Showing 30001 words to 33000 words out of 95088 words
Chapter 11 - Samarin Bana Complete Book Writing by Rahamat Muhamm ad Rufa'i Nalele.txt
SO mana
Tatashi cikin maseefa Tace toh tashi kaje sai ka dawo
Shima tashin yayi yana murmushi Yace ki temaken Ki Kawar da wannan fushin naki ko nasamu nutsuwa
Ta gallamai harara fuska 'daure Tace kafita kafin raina yafi hakan 6aci
Yace kwantar da hankalinki my luv Ki sakarmin mara dan da gaske kin sani jin futsari...
Na rantse miki da Allah ba budurwata bace
Tayi Murmushi da cewa ban yarda ba
Yace ki yarda pls
ina tare dake baxan ta6a ganin kyawun wata 'ya mace bah
Tace har kasa hankalina ya kwanta. Je kayi futsarin karya dameka
Ya harareta da cewa hmm gidan surukai fa nake rufamin asiri kar wani yaji
Tace dan kayi futsari
Ya shafi gefan fuskarta da murmushi Yace Ki kulamin da kanki bye
Tayi Murmushi Tace bah bye my baby
Yafita yana Murmushi da 'daga mata hannu
XEE ta 'dauki butikin wankinta tayi ciki xuciyata cike da qaunar masoyin nata
.
[2:08PM, 29/11/2016] Rahamat Nalele 👯: Misalin qarfe takwas ne 8:00pm ne na dare RAMADAN yasami mahaifan nasa a falo Suna hira cikin kwanciyar hankali
Ya xauna kusa da Dadyn nashi bayan ya gaidasu Yace ina San xuwa Abujah dad
Dadyn nashi ya waro ido Yace me yasa
Yace xanga Auntyna Sannan na da'de banga Dadyn Yusra ba
Dadyn shi yayi shuru Yace skull fah
Yace akwai sauran lokaci ba damuwa
Dadyn ya gyara xama cikin damuwa Yace yaxo garin Abujah yau kwanansa uku bana San Su ha'du
Momy tayi saurin cewa bafah ni ka'dai bace
Cikin sauri Dadyn yanemi gyara kansa da cewa Nace wani abu ko
RAMADAN ya kallesa da mamaki Yace kace mana dad
Waye shi da bakasan na ha'du dashi
Dadyn Yace ba dakai nake nufi ba
RAMADAN ya ta6e baki Yace Owkie yanxu dai afara min shiri dad
Dadyn ya kalli momy Yace afara mishi shiri
Cikin damuwa Momy Tace toh
RAMADAN Yace ina buqatan ku'di dad na hannuna sun qare Yace kaje 'dakina ka 'dauka
RAMADAN ya manna mishi kiss a goshi Yace tnx my Dady. Yayi shashin Dadyn da murna
Momy ta gya'da kai Tace akwai matsala Dadyn RAMADAN
Yace babbama kuwa
Washe gari RAMADAN ya cale garin na Abujah dake jirgi yabi
Baiyi mamakin ganin direban Su Yusra yana xaune xaman saukar shi ba
Dan haka suka tafah da Adam direba Yace mutumina ka ha'du fah. Kaga yanda ka girma
RAMADAN yayi Murmushi Yace Yaya Adam kenan har yanxu kananan da barkwancin ka
Yace toh yaxanyi RAMADAN bayan gaskiya nake fa'da
RAMADAN Yace kaga Malam muje daga nan ka 'dorani akan inda katsaya
Da dariya Adam ya tada motar
Ayanda RAMADAN ya fuskanta gidan Auntyn nashi bayi da wani nisa da gidan kawun nasa
Sun isa gidan babban gida murna ta cika gidan Wlcm Ya RAMADAN Wlcm
Baiyi mamakin farin cikinsu ba dan yasan masu qaunarsa ne
Su uku ne yaran gidan
Amar shine saran RAMADAN watanni RAMADAN ya bashi
Sai Yusra wacce take maseefar son RAMADAN tun tana qarama take sanshi sai Ameer qaraminsu yaro me hankali
Cikin Murmushi Amar Yace sannu dai brother.
RAMADAN yayi Murmushi Yace Yauwa na sameku lafiya
Yace lpy lau Wlhi
Toh Madallah. RAMADAN ya fa'da da maida kallansa ga Yusra Yace qanwata yadai rufe bakin mana Tace Ya RAMADAN kenan nayi farin ciki Sosai da wannan xuwan baxatan da kamana
Yace naji da'di da kika ji da'din hakan
Dady da momynsu sai Murmushi suke dan Allah ya 'dora musu san RAMADAN Suna sanshi Sosai
Dady Yace jiya ai Dadyn naka yake gayamin wai haka kawai kace kanasan xuwa garemu
Yace eh Dady kuma inasan Ganin Auntyna mah
Momy Tace SAILUBAH ko
Yace eh Momy ita
Yusra Tace xan rakaka in xakaje gareta
Yayi Murmushi Yace ai kuma tunda naxo shikenan fah na shiga uku agunki
Duk sukayi dariya ya tashi yana kallan Amar Yace toh brother muje inyi wanka in huta...
Dady Yace badai har ka qoshi ba
Yace ai naci da yawa
Yusra tayi dariya Tace nifah na dafa maka
Yace hmm ban yarda ba dan nasan baki iya girki bah
Tace Allah nice nayi Yace na yarda dama nasan qanwar tawa ta iya girki wasa nakeyi
tayi dariya....
Ya tasa Amar agaba sukayi shashinsa
Bayan RAMADAN yayi wanka ya miqe a gado yana san yin tunanin Auntyn tashi da yanda xaije gareta gobe. Kiran wayan shi ya katseshi
Yana dubawa yaga shahuda.....
Da jan tsaki ya picking da Alo
Tace haba RAMADAN lefin menayi kadena 'daukar wayata
Yace wane ke da lefi ai bakya lefi
'Dan jini ka'dan kiji
Tace ina ji
Yace kwana biyu ban riqe wayar bane shi yasa naketa kar6ar hukunci agun mutane pls kar kema Ki hukuntani dan Allah
Tace wane ni
Kana ina ne yanxu
Yace bu'de kunanki kiji dakyau
Tace aha na bu'de
Yace ina garinku kuma inda yake shashinku
Tace dan Allah fah
Yace fa'di abinda xan miki ya tabbatar miki da hakan
Tace yanxu naganka
Yace wa'yanda nake gidansu baxa su barni fitta yau ba
Tace toh gobe na ganka Yace Allah ya karmu
Tace bara na barka ka huta gajiya ko
Yace Saidai ban gaji da jin dad'dar muryarki bah
Tace hmm baka da dama Wlhi
Yace Gaskiya
👯 wata sabowa inji 'yan caca👯
Al'amarin tafaru ne a ranar
Misalin qarfe goma na dare
'Yan fashin suka shiga gidansu shahuda bayan sun buge kawukan masu tsaran gidan da ma'aikata suka shiga cikin babban falan gidan.
Duk Suna falan Suna hira
Shahuda. Dadynta da momynta sai wani 'dan uwanta 'dan Qanin Dadyn nata
'Yan Fashin nan suka musu dirar makiya Su biyar
Nan suka kwanta da tashin hankali
'Daya daga cikinsu Yace ku'di ko rai
Shahuda ta kalli Wanda yayi maganar cikin sauri jikinta na rawa Tace RAMADAN😳
Saurayin ya kalleta da mamaki Yace a ina kika sanni
Tace nice shahuda da mukayi magana 'daxo dakai
Ya 'dauke kallansa daga kanta xuwa ga mahaifinta cikin 6acin rai Yace bakaji me Nace bah
Yace Naji samarii ku'din Suna cikin 'daki. Yafa'da cikin matuqar tsoro..
Saurayin da shahuda takira da RAMADAN ya kalli Wasu maxaje biyu yayi musu nuni da 'dakin
Nan suka shiga cikin gaggawa suka binkico ku'din suka fitoh da direwa a gabansa
Saurayin yayi Murmushi Yace ba wa'yannan bane
Cikin tashin hankali Dadyn shahuda yanuna wani 'daki Yace Suna can
Saurayin Yace kaqara yin kuskuran nan Wlhi saina 'dauke ka
Cikin sauri mutane Biyun nan sukayi 'dakin da yayi nuni
Aiko saigasu da kinki memiyar jaka
Saurayin Yace dakyau Alhaji. Katara da yawa ka qara Tarawa sufi haka xai qara turomu muqara amshewa mun barka lpy
Har sun kai qofa.....
Shahuda Tace Allah ya isa tsakanina dakai RAMADAN
Duk samarin suka juyo da sauri
Saurayin ya dawo kusa da ita Yace mai maita abinda kikace.....
Xatayi magana Dadyn nata Yace ina neman mata afuwa
Saurayin ya 'daga mishi hannu Yace ke agidan uban wah ma kika san sunana
Shahuda tayi shuru.....
Yako daka mata tsawa.
Cikin rikicewa Tace a supermarket 'din jifatu na garin Kano mana. Har kayimin 6ari kaban hakuri nabaka number na kaban taka.
Ko 'daxo ma ai munyi waya kacemin kana cikin garin nan xakaxo gareni gobe Ashe kaxo yashe mahaifina ne.
Ya durqusa ya kama fuskarta yakai bakinsa cikin nata yabata wani make✔ kiss me tsayawa arai
Yace shegiya Kinga 'dan saurayi ko.
Nafi qarfinki Wlhi
Haka kawai kin shirya magana dan kinaso nayi kissing 'dinki ko
Ta girgixa kai cikin matuqar 6acin ran abunda yayi mata
Yace sunana RAMADAN kamar yanda kika fa'da Amma ni ban ha'du dake bah. Dan ban ta6a xuwa wani gari waishi Kano ba
Dan haka ki kula idan muka sake ha'duwa kika nuna kin sanni Wlhi saina bundige kanki
Yana fa'din haka suka bar falan. Iyayanta suka fashe da kuka danjin tashin motar SAMAREEN......
Tofah😳.
By Hajju
[2:11PM, 29/11/2016] Rahamat Nalele 👯: RAHAⓂ🅰T
[20/03, 17:09] 80k: 👯👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*
👯👯👯👯
*👯TASU SALAN SOYAYYAR*👯
*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*
*Bismillahir*-
*rahmanurrahim*
*PART 83*
Senior RAMADAN ko mamaki ne fal Cikin ransa.
Me yayima shahuda da Dadynta da xaisa Su qaqaba mishi bindigogi haka
Ya kalli shahuda Cikin wani hali Yace wai me nayima Dad 'dinki ne daxai qaqabamin bindigogi haka
Ta qura mishi ido takasa bashi amsa dan rasama me xatace mishi tayi....
Bata idda tunaninta ba taji Dadyn nata yana bashi amsa
Yace Lalle kacika 'dan iska xahiri
Ko Mantawa kayi in tuna maka
Kuxo jiya kumin fashi yanxu kafara tambayar me kayi
RAMADAN Yace fashi😳.....
Wlhi bani bane. Yafa'da cike da tsoro da kallan shahuda
Tayaya Xanyi fashi
Me nake nema haka dana rasa dahar xanyi fashi.....
Cikin fusata shahuda Tace Amma kai dai kacika 'dan rainin hankali....
Dadynta ya amshe da cewa bar 'dan iska yaudai qaryarka taqare kai da uban naka
Wlhi kaji narantse indan har uban naka bai dawomin da ku'dina ba na rantse saina kasheka natura mishi da gawarka kuma........
Bai qarasa furucinsa ba
Saiga wasu samari biyu sun shigo gidan da manya manyan jakunkuna sun dire agabansa da fa'din wai xaka iya qirgawa ko daidai suke
Dadyn shahuda ya washare baki da murmushin jin da'di Ganin ku'dinsa sun dawo
Yace shege Jibiril yaji anta6o farin cikinsa
Ya fa'da yana mai bu'de jakunkunan. Aiko saiga ku'dinsa nan muraran
Ayanda yalura ko 'daya baiyi ciwan kai ba.
Ya kalli wa'yanda suka takura RAMADAN da bindigogi Yace kusake shi ya tafi.
Nan ko suka bar gun.
RAMADAN yajah numfashi yana kallan ikwan Allah da mamakin abin....
Cikin sanyin yanayi ya shige motarsa shahuda tabishi da kallan harara
Shidai ya fitta yana hamdala ga Allah daya ku6urar dashi
Da wannan tunanin ya iso gidan kawun nasa
Wanka yayi yayo alwala yayi sallah dake lokacin La'asar ta gabatoh
Saiya kwanta yana tuna lamarin
Har bacci ya 'dauke shi bai gane me lamarin yake nufi ba.
Junior RAMADAN ko bajewa yayi agadansa da niyar karantawa
Sai kuma ya tsaya tunanin 'dan uwan nasa. dan tunda yagansa yaji qaunarsa aransa Sosai
Yaji yanasan ya qara ganinsa
Yasan tunda yacema Dad 'din nasa yasan yanda xaiyi tabbas xaisan yanda xaiyin ya ku6utar mai da 'dan uwan nasa.
Yin tunanin nan dayayi shine yabashi qarfin gwiwar fara karanta diaries 'din......
*Asaninsu*
Malam habibu wani shahararran malamine acikin garin kano awata unguwa da ake kira bacirawa
Yana da mata biyu Hauwa da Asabe.
Hauwa itace wacce ta Haifa mishi yara uku wato Jibiril da Naziru da Auwal
Sai Asabe ta Haifa mishi Jabiru
Yaransa sun kama hu'du kenan
Jibiril shine Babba sai Naziru sai Auwal sai autansu Jabiru
Bayan sun girma sun mallaki hankalin kansu Allah yayima iyayan nasu rasuwa
Farko Asabe mahaifitar Jabiru CE tafara rasuwa sai Hauwa tabi bayanta sai megidan nasu Malam Habibu
Haka suka taso gurin kawunsu wato qanin mahaifinsu Wanda yayi musu rikwan tsakani da Allah yabasu tarbiya da ilimi
Duk cikinsu jabiru yafisu ku'di nesa ba kusa ba
Ga shi yanada NASIBI dan duk abinda ya ta6a daniyar kasuwanci sai kaga Allah yasamai albarka aciki
Mahaifinsu Malam Habibu ya mutu yabar musu dukiya me tarin yawa
Dan haka aka raba musu gado dan kowa yaje ya juya kayansa dan sun mallaki hankalin kansu
Jabiru yana ma Yayun nasa ladabi da biyayya Sosai
Kowa ya shaida hakan
Sam jabiru bayasan 6acin ran 'yan uwansa Sam
Lamarin yafarune lokacin daya farayin ku'di duk saiya doke yayun nasa aku'di
Abinda yasa Jibiril kenan yafara mishi hassada da Baqin ciki
Tun baya ganewa har yaxo yafara ganewa
Yaje ga sauran yayun nasa yana nuna musu baidace yaya Jibiril yadinga nuna masa Hakka ba
Ha'kuri suka bashi dan dukkansu tsoran shi Jibiril 'din suke
Ahaka Naziru yayi Aure yatare da amaryarsa nan cikin Fage
Haka ma Auwalu shima yayi Auransa yatare da matarsa a garin Abujah dake shi yana ha'dawa da aikin gwannati
Jibiril ko San mata yasa agaba damuwar shi ya aikata xina da 'Yar mutane ya biyata
Anan duk ku'din da yake samu suke qarewa yaqiyin Aure sam
Jabiru ko neman ku'di kawai yasa agaba
Shine siyan filaye gidaje da dai sauransu gashi dasan yasaka hannun jari a garuruwa
Ananan ananan wata rana yaje saudiya dan sauke farali
Anan ya ha'du da Khamsa'u balarabiyar qasar Harif
Kallo 'daya sukama juna sukasan sun kamu da qaunar juna
Dake wayayyune anan kowa yabaiyana kansa ga 'dan uwansa
Khamsa'u dai 'yar Sarkin garin harif ce
Ita ka'dai Allah ya bashi
Baqamin so mahaifinta yake mata ba
Saidai yanada burin samun 'da namiji
Mahaifiyarta mah 'yar sarauta CE kuma itama ita ka'dai agun iyayanta
Lokacin da tasamu Cikin Khamsa'u alokacin ne iyayanta suka mutu sakamakwan wata cuta da tashiga garin iyayan nata wanda takashe rayuka da dama
Hakan yasa dukkan wata dukiyar mahaifanta tadawo hannunta
Ta haifi 'yarta Khamsa'u suka raini abinsu har girmanta Wanda ayanxu take shekara ishirin da uku
Sunxo sauke faraline saudiya shine Jabiru yaga Khamsa'u suka fa'da qaunar juna
Tun aranar iyayan Khamsa'u suka San da Jabiru
Da sun qita dashi Amma ta bijiremusu Sam
Haka suka rabu da ita bayanda suka iya
Soyayya tayi qarfi tsakaninta da jabiru har magana tayi xafi iyaye suka shiga xancan
Dan koyaushe Jabiru yana hanyar garinsu Harif
Daqar magana tayi qarfi har Allah yasa Khamsa'u taxama mata ga Jabiru
Iyayanta sukace baxai kawo musu 'ya Nigeria ba Saidai ya xauna da ita a qasar Saudi dan tafi kusa da qasarsu
Dake Jabiru ya mutu kan Santa haka ya yarda yasai gida aqasar saudiya suka tare da Amaryar tasa.
Tunda Jibiril yaje yaga maxaunin qanin nasa Jabiru yaga sai hankalinsa ya tashi maqin cikinsa yaci karfinsa nan yafara tunanin Hanyar da xaiyi ya kashe Jabiru danya mallaki dukiyarsa
Lokacin ko idan Jabiru yaqara wayewa dan shiga qasashe da yakeyi shida matarsa Khamsa'u
Nan yasa hannun jarinsa a qasar Kuwait yasaka a England yasaka a American
Wa'yannan qasashe uku dayasa hannun jarinsa sune silar qara ha66akar axxiqinsa
Mutum ne me San temako me ibada da San Allah da Manzansa
Hakance tasa yaware kasu mafi tsoka daga dukiyarsa yaba yayun nasa
Naziru da Auwal ne kawai sukayi farin ciki da kyautar suka dinga murna dasama qanin nasu albarka
Jibiril najinsu yajah tsaki Yace wai murnar mesukeyi dan yabasu 'yan ku'din dabai taka kara ya karya bah
Duk da kallan mamaki suka bishi dashi kana suka hango tarin baqin ciki da hassadace take damun yayan nasu
Wata rana iyayan Khamsa'u suka shirya kawo mata xiyara.
Sai dai basuxo gareta ba jinginsu yasami matsala sukayi mummunan hatsari Wanda duk nacikin jirgin yarasa ransa dan babbakewa sukayi
Sanda Khamsa'u tayi shekara kafin mutuwar tasaketa
Alokacin ne kuma tasamu ciki.....
Wai xokuga murna gun Jabiru
Kowa ya tayashi murna da samun wannan cikin musamman da akayi scanning aka gano 'yan biyu kuma Dukka maxa
Lokacin Naziru yana da 'yarsa Saudat
Auwal kuwa Saida cikin Khamsa'u yakai wata hu'du Matarsa tasamu ciki
Hmmmm
Jibiril yasamu qannansa Naziru da Auwal Yace yanaso subashi ha'din kai su kashe Jabiru da matarsa Khamsa'u dan Su mallaki dukiyarsu
Idan suka mallaki dukiyarsu ya tabbatar wani ikwan Allah ne xaisa suyi talauci arayuwarsu
Sam Naziru da Auwal sukaqi yarda da hakan dan sunasan Jabiru abin duniyarsa bai rufe musu ido bah
Yace toh shikenan shi xai aikata kuma Wlhi suka fidda wannan xance saiya hallakasu suma
Naziru Yace ai Yaya bame harnakawa sai Allah haka kuma baxai baka damar cin galaba akansu ba
Auwal Yace hakane kam
Murmushin mugunta Jibiril yayi Yace xaku gani
Da ido suka bishi Suna mai addu'ar Allah yayaye mishi Baqin ciki
Ana saura wata 'daya Khamsa'u ta aihu tadanqama mijinta Jabiru dukiyarta me tarin yawa Tace yajuya mata
Wata qanwar babanta Amme Salima wacce take Aure anan qasar saudiya da Naziru da Auwal Yayun shi jabiru sune suke da shaida akan mallaka mishi dukiyar tata da tayi
Nan yasa mata Su a hannun jari na qasashen da yake harda
Kuma duk dukiyar tashi da tata yasaka musu Suna 'daya dashi ne mutum yake da damar mallakar wannan dukiyoyin ko bayan ransu
Wato wannan sunan shine sunanta Wato ( *Khamsa'u* )
Indai bada wannan sunan kayi amfani ba kaje kar6ar wani ku'di a American England Kuwait toko in aka kamaka 'daurin rai-rai ne dan ansan ba naka bane
Toh Jabiru ya ke6e da 'yan uwansa biyu wa'yanda ya da'de da sanin SOYAYYAR gaskiya suke masa Wato Naziru da Auwal
Dan haka yagaya Komai akan dukiyarsa data matarsa
Sun jinjina masa kuma suntabbatar masa bamaijin wannan sirrin nasa
.
Ranar ta kasance Asabar mummunar ranah ga masoyan Khamsa'u da Jabiru
Dan Jibiril ya samu nasarar harbe Jabiru qiri qiri acikin gidansa lokacin Khamsa'u tafuta tirenin 'din masu cika nan kusa da gidanta
Aiko tana dawowa taga gawar mijinta alamar kasheshi akayi.
Nan tashin hankali ya sata na'kudar dole
'Yan aikin gidannane suka kaita asibiti
Annan ta haifi RAMADAN da RAMADAN junior
Bayan aihuwarsu da tayi da minti biyu tace ga garinmu nan. Rai yayi halinsa
Kuka Sosai Naziru da Auwal sukayi ganin gawar 'dan uwan nasu da matarsa
Abin takaici Jibiril ya tabbatar musu da cewa shiya kashe Jabiru
Basuyi mamaki ba dan sunsan dama tunda Yace saiya kasheshi ikwan Allah ne xai hanashi aikatawa
Amme Salima tanemi da Jibiril da Auwal Naziru subata 'yan biyun nan Amma sukaqi musamman Auwal dayace shixai 'dau 'daya shi kuma Naziru ya 'dau 'daya
Haka tanaji tana gani suka qi batasu Amma sun bata tabbacin xasu dinga kawo mata Su tana Ganinsu
Tayarda da hakan
Bayan sun rabu ne akan hakan Jibiril ya bu'de musu wutta akan Saidai subashi yaran
Sukuma suka mishi Jan wiya akan baxasu bashi suba ya kashesu
Daqar yasamu kansu suka bashi 'daya bayan yayi musu rantsuwa akan baixai cutar da yaran ba
Su temaka mishi xaisamu me shayarwa ta shayar dasu
Sam sukaqi
Daga baya dai suka bashi 'daya Wato junior RAMADAN qaramin ciki kenan
Yaran sunci suna kamar haka
Muhammad da Sadeeq
Muhammad shine RAMADAN 'din SAILUBAH
Sadeeq kuma shine RAMADAN junior
Sai Naziru ya 'dauki RAMADAN nasa ya ha'da shi da 'yarsa Saudat
Daga baya yasamu khairat
Jibiril dama bashi da niyar kuma kashe junior RAMADAN dan Hakka kawai Allah ya jarrabeshi dasan yaran
Abinda yakeso dai yasamu
Danya samu dukiyar Jabiru
Dangin Su gidajan da filiyan da yasiya a nan gida Nigeria sudai ya samu
Dan baisan da wancan hannun jarin da Jabiru yake dashi a American England Kuwait ba
Tafiya tai tafiya har ya cinye komai. To dama hakkin marayuu ina xai kaisa
Ganin haka yasa yayi wani rikakken 'dan fashi
Anan ya shige