Showing 54001 words to 57000 words out of 110493 words

Chapter 19 - Ja Ya Fado Ja Ya Dauka Complete Hausa Novels By Zainab Makawa.docx

02 Nov 2025

2286

da zaki dauki irin rainin nan tsoron su akeji halan .

Magaji so kake in biye masu mu zama daidai mu zubar da kimar mu a gaban yar mutane tasan irin halaiyan mu ta dauka iyayyenka duk haka muke ?

ZAINAB IDRIS MAKAWA

[8/20, 10:48 PM] Zainab Idris Makawa Writer: https://www.facebook.com/groups/293543855250655/permalink/1171299937475038/[8/15, 07:30] Seenabu Makawa: M/C COLLECTION MAKAWA COLLELECTION ONLINE BUSINESS FASHION & BEAUTY ITEMS SUCH AS LAGOS LACES, SHOES, BAG, COTONO KAMFALA COTONO ATAMFA, LAGOS GOWN DONGUWAN RIGA, TABLE FAN,HAND DRYER KIDS,FASHIONS etc

LAGOS NATIONWIDE DELIVERY SAI KUNZO A CIKIN SAUKI INSHA ALLAHU,,,,,,,,

JA YA FADO,,,,,,,,,,,,

ZAINAB IDRIS MAKAWA

BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM,,,

2️⃣7️⃣

GA MAI SON BANI HAKKINA ZAI IYA TURA KUDI DUBU DAYA KACAL A WANAN LAMBAN 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK KO A KIRA WANAN LAYIN WAYAN 08036959257 NAGODE ALLAH YA BADA IKON BIYA MUN GODE NAKU HAR KULLUN YAR MAKAWA, , , , , ,

YAR UWA KADA KI RAINA NAUYIN HAKKIN WANI A WURIN ALLAH DOMIN AMANACE HAKKI,WANI A WAJENKA , , , , , ,

HAKKIN MALLAKAN JUYAWA AUDIOVISUAL S ZARIA TV KEDA WANAN HAKKIN KADA WANI KO WATA YAYI GANGANCIN JUYASHI ZUWA AUDIO PLEASE,,,,,,,,,,,,,

[8/15, 07:30] Seenabu Makawa: https://chat.whatsapp.com/CDBG34xpZRZ5dZR86m1ftp

Karfe sha biyun rana yaiwa hjy Nasare gidan shehi suna falon hjy din a zaune sai hidima Kharat keyi da zuwan yar uwar mahaifiyan nata da ba kasafai take zuwa gidan nasu ba alma dai takan zo din jefi jefi.

Hjy Yabi sai kuma kika ganni yau gidan ki hjy Nasare ta fadi hakan daidai kharat na shigo mata da kayan sanyi kunun ayyace sai lemun kwali kafin ta koma dauko dambun shimkafa dayaji ganye wanda suka hadawa Shehi ya rage saiga bakuwa ta debo mata tunda abin marmarine zata so.

Dan murmushi tayi kafin tace ai ban mamaki hjy Nasare Allah ne ya kawo min ke mu raya zumunci kuma yau.

Bari hjy Yabi kwana nayi da tunane a zuciyana shine naga kece ya dace in tukaran da zancen nan kaf a cikin dangi don' mu san yadda zamu bullowa zancen.

Kinsan hjy Kura ba imanine da ita ba mu kan mu ba barin mu tayi ba kai har hjy magajiya bata barmu ba mai babban daki shine abin ya ban tsoro na haroki.

To meya faru kuma ina jiya duk muna tare gidan Mahmud wajen duban yaron nan Bashir Dan akasin da aka samu na zuwan yarinyar nan yasa aka watse bada dadin raiba ?

Shine ai saboda zancen nazo nan don sani waye hjy kura hjy kura yar uwatace amma halin mu ba daya ba zama a cikin kabilu yasa ta sauya a yanzu ga baki daya wallahi.

Na rasa ya akayi ta samo wanan kafirin zuciyan nata haka don ta illanta mutum ba a bakin komai bane wajen ta yanzu kan zancen yaron nan fa Bashirne

Hjy mai babban daki tayi kashedi tabar zancen wajenta tasan yadda zata bullo masu amma jiya ganin wanan yarinyar ya daga mata hankali da har take ikirari kan cewa kan cewa daga bashir har wanan yar sai ta nakasa su .

Kinsan zata iya karamin aikine wanan a wajenta abinda nake tsoro shine ta juya kan yaron nan ta mayar masu da da wani kala iyayyensa su kasa gane masa.

Wanan yasa na nufo wajen ki yanzu da zancen don bansan wanda zan nufa da wanan maganan ba a yanzu.

Allah sarki rashin sank zaisa ta taba Bashir ai dama ta hakkura tabi zancen hjy din kila tacinwa manufarsu a saukake.

Alma Bashir da take gani ai dafa,in jikinsa saidai Allah ba mutum ba in kuma tace zatayi ta gwada kanta zai koma duk abinda ta aika da sunansa.

Ai kaji kinji abinda ake gudu ita abinda ya samu Rabiu bai isheta ishara ba duk ta tashi zance akan sheri da mugun nufine .

Wanda keda mai lalura a daki haka amma baisa zuciyarta karaya da Sheri ba tun wuri dai idan ba alheri zata aikawa Bashir ba gara ta kara rufawa kanta asiri zaifi mata sauki.

Ni banga wani dalili da zaisa ta nace akan yaron ba ita yar nata Hindu manema ta rasa ne da zaka nace da yaro sai ka hada hadin gida tunda an daina haka yanzu sosai muba gamu da yaran ba amma ban takurawa kowa kan auren gida yanzu.

Ke kika san wanan hjy Yabi amma ita kura abinda yarta keso shi take so ita babu kunya ko tunane yaron nan yace bayayi har wurin hjy yaje yai mata baraza amma baisa ta jaye zancen nan ba sai matsawa hjy da takeyi.

Kinsan halin kura yanzune kema ta camfaki cikin zancen nan karamin aikine a gareta hakan da sauri hjy Nasare tace shi nakewa gudu ai hjy.

Sun kai wani lokaci har dai suka kai ga mafita suka dan taba hira tsakaninsu kafin suyi sallama ta bar gidan India kharat ta jaye wayanta da tayi recordings din hiransu.

Kai tsaye ba tare da tunane ba ta turawa dan uwanta suna zaune yaga sako daga kanwarshi ya bude tashi yayi zuwa waje inda ba kowa ya saurara kaf.

Kafin ya dawo ya zauna inda ya tashi da farko akaci gaba da hira da abokansu bayan tafiyansune yake cewa salman yau GF tace zata zo gidan nan.

Da sauri Salman din ya dago yace what yace munyi hakan da ita jiya don na nuna mata fushina kan bata tsaya mun gaisa ba jiyan.

Gaskiya hakan yana da wuya Man Bashir jiya jiyafa accident din nan ya faru da ita komai rashin zuciyarta kuma aiba zata dawo gidan nan ba a yau kuma.

Haka kake gani ko to we should see zata zo yadda mukayi da ita din ganin yanayin salman din ya karanceshi tsab tun dagawan da yayi ya sauya jikinsa yayi sanyi.

Shine yake fadin meke faruwane naga ka sauya bayan daukan sakon da kayi salman din ya dago kai yana fadin ba komai wani shirmeme kharat ta aiko min .

Kharat kuma yace eeh yau hjy Nasare taje gidan mu shine ta dauki Hiram su da umma ta turo min a kainane ko ya tambaya cikin tsareshi da idanu.

Ya gyada masa kai alaman eh ya mika mai wayan tas ya gama jin abinda suka tatauna din dariya ya kwashe dashi yana fadin ko ita Nasare din ba yarda da ita nayi ba tunda suna tare kullum.

Amma kada ka dauki abin nan da wasa donshi makiyi bai barci akanka kullum idonsa da kunnuwasa yana kan abin harinsane.

Yau in akace mutum mugune kaji tsoron wanan mutum kawai ka barshi ka nisanta kanka dashi a cikin sauki shine mafita.

Amma kaji ai amsan da umma ta bata ni kaina nasan ina da dafa,I jikina da wani abin ko ance inyisa ai banyi nasan Allah ne ke kareni kawai.

Wanan Harbin da Simon yai min yayine akan in mutu amma sai Allah ya kare ya tsaya inya nan kallonsa yayi da sauri yace yes ka dauka a wajen Races naji ciwo kaida gaske aiko da rana ta baci ranan.

Munyi kankan dasune arangamar batayi dadi ba don sun kashe min ma,aikatana biyu amma munyi nasara sosai a kansu shima musa din zakaji komai zuwa next week don har yanzu yana cikin kasan nan.

Amma kace wajen race kaji wanan ciwon yace daurowane amma daddy yasan komai don na kirasa a lokacin da abin ya faru.

Binsa salman yayi da kallo yana mamakin yawan kusantansa da mahaifinsa haka kafin ya dauko masa wani zance kuma akan yarinyar da Moses ya tura last waje da kwayoyi har suka bita a dalilin hakan asirinsa ya tonu.

Mikewa yayi ya sara masa ya girgiza kai yana fadin Moses ya cuci yara da dama ya yaudari addini kuma amma karshensa yazo insha Allahu.



Tun dare na kwanta da wuri don kaina dake ciwo Asmauce ta kwana dani dakin wanda naji dadin hakan don ta taimaka min sosai a cikin dare.

Hakan ya hanani shiga school washe gari koda Auwal yazo ta fita ta fada mai banda lafiya yanzu na samu barci nakeyi don da dare kai ya matsa min da ciwo ban samu barci ba.

Yace inna falka tayi min sannu ta fada mashi na school ya nufa ya nemi class rep ya fada mai banda lafiya ban samun shigowa akan shi yayanane yaje masa.

Koda na falka rana tayi don har goma saura a lokacin na dan jima kafin na daga zuwa bandaki bayan nafitone na saka tufafi a jikina .

Tsakar gida na fito na samu Ammah zaune saman kujeran mata yar tsuguno Ammah ina kwana na fada daga bayan ta hakan yasa ta juyo gareni tana fadin .

Aeesha kin tashi yaya kan naki ya lafa ko da sauki Ammah na fada ina zama gefenta ta zubawa yaron dake tsaye taliya ta sake juyowa gareni tana fadin.

Yanzu Abbu kin ya fita ya tsaya dakon ki tashi baki falka ba dole ya fita nasan ba zai jima ba zaki ga ya dawo gidan nan ai haka yaron nan da kuke tafiya makaranta tare yazo shima Asmau ta fada mai yau kina jin jiki ya tafi.

Auwal yazo ashe na fada ai kema kinsan baida fashi kamar wanda akewa albashi kan hakan maza suna ban mamaki yanzu haka gidansu ba asan yana wanan ba.

Murmushi nayi don na fahinci Ammah bata san komai ba Abbu ya boye mata asalin zancen ke nan ko zakici taliyan in zubo maki ta fada cikin juyowa tana kallona ?

Kai na girgiza banjin cin komai yanzu Ammah inda akwai koko da sai insha magani dashi saidai a karbo maki waje wajen sadiya mai koko ko na darine tunda kina so.

Asmau tasawa kira tazo ta mika mata Dari daya tana fadin karbowa Aeesha kunu don Allah waje tasha magani ta karbi kudin ta fita.

Banson ciwon kan nan naki Aeesha don baisan ya tsaya ba cikin lokaci kankani dama yanzu naga kin rage yinsa sosai don kin jima bakiyisa ba .

Mummy wayanki fa nata kara a daki samira ke fadin hakan yasa na mike zuwa dakin don dauko wayan three miscalled na samu a wayan dan zamana wajen Ammah din.

Class rep din mune farko sai Auwal na ukkun kuma kharat ne kanwar Sir salman yadda na rubuta mun kwana biyu bamu gaisa ba da ita nasan akansa shine ta kirani lokacin.

Ban kara fitowa ba na kwanta bayan nasha magani sai wani barci kuma yinin ranan dai haka nayisa ba lakka a jikina kwana biyu ban fita zuwa school haka kuma wayana yana kashe.

Sai Auwal nema yazo ya shigo har cikin gida muka gaisa dashi yayi min ya jiki satin haka ya kare min ban samu shiga school ba.

Kafin Monday naji sauki sosai nafito munyi lectures lafiya misalin biyu da wani abune naga sakonshi yana nemana office dinsu.

Nayi mamaki kwarai da naga hakan don yadda naga kafan nasa a rana na zata sai ya kwana biyu a zaune yana jinya ai abin mamaki amma sai gashi har ya fito.

Banje amsa kiran nasa ba don muna da lectures Monday ce ko wani malami yana nan yana baje muna fahintarsa don haka na zauna sauraren lectures din.

Sai wajajen four sai gashi ya kirani a waya nazo office din su in same shi zai fita.

Banyi sanyi a gwiwa ba na mike don amsa kiransa din wanda a lokacin nima ina son ganinsa saboda wani topic da yai min tsauri gashi kuma kwana biyu bamu hadu ba baya ga hakan ina kewarsa nima.

Duk da yanzu ina son ja baya da lamarinsa don ance kwaruru ba tsaran wake bane tunda anyi min kashedi a kansa gara in ba kaina lafiya zaifi.

Sallama nayi daga kofa yana duke yana rubuta a wani farin takarda haka ya amsa min duken da yake bai dago ba nima data tsayen nace good day Sir.

Ya dago tare da amsawa a lokaci guda yana dan kallona kafin ya duka ya mayar da hankali ga rubutu ba tare da yayi magana ko ya kara dagowa ba.

Kujera ya nuna min in zauna nace nagode nakai zaune bai bar rubuta abinda yake yi ba kafin ya dago ya kalleni yana aje biron hannunsa saman takardan.

Saida ya dan hada hannayesa waje daya ya lankwasa suka bada dan kara ya soma fadin.

Two days kin boye ba a ganin ki kuma baki daukan waya kin hada fushin da kikeyi da kowa da sauri na dago kai na dan kalleshi yace yes hakane mana.

Zancen su hjy kika dauka ko ya fada yana kallona kafin yace gashi ni kuma time din bari na nan yayi ina ganin soon zan tafi insha Allah .

Da sauri na dago kai na dan kalleshi duk da bangane me yake nufi ba a lokacin saidai nafi zaton tafiya zaiyi kila mai dan tsayi yasa yace hakan dani.

Kai ya gyada tare da dan juya idanunsa alaman eeh zan tafi ko baki yarda da hakan bane?

Da sauri na taresa da fadin sir kwanan nan kaima kasan banda lafiya ne ai Auwal yazo gidan mu yagan ni zuwansa biyu yana duba ni.

Na sani don nina turoshi ya duba min ke ya kuma fada min halinda kike ciki da sauri na kara kallonshi muka hada ido na sauke kaina kasa.

A kaina kikai wanan ciwon nasani don me ba zan damu da ciwon ki ba tunda kinki zuwa asibiti a duba ki kada likita ya gane meke damun ki ?

Ba haka bane na fada aiko da baka nan zuwa nan kusan kullum mu gaisa da malam salman.

An fada min rashin zaman nawa yana da alaka da zancen da nake fada maki yanzu na kammala aikin daya kawoni Jami,an nan zan koma America very soon.

Wani irin kallo na mamaki na sake dago kai da sauri ina masa kafin kuma naji kunyan hakan nayi kasa da kaina ina fadin sir dama bawai nan kake ba dindin da zama ?

Kai ya kada min alaman eeh yace aiki nazo yi dasu dams kuma na kammala niba lectura bane .

A kan wanan sunan da kika taba gani a table dina nake nan kuma na kammala na gama tara duk wani abinda muke bukata a yanzu so ni zan barku may be sati mai zuwa ko kuma upper one.

Abinda yasa na kiraki a yanzu don muyi sallama dake may be ba zan kara shigowa school din nan ba kuma saida wani dalili mai karfi don yau yan team din mu zasu sauka zamu kama abin harin mu

Sai dai abinda ke damuna gashi har zamu rabu bansan komai akanki ba Aeesha don me yuyuwane idan mun rabu ba zamu sake haduwa ba wata kila kafin na dawo kinyi aure ko kuma kina da matsaya a lokacin.

Kaina dago da zumar bashi amsa amma na kasa sai naji yace dani why crying saboda zan tafi ko me kike hawaye haka kuma ?

Meyasa ka saba min da kai yanzu kuma kace zaka tafi ka barni sir idan ka barni a ina zan samu farin cikin rayuwan daka saba min dashi yanzu.

Dama ka barni a yadda nake Aeeshata ta farko da zaifi min sauki dama baka shigo rayuwata a dan wanan takin ba da hakan yafi min dadi a yanzu.

Cool down ki saurareni kiji don nace zan tafi bashi ke nufin ai na tafi har abada ba Aeesha farko ki amsa min tambayana ki daure ki dan ban labarinki ko kadan ne don Allah kafin nasan abinyi yanzu akai.

Kukana na tsananta sama da farko kafin ya dago inda yake zaune zuwa wajena ya miko min kyale na gane me yake nufi na karba ina goge fuska a hankali kafin na dago kai na dan kalleshi nace cikin muryan kuka .

Sir me kake son ji a gareni yanzu cikin dakewa yace komai ki fada min ke wacece ina iyayyenki me kikeyi anan garin ke ?

Banda iyayye sir na bashi amsa a takaice sai naga yayi murmushi yana gyara zama saman table din daya jingina da farko yace.

Baki da iyayye Aeesha a sama kika fado kome dole dai haihuwanki akayi kuma nasan ba wanan dattijon ya haifeki ba don baki da kama dashi tako wani hanya.

Su waye bylogical parents naki nake son sani a yanzu kuma suna ina a yanzu shine nake son sank daga wajen ki ya fada ba wasa a fuskanshi lokacin.

Abbu ya fada min mahaifiyata tana saudiya a yanzu haka mahaifina kuma run bayan ta haifeni ya gudu ya koma kasansa na haihuwa ya barta dani.

I know ya fada na dan kallesa yace Abbu bai fada making komai bayan wanan ba nan na bashi labari kamar yadda Abbu ya fada

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login