Showing 90001 words to 93000 words out of 137542 words

Chapter 31 - YAN ARABIC Book Complete By Layuza Kabir.doc

na tuna ashefa yau in up ne,don haka na rik'e hannayensa daga k'ok'arin da suke na zame D'an pant d'in, cikin muryar data ladaftu da zafafan darusa nace " Pls banida tsarki fa".

Bai yarda ba saida yasa hannu ya tab'o sannan ya maida hankalinsa ga sauran sassan jikina, had'in kan da bai zato ba ya samu don saida na tsotseshi tass na fitar mai da . . . . . .???i , sannan muka saki juna muna maida numfashi me d'auke da dad'i da gajiya.



Sai bayan mintina goma sannan ya mik'e ya kamani mukai toilet, wanka yamin tass shima yayi sannan ya mik'omin pad d'ita nasa,muka fito, duk a gajiye muke nasa y'ar yaloluwar night gown na haye gado,shi kuwa fita yai parlour ya kashe duk kayan wuta,sannan ya dawo ya kashe na d'akin ya fad'o kan gadon yana fad'in "kai wannan yarinyar ta galabaitar dani fa,mirmishi nai ina juya bayana ya kamoni jikinsa yana dariya,a hankali yake shafa bayana zuwa gashina, ajiyar zuciya me cike fom da tsantsar son juna muke saukewa, a cikin wata cool voice yake fad'in " Nahna Khadeejah ki yafemin kinji,wlh Allah duk maganganun da fadlah ta fad'a kawai sharri tai min,ban tab'a koda rik'e hannun tab'a da sunan in kusanceta , nasan dai Best friend d'ina ce kafin muyi aure dake,amma tunda mukai aure babu jituwa tsakanina da ita,na fad'a mata bazan aure ta ba amma ita ta kafe, nan dai ya kwashe komai tsakaninsa da Fadlah ya zayyane su cikin kunnuwana, D'an mirmishi nai nace " karka damu my heart komai ya wuce kaji".

Albarka yaita samin har bacci ya d'aukemu.
Tun daga ranar kuma sai komai ya koma normal, muka ci gaba da shimfid'a soyayyarmu me tsayawa a rai, a haka kwana kin hutuna suka taho k'arewa nan kuma damuwa ta fara damun mu na rabuwa da juna,don tabbas zuciyoyinmu da jukkunan mu zasu d'an d'ana rashi, duk kwanakin nan haka muke yinsu cikin rashin sukuni, ganin damuwar da muke ciki nace mai zan k'ara sati guda ya zama sati bakwai kenan, murna kamar zaiyi me nan ya kira Abban sa ya fad'a masa zan k'ara sati d'aya Abban fad'a ya hau yana fad'in "karatunta fa ya zaka rik'e yarinya bayan ta koma school"

Marairece murya yai yace "Abba itace fa tace zata k'ara satin kuma tace kota koma school a satin farko lecture bata kankama ba".

Jin haka yasa Abban yace to ba komai.




***********
Siyayya sosai Yakemin ta tsaraba har ca nake tayi ya bari ya bari amma yak'i.


To duk da k'arin satin da muka samu gashi dai yau ya rage kwana biyu cal in tafi,da safe muna kwance kan gado ya hanani motsawa ko nan da can ya rukunkumeni a jikinsa yanata lallatsani, a hankali nace " mijina zanyi kewarka wadda ban san adadinta ba,zan shiga wani hali na rashin ka tare dani".

Shafo fuskata yai yana magana Wanda sai kai da gaskema zaka ji me yake fad'i " My Deejah duk yanda zakiyi kewana bai kai yanda zanyi nakiba,tun yanzu zuciyata ta gama raunana,wlh Allah ina ji araina zan hak'ura da wannan course d'in in biki mu koma gida muci gaba da rayuwar mu tare".

Girgiza kaina nai idona na zubda hawaye nace "a'a karka fad'i haka Reality, kaga kaci rabi fa muyi hak'uri kamar yaune zaka k'arasa wata bakwai d'in nan ka dawo gida".

" ina jin wannan wata bakwai d'in kamar shekara bakwai a zuciyata,tabbas nan da wata uku zanzo gida insha Allah ".

"Tom my ina sauraranka ina maraba da zuwanka kaji".

Haka mukaita musayar kalmomin da zamu kwantarwa da junan mu hankali, a ranar dai haka muka yini service har saida naji na gaji bazan iya k'arawa ba,don haka naita binsa da wasanni.

Da dare ma fita muka k'arayi yai min wasu siyayyar muna zagaye cikin mall d'in ne sai gamu gaban kayan baby haka kawai naji zuciyata ta kwad'aita da d'iban kayan don haka na shiga jidarsu kamar kamar me,yana can yana d'aukarwa sweety kaya ya zagayo ya ganni na cika kwando da kayan yara zuba min ido yai cikin mamaki ya jawoni jikinsa yana D'an mirmishi ya d'ora hab'ansa a saman kafad'ata " Deejah me zakiyi da kayan Baby haka".

D'an farrr nai da idona nace "Kasani ko kaina nake d'ibarwa".

Nan da nan naga yanayin fuskarsa ya canja ya shiga girgiza kai " a'a mukam baby ba yanzu ba wlh sai mun huta sosai,ko na dawo Nigeria sai mun sami kamar one year sannan zamu fara k'ok'arin samun Baby ko".

Wani dammmmm naji gabana ya fad'i, innalillahi wa inna ilaihi ra'jiun, wai daman wannan ak'idar UK ke da ita,lalle akwai gagarumar matsala a gabana,don gaskiya ni Allah ya halicci zuciyata da tsananin son yara,ina son haihuwa fisabilillah,don ko yanzu akace inada ciki zanyi farin ciki in godewa Allah, kai gaskiya duk randa Allah ya dawo da UK Nigeria saina yak'eshi akan wannan mummunar ak'idar".

Juyo dani yai ina kallon sa yace " ya naga kinyi shiru Baby nah".

Jarumta da dakiya na k'ak'alowa kaina na D'an saki mirmishi ina fad'in "Ah ba komai fatanmu dai Allah ya bamu masu albarka".

" yawwa mata ta,kinga yanda muke soyayyar nan muke farantawa juna rai da kin samu ciki komai zai tsaya shike nan sai kiga kin waniyi kalan tsufa duk haka mata suke yanzu".
D'an mirmishi nai ina basarwa nace"wannan fa siyayyar ta Aunty Amrah ce ita taban sautu in siyo mata kayan Baby ".

" cikin jin dad'i da gamsuwa yake girgiza kai yana fad'in "OK OK Bari ma a k'ara mata".

Nan ya shiga jibga wasu akan Wanda na d'iba.


Ni kuwa jikina k'ara mutuwa yai don ban tab'a zaton haka daga UK ba,dukda bai tab'a nuna min daman yana sha'awar Baby ba amma baitab'a cemin bai soba,gaskiya wlh banji dad'in wannan Maganar ba.







************
Daren da zan bar k'asar nan dare ne me cike da Abubuwan masu yawa,dare ne me tarihi a rayuwarmu, dare ne Wanda muka ko kasa rintsawa a cikinsa, yanda mu kaga rana haka mukaga daran nan,mun gurji juna mun mun kashe arna rundina rundina,wani abu daya tafi da tunanina ya tsayamin a rai yanda a kusan karo na biyar sanda zamuyi releasing abunda ban tab'a jiba nadaga dad'i shi naji haka ma UK wani kuka yakeyi yana wani gurnanin dad'i Wanda ya rink'a dukan gadon da hannayensa biyu yana wani salati cikin shauk'i da gigita, lalle wannan abu bazai fita a rainaba naji dad'in da ban tab'a zaton akwai shi a cikin sex ba, haka muka kwana hawaye na fita a idanuwansa Wanda na rasa name ne.


Bayan munyi sallar asuba yau ko karatun bamuyiba ya jawoni muka hau gado duk da yanzu ba wani abun mukaiba muna dai manne da juna har kusan k'arfe bakwai da rabi sannan muka tashi mukai wanka,daga nan na d'an samar mana abunda zamuci Sam bamu wanici abun arzik'i ba don ziciyoyinmu ba dad'i, k'arfe goma jirginmu zai tashi don haka a gaggauce muka k'ara sa abunda zamuyi,ya fito min da tarin jakunkunana yasa a mota, tunda muka shiga motar naga ya tadata na fara kuka,jiyowa yai ya d'an kalleni bai ce komai ba ya maida hankalinsa ga tuk'in da yake rannan nasa a jagule,muna shiga filin jirgi na k'ara tsananta kukana, bayan ya samu yayi parking ya kamo hannuwana yana d'an matsawa tare da cije lips d'in shi girgiza min kai yake alamar rarrashi amma bakin sa ya kasa furta komai,ganin da yai kukan nawa yak'i tsayawa yasa ya bud'e motar ya rik'oni muka fito a hankali yace " Cool down mana pls dear".

A hankali nake tsagaita kukan nawa inda matafiya suke zama ya zaunar dani,sannan ya fito min da jakun kunan kayana, muna zaune hannuwana sark'e cikin nasa yana d'an matsawa a hankali, shima ajiyar zuciya yake saukewa a hankali muna nan zaune aka fara kiran fasinja da sauri na fad'a jikinsa ina sakin wani marayan kuka, bubbuga bayana yake a hankali yana fad'in "kiyi hak'uri kinji insha Allah very soon ina nan tafe nima".

Ganin fasinjoji nata shiga jirgi yasa ya kama hannayena zuwa gaba dai dai inda ya dace ya tsaya anan ya tsaya yana janyeni daga jikin sa, hannu yake d'aga min yana wani mirmishin yak'e kawai sai naga hawaye na tsiyaya daga idonsa a haka muka rabu idanuwan mu na zubda hawaye.










Taku ce
Layuza kabir Adam???j%??]?j
??1]??1]??1]??1]??1]??1]??1]??1]
??-\??-\??-\??-\??-\??-\??-\
??-\' *YAN* *ARABIC*??-\


*NA*
*LAYUZA* *KABIR* *ADAM*


_DEDICATED_ _TO_ _ALL_
_ARABIC_ / _ISLAMIC_ _STUDENTS_
??Nd??Nd??Nd??Nd??Nd??Nd??Nd??Nd

???a???_%??]IqkpHq?Fq?p? ?]Iq??
*ZAMANI* *WRITERS* *ASSOCIATION*
??Qd
_We_ _are_ _here_ _to_ _educate_ , _motivate_ _and_ _entertain_ _our_ _Reader's_





0(???4(???5(???


Ko acikin jirgin idona bai bar zubda hawaye ba,zuciya cinkushe da rashin sukuni,wata dattijuwar balarabiya da take zaune gefena ganin datai idanuwa sun kasa tsaida hawayan ta kamo hannuna cikin hard'ad'd'an larabcinta na gargaliyya take bani hak'uri wai inyi shiru, jan hanci nai tare da share hawaye na ina gyad'a mata kai alamar na bari.


Tsawon awannin da mukai cikin jirgin ina duniyar tunanin da kewa.


Ina fitowa cikin jirgin na hango sweety tanata mirmishi tare da d'ago min hannu, cikin tsananin farin ciki na k'ara sa muka rungume juna, kallona ta tsaya yi tana dariya tace "Aunty na kece kuwa anya banyi b'atan kaiba".

Dungure mata kai nai nima cikin dariya nace " a'a bani bace sai ki duba cikin jama'ar wajan ko zaki ganni".


Dariya mukasa baki d'aya ta kamo min kayana drivern daya zo da ita ya k'araso ya d'ibar mana kayan yasa a mota, bayan mun shiga ta zuba min ido cikin tsokana "wlh Allah bikiga yanda kikai wani masifar kyau ba Aunty nah,Allah Wanda bai miki farin sani ba bazai ganeki da wuriba".

" kai don Allah ki daina ni banga wani canjawa danai ba".

Mirmishi tai tana fad'in "zakiji maganganun mutane zaki tabbatar da magana ta".


Nidai dariya kawai nake,a haka muka k'arasa gida Aunty murjah muka samu tsaye ta taremu cikin farin ciki, don haka kai tsaye sashin su na wuce,muka gaisa cikin farin ciki Aunty murjah take min sannu da zuwa,ruwa da lemo sweety ta kawo min nasha, nan Abba ya fito shima cikin fara'a yakemin sannu da zuwa,cikin jin kunya na sauka kan kujerar nake gaidashi zama yai yana amsa min da dariya kan fuskar sa ca yake " Sannu da hanya mutanan India ,ya kika barosu".

"Lfy qlau Abbah na sameku lfy".

" lfy qlau Khadeejah ga sweety nan tai kewarki kullum maganar ki".

Dariya nai ina kallon ta ta d'age min gira,
Mun d'an tab'a hira Abba yace "jeki ki huta Khadeejah anjima kyazo muyi hirar jeki huta kiyi salla kici abinci".

Mik'ewa nai sweety ta biyo bayana tana cewa y'an aikin gidan su kwaso min kayana, ina shiga na tadda sashin a gyare tsaf sai k'amshi ke tashi, jiyowa nai inaiwa sweety alamar jinjina nace " sannu da aiki sweetyn mu"

Dariya tai tace "bari a kawo miki abinci kafin ki fito a wankan".



Kai tsaye na shige toilet d'in nai wanka na d'auro alwala, bayan na fito nasa simple doguwar riga nai salla sannan na dawo parlourn na tarar an shirya min abinci kala kala zama nai nad'an tsakuri kad'an naci don baccin da nakeji ya kama idona,sabida kwana bana samun wani bacci,ina hawa gadon kuwa bacci yai gaba dani.


Cikin bacci narink'a jin ringing d'in wayata da k'yar na bud'e ido na jawo wayar ganin sunan Wanda ke kan wayar yasa da sauri nai picking d'in kiran,
" Baby nah"

Shagwab'e murya nai kamar zan kuka nace "ummmmm Reality nah'

" ina kika shiga nake ta nemanki baki d'aga ba".

"Bacci nake fa,ya kk ya kewana".

" gani nan ba yanda nake Khadeejah kin tafi da sukuni da walwalata tunda na dawo daga rakaki ina kwance zazzab'i ya rufeni sai yanzu na samu ya sauka na tashi nai salla, kin samesu lfy yasu Abba ".

" duk lfynsu qlau,amma honey kaci abunci kasha magani".

"Khadeejah ban San Abincin ko kad'an maganin wannan zazzab'in kuma bani da maganinsa yana gareki kin tafi dashi".


" kayi hak'uri kaji don Allah kaci abunci ko kad'an ne kaji inba haka ba ciwo zaima yawa ga damuwa,wlh nima jina nake wata iri ban jin dad'in jikina da zuciyata,kewarka duk ta dabaibayeni".


"Hhhhmmmm baby ke ki nama iya fad'a wlh ni yanzu banma San halin da nake ciki ba Sam babu walwala tare dani cikin yini guda na fice hayyacina balle tsayin watanni ya zanyi".

Rarrashin sa na shigayi ina mai kalamai masu dad'i har ya sake mukayi hira sosai cikin so da k'auna ".




************
Washe gari sai ga Aunty Hafsa da yara murna kamar nace me, na rungumota ina fad'in" Oyo yo my Aunty itama cikin farin ciki ta ruk'oni muka zauna tana rik'e da baki tace "a'a Nanah wannan kyau haka har ina,lalle India ta amsheki".

Dariya nai nace " kai Aunty kema haka zakice ni kan banga wani canji ba".

"Ai ke bazaki gani ba,amma masha Allah".

Gaisawa mukai cikin farin ciki,su Ashraf ma suka gaisheni na kamo su jikina ina fad'in" wayyo yarana sun girma fa,Aunty me kike basu haka ".

Dariya tai tace " hhhhmmmm tsayi ne irin naku suka d'ebo gashi nan sunata yi".

Dariya nai nasa su a jikina "ai mun muki wayo Aunty yara sunyo family d'in su,Aunty ina Aunty Amrah".

" hhhmmm Khadeejah Amrah ai tai nauyi ta daina fita don yanzu kwana biyu ma nak'uda take a tsatstsaye wancan satin ma sai da mukaje Asibiti".

"Ayya kice ta kusa sauka,Allah ya raba lfy".


Ameen ya Allah, ai badan wancan cikinma ya lalace ba ai da tuni yaro ya fara zama,wlh tana shan wahalar cikin nan sosai, gashi Usman sam ya hana ta tafi gida shi ba a gari yake ba amma yace bazata wankan jego ba wai k'auyanci ne,shine yasa aka kawo innar ta take zaune da ita".


" wayyo harta ban tausayi wlh".


"Hhhmmm kema haka zaki kawo mana Baby soon".

Zaro ido nai ina cewa " Aunty rufamin asiri don Allah ".

"Hhhmmm kyama fad'a".



Tashi nai na kawo musu lemo da ruwa, duk inda nai Aunty bina take da ido tana fad'in " masha Allah Nahna kin canja sosai wlh ".

Nidai sai dai inyi dariya kawai,hira sosai muke da Aunty Tace bari ta shiga su gaisa da Aunty murjah, hijab d'ina nasa na rakata , tarb'a ta kirki ta mata kamar yanda suka saba,bayan sun gaisa suka d'an tab'a hira sannan muka taso,Aunty murjah tace " Khadeejah karfa ki wahalar da kanki ga girki nan an had'a daku anan ".

"Tom Aunty mun gode Allah ya saka da alkairi".


Da muka dawo shashi na na fitowa da Aunty tarin tsarabar dana zo da ita nace ta tayani fitarwa kowa, kallona tai tace " kamar wadda kikaje saudiya wannan tsaraba haka".

"Hhhhmmmm Aunty wlh nai nai ya barta yak'i haka yaita min siyayya kamar me".

D'an mirmishi tai tace " zama yai dad'i kenan ".

Dariya kawai nai na shiga fiffitar da kayan, Yaya na na fitarwa tsaraba sama data kowa sannan Aunty Hafsa don akoda yaushe su nake kallo gurbin iyayena, sannan na d'aukarwa Abba riga da wando na Pakistan tunda naga yana sosu, Aunty murjah ma doguwar riga guda biyu sai turaruka ,su khamees ma Riga da wando su biyun,mutinyata sweety kuwa siyayya bata wasa ba daman muka mata, sai Aunty Amrah ma na ware mata nata,kowa dai na ware mai abunda ya dace dashi , wata jaka na zuge na zazzage kayan ciki Aunty tabini da ido ganin uban yawan kayan yasa ta kalleni tace " Nahna har an fara siyan kayan Baby hhhhmmmm mun kusa samun Baby kenan".

Kunya ce ta rufeni nace "a'a wlh Aunty kanti muka shiga naga kayan sun min kyau shine na siyo in anyi haihuwa sai in rink'a barka dasu,kuma kinga ga Aunty Amrah ma akan hanya ".

Mirmishi kawai tai tabar zancan can k'asan ranta kuma tana fad'in" Ai daman da ganin wannan kyan ai nasan An samu".



Bayan munyi sallar azahar sweety ta shigo me aiki na binta d'auke da kulolin abinci, D'an hararanta nai nace " ko lek'oni bikiyi ba tun safe da kika fita ".

Dafe kai tai tana dan mirmishi" wlh Auntyna yai d'in ne sai a slow ina jin wani iri ne,da dare ai muna tare sorry ".

" OK sannu ".

Juyawa tai ta fita na d'auko mana babban tray na had'a mana abincin harsu Ashraf, muna ci na kalli Aunty nace " Aunty harna tuno gida wlh yanzu kuwa mutum yaita cin abinci shi kad'ai ".

Dariya tai kawai taci gaba dacin abincinta.




Bayan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login