Showing 21001 words to 24000 words out of 231198 words
Chapter 8 - TAKARI Book Complete by Zainab Makawa .txt
Yan uwa mu kyautatawa yan uwa musulumi ako yashe ladan ka yana ga Allah
Kainuwa group novel da Baiwa group novel ina kara mika godiya na gare ku tare da masayana kuma yan uwana na huguma group,,,,,,,
Almost true life story,,,,
( Lokacin Aikin Hajji )
Wanan lokacin gaskiya muna jin dadi sosai don lokaci ne na harko ki kala,kala
Muna kuma ji tankar agida muke,,, duk lokacin danaga yan Nigeria musaman mata jinakeyi kamar kada na bar su su tafi.
Zandinga kyautata masu ta hanyoyi daban daban
Ko abincine zamu sayar masu shi da araha, ne saboda son su da mukeyi tankar a,gida muke.
Yau ma kamar kulun muna suyar dankalin turawa da kwai da safe tun karfe biyar muke fara aikin mu saboda yawan masaya da muke da su masu son abasu dankalin da kwai,,,
Saidai duk da yawan da akaiyi, muna ,,,,munayi muna, kallon hanya kada yan bagaladi su zo su riske mu agurin,,,,
Don basu da tausayi ko kadan da sunzo kumune kawai bayan sun facalar da kayan suyar tamu sai kuma su yi cikin mu da duka da taki kamar jakkai,,,,,
Shiyasa da mungansu zamu sheka mushige cikin Alhazai mu boye,,, saidai wani lokaci zamu hadu da wasu marasa imani su nuna mu akwashe mu zuwa kasar mu,,,
Azubar da mutum wulakance babu ko kudin mota balle sutura ,,, duk abinda kasamu acan zakabar shi,,
Wasu su wawashe ganimar su.
Rana yai zafi mutane yawanci sun shige cikin masallaci sun labe,
Nafito da kayan sayar wan da su hajiyan mu suka sai dila na gumama ,suka raba kayane masu kyau ne sai nadan fito dashi nakai bakin titi indan sayar
Gaskiya ba laifi na sayar da kayan duk an rufe ni a,na saye muna da yawa a,gurin masu kaya jama,a sun taru,,,,
Sai kawai naji ance Lah Fadima da sauri na waiga don inga kowaye kekirana hakanan,,,
Juyawan da zanyi sai naga malam jibo makwabcin gidan kawu sale, gida biyu ne a tsakanin mu da shi a dogon daji.
Aiko da murna ta ina dan ihun jin dadin ganin shi danayi abin kamar amafarki,
Muka dan gaisa dashi natan baye shi lbrn kowa nagida,,,,, Na, tambaye shi masaukinsu yai min kwatance nace mai zan zo Insha Allah,,,,
Yau kowa yagan,ni cikin farinciki nake,,, saboda jinakeyi kamar a gida nake,,,
Ko antyna Rugaiyya ban fada mawa ba naita boyon maganar azuciyata,
Tundaga ranan da na gane masaukin malam jibo nadinga da wainiya da shi so sai,,,, nakawo kaya masu yawa da kudin da muke boyewa nida Rugaiyya na,bashi nace ya kaiwa inna da yan uwana,,,,
Munyi da malam jibo zaizo yaga gidan mu,,,,,, har na shirya don in,zo in kai,shi sai nayi wani tunane kawai sai nafasa.
Tundaga ranan na canza wurin zama ban yarda mu hadu dashi kokadan,,,,
Saidai ni ina ganin ko,yaushe da alamar ni yake bida da ido.
Mun samu kudin saida abinci sosai dana gumama
Malam jibo ya shiga damuwar rashin gani na don shi yaso gaskiya yaga gidan mu da kuma hajiya don yaji ta bakinta yadda akayi tazo dani nan batare da sanin iyayye na ba
Saidai kassh hakan bai samu ba dole yasamu wuri ya dunkule sakon dana bashi zuwa gida.
Har yanzu ina yawan zuwa wurin dawafi in nafito bara sai nagama dawafi sai in samu wuri inda ba hayaniya inyi shirin barana ,,,,, batare da wani yagan ni ba.
Mukan bi har cikin gidajen Alhazai mata da dare koda safiya mukai masu tallan haja masu kyau da amfani
Saboda hajiya Laila tasan duk wani abinda mahajjata ke bukata ,,, itace ke taimakon hajiyar mu da shawaran abinda zamu dinga sayar wa
Saboda samun kasuwa .
Matsalar mu guda hajiyan mu bata da godiyan Allah duk abinda ka iya samowa bata yabawa saidai ta kushe.
Yau mana,kamarr, kulun nayi ciniki ga kuma kayan gumama na sayar nakumayi bara ajihuna fam da kudi nakawo mata
Gashi kuma ina jin ciwon kai tun daren jiya ,saboda rashin barcin da ban samu nadan yi ba, don, ina tunane gida ,,,,
Tun da naga malam jibo gida yadawo min sabo azuciyata
Ina ba hajiya kudi nafada mata kaina yana,min ciwo sai kawai tace min wai ,,,, in koma kafin sallah magriba inyi baran maran ce,,,,
Bance mata komai ba nafito inajin , wasu hawaye masu zafi na bin fuska suna sauka kasa.
Ga kuma ciwon kan nawa kamar ana karamin shine,,,,
Nazo gefen Haram na samu guri nadan zauna sai she,shekar kuka nayi ,,,, Don gaskiya ban iya kara yin wani bara yan ciwon kan yana damuna sosai,,,,,,,,,
Ina cikin wanan halin kaina a,duke sai kawai naga an miko min handcarchef,,,,,,Fari mai shegen kanshin irin turaren nan ta kasan larabawan tsakiya,,,,,,
πZEEE MAKAWAπ
πHUGUMA GROUPπ
[10/3, 20:45] βͺ+234 703 602 1388β¬: βββTAKARUβββ
π£π£π£π£π£
π£π£π£π£π£
2β£2β£
BY
πZAINAB IDRIS MAKAWπ
πHUGUMA GROUP π
Rikon Amana wani abu ne mai nauyi a,rayuwa, indan bazaka iya ba kada ka dauka domin saba ma rikon amana yana iya jefa bawa acikin bala,i
Allah ubangiji yabamu ikon rikon amanan dake kawunan muππππ
A kulun ina maku fatan alheri a rayuwa yan Huguma group ,Kainuwa group, Maman Fati , Baiwa group, Fatima luv group, tare da sauran yan uwa masoya wanan novel din nagode nagode nagodeππππ
Almost true life story
Batare da na,kalli wanda yabani ba sai kawai na rike handcarchef din na goge fuskata da ke hawaye,,, amma hannu na guda yana rike da kaina da ke min wani irin ciwo,,,,,,,
Na share dan gutun majinan da yaleko min ta hanci mai, kama da ruwa,,,, sai na mayar ma mai shi da abinshi,,,
Cikin larabci yake tamabayata mai yasamay ni ,sai na nuna mai kaina
Baikara yimin magana sai kawai naga ya mike yace min intaso muje, yaimin alama da hannu in,biyo shi,
Sai na tashi nabi bishi,, batare da nayi wani tunane ba,,,
Wayan shi yaciro naga yana magana ,,,,, kafin mintina kadan saiga wata mota mai kama da kifi a tsaya,agaban mu, tana tsayawa, aka bude bayanta yai min alamar inshiga na fada ciki.
Ina shiga wani irin sanyin A, C da kamshi yadake ni sai kawai naji yanayin yai min dadi na fara lunshe idanu na a, hankali,
Wai, ashe daga haka na suma ban sani ba,,,,
Hankalin wanan mutum yatashi kware da yaga na rankwafo mai da zamana acikin mota ba,a,fi ko minti biyu da fara tafiya ba,,,,
Cikin daka tsawa yake ma driver magana yayi sauri su, isa, asibiti dani,,,,
Cikin yan mintina suka iso asibinti
Yakira wani abonkishi likita yai mai bayanin gashi damara lfy bakin asibi aka turo wasu masu daukan mutum suka daukeni sai ciki.
Nadauki dan lokaci ban farfado ba ,,,, da taimakon Allah nadanyi atishawa mai karfi kowa yayo kaina,,,,
Bayan "yan aune ,aune da akaimin sai aka gane cewa ina fama steeretret
ne ban da hutu ko kadan aiki yaimin yawa ina bukatar hutawa kadan
Aluran barci akai min daga nan bansan inda nake ba kuma,,, saida komai ya kam,mala likitan yaja hannu shi suka fito waje,,
Ahamed ina kasamo wanan yariyan ,,,, likitan ya kashe shi da ido,,,,
Shiru yai mai ya busar da iska ,,, kawai ta baki sai hannu da ya dunkule ,kamar mai shirin nashin wani
Dr Umar banda lokacin baka ansa yanzu kaiwai dai served her life pls.
Ido yabi Ahamed din dashi yana ta tunane azuciyar shi ,,,,,,
Don dai a iya sanin da yai mai baida kowa anan shikadai ke zaune wanan kasar, kuma ba wai wani mai shiga harkan jama,a bane balle ace,
Dokan mu bamu wuce karfe goma na dare a waje yau gashi har kusan sha biyu babu alamar fadima ,,,,,
Tun abin baidamu hjy ba har ta tashi , tana fada ta tada sauran tace masu ,,, su tashi gaskiya yau ba lafiya ,,, fadima tabace don ,sometimes nakan riga kowa dawowa gida kuma ina fin su samun kudi don zafin namana,
Rugaiyya dama idon ta biyu ne batayi barci ba tana ta tunanen ida natafi,,,,
Tuncikin dare ake bidana ba,aganin niba har gari yawaye babu lbr na .
Hakalin hajiya ya kara tashi sosai ,,,,
Duk inda akasan muna zuwa anje babu fadima
Kuma ba wanda yace ai yagan,ni
Hajiya tana kuka tace aiko tashiga uku in wani abu yasamu diyar mutane,,,, may zatace a,gida .
Ko banza bada sanin kowa nawa ta zo dani saudiya ba, gashi kuma laifin nata ya karu na bace.
Tunda nafara barci wanan mutumin bai tafi ba yana gurina yaje yadawo hankali tashe,,,,
Azuciyan shi yana fadin ai dole hakan ya samay ta ,,,, don wanan yariyan batada hutu son kudinta yai mata yawa.
Shin wai ma ita wacece ma dai da take wanan irin bat da kama kala,kala gani yar karama dani ,,,,,,
Washe gari musalin shadayan rana likita yace asamo min abinci in,ci
Mutum yafita sai gashi da abin lafiyaye cikin take away da abinsha yakawo min.
Baifi rabin a,wa ba da shigowa na farka zubur dani.
Yunkurin mikewa nayi sai naji nurse na fadin kin tashi na kada mata kai alamar "eh .
Natambayi nurse din ko a ina nake sai,tace min asibiti, zubur nayi na mike zaune,
Waya kawo ni saita nuna min wanda ke tsaye bakin kofa hannu acikin aljihu, gudan hannu shi waya yakeyi, baka ma sanin akwai mutum yana waya a dakin.
Nai kokarin dagowa zaune sai naji na kasa nakara yun kurawa intashi ,,, ya nufo gadon danake yana fadin ina zaki haka,,,.
Nikuma inace ma nurse karfe nawa tace min shabiyu saura na rana
Subahanallah nace na, mike da karfi zaune ,,, duk sukayo kaina har shi mutumin da ke tsayen suna kokarin kamani
Ina zaki yace min ina fadi da karfi banyi sallah ba , har rana tayi hakan
Nurse din tace ai inbari tukun indaji karfin jikina sai intashi inyi saboda nakai a,wa bakwai ina barcin hutu ko fiye,,,,
Ko saurarenta banyi ba na sauka saman gadon zata tare ni sai mutumin ya daga mata hannu alamar ta rabu dani kawai,, intashi da taimakon nurse din nasamu natashi ta kai makewayi ,,, takunna min ruwa masu dumi nayi wanka nayi alwala na nafito,,,,,,
Yana tsaye gefe yana kallon yadda nake sallah atsanake kamar ba yar karamar yarinya ba,,,, cikin fidda ka,idodin sallah nakeyi har nasamu na gama.
Azuciyan shi sai mamaki yakeyi wai ita wace wanan yariyan haka ,,, wani fuska gani saliha wani fuska kuma macuciya,,,,,,,yana cikin tunanen yaji motsin Nurse tadawo,,,,
Nadan jima ina addu,a wurin ina idar wa yajawo ledan abincin ya aje min gabana yace min inci in nagama zai zo in mai kwatancen gidan mu sai ya je yafadi ina nan asibiti.
Saida naci abincina nakoshi sosai nai kat,,,,,Nurse tabani magani na da likita yarubuta akasawo nasha natashi a hankali nakoma bisa gado na kwanta nai kamar ina barci sai nurse din tadan fita.
Inajin tafita na bude ido na namike zubur a hankali na leka naga babu kowa sai na gyara rolling din gyalena da kyau nakama hanya,,, har nadanyi nisa sai nadawo nadauki ledar magani na da sauran abincina nafita cikin sanda
Allah yataimakeni nasamu nabar asibitin batare da kowa yaga fitana ba.
Duk da ina jin dan jiki cikin sauri nasamu har nakai bakin titi natare taxi na shiga saida mukadan yi nisa na tuna aibanda ko sisi a hannu na ce ma mai taxi yadakata nai matuwa zan sauka yanata fada nasauka nasan dai ko banza nayi nisa da asibitin
π ZEEE MAKAWAπ
πHUGUMA GROUPπ
[10/3, 20:46] βͺ+234 703 602 1388β¬: βββ TAKARIβββ
π£π£π£π£π£
π£π£π£π£π£
2β£3β£
BY
π ZAINAB IDRIS MAKAWAπ
πHUGUMA GROUPπ
Yan uwa musulumai muyi hattara da zamani komai na iya faru daga wayewar zamani musan,man (Zina) mu, nisan ci zina akwai ta zuciya ,akwai ta ido akwai ta tafiya, da sauran su ,,,,,,
Allah kaba ikon nisantar ta Ameeen ππππππππ
Group din kainuwa da group din maman fati ina muku fatan alheri ko yaushe,,,,,, Huguma group Allah yasa,alheri
Almost true life story
Ina zuwa layin mu na ga yan uguwar mu na ta kallo na .
Wasu kuma mamaki ne karara a, fuskan su ,
Nai sallama na shiga cikin gidan mu.
Hajiya ta mike ta rungumay ni tana hawaye ,,,, tana, fadin ina kika shiga fadima,,, tun jiya ake bidan ki.
Ban bata ansa nasamu wuri na zauna gefe, saboda rashin karfin jikin da ban banji sosai ajikina.
Ledan magani na natura mata agabanta don ta gani,,,, ta,kara zaro ido waje tana tambayana mai yasamay ni.
Nakwashe lbrn abinda nasani nafada mata,,,dakuma gudun danayi daga asibitin .
Saida nayi kwana biyu banjin karfin jikina sosai ,Ita,ko hajiya sai korafi take min wai naki murmurewa in koma wurin bara.
Yanzu kan nadan ji sauki nida kaina na shirya fita yau,
A,hankali nake tafiya har na iso kofar masallaci dai dai kofar shiga Bin dawood nasamu gefe na zauna na hada kaina da gwaiwa na .
Yakamata ace nasaba da wanan kamshin turaren Al, madinal nuriya, .
Cikin sauri nadago kaina ,saboda nasan kamshin turaren wanan mutumin da ya taimakeni ne har kusan sau biyu.
Mukayi ido biyu dashi abinki da mara gaskiya, saina dukar da kaina kasa, Nadan gyara zama na kadan gefe na ya shimfida salayar shi,
Batare da ya fuskance ni ba yace min ya jikin na ansa da
Alhamdullah baikara ce min komai ba sai yaci gaba da lazimin shi baiko kara kallon inda nake ba,,,
An idar da sallah azahar ina son in je gurin barana .
Kamar yasan abinda nake sakawa a,zuciyata sai naga,ya mike tsaye ,, ya,miko min kudi masu yawa yace inkai gida basai nayi bara ba yau .
Hawaye kawai ke zuba min a idona ko godiya na kasa yi mai ,,,
Hakana na dan lalaba nakai ma hajiya kudin tana ta washe baki tana fadin koke fa, da kina nan kwance da wazai bamu wanan kudin masu yawa haka,
Nidai bansan komai gamay da wanan mutumin ba amma haka yadinga taimaka min da kudin bara har naji saukin jikina.
Itako hajiya bata taba tambayana ina nake samo eanan kudin sabbi fil dasu ba ka kamshin turaren shi dake man,ne makudin
Rugaiyya ce ta lura da hakan saboda idan na raba biyu zan bata wanda muke boyewa kulun ranan ina bata sai tace min Fadima ,,,,
Nace na, am wake baki wanan kudin masu yawa haka kulun,,,
Shiru nayi nadan wani lokaci,,,,ina wasa da yan yatsun hannu na,
Takara maimaita tambayar ta
Cikin tsanaki na warware mata tun lokacin da na fara ganin shi amasallaci har zuwa yau,,,,
Tanisa a, hankali tace kuma bai fada maki koshi waye ba, nace mata a,a
Shiru takarayi tana nazarin maganata,,,,,
Kidai bi a hankali kiji don mutum abin tsoro ,,,
Inda nadanji sanyin maganar taki dakikace yakaiki , asibiti kuma ya ce ki gwada mai gidan ku
Kada kiyarda wani yasan gidan ku fadima, saboda hajiya kin ji.
Tunda naga naji sauki sai ban kara barin