakamba danni naso ace sake kadai zanyi rayuwa ummy kuwa nadama da tashin hankali sun mamayeta harda hawayenta fairooz kuma dariya kamar takasheshi ya rungumeta yayi shiru ummy kuwa tadauka yayi bacci tajuyo a hankali tace Allah sarki mijina kayafemin in Allah ya yarda komi zai daidaita nasan nashiga hakkinka dayawa amma ina neman afuwarka daga nam tayi shiri tanata tunani barkatai fairooz kuwa kamar anbashi aljannah daganam sukadanyi bacci sukatashi tana kallonshi biri yana kallonta ayaba kowannensu yayo tsit kamarba abinda yafaru zuwa tayi tahada masu break takawi har dakin ta isko yafito wanka ta ajiye tace ga break dinka nam bari nima inwatsa yace ok sai kinfito sai muci tare tashiga tayi wanka tafito daure da towel yabita da kallo saitaji tausayinshi data tuna maganganunshi shafa mai takeyi cikin romantic style yanda zataja hankalinshi dan tadau alwashin bashi hakkinshi shiko yayi kamar baiganiba tarasa yazatayiman tadauko tace yashafa mata abaya kwantawa tayi kan gado rub da ciki gabanta sai faduwa yakeyi_




_yajawo towel din dai dai duwawunta yafara shafa mata mai yana murza mata bayanta a hankali harda runtse ido takeyi hankalinshi yadauko baisan sanda yakai hannushi kan duwawuntaba yana shafawa ummy kamar takurma ihu dan kunya da fargaba juyata yayi suna kallon juna yace plals baby kibari ko romance inyi dan Allah hamdala tayi tace wai Allah nagodema ba wancan yatambayaba tadaga kai murmushi yayi yace thank you Allah maki albarka yamata peck agoshi yace I love u murmushi tayi itama amma batace kimaiba dorata yayi kan cinyoyinshi bayan yacire towel din ummy taruntse ido yace baby kunyata kikeyi kibude idanki muci break mana girgiza kai tayi yace toshikwnam yafara bata tabaci shimayanaci har suka kare yarima dauriya kawai yakeyi nan yadireta kan gado yadebe wandonshi ummy nagani tazare ido tafara ja dabaya yace baby kada kiji tsoro wallahi ba abinda zanmaki kinji narantse saida yardarki romance kawai zanyi kozan rage abinda nakeji kinji ta gyeda kai jawota yayi yaringumeta sukayi kneel down kissin dinta yakeyi kamar mahaukaci yana shafara yanda yadace malama ummy sai lumshe ido takeyi haka yasata tamashi yanda zaiji sauki kida bai kusancetaba da kunya da komai ta iya yi yarima sai samata albarka yajeyi yanajinshi sama sunyi awa biyu suna romance bayan yagamsu yarungumeta yace nagode ummyna koda haka kika daure kinamin zanji saukin abinda nakeji kinji rufe duskarta tayi da hannunta yayi murmysho yadauke cak yakaita bayi tace wallahi saita fira saida yafita yakama tsalle yana kwasar shoki da alanta......_
[3/8, 12:11 AM] ‪+234 703 962 5239‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐🎀 *MARAINIYA CE* 🎀💐💐




💐🎀💐
*_NA MAMAN AHMAD_*
*_(MARDIYA KAOJE)_*
🎀
💐 *97* 💐
🎀




_*salm zanyi amfani da wannan daman dan baku amsa na rashin jina da kukayi kwana biyu naga masages dinku wasu bazan iya amasawaba dan sunyi yawa amma ina godiya da kulawarku gareni nagode sosai sakamakon expired da whatsapp dina yayi ne yasa kuka daina jini 2days amma yanzu insha Allah zaku rika jina kamar kullum insha Allah thank you very much for ur support💋*_


💐Wannan page nayishine saboda meenal thank you my dear friend meenal dakika turan da MARAINIYA CE...........🎀




_bayan fitowarta bayine daure da towel ta iskoshi zaune kan gado kasa hada ido dashi wani rin kunyarshi takeji jawota yayi yaxaunarda ita kam cinyoyinshi yarada mata I love you nd thamks for today rufe fuska tayi yasa hannunshi kam gashinta yana shafawa yana lumshe ido yace ummy wallahi ina sonki bansan taya zangayamaki irinsanda nake makiba yadaura hannunta akan kirjinshi yace kinji yanda zuciyata ke bugawa itadan kanta akasa yace haba ummyna wannan kunyar taki tana cutata amma bakomai nakusa cireta yarungeta yana kissin dinta takoina dakyar yabari tashirya tafita sai murmushi takeyi mumce afalo zaune fido kuwa tana kitchen bayan tagaida mum a kunyace dan haka kawai taji tana kunyarta tashiga kitchen tave sis me ake mana ne fido tace iyye yan dadi soyayya ai nimadai nakusa zama amarya bude baki ummy tayi tace iyye sannu mara kunya waye mijin zakijine aunt wallahi sai kinyi mamakin waye mijina saidai inaso kisa aranki komai mukaddarine daga Allah ummy tace Allah yanuna mana ameen nantaje tahada masu cips takaimadhi har yashirya cikin jins and t.shirr yayi kyau ainun bayan sunkarya sai zuba mata fira yakeyi yanda yaje mutuwar sonta ita sai taje ganin kamat ba yariman data saniba bayan sungama suka dauki akwatunansu suka saka amota suka shiga sukawa mum bankwa suka koma gidansu ummy tadaura masu girki yana falo shiko yana kallo kamshi yakaimasa koina yamike yashige kitchen dim yana cewa madan mezan tayaki dashi ummy tayi murmushi tace haba bro kaje kazauna mana ke tsaya nifa banasom wannan sunam kodai har yanzu bansamu matsayi bane murmushi tayi aranta tace kaine kuwa da babban matsayi_


_rungumeta yayi tabaya yace daga yai acanzamin suna kuma kishirya ancima zancire wannan kunya taki runtse ido tayi dasauri yashiga kissin dinta tsayuwa tana neman gagararsu ummy takwace kanta wani mugun kunya da tsoro yakamata wai yau itace da yarima a inuwa daya Allah kenam haba my love yazaki katsemin jin dadina hah kamar zaiyI kuka tace dan Allah kayi hakuri kafita inkarasa aikina murmushi yayi yace bakomai wannan kunyar anjima zan fitarda ita itadai batace komaiba yafita tayi ajiyar zuciya to meyaje nufi da anjima nashiga ukuna bayan takare tajera a dinning duk inda ta gifta idanshi na kanta yaukam gaskiya bazai iya hakuraba yanda yakeji bayan sunci abinci yace zai damje yadubo wani freind dinshi zaidawo yanzu bayan yakare abinda yakeyi yayi dai dai da kiran sallah yawuce masallaci akayi sallar magrib yazauna yana jiran ishai ummy kuwa wani sukuku tawuni tanajin tsoron haduwarsu da yarima yau bayan takaee sallah tashiga wanka tafito tayi shafe shafenta tadauko nyt gown tasa iya cinya tatsaya kuma irin mai mannewace ajiki fara tas tahaye gado takwanta kamar mai bacci dan tsoro takeji bama zata dakimshiba shikuma a janyarshi yasiyo kaji biyu masu rai da lafiya mai har diga yakeyi dazafinsu yawuce gida yana dawowa baigantaba yasan tana daki haka yashiga dakinshi yawatsa ruwa bayan yan shafe shafe da goge goge yasa shortnikker yafiyo kitchen yadauko plate da drinks yadaura kajin kan tirw yayi hanyar dakinta yashiga can ya hangota kudundune kan gado_




_murmushi yayi yaajiye yace my ummy nasan idanunku biyu kisauko muci abinci kinji taui kamar batajiba yace kasai nazo na daukekine zunbur tamike dariya yayi yace dadai kinbari na iskoki oya sauko jikinta har makarkata yakeyi tasauko aiko taji dadin kajin yana bata harta loshi shima yaci saida yayi dam suka kora da fresh milk yatattara yamayar kitchen saura kuma yajefoma maman fairuza yaga yanda tatsuramashi Ido kamar mayya yakoma dakin inda yatarar hartakara kwantawa yace ummy kitashi kiyo arwala muyi sallah murya na rawa tace nayu sallah ai nasani nafila zamuyu kitashi kiyo arwala kinji tashi tayi yabita da kallo yana lashe baki bayan sun idarda sallah rakaa biyu kamar yanda manzo ya karantar damu yayi masu adduar zaman lafiya da zuria dayyiba yamata tambayoyi gameda su wankan tsarki da dau sauransu masha Allah dukta iya sai hamdala bayan tacite hijabonta takoma takwanta shima kwantawa yayi yamatso kusa gareta yatu gumeta lumshe ido yayi yana shakar kamshin turarenta yace ummy tace naam inaso kiyi hakuri kidaure kibani hakkina muryarshi narawa kar zaiyi kuka gabanta yafadi batace komaiba sai hawaye dake zuba jin haka yasa yarima yajuyo da ita yahada bakinsu yafara aikamata hot kiss duk tarudashi murzata yakeyi takoina ummy baiwar Allah ko motsin kirki batayi kinjinya kamar yatsage san firgiji yarima kuwa gabada yagigice yafita haiyacinsa baimasan wacce duniya yajeba dayakai hannunshi kan kirjinta wayyo makatkata yafayi yana kankameta abinka da gauro wanda yadade bai biya bukatarsaba ummy kuwa tashiga rudani da taji yarima yacire mata rigarta tasa kuka amma ina yariya yaza kurma shima yayube gabadaya ainam ummy takara rikecewa ta runtse ido tana kuka tana cewa kamin rai dan Allah kayi hakuri wallahi tsoro nakeji shiiii shiiii yaje cemata kinutsu bazan maki dajarfiba kinji muryarshi ko fita batayi sosai ummy kuwa sai daga kai rayi dan tasan tata takare dan yarima irin mazan nanne da abinnasu sai aslow ko wacce tasaba dolene tajita amatse insuka shiga ciki_




*98*


_yafi ahawa daya yana romancing dinta gabadaya tarude can taji yabude kafafunta yama addua daga nam yakorani waje bakin kofa nataradda su maman fairuza suna guiguyar kashi sai zarar ido sukeyi itada zee baby sukace maman ahmad kikoma kidaukomana rahoto nace ba inda zani yarima ya kakkaryani nam muka jiyo ihun ummy tana neman agaji yatima kuwa nishinshi kawai mukeji yana sama ummy albarka bawanda ummy bata kiraba har muka danijin ihinta tausayinta yakani na leka ta hamdle din kofa naga har yanzu yarima bairabuda itaba itakuma hawaye kawai takeyi muryatta kofita batayi saida yajishi zam sannan yakyaleta saidai yadawo haiyajinshi sannan yaga aika aikarda yayi yazare ido yarugumeta yana am sorry I dont mean to hurt you baby u are too sweet das y sungumarta yayi zuwa toilet yataimaka mata yaduko yadaura kan gado yasa torch yaware kafafunta yana haskawa yaga yanda yabarkata yace ohhhh no whats wrong with me kayan aiki yadauko yace baby am sorry dole saina maki dinki kinji kiyi hakuri ba ciwo allura zammaki kinji itadai komai bataceba tasan zaa rina dan itakadai tasan abinda takeji_




_bayan yakare cikin kwarewa sai sry yake mata harda hawayenshi yadauko magunguna yabata abinka da likita komai yamata duk abinda take bukata bayan yakarene ya hau gadon yatabata hakuri bacvi yadauketa shima haka asuba tagari garina wayewa yawuce masaallaci baima tasheta dan yasan tanajin jiki koda yadawo kan dadduma ya iskota tanajinshi tadakarda kai kasa mirmushi yayi yace dasaura kenam gababta yaje yazauna yana lekem fuskarta yace yau kuma fuskar ake boyemin baby yajikinki hop kindanji sauki batace komaiba yarungumeta yace thank you very much for yesterday Allah yamaoi albarka kin cancanci yano kinkawo abinda ba kwace mace kekaiwa gidan mijintaba nagode sosai Allah yamaki albarka wani dadi ke ratsasu su duka nan yace tatashi tashiga ruwan zafi daga yanda take tafiyama yasan taji ciwo sosai dan haka yadauketa cak yahada mata ruwa dole yafito dan kin shiga tayi wai saiya fita murmushi yayi yace wannan kunyar zancireta ne dam naga har yanzu da sauranta yafita_




_bayan sati biyu haka yatima yayita riritata yana bata kulawa ba abinda yakara shiga tsakaninsu saidan abinda baa rasaba kamar romance haka ummy tun tana kunyarshi hartafa sakin jinkinta tana mutuntashi sosai yanajin dadi yanda take kaffa kaffa dashi kwance suke yadaurata kan kirjinshi suna fira wayar ummy tayi kara tadaga batamakalli wanda ke kiraba saijitayi ance my sweet heart I miss you yasakeki ko? Kina ina yanzu namatsu bangankiba dam dam gabanta yafadi tace MAARUF????? Yarima najin haka zuciyarshi tafara tafasa nan da nan idanshi yacanza kala ya karbe wayar ga hannunta yace kai wane iron jahiline kake kiran matata da sweet heart maaruf yace niba jahilo babe kaidaine jahali nace wata uku mukayi dakai zaka sakarmin mata yo.mekake jira dariya yarima yayi yace au waikai zaman jiranta kakeyi asheko kanada aiki dan banga ybanda yaisa yasa nasaki matataba stupid kawai yakashe wayar yayi kyari da ita sai wuci yakeyi ummy kam diyan hanjinta har juyawa sukeyi agurin maaruf kuwa cewa yayi wallahi baka isaba kota tsiyane saika saki ummy

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login