Showing 15001 words to 18000 words out of 95088 words
Chapter 6 - Samarin Bana Complete Book Writing by Rahamat Muhamm ad Rufa'i Nalele.txt
da sauri
Tace toh itadai saita xanta da mahaifinta tabashi labarin yanda sukayi Yace duk da haka xai turo iyayansa gobe
Daxai tafi saiya bu'de mata wani qaramin akwati Yace ta ibi iya adadin ku'din da takeso
Nan cikin SAILUBAH ya mun'da dan ganin yawan ku'din kuma duk 'yan dubu dabu ne a ciki
cikin wani yanayi Tace ka barshi Nagode
Yace aa fah ina San Ki 'dauka ko ku'din xai sami farin jini aguna kisa mai albarka dan Allah
Tace aa dai ka barshi
'Daukar wata leda yayi yasaka mata bandir 'din ku'dinnan guda gomaπ³ miliyon 'daya kenan a ha'duwar farko.
Ya saka mata akan cinyarta Yace nasanki da temako duk xaki iya bayar da wa'yan nan Amma dan Allah ko naira biyar CE kici aciki
hakan xaisa inji da'di. Ga wannan cikakken bayanai ne akaina kiba Abbanki nasan mah xaisan mahaifina
Shuru SAILUBAH tayi tafuta daga motan da ku'din a hannunta.
Tana kallansa yafita da motar tashi yana 'daga mata hannu
Bayan 6ace warsa tayi cikin gidansu da gudu tayi 'dakinta ta xaxxage ku'din a gado. tana murna sai watsa ku'din take sama tana ta dariya
Can ta tuna da RAMADAN. Aiko da gudu ta'dau kin 'dakin nasa tafitoh xuwa Gidansu ko gyale babu ajikinta sai 'dan kwalinta data rufe kanta dashi xuwa kafa'darta
Da sauri take bu'de 'dakin tana bu'dewa takama hannun RAMADAN tana jansa har cikin gidan
Sanda sukaxo 'dakinta taja musu burki Tace kalli gadona
RAMADAN ya xaro ido cikin tsoro Yace Auntyna wannan ku'dinfah
Tayi dariya ta 'dane gadan ta watsa ku'din sama Tace aikin Alhaji Aminu ne
Sai kuma tasauko ta ta tsaya agabansa
Kaga burina xai cika xan xama matar Babban mutum. xan mallaki ku'da'de masu yawa. xanje gidan marayu inbata tallafi. xanje asibitoci nakai xiyara.........
Ya isa da Allah Ki mayar masa da ku'dinsa
Cak ko ta tsaya da maganar tata
Tace kut......
Na lura ba qaramin Baqin ciki kake yimin bah. Wlhi inxaka mutu baxan mayar da wannan ku'din bah
By hajju
[20/03, 17:09] 80k: [4:47PM, 19/11/2016] Rahamat Nalele π―: π―π―π―π―
*SAMAREEN*
π― *BANAH*
π―π―π―π―
*TASU SALAN SOYAYYAR*π―
*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*
Part 41 to 45
Ban da haka me xaisa na mayar masa da ku'dinsa
Tambayarka nake kaban amsa.
RAMADAN yaja numfashi Yace saboda ba sanshi kike ba ku'dinsa kike so
Yanxu ya dace Ki yaudare shi
Tace eh ai rayuwace
Qila indan na Auresa naji ina sansa
Yayi Murmushi Yace toh Allah ya tabbatar da alkairi
Tace AmEEn Amma kadena min baqin ciki Sannan inaso gobe kaxo ka rakani gidan marayu da wajan almajirai
Kamar ya tsinka mata mari haka yaji Yace gaskiya baxan 'dauke ki da wannan qaxan taccan ku'din ba, ma'ana baxanje ba
Tace toh shi kenan karka kar kaje. Ainima nakusa yin mota xanje ko ina da kaina basai nane mi ka kaini ba jeka nagode.......
Da mugun kallo yabita kana Yajuya ya futa xuciyarsa nayi masa xafi
SAILUBAH ta bishi da kallan harara. Kana ta ha'de ku'da'danta tanemi guri ta adana Sannan tanemi kiran XEE.
RAMADAN juyi ya dinga yi akan makeken gadansa duk ya rasa nutsuwarsa
Can yatashi yana safah da marwah yana tunanin ta inda xai biyoma Auntyn tasa
Yasan tashiga da yawa. Da gaske wannan karan saiya bita ahankali
Yana cikin tunaninne FAWAS ya shigo 'dakin nasa shi da KHAMIS
FAWAS Yace lafiya naganka Cikin damuwa
Yace Auntyna ce ta jefani cikin damuwar kun santa da ku'di
yanxu tayi wani tsinanne wai daga Abuja.
Ni damuwata yanxu na sanshi.
FAWAS Yace tokai mexai dameka
Yace kun kasa ganewa har yanxu
KHAMIS yayi Murmushi Yace hmm Aunty LUUVAH kenan
Ni dai tana burgeni Sosai. Tana burin ta mallaki ku'di masu yawan gaske. Kuma ta temakama marasa shi
Wannan burin nata yaba tsumani ba'dan ka'dan ba
FAWAS Yace toh wai me xai dameka akan hakan Bayan kafi kowa sanin wannan burinta ne
RAMADAN Yace dole Komai ya dameni akanta.
xaku gane ne nan gaba. Ya dafe kansa na mintunoni
Can ya saki murmushin mugunta dan tuno da wani abu wanda in yayi mata xai bala'in 6ata mata rai har Tace ta hakura da Alhaji Aminun
ya kalli KHAMIS ya 'dora da fa'din ya Aunty XEE...
KHAMIS yayi dariya Yace tana nan qalau na burkitata kamar yanda tayi nasarar burkitanin daga ankarewa da ita.
Wlhi RAMADAN banajin ko wacce mace arai ayanxu kamar Aunty XEEE
Ya abin xai kasance idan kunya ta hanata furtamin Kalmar SO
Ha'da ido FAWAS da RAMADAN sukayi atare kuma suka saki Murmushi
Shege yaga cikakkiyar mace
Ai dole kaso ta. Dan ta ha'du tako ta'ina
Kagaya mata pls karki dinga hargitsata. dan nasan ka'dan da aikinka ka tarwatsa mata kwanya....... Cewar FAWAS
KHAMIS yayi dariya Yace aina rigada na tarwatsa mata kwanyar dan Wlhi yau nayi alqawarin saina hanata bacci
Yanxu haka nasan tana cikin damuwa dan na jefata cikinta
RAMADAN Yace ya isa haka dan Allah
Pls karka wahalar da ita da yawa
Dan bana san tashiga damuwar da har tasata jefamin Auntyna aciki.
KHAMIS ya tashi yana dariya Yace Aunty LUUVAH ka sani kawai. Itace damuwarka karka damu baxan bari she'daniyar xuciyata ta wahalar da Masoyiyata ba. Bare ta shafama Auntynmu
FAWAS Yace lokaci yayi ya kamata muje ko
KHAMIS Yace inaπ³
Ai yau ba xuwa xance bare club dan wannan daran na Aunty XEE ne xanje gida ina buqatar kwantawa in tsara mata kalamai. Na barku lafiya (ya fita) cikin nisha'di
FAWAS Yace naso naga Aymana Wlhi
RAMADAN yayi Murmushi Yace kanajin wani filing kenan dan baka xuwan axxiqi
Yace hmm watoh RAMADAN ina San Aymana Amma banajin xan Aureta Gaskiya. Kuma abin mamaki ta tsaya min arai kamar maiya
RAMADAN yayi Murmushi Yace har yanxu dai kana tana tare da wannan burin naka
Yace sosai ma kuwa
Damuwata 'daya a ina xan sami 'Yar Qauyan
Yace hmm yanxu dai muje in rakaka gun Aymanan Amma dan Allah karka matse musu 'ya dan abinda kayi shi xa'ama 'ya'yanka
Yace kada'de kana fa'da mana wannan Kalmar inda karatune nasan ni xanxo na 'daya pls muje dan Allah karkace komai
RAMADAN ya ta6e baki Yace toh Allah ya ganar daku......
Qawata nashigo babbar harka fahπ
Gaskiya arxiqi da'dine dashi. Na samu wani Alhajin Abujah Wanda ya rikitani yan xunnan da tsabar ku'di har nera million 'daya.........
XEEE wacce take kwance tana jinyar xuciyarta da tatafi da tunanin KHAMIS Wanda ya hanata nutsuwa Sam.....
Aiko tanajin furucin SAILUBAH tadiro daga gado Tace what one million naira π³
SAILUBAH tayi Murmushi Tace kema abin yabaki mamaki ko. Karya tsoratar dake dan yanxu aka fara wasan
Inaso gobe kixo gida ki gani ganin idanki
idan kuma kintashi xuwa kixo da Wannan qaramar jakar taki dan ki sami rabanki
XEEE Tace abin mamaki dama nasan burinki xai cika. Xaki ganni qarfe tara gobe yanxu ma dan dare yayine
SAILUBAH ta kwashe da dariya Tace shegiya XEEE taji maganar nera aiko goban xaki wanke idanki dasu
Tace na sani aminiyata idan ina tare dake ban wanke idona da naira ba ai babu ranar daxan wanke idan dasu
SAILUBAH tajah numfashi Tace ya kikayi da qaramin yaran naki
Tace hmm ina sane ai naqi kiranki dan ya burkitani
SAILUBAH Wlhi Wlhi Wlhi ina MASEEFAR SON KHAMIS Ya Xanyi
Nan takwashe Komai tagaya ma SAILUBAH.
SAILUBAH tayi mata dariyar rainin hankali Tace karkiyi yunqurin ki ransa. ki bari har sai shi yane meki akan ki bashi shawarar imba haka bah Wlhi ina tabbatar miki saiya baki wahala yadinga garaki
Tace Kinga ko kiran shi ya shigo a qaramar wayata kamar yasan hirarshi muke
SAILUBAH Tace yauwa. Na sanki da rikicewa kinutsu karya rainaki da yawa pls
Tace hmm SAILUBAH kenan bakiji yanda jikina yake rawa ba.
SAILUBAH tajah tsaki Tace Gaskiya kinada matsala XEEE da Takaici
XEEE tayi dariya Tace hmm Allah ya jarrabeki dasan qaramin yaro kiji fiye da yanda nakeji..........
Cikin maseefa Tace ba AmEEn ba 'yar is.......
XEEE ta katseta da cewa saida safe ta tsinke hirar tasu
SAILUBAH Tace tajah tsaki Tace Allah ya rabani da soyayyar qaramin yaro........
XEEE ko bajewa tayi agado tatattara nutsuwarta cikin bugun xuciya ta'dauki wayan KHAMIS Wanda saura ka'dan tayanke a karo na biyu
Tace hello
Yace inata kira Aunty. Allah yasa jin da'dine da lafiya da kwanciyar hankali ya hanaki 'dauka
Tayi murmushi Tace toh bansan me xance maka ba KHAMIS Amma ina cikin lafiya da kwanciyar hankali musamman mah yanxu
Yace toh madallah dama nakiraki ne akan.........
Sai kuma yayi shuru
Cikin sanyi XEEE Tace akan nabaka shawara kan budurwarka ko
Tace eh Aunty Allah yasa baxan takura miki ba. Wlhi xuciyata CE take san xuwa gareta yanxu gashi kuma idan naje bansan me zance mata ba
Shuru XEEE tayi kishi nacin xuciyarta.
Dama ace ina tare dake tana shafi gefan fuskarki na dawo dake daga tunanin da kika fa'da
KHAMIS ya fa'da Cikin sanyin murya....
[7:24PM, 19/11/2016] Rahamat Nalele π―: XEE tajah numfashi Tace hmm ba tunani na fa'da ba kawai......
Yayi saurin katseta da cewa kar kiyi min musu Aunty inaso kawai naji me yajefaki cikin tunani
Taja numfashi Tace tunani nakeyi yanxu idan Nace kar kaje gunta baxa kabi umarnina ba kuma ni haka kawai Naji bana san kaje gunta wlhi kaje sai nayi kuka. shiyasa kaga nayi shuru
Kuma baxan iya gaya maka dalilin hakan bah
KHAMIS ya lumshe ido tare da gyara kwanciya kallo 'daya xaka mishi Kasan yana cikin wani hali na tafiya a cikin SO da qauna
Yace yanso ki gyara kwanciyarki
Tace nagyara
Yace haba Aunty. Me xaisa baxan bi umarnin ki bah.
Ki shareta kawai Wlhi ba xanje gareta ba na hakura. Dan da kiyi kuka gwara in hakura da ita gabaki 'daya dan nasan kukanki xaifi damun xuciyata fiye da soyayyar da nake mata
XEEE taqara qan qame wayan akunnan ta cikin muryar sanyi Tace ina sanka Qanina da xaka ha'kura da ita gabaki 'daya da sai nafi kowa jin da'di.
Yayi Murmushi yana raina wayo irin nata. Ga wata xaxxafar soyayyarta da take cafkar xuciyarsa
Yace LA
Idan hakan xai saki jin da'di Wlhi xan iya hakura da ita har abada Amma sai dai in xaki.....
Sai ya kasa qara sawa
Cikin murna Tace Amma sai dai me
Yace ina jin tsoran qara sawa ne Aunty.
Tace kafa'da man. Karka damu. Tafa'da da San jin furucin nashi
Yace ki bani minti biyu kacal Xanyi addu'a kafin in fa'da miki. Xakiji shigowar sako yanxu
Tace toh ina jira dan Allah karka wucce 2 minutes 'din
Yace angama Aunty....
Shuru XEEE tayi tana addu'ar Allah yasa ta mallaki KHAMIS a matsayin mijinta ita ka'dai. Dan yayi mata tako ta'ina. Sai juyi take
KHAMIS ko dariya yayi Yace yes my Luv Allah yasa Ki xama mata agareni
Sannan yayi rubutu kamar haka......
_xan ha'kura da ita gabaki 'daya idan har xaki mayemin gwurbinta. Xanso Ki xama mata agareni Ki haifamin yara kyawawa kamarki_
Saiya tura mata
XEEE najin shigowar sakwan tayi saurin dubawa....
Wani qara tasake cikin farin ciki ta kwashe da dariya......
Mamah tashigo hankalinta tashe Tace meya faru ne Zainab
XEEE Ta rungume maman tana Tace yau Xanyi kwanan farin mamah nasamu wanda yafimin Surajo
Din gure mata kai mamah tayi tajah tsaki Tace Nina 'dauka wani abunne Wlhi
Da dariya XEEE Tace aa ba Komai koma gun BABAH kawai
Fitta mamah tayi tana fa'din Allah ya shirya
XEEE ta koma gado tana da'da karanta sakwan nasa.
Kafin ta kashe wayan nata gabaki 'daya
Qarfe 11:30pm na dare SAILUBAH ta kwanta danyin bacci. Sai kuma tatuna bata tambayi Qanin nata ko yaci abinci ba
Nan tafara Ne mansa a waya. Sai kuma tatuna sunyi fa'da tajah tsaki da dai kiran nasa dan tasaba da hakan in bata kirasa ba hankalinta baxai kwanta bah
Lokacin sun dawo kenan daga wajan 'yan matansu FAWAS yayi gida shi kuma ya kwanta kenan yaga kiranta
Yayi Murmushi dan yasan abinda xata tambayesa
Sai yaqi 'daukar wayan yana ji har takira sau uku
Daga qarshema ya kashe wayan gabaki 'daya yabi lafiyar gado
SAILUBAH tayi kwafah Tace Wlhi in dai akan Alhaji Aminu ne sai dai kata fishinka tajah tsaki takwanta
Can takasa bacci sai juyi takeyi
Ta da'de da sanin idan RAMADAN yayi fushi da ita qaurace mata yakeyi na Wasu kwana Wanda hakan ba qaramin axaba bane agareta
Dan har ciwo takeyi na rashinsa
Salloli tadinga yi tunda baccin yaqi 'daukarta kamar yanda shima ya kwana Yana lafular
Washe gari Suna breakfast da Abbanta take bashi labarin Alhaji Aminu da kuma bashi qarin bayanai akansa kamar yanda yabata jiya
Da murna Abban nata ya kar6i takaddun gannun nata yana dubawa
Can ya kalleta Yace ai wannan yaran Malam Saluhu ne
Kiga ikwan Allah ban sanshi da wannan 'dan ba
Kuma yaushe yayi ku'di haka
Hmm Allah me iko
SAILUBAH Tace Abba Waye mahaifin nasa
Yace baxaki sanshi ba
Amma acan baya da nake da ku'di yayi aiki a qarqashina mutumin kirkine
Tace ayya.
Yace Naji da'di Sosai da kika bi umarnina kika kawo min Wanda kikeso. Karki damu xan nemi mahaifin nasa muxanta Tace toh
Abban nata na barin gidan tatashi dan xuwa lalla6o qanin nata
Sai matar Abban nata Tace xan samu dubu 'daya dan Allah agunki fita nake san nayi Amma ba ishash shan ku'di a hannuna
SAILUBAH Tace eh xaki samu na manta in gaya miki jiya nasamu ku'di ahannun shi Alhaji Aminun da yawa xan baki dubu 'dari biyu Amma Karki gayama Abba
Da wata irin murna ta rungumi SAILUBAH Tace Allah ya miki albarka kinji ai Wlhi ba Wanda xaiji
SAILUBAH Tace toh Allah yasa
Nan taje ta ibo mata mata tabata
Kana taje gun Kakah Tace Kakah na kawo miki Wasu ku'dine da wani Alhaji Aminu yabani
Tace aa ki barsu suyi miki amfani kinga ni ba abinda xasuyi min tunda na tsufah
SAILUBAH ta dafata Tace Karki damu dubu ashirin yaban shine nace bara na baki dan ba'abinda Xanyi dasu yanxu kuma kinga inna ba Abba baxai kar6aba xaice in mayar masa da ku'dinsa kuma kinga bakyau maida hannun kyauta baya shiyasa nakesan kikar6a dan Allah
Kakah ta waro ido Tace har dubu ashirin gaskiya ku'din yay yawa Karki sake kar6ar ku'dinsa haka
Tace toh. Da miqa mata
XEE na tashi da safe ko breakfast batayi tabu'de wayanta tana san qara karanta sakwan masoyin nata......
Sai kuma ga kiransa ya shigo mata...
Ita kanta batasan ya akayi tayi saurin 'dauka ba da cewa hello.....
Kin hanani bacci jiya Aunty gashi yanxu yana damuna dan ma yau bani da lectures da abin ya ha'du min biyu. dan Wlhi baxan iya xuwa ba. Xuciyar tacika da tunaninki da fargaba. KHAMIS Yafa'da kamar xaisa ma XEEE kuka.....
Tace toh minene
Yace ina sanki ina qaunarki xaki Aureni
Tayi Murmushi Tace har na haifa maka yara masu kama dani kyawawa
Ina sanka KHAMIS
Yajah numfashi cikin farin ciki Yace na samu nutsuwa Aunty xan 'danyi bacci kafin naxo ganinki
Tace ina fatan xakayi mafarkina
Yace kwakwalwar tawa babu komai acikinta sai tunaninki. Mafarkin ki shi yadace da ita
Cikin murna Tace me xan ce ne dan Allah
Yayi Murmushi Yace da'dine yayi miki yawa my Luv. kawai ki kwanta kema xanxo miki cikin baccinki na tayaki hira. Kuma xanso Ki canja min Suna daga Qanina xuwa.........
Tayi saurin katse shi da cewa xuwa my sweetheart....
Yace yayi Sosai saikin ganni mun ha'du
(Toh ha'duwar XEEE da FAWAS kenan. Rahamat na gaishekuπ―)
Shuru SAILUBAH tayi cikin mamakin ganin kofar RAMADAN akulle da'alamar xai hukuntata ne kamar yanda yasa ban
Tayi kwafa xuciyarta nayi mata xafi tana kuma tsoranma kanta ciwo kamar yanda lamarin ya saba xuwan mata.
Da kuka tayi part 'din momynsa tana tambayarta ina jaye.....
Momy Tayi Murmushi Tace lefin me kikamai haka.
Tace Wlhi Momy bawani abun xafi bane Amma yake san hukuntani kamar yanda ya saba. danya samin ciwoπ°
Khairat tayi dariya Tace Aunty LUUVAH wai yaushe xaku dena yin fa'dane ke da Ya RAMADAN ya dena miki haka yana saki kuka
Ta harareta tare da kallan Momy Tace dan Allah Momy ina yake.....
By Hajju
[20/03, 17:09] 80k: [1:12PM, 21/11/2016] Rahamat Nalele π―: π―π―π―π―
*SAMAREEN*
π― *BANAH*
π―π―π―π―
*TASU SALAN SOYAYYAR*π―
*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*
Part 46 to 50
Momy ta qarayin Murmushi Tace ban san inda yaje ba SAILUBAH. Amma ya shigo 'daxo Cikin jin yunwa harna lalla6a shi yaci abinci daqar...
Goge hawayanta SAILUBAH tayi Tace toh bara naje waje ko Allah xaisa na gansa
Murmushi Momy tayi Tace toh Allah yasa ki ganshin
Khairat Tace nima futa xanyi Aunty mufuta tare
Sun fitoh harabar gidan ne SAILUBAH ta kalli Khairat Tace me Ya hanaki xuwa skull yau
Tace kai Aunty LUUVAH. Ya RAMADAN yana neman har gitsaki amma ai yau ba ranar skull bace
SAILUBAH tadafe kanta Tace na manta Wlhi
Haka suka dinga zagaye layin ba RAMADAN ba alamarsa.
Da takaici SAILUBAH tadawo gida
Tasan baxai ta6a yarda Su ha'du ba
Batafi minti biyu ba XEE ta shigo 'dakin nata
Aiko suka rungumi juna suka tafa. Kana suka xube agado
XEEE Tace yana ganki haka. SAILUBAH tajah numfashi kamar xatasa kuka Tace Wlhi duk na rasa nutsuwata XEE. RAMADAN yana gwarani san ransa imba bin umarninsa nayi ba baxai birni cikin nutsuwata bah.
XEE tayi dariya Tace nasan tatsuniyar gixo bata wucce ta ko'di. Basai kince Komai ba. Nasan yana san ne kirabu da wannan Alhajin da yashiga xuciyarki farat 'daya
Tace Wlhi XEE hakkane. Ya xanyi da RAMADAN kwata kwata baya san ya ganni da wani 'da namiji sai yayi duk yanda zaiyi ya rabani dashi
Gashi idan Nace bai'isa ba ya qaurace min ya samin ciwan rashin ganinsa
Gaskiya XEE sabo da mutum matsala ne. Ba kiji yanda hankalina yatashi 'daxu bah. Kwata kwata nane meshi na rasa alayin nan kaf
Ban ta6a ganin 'dan iska irin RAMADAN ba.
XEE tayi dariya Tace kice wannan karan mah saiya kwantar dake ciwo. Hmmm rikicinku yana tsamani
Ba wanda ya isa ya miki abinda RAMADAN yake miki
Shine yake miki duk iskancin da yaso kuma Ki rabu dashi
Shine Wanda idan yace miki Auntyna bar abu kaxa iyi abu kaxa kike yi kuma Ki bari
Gaskiya yana burgeni Sosai Amma daga dukkan alamu baxai samu kanki akan wannan Alhajin ba
SAILUBAH tata6e baki Tatashi ta 'daukoma XEE ku'da 'dan nan ta dire a gabanta
Tace ayanda na rikice 'daxo. Kuma jiya na kasa yin bacci wanda har