Showing 18001 words to 21000 words out of 95088 words
Chapter 7 - Samarin Bana Complete Book Writing by Rahamat Muhamm ad Rufa'i Nalele.txt
yanxu hankalina atashe yake. Na kasa samun nutsuwa. Wlhi xan iya hakuri da Alhaji Aminu saboda RAMADAN
Da na'dauka xan iya jurewa Ashe abin ba haka yake ba
RAMADAN ya shiga raina Sosai. Ayanxu nagane farin cikinsa shine nawa XEEE....
XEEE wacce tawaro dan ganin tulin ku'din da yake gabanta sam dena jin kalaman SAILUBAH tayi dan tarikice da ganin ku'din Tace tab Amma wannan mutumin yaxo da xafinsa. Kataqi 😳
SAILUBAH tajah numfashi Tace nayi kyauta da dubu 'dari biyu da ishirin
Yanxu ki ibi yanda yamiki. Sai muje gidan marayu in basu yanda natsara sai muje wajan almajirai daga nan sai muje supermarket da biotic muyi siyayya ko
XEE ta washare baki Tace yayi yayi yayi SAILUBAH Gaskiya kin ha'du
Nan suka dinga tattaunawa har suka bar gidan
Kamar yanda SAILUBAH Tace haka ko sukayi
Sunje gidan marayu sun cike takaddu sun bada nasu tallafin inda SAILUBAH tasha kyakkyawar addu'a sukayi wajan almajirai nan ma sunsha saka albarka
Daga nan sukayi supermarket da biotic sukayi siyayyarsu suka dawo gida agajiya
XEEE Tace Kinga bara nayi gida dan yau ina da babban ba'ko KHAMIS
SAILUBAH tayi dariya Tace toh. Saiki shirya kalaman da xasu burkita shi
Tace hmm wannan shegen yaran aiya fini kalamai........
Bayan tafiyar XEEE Alhaji Aminu ya dawo ma SAILUBAH
Ta kallesa Tace Ashe Abbana yasan mahaifinka
Yace aidama na gaya miki
Ni dai yanxu fatana Allah ya temaken kixama mata agareni cikin wata 'daya
SAILUBAH tawaro ido Tace wata 'daya fah kace
Yace yes. Yayi ka'dan ne
Tace kwarai mah kuwa
Ya xa'ayi a wata 'daya in soka. Inji ka kwanta min arai. Yaushe na sanka Da har xan san ko kai waya cikin lokaci qanqani haka
Kuma mah ina da buruka araina wanda nakeso saina cikasu kafin nayi aure.
Kawai ka share batun na'dan wani lokaci kafin nan na sanka ka sanni
Ya kalleta da kyau. Kallo 'daya yayi mata ya gane yarinyar xatayi gaskiya. Xata fa'deta komai 'dacinta yayi Murmushi Yace xaki soni Amma agidana
Ban ta6a soyayya ba sai akanki
A tunanina SAILUBAH tsayawa soyayya atiti rashin wayewa ne. Akan me xan xauna in 6ata mana lokaci gurin so bayan Auranki xanyi
Me xai hana muyi duk abinda xamuyi agidanmu
Sam baxan ta6a tsayawa yaudararki ba.
Kiyar dani baxan ta6a yarda in 6ata miki lokaci abanxa ba.
Ina sanki. Xakiji da'din Aurena. Kuma xaki soni fiye da yanda xaki so kanki
Ina rokwanki da Allah ki yarje min in mallakeki nan mah da sati biyu
SAILUBAH ta kallesa Tace ragewa mah kayi.
Yace aike 'dince akwai burkita mutum
Wlhi tunda na ganki nadena samun bacci Cikin kwanciyar hankali. Duk juyi idan nayi tunaninki ne yake damuna.
Juya ido tayi Tace hmm Gaskiya sai nayi tunani dan bana san aikin gaggawa
Yace OK. 'daxoma mahaifina yake cemin xaixo ga Abbanki
Tace ba lefi Allah ya tabbatar da alkairi
Yace Ameen
Shuru SAILUBAH tayi a 'daki tana tsaqa da warwarwa
Shin ta AmEEn CE ne ko tabari na'dan wani lokaci
XEEE na xaune kan kujera tana danna wayarta addu'a take Allah ya kawo mata sahibin nata yanxun kamar yanda Yace mata....
Mama Tace naga kinyi wanka kinci ado kuma kin xauna badai fita xaki da'dayi ayammar nan ba dai ko
Tace ba inda xani mamah kawai.....
Bata qarasa bah saiga KHAMIS yashigo harabar gidan nasu da motar shi
Daga window XEEE ta han goshi.
Mama Tace ga mutuminki KHAMIS
Tayi Murmushi cikin basarwa Tace bansan da xuwanshi bah dana fita shikenan yayi rashin sa'a
Mamah Tace aikowa dai......
Daidai nan ya shigo falan ya durqusa ya gaida mamah Tace lafiya lau yaran kirki ina ka baro RAMADAN da FAWAS yaran kirki
Yace Suna bayan layin nan wajan wani abokinmu nima inasan kar6ar wani abu ne gun Aunty XEEE. Tace ayya Allah yayi muku albarka. Yace AmEEn. Tatashi tabar falan
KHAMIS yabi XEEE da kallo ka'dan Yace my Luv Kinsan baxan iya sakewa anan ba ko.
Pls temakeni muje mota kona samu na gaisheki cikin nutsuwata
Cikin sanyi Tace idan naqi fah
Yace sai in saka miki kuka
Tace toh 'danyi ka'dan inji ya kukanka yake
Tashi yayi yana murmushi Yace ba ruwana. Ina san kiyi bacci yau cikin kunciyar hankali idan kuma nayi miki baxa kiyi shi cikin kwanciyar hankalin ba. ina jiranki amota
Har ya kai 'kofah ya juyo.
Idan kintashi fitowa kifito min da dariyar ki me sani qara sanki. Yana fa'din haka yaficce daga falan
XEEE tabishi da kallan so
Lalle 'da namiji bashi da kunya. Kuduba yanda KHAMIS ya rufe ido yayi fatali da matsayin da yake bata ada na yayarsa yanxu ya juya shi ya koma na Masoyiya.
Tayi Murmushi Tace Allah na roqeka idan da aikairi soyayyata da wannan bawan naka ina rokwanka kasa ya xama miji agareni ya soni fiye da San da nake masa
Idan ko ba alkairi acikin tafiyar Allah ka munsanya min da Wanda xai xama alkairi agareni.
Ahaka tafitoh dama ya bu'de mata qofar sai kawai tashiga tarufe
Yace ina wini my Luv
lafiya lau
da fatan kinkai yammaci lafiya
lafiya qalau
Yace toh Madallah
Suka 'danyi shuru ka'dan can Tace ya kake jina aranka ne KHAMIS
Yace kamar yanda masoya sukeji aransu idan suka fa'da soyayya.
sai ya kama hannunta cikin yanayin damuwa Yace na sanki ina qaunarki my Luv dan Allah ki riqeni amana.
Tace Kaine xaka riqeni amana
Bana san kishiya KHAMIS bana san in ganka da kowace mace ka temaken mu gina wata rayuwa dagani sai kai
Yayi Murmushi Yace na miki alqawarin inhar kika iya dani ba wata mace da xata mallakeni saike 'daya.
Tace Wlhi xan iya da kai Sosai masoyina
Yace toh Allah yasa
Can Tace wai ina RAMADAN ya shiga ne yau. Yace yata dama Aunty LUUVAH hankali ko
Tace sosai ma
Yace yana nan yana jinyar kansa. Ki share kawai. Dan kin san bayau suka saba ba.
Tace Hakka ne Amma fah kasan bana san damuwar SAILUBAH
Yace kar wani abu ya dameki. Kibari xan lalla6a yaje gareta
Tace dako ka kyauta.......
Qarfe Tara na dare SAILUBAH na tare da Abbanta itada Kakah yana gaya musu mahaifin Aminun nata ne yaxo 'daxu shida qannansa kuma sun xanta yasamu gamshash shan bayanai
Gashi yanxun sun bada kudin sadaki da nagani inaso da dai sauransu. Yaja nufashi ka'dan kana yaci gaba da fa'din
Saiki shirya na basu KE nan da wata biyu xa'a 'daura muku Aure...........
[3:40PM, 21/11/2016] Rahamat Nalele 👯: SAILUBAH ta waro ido da dafe qirji Tace kabasu ni
Yace eh dan sun nunamin yaran yana sanki Sosai kuma yana so ayi komai da wuri danshi ba maxaunaci bane
SAILUBAH Tace jiya fah na fara ganinsa Abba akanme xan Auresa da wuri haka dan Allah
Abba yajah numfashi Yace ko yau kuka gamu da juna tunda kika nunamin kina sanshi kuma nayi bankice akansa nagane yaran kirkine dole Ki Auresa yanda na tsara
Tace haba Abba......
Yayi saurin katseta da fa'din kar kice min Komai. Dan baxan canja maganata ba.
Da kuka SAILUBAH tabar falan
Kakah taja numfashi Tace nidai abi yarinyar nan ahankali banaso a matsa mata
Shuru Abba yayi mata dan yana kulata xatace abarta har susan juna....
SAILUBAH na kwance tana kuka dan Allah ya sani batasan ayi mata Aure yanxu
Can tafara kiran RAMADAN tana addu'ar Allah yasa ya kunna wayan nasa
Aiko bai kunna ba. Dan haka tayi firo da wayan takaicinta ya xaman mata biyu
Can Tatashi daniyar taqara xuwa gun Qanin nata......
Lokacin ko RAMADAN yana 'dakinsa shida FAWAS Suna gulmar wata yarinya da RAMADAN 'din ya burkitata yau
Fa'dama Fawas yake
Kasan kuna barin gurina 'daxu
Kawai saina fitoh dan shiga Jifatu.....
Basai kawai naci karo da ita ba.
Nace am sorry dan Allah bansan kin tawo bah
Ta kasa min magana
Niko na kwashe mata kayan nata na miqa mata ina qara bata hakuri
Kasan meys faru
FAWAS Yace aa
Yace dana kalli fuskarta sanda gabana ya fa'di
Bayanta Wasu manyane masu tsaranta
Kallo 'daya xaka musu Kasan ba imali atare dasu
'Daya daga cikinsu Yace kai Kasan wannan wacece da kayi kuskuran cin karo da ita.
Ayanda na lura suna da xafi
Sa6anin ita da takemin wani kallo me nuna alamun in ankare da ita
Ganin hakan yasa nayi Murmushi Nace Allah yajah da xamaninki gimbiya tauraruwa kuskure nayi hakan baxata qara faruwa bah
Tace ayya karka damu me sunanka
Nace RAMADAN
Tace suna me da'di. Xansu kaban number naka dan ka iya kalamai idan naji sha'awar hakan xan kiraka
Nace ba damuwa
'Daya daga cikinsu ya kar6i kayan ni kuma na kar6i number nata nakirata
Tayi Murmushi Tace saika jini
Nayi yaqe nace toh...
Muka rabu a haka
FAWAS Yace kyakkyawa CE ita 'din
RAMADAN yayi dariya Yace ina fa wani kyau mummuna da ita
Dana kalleta fah saida gabana yafa'di
FAWAS yayi dariya Yace saika shirya gaya mata kalamai idan ta kira ka
Kan yayi magana SAILUBAH tashigo 'dakin ahankali
Ta kallesa da muguwar harara.
Ya kafeta da ido Yace me yasa Ki kuka Auntyna
Cikin jin haushinsa Tace ban sani ba
Ina kashiga yau
Ya ta6e baki. Wani gu naje
Shine ban kai ka gaya min ba
Yace kinyi min lefi Auntyna ya xanyi in gaya miki.......
FAWAS Yace Barka da dare Aunty LUUVAH
Ta kallesa Sam batasan dashi bah Tace barka FAWAS ya Momynka Yace tana lafiya. Ya fa'di hakan dasan ficcewa. yana me cewa kasameni a mota
RAMADAN Yace toh Amma fah sai naji da Auntyna
Yace nasan ai wannan dole ne
SAILUBAH Tace me yasa kake san jefani cikin damuwa ne RAMADAN
Kallanta yayi da qarasowa kusa da ita ya kama hanunta Yace ko wani ne yayi yun qurin saki cikin damuwa saina 'dauki mummunan mataki akansa bare ni da Kaina
Ina San farin cikin ki Auntyna ki yarda dani.
Rai nane bai kwanta da wannan mumumin naki ba
Tace gashi har Abba ya basu ni wai nan da wata biyu biki da fashewa da kuka......
Arikice RAMADAN yasaki hannunta cikin tsoro Yace bar fa'da min dan Allah Auntyna pls
Tace na rantse da Allah mana
Kuma gaskiya ni bana san Aure yanxu
Durqu sawa yayi a gabanta Yace innalillahi-wa'inna'ilaihir-raji'un
Haba Auntyna me yasa xaki min haka
Xan iya rasa rayuwata akan hakan. ki temaken dan Allah. Yafa'da kamar xai fashe mata da kuka hankalinsa tashe
Cikin alamun damuwa ta durkusa. A gabansa cikin sanyi Tace me xaisa ka rasa rayuwarka
Ya kalleta idan shi jajur Yace nima ban sani ba....
Ta kama fuskarshi cikin tashin hankali Tace ka gayamin dan Allah pls fa'damin.....
By Hajju
[20/03, 17:09] 80k: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
👯 *BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR*👯
*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*
*Bismillahir-rahmanurrahim*
*Part 51 to 55*
Tace hmm ina San ganinka yanxu.
Yace muna qauyan takai fah😳
Tace ko qauyan inane ina San ganinka yanxu nace. Tana fa'din haka ta kashe wayan
KHAMIS Yace yadai
Yace mukoma gida yanxu pls.......
FAWAS Yace kut. Kama isa
Gaskiya kai 'dan rainin hankaline
Toh bari kaji. Wlhi baxa mubar qauyan nan ba harsai na sace xuciyar yarinyar can
RAMADAN ya 6ata fuska Yace hankalina ya tashi.
Auntyna tana can tana kuka akaina
Bana san kukanta kai kasani. Kabari mah qara xuwa
Yace Wlhi Wlhi ba'inda xamu saina sace xuciyar yarincan
Ta rikitani over baxan iya bacci ba wlhi. Gwara Ku tunda kun saba. Dan wannan ba bakwan abu bane awajanku
Shuru RAMADAN yayi dan yasan tunda FAWAS ya gigice saiya 'dorata akan hanya xaibar qaunyan
KHAMIS na jinsu yayi shuru yace aransa Allah ya tsallakar dani saura ku
Ahaka sukaje gidan me gari sukayi gaisuwa dake yaran jikan gidanne
Duk da yake agidan mutuwa suke. Hakan bai hana mutanan qauyan xuwa ganinsu ba
Bayan sallar axahar kowa ya Washe suma suka shige mota dan xuwa gidansu HAMEEDA
Wani yaro suka samu me surutun tsiya. KHAMIS Yace Kasan gidansu wata budurwa kyakkyawa haka
Tana da 'dan shekaru
Yaran ya 'daga kai yana kallan sama Cikin tunani Yace HAMEEDA wacce tayi bandaro.
RAMADAN Yace miye bandaro
Yaran ya kalli RAMADAN Yace yanxu bakasan miye bandaro ba
KHAMIS Yace eh miye
Yace bandaro shine abinda yaqi siyuwa a kasuwa
FAWAS Yace ita toh 'Yar tallece da taqi siyuwa
Yaran yayi dariya
Yace aa itafah ba wanda yake Santa ne dan sa'anninta duk sunyi Aure harda yara itako tana gida ba mashin shini
Koda yake tana hannun wata qanwar babanta ne Innah Hansai
Sam bata santa aiki take sata Sosai ba qaramin gana mata axaba take bah........
RAMADAN Yace ya isa haka. Muje karakamu gunta ko itace wacce muke nema
Aiko yaran ya shiga motar tasu yanata murna yau gashi amota har suka iso gidansu HAMEEDA
Yace toh ga gidan
FAWAS Yace jeka kira mana ita
Yace aiko naje innanta baxata bari ta fitoba
RAMADAN ya dafah yaran Yace akwai samari agidan
Yace eh mutum 'daya ne Alo
Yace OK yanxu dai ga wannan. Ya miqa mishi gudar 'dari biyu Yace ka sai littattafai na makaranta kaji
Cikin farin ciki da murna Yace Nagode Yaya Allah yasaka da alkairi ya fitta daga motar
Har yayi nisa ya dawo idanshi nakan RAMADAN Yace ko in shiga in yima innan tata wayo sai in gayama HAMEEDAN xuwanku
FAWAS Yace Yauwa yaran kirki maxa jeka
Aiko ya shige gidan da gudu
A tsakar gidan yasamu HAMEEDA tana tanka'dan masara
Cikin farin ciki Yace HAMEEDA kinyi baqi 'yan gayu 'yan birrni
Tace suna ina Yace suna 'kofar gida
Tace bari toh nayi sauri naje kan innah ta dawo
Yace bata nanne
Tace eh taje gidan jummai
Yace kiyi sauri karsuyi xuciya Su tafi
Tace kafiye surutu Ya'u kace ina xuwa
Yace toh
Da murna yake gayama su FAWAS gatanan xuwa sukace toh mungode ko
Yaran yana barin gun HAMEEDA ta fitoh
Dama RAMADAN da KHAMIS Suna cikin mota ya yinda FAWAS ya fitoh ya jingida da motar
Aiko ya xuba mata ido
Taqarasa gareshi Tace wai da gaske kakeyi
Yayi Murmushi Yace eh kai. Ko baxaki soni bane da gaske in qara gaba
Tayi dariya Tace aitunda kai 'dan birnine baxan qika bah
Sai dai matsalar kai qaramin yaro ne.....
Ya katseta da fa'din. Naji ni qaramin yaro ne Amma xan iya riqe mace ai
Tace kai yanxu kasan me ake kira da Aure
Yace ban sani ba Amma inna aureki saiki sanar dani
Tace aini ba 'Yar iska bace
Yace oho nine 'dan iska
Tace nidai bance ba. kawai kashere batun son da kake min
Yace baxan share ba. Dan kinyi min tako ta ina
Tace me kake so kace
Ya wurga mata wani kallo nan take taji yayi mata wani bala'in kwarjini jikinta kuma ya mutu cikin sauri ta sunkuyar da kanta qasa
Yayi murmushi dan ya hango yanayin data shi
Yace inaso ince ke kyakkyawace kuma abin San kowane 'da namiji
Da sauri ta kallesa Tace da gaske ni kyakkyawace
Kuma abin san kowane 'da namiji
Yace kwarai ma kuwa
Tace shege Iro 'dan iska Yace nafi kowa muni a qauyannan namu
FAWAS ya waro ido😳 kamar gaske Yace wanene shi haka in hukuntashi
Tace wani me satan kajin Mutane ne duk qauyannan sun sanshi Sam bashi da hali me kyau
Dawai yana sona toh danace bana san shi shine ya gayamin baqaqen maganganu har dacewa ni mummunace kuma wai ahaka xan dauwama agidan mu ba mashin shini bare inyi Aure.
Ta qarashe da nuna damuwarta
FAWAS yajah numfashi Yace kalleni. Ahankali takallesa
Yaci gaba da fa'din. kina sona.
Ta lumshe da 'daga mai kai
Yayi Murmushi Yace kin yarda zaki Aunreni Ki nunamin me ake nufi da Aure
Ta rufe fuskarta Tace eh
Yace toh daga yau ko bananan Karki kuskura Ki kula wani saurayi dan ina da kishi xan iya illata duk Wanda naxo nasamu dake
Cikin shagwa6a da daure fuska Tace ni fah banda saurayi😔
Yayi Murmushi da fa'din. Shi Iron fah
Tace ainace maka nace bana sanshi ko.
Yace toh naji
Nan sukayi shuru
Xuwa can kuma Kamar an muntsineta takallesa da Murmushi
Tace in kawo muku 'dan malele yana da da'di Wlhi
Da sauri FAWAS Yace aa barshi
Ta 6ata fuska kamar xatayi kuka harda juya mishi wai ita adole ranta ya 6aci kuma tayi fushi
FAWAS yayi Murmushi ya dawo gefan data juyamai bayan ya ha'da hannunsa biyu alamun ban ha'kuri Yace yi hakuri YAYATA jeki kawo min Amma ni 'daya
Da sauri ta kalleshi da dariya Tace da gaske xakaci Yace eh mana. kin san ai baxanqi abin Masoyiyata ba.
Tace naji naqara sanka Yace Allah yasa na mallakeki matsayin matata
Tace AmEEn da shigewa cikin gidan nasu ya bita da kallo
RAMADAN da KHAMIS suka fitoh daga motar suka sakama FAWAS dariya
RAMADAN Yace xakaci 'dan saluhu ko 'dan talatu tace maka ne ko Mene
FAWAS yajah tsaki Yace ban sani ba
KHAMIS Yace katemaki kanka da kace takawo maka kai 'daya.
Kanya bashi amsa harta fitoh da wata tsohuwar robah ta ajiye akan dakalinsu
Kallo 'daya FAWAS yayima robar gabansa ya fa'da
Dan Wlhi ko karansa na gidansu yafi qarfin cin wani a robar
Haka yaje gareta ya xauna a dakalin
Tace kaganshi ko. Yanxu na gama da xafinshi gashi yaji manja
Arayuwar FAWAS bai ta6a ganin irin wannan abun ba
Yace aikuwa gashi nan sai Qamshi yake ya ake cinsa
Tace kai😳 bakasan 'dan 'danlele ba
Ya juya kai Yace tunda yanxu ina tare dake ai Xan sanshi ko
Ta 'dagamai kai Tace aha. Dake kai 'dan birni ne kaga harda cokali na kawoma.
FAWAS ya kalli cokalin wani ko 'dad'de dashi sai dai a tsaftace yake
Ya kar6a da Murmushi Yace Nagode
Nan ya gutsira ya kai bakinsa.......
Aiko cak ya tsaya shi bai ha'diye ba kuma bai xubar bah.....
Yayinda ita kuma ta kafeshi da ido. Ganin haka yasashi ha'diyewa da sakar mata Murmushi
Tayi dariya harda tafah hannu Tace yayi da'di ko
Ya 'daga mata kai cikin murmushin yaqe Yace Sosai mah
Tace Yauwa saika cinye dukka in qaroma kan Innah tadawo
FAWAS ya waro ido Yace in cinye fah kikace. Tace eh ko wani abune
Ya kalli Su RAMADAN cikin damuwa kamar xaiyi kuka Yace aa
RAMADAN ya kalli KHAMIS suka saki dariya
RAMADAN Yace bala'i. Watoh shidai SOO maseefa ne
KHAMIS yayi dariya Yace haka siddan gari banxa wani yaba FAWAS waccan jagwalgwalan sai mutum yasha mari Amma dake SOO daban yake da Komai kaga ko xaiyi kuka sai yayi yanda takeso
RAMADAN yayi Murmushin mugunta Yace bari mugani koxai cinye idan ya cinye insa ta qaro mishin
KHAMIS ya