Showing 6001 words to 9000 words out of 95088 words
Chapter 3 - Samarin Bana Complete Book Writing by Rahamat Muhamm ad Rufa'i Nalele.txt
Can Yatashi Yabu'de furiji ya 'dauko madara da xubawa akofi ya bata
Sha Auntyna xai temaka miki wajan saki nisha'di yanxu
Ta kar6a da 'Yar harararsa Tace kaci abinci
Xama yayi suna fuskantar juna Yace eh. Kana ya fara danna wayarsa
Tsakaninka da Allah
Ya kalleta ka'dan da jifanta da wani kallo sanda taji gabanta ya fa'di. Yace Wlhi naci
Shuru tayi mai
Yasan dame ya bita dashi dan duk macan da yayima wannan kallan rasa nutsuwarta take. Yayi Murmushi yatashi. toh sai Allah ya kaimu safiya my Aunty.
Har yakai 'kofa tace xa'aje gidan she'dan kenan yau
Yayi Murmushi yana gyara takalminsa dan ya gane club take nufi gidan rawa...
Yace bakin hanani xuwa bah
Tace shine dai abinda har yanxu banyi nasarai hanaka bah
Ya kalleta da Murmushi ya futa daga 'dakin
Sam SAILUBAH bata san idan sunfara hira da Qanin nata surabu.
Ta yarda tana samun nisha'di Sosai agareshi kodako fa'da sukayi
Haka ko akayi kusan sha'dayan dare sun gama xagaye 'yan matansu
RAMADAN FAWAS KHAMIS sukayi club
Kamar yanda suka saba
'Yan matan mu musulmai sunfi yawa agun Wa'iyaxubillah
Yarane xaka gansu qanana dagasu sai rigar mama da 'dan qaramin siket Suna 'dirkar rawa agun
Duk masu xuwa gun sunsan Su KHAMIS farin sani
Xasu xone sukaraci kallansu susha drink kala kala Su rungumi mata da 'dan tsotse tsotse Amma har yanxu dai basu xama mazunatan ba
(Toh Allah ya karesu ko agaba. HAYATUDDEEN Yace hmm da wiya in har xasuci gaba da xuwa irin gura rannan Aunty Rahamat)
Toh yau abin yaxo musu wani iri
Inda wata she'daniyar yarinya bata wucce 13 years ba ta'dane cinyar RAMADAN hakama sauran suka 'dad'dane cinyoyin Su KHAMIS
RAMADAN ya xubama breast 'dinta ido ta qara ban qarosu. ya lumshe ido tare dakai hannunshi Kansu yanasan wasa dasu.....
Tace honey na da'de ina sanka dama......
Warin giyan da tasha ya bugi hancinsa tuni ya han ka'deta tafa'da qasa. Wasu suka bita da kallo wani yaxo ya jata yana murna xai biya buqatarsa
RAMADAN ya lumshe ido cikin maseefar sha'awar mace
Yace innalillahi-wa'inna'ilaihirraji'un
Nan ya maida kallansa gasu FAWAS. Inaaaa... sunyi nisa Sosai baxasuji kira cikin Sauqi ba
Dan haka yajanye matan daga garesu ya tasasu agaba suka fitta daga gun.
lokacin kusan qarfe 2:30am
Shika'dai ne me hankalin cikinsu dan bai shiga da yawa ba
FAWAS ya kalli KHAMIS Yace naso hutawa yau Amma 'dan iskannan ya kwafsa mana.
KHAMIS yayi shuru yana tuno saura ka'dan ya fa'da mummunan yanayi Allah ya temakeshi
Yace hmm sa6an Allah da da'di yake
FAWAS Yace Wlhi kuwa dan yau Allah ne ya ku6utar damu kai gaskiya nagaji ina sha'awar mace
KHAMIS yayi dariya Yace kayi Aure kawai awucce gun
Yace kasan Dadyna ba barina xaiyiba. Cewa xaiyi ban kai ba kai kasani
RAMADAN najinsu yayi shuru shidai burinsa. yaje gida yayi jinyar kansa
KHAMIS suka fara saukewa
Sannan RAMADAN yayi parking a kofar gidansu ya kalli FAWAS Yace toh sai da safe ya fita daga motan FAWAS yajata
Kamar yanda yasaba buga gidan yayi ahankali megadin nasu ya bu'de mishi kofa. RAMADAN ya bashi dubu biyu yayi part 'dinsa cikin san'da
SAILUBAH tayi Murmushi dan duk lokacin da RAMADAN ya dawo daga club idanta biyu tana kan sallaya
Cikin baqin ciki ta kira wayansa
RAMADAN na Ganin kiranta yajah tsaki da fa'din ita wannan wai me yake hanata bacci ne dan Allah Kullun sai taji dawowata .
Ya dai 'dauki wayar Tace ya maka kyau. kadawo ko
Yace Allah banje ba fah Auntyna
Tajah tsaki ta kashe wayan
RAMADAN yabi wayan da kallo......
By Hajju 07038260028
[20/03, 17:09] 80k: [4:32PM, 10/11/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
👯 *BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR👯*
*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*
Part 21 to 25
Kana yayi calli da wayan Yace matsala
Sannan ya shiga wanka yayo alwala yayi Sallah Raka'a goma Sha biyu wannan ya xama jikin RAMADAN dan akwai shi dasan ibada
Sannan ya 'daga hannu sama yanata xuba addu'a
Addu'ar RAMADAN tafarko itace Allah ya bashi masoyiyarsa wacce yake bala'in so kana kowace addu'a take biyowa baya
Sanda ya idar yabi lafiyar gado
Ya lumshe ido yana tuno yarinyar da tahau kan cinyarsa a club.... Nanya sake shiga wannan yanayin daya shiga 'daxo
SAILUBAH ko qa'idar tane ko tana period qarfe 2:00am nayi xata tashi tahau kan sallaya tayita xikirorin Allah da yima Annabi salati wannan RAMADAN ne yayi nasarar cusa mata ra'ayin hakan dasan ibada
Tunanin shi da rana kawai takeyi har abin ya shiga jikinta har cikin dare
Shi dai ya nuna mata ba halittar da Allah bayaso kamar mushe akwance
(Wato mutum yasaki baki yata bacci kamar wani wawa)
Yace tadinga tashi qarfe hu'du sallar Asuba tadinga samun
Ita kuma ganin xata iya tashi qarfe biyu shi yasa take tashi
har ya xaman mata jinin jikinta .
Ta juya ta kwanta tana tunanin wacce hanya xatabi tahana RAMADAN xuwa club
Nan bacci yayi awan gaba da ita tare da mafarkai barkatai duk nashi
Shima RAMADAN wani lamarine ya faru dashi acikin mafarkinsa
Gaskiya ne ya kwanta da sha'awar mace Amma abinda ya burkita kwa kwal warshi shine yanda ya gansa yana saduwa da Auntyn tashi har yana mata sambatu
Kiran sallar Asubahi ne ya farkar dashi
Yafi minti talatin axaune yana tuna mafarkin nashi kana ya tashi yayi wankan Sarki Sannan ya gabatar da sallar
Da misalin qarfe tara lokacin SAILUBAH tagama shiri
Surajo yaxo shida XEE 'daukarsu dan ita takira XEE tagaya mata yau ba mota a hannun RAMADAN dan bata manta tashin motar da taji Cikin dareba tasan FAWAS yayi da ita gidansu
Suka gaisa da Surajo Yace yau gani nixan kaiku
Tace hmm ai ka kyauta. Bara nakira RAMADAN Yace OK
Nan tashiga gidansu direct part 'dinsu Dadyn shi tayi suka gaisa da Momy
Sannan tayi part 'dinsa
Ya gama tsaf yana fesa turare tashogo 'dakin
Ya qura mata yana tuno mafarkinsa
Ta gallamai harara da cewa Lafiya
Yayi murmushi Yace qalau my Aunty dafatan kin tashi lafiya Tace lafiya muje ko
Ya'dan Sosa qeya cikin rashin gaskiya Yace jiya Wlhi.......
Ta katseshi da fa'din na tambayeka
Ya girgixa mata kai
Tace hmm Wanda yayi da kyau ai ya sani. Fatana katemakeni kadena xuwa hankalina na tashi yayinda xuciyata take ciki da ba'inci
Yayi shuru dan xancan nata ya shigesa.....
Ya kama hannunta xan dena pls kici gaba dayimin addu'a
Ta hararesa ai kullun acikin ci gaba dayi maka nake
Ya kaima hannunta kiss da sakin hannun suka fitoh gwaninban sha'awa
Bayan sun shiga motarne cikin tsokana XEE Tace wannan wanka haka RAMADAN
Yace Aunty XEE kenan
Tace yau Asma'u ko Amina suka ganka saisun tsure.
Tayi Murmushi kawai
Surajo Yace kema kin yaba kenan
Tace kasan qannan namu akwai iya wanka Gaskiya na yaba Sosai Yace gashi ni ba gwanin iya wanka ba bare inqara shiga ranki Tace karka damu soyayyarka ta isheni ma haka. Inka qara da wanka xaka cutar dani.
Bana ganin wankan kowa sai naka wan nan ma dan qaninmu ne. Shiyani Yaba masa
Cikin jin da'din furucinta Yace Naji da'din furucinki....
Nan fah suka fara kalaman luv
RAMADAN ya kalli SAILUBAH cikin muryar can qasa kuma a shagwe6e Yace sun fara damun kunnena fah Aunty
ki duba yanda suke kalamai agabana ina qanin su
Kan tayi magana XEE ta cafke da fa'din ayya Qanina mundena kaji.
Shuru yayi yana fa'din axuciyarsa Aunty XEE ba dai kunne ba
Dai dai nan sukayi faking cikin skull
Kuma atare sukayi department 'dinsu. RAMADAN na murnar yau Allah bai ha'dashi da 'yan matan nashi ba
Lokacin da suka tashi KHAMIS ya gyara faking 'din motarsa. Dan shi sun da'de da futowa
XEE tashiga SAILUBAH ta shiga
RAMADAN xai shiga kenan Yaji an kirashi.
Cak ya tsaya harta qarasu Yace Asma'u ya dai
Ta'dan harareshi har yanxu kaqi ban kalmomin naka
Kuma dan baka damu da niba shine har xaka tafi baka Neman ba
Yace am sorry my baby
Yau xan baki mamaki insha.........
Bai qarasa ba SAILUBAH tafara mai maseefa karka shanyamu kamar Wasu kayan wanki pls. Cewar SAILUBAN
Ya kalli Asma'u Yace sai munyi waya Tace hmm Amma Gaskiya Auntyn nan taka mafa'da ciyace
Yace ke Auntyna cefah
Tace eh ko Auntyn takace saina fa'di gaskiya
Ya 'daure fuska Yace toh ya isa haka sai anjima
Tace dan kawai nayi maganarta shine.........
Eh dan kinyi maganar tane. Ita'din sa'arkice
Tace aiba wani abu nace ba
Ya katseta cikin tsawa da cewa ke nagajima dake kije na baki hutun shekara 'daya
Tace hutu ame
Yace a SOYAYYA
Yana fa'din haka yashige motar
KHAMIS ko ya jata
Asma'u ta dafe kai Tace ban ta6a ganin 'dan iska 'dan rainin wayo irin RAMADAN ba. Ko a ina ya ta6ajin an bada hutu a asoyayya oho 😆
[11:10PM, 10/11/2016] Rahamat Nalele 👯: Dake SAILUBAH Tace kanta na mata ciwo sai kawai KHAMIS yasha Sha taletale ya fara saukesu ita da RAMADAN
Sannan yakai XEE ya wucce gida
Aranar ne aka 'daura Auran Saudat da mijinta Aminu
Qarfe bakwai RAMADAN yana gaban SAILUBAH yana lallashinta tatashi aje kai Amaryar da ita
Tace dan Allah karabu dani kaina namin ciwo
Yace haba Auntyna bata da qawar da tawucceki pls dan Allah badan niba tashi kije
Sanin halinsa da naci yasata tashi tayi wanka tashirya kicin wasu riga da siket na atamfa sun amsheta matuqa
XEE tayi dariya Tace aigwara da 'dancin naki yasaki tashi dan abinda kikasoyi Sam bai dace ba
Ta feshe jikinta da turare suka fitoh
Lokacin yayi daidai da xuwan angwaye masu 'daukar amarya
Nan samari masu ji da kai suka yimusu cah akai wannan Yace sushiga motarshi wannan Yace tashi
Ahaka dai suka shiga motar wani Abbas yajasu Cikin sauri sanda ya fitta daga layin ya fara tafiya ahankali
Ya kalli XEE Yace qawarki tayimin dan Allah kiban ita
Tayi murmushi Tace indai SAILUBAH ce nabaka ita
Nan yacika da murna yace xan iya samun numbarta Tace eh mexai haka
Ahaka yadinga Jan XEE da xance tana biye mishi duk akan SAILUBAH ne
Tana jinsu tayi shuru
In ta 'kaice muku awannan daran SAILUBAH tayi samari kusan shidda masu aji da nera
Kuma sanda suka Nace suka samu numbarta
Dukda ba magana take musu bah. XEE CE take aran bakinta
Gidan Amaryar Saudat yayi kyau Sosai dan Babban gidane. Saidai tana da abokiyar xama Rabi'a.....
Abin takaici😔
Sunfito xasu koma gida. motar Abbas suka shiga inda yajasu sun hau titi yana jansu ahankali dan bayaso yadena kallan masoyiyar tasa SAILUBAH
Basai XEE tahango saurayinta Surajo da wata mace a motarsa ba. Kasan cewar sun kunna wutar motar yarinyar tana duba wani book dake hannunta
Kallo 'daya xaka musu Kasan suna cikin nisha'di.
Gaban XEE ya fa'di hankalinta ya tashi toh dama XEE kishine da ita Sosai akan sahibin nata Surajo
Aiko cikin qara Tace Abbas yabi mata Su
Cikin rashin fahimtarta ko ya bishi
Har suka kai wata unguwa wai ita bacirawa inda sukayi parking a'kofar wani gida
Abbas ma yayi parking kusa dasu
Cikin Xafin nama tayi yunquri fitta daga motar... SAILUBAH tariqe hannunta Tace karkiyi wani abu pls kibarsu mukuma gida
cikin xubar da hawaye Tace naga alamar bakisan kishi bah bakisan miye so ba. Tunda baki ta6a tsaida mutum 'daya ya mantar dake duniyar marasa SOO bah
Wlhi kinji na rantse miki 'daukewar numfashine kawai xai hanani xuwa ga waccan maci amanar
Nan tafuzge hannunta tafuta daga motar
Tana xuwa ta kwankwasa musu gilashin motar
Budurwar tabu'de tana fa'din kai karima kincika naci toh munsiyo miki ice-cream 'din
XEE Tace karimar uwarki........
Aiko da sauri Surajo ya fitoh daga motar cikin tashin hankali danjin XEE Yace meya kawoki nan My XEE
Cikin maseefa Tace sunan nan ya fitta daga bakinka
Munafiki axxalimi makiri dan iska ni xaka yaudara
Kana tare dani. Kuma kowane lokaci fa'damin kake ni ka'daice budurwarka.
Ashe qarya kake.
Ta fashe da kuka tana fa'din na tsaneka
Kasa nabaka yardata gabaki 'daya....
Yau Aurena da kai saura wata biyu amma kake Neman wata......
Kuttumar uba Auran ki dashi wata biyu
Budurwar tatambayi XEE da mamaki
XEE tamata mugun kallo Tace bagaki gashi ba Ki tambaya shi man
Cukume wiyan rigarsa budurwar tayi cikin tashin hankali Tace idan kasaba yaudarar mata ni baka isa ka yaudareni ba
Saura sati biyu Aurena dakai ashe kanacan kana neman wata harda kai sadakinta 'dan rainin hankali ni xaka rainama wayo.....
XEE ta qara tsaida idanta akansa cikin sanyi Tace abinda Tafa'da gaskiya ne
Yayi shuru duk ya burkice
Tayi murmushin takaici Tace kaxo gidanmu ka kar6i sadakin ka na tsaneka.....
Tana fa'din hakan tayi cikin motar Abbas yajasu suka bar gun
Duk lallashin duniyar nan ba wannan SAILUBAH batama XEE akan tayi shuru tayi kuma hakuri ba Amma taqi sauraranta
Haka Abbas ya kaita gidansu Sannan ya juyo da kan motarsa ya dawo da SAILUBAH gida
Akan idan RAMADAN yayi parking
Yace toh Allah ya tashemu lafiya dan nasan baxa ki tsaya saurara taba awannan lokacin sai munyi waya
SAILUBAH tamai murmushin yaqe Tace toh. Dan ba qaramin ciwo kanta yake mata ba
Tana shiga gidan nasu RAMADAN ya bita har 'dakinta
Yace shi kuma wannan Waye
Ta kallesa ka'dan Tace ban sani bah
Yanayin da tayi magana dashi shiya tabbatar mishi ciwan kan nata bai saketa bah
Dan haka ya bu'de dirowar da take saka magun gunanta ya 'dauko mata maganin ciwan kan ya bata da ruwa. Sai taqi kar6a
Sam SAILUBAH batasan magani danjinsu allura
Dake yasan da xaman wannan sai yahau lallashinta akan tasha
Tace nace baxan shabako. ko Ana dolene
cikin fusata Yace Wlhi saikin Sha so kike Ki hanani bacci cikin nutsuwata
Ta kalleshi cikin qarfin hali Tace wai me yasa kagama raina nine RAMADAN
Yace ba rainaki nayiba Auntyna kawai dai Kinsan baxan iya bacci bane kina Cikin ciwan nan dan Allah dan Annabi kisha kitemaken
Sarai tasan inba Sha tayiba baxai barta ba. Kuma da gaske baxai iya yin baccin ba
Dan haka ta kar6a tasha kamar xatayi kuka
Yayi Murmushi dan yasan ba qaramin sa'arta yaciba wajan shan maganin da tayi
Sanda ya barta nakusan minti goma Sannan Yace dan Allah Auntyna Waye Wanda ya saukeki amota
Ta xubamai ido Tace miye damuwarka RAMADAN dan Allah
Baxaka tausayamin cikin wannan halin da nake cikiba saika dameni da surutu
Ya sosa qeya Yace Wlhi nafi kowa damuwa da duk ciwan daxai cafkeki
Amma dan Allah kitemaken kigayamin Waye shi
Tace me sona ne
Yace tab yanxu kina sanshi kuma
Ta kallesa Sosai Tace ai kallo 'daya na mishi naji ina sansa har cikin xuciyata
RAMADAN ya galla mata wata muguwar harara batare daya San yayiba Yace hmm
Lalle bakiyi sa'ar masoyi ba
Tace meyasa
Yace kallo 'daya na mishi nasan bai cika sharu'dan da kikeso agun Wanda kikesan aure ba
Tashi tayi daga gadan nata Tace me ka hango atare dashi wanda bai cika shara'di na ba. Bayan yana da ku'di daga ganin motar daya ke tuqawa. kai ka sani
Yace eh da alama me ku'dinne Amma Wlhi xakisha kunya duk ranar da kika fitoh dashi kika nuna ma jama'a shine mijin da xaki Aure
Ta waro ido. Me kake nufi
Yace yayi muni da yawa ga Wasu haqora da suka mishi cakaro cakaro abakinsa
SAILUBAH tayi shuru tana so ta hango Abbas a idanta Amma takasa dan ita ba kallan tsaf tamasa ba
Kuma dama tacema RAMADAN tana san shine dan ya barta da surutunsa kanta namata ciwo
Ganin da RAMADAN yayi tashiga tunani shiya sashi shafa gefan fuskarta tuni ta farfa'do daga tunanin nata
Yace gaki kyakkyawa abinki Amma xaki Auri me kama da aladu....😆
SAILUBAH ta shagwa6e fuska Tace kai ni har naji na tsane shi
Yayi Murmushi Yace innine ke Wlhi in yaxo gobe baxan futa ba......
By Hajju
[20/03, 17:09] 80k: [9:50AM, 14/11/2016] Rahamat Nalele 👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
👯 *BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR👯*
*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*
Part 31 to 35
XEE tajah numfashi Tace daga nan sai yayi saurin sakeni cikin 'dan nuna tsoro Yace am sorry Aunty XEE nayi abinda bai dace bah dan Allah kayi hakuri
Nayi shuru ina kallansa
Ya marairaice tamkar xaiyi kuka kamar yanda RAMADAN yake miki inya miki lefi. yaci gaba da fa'din. Xan shiga damuwa idan bakiyi magana bah
Nace hmm karka damu Bakomai bakayi abinda bai dace ba. Daka barni ai dana sha qasa Qanina
Yace Yauwa dama naxo induba ko kin fitone. Mutafi in saukeki agida sai kuma naga RAMADAN Yace min kina fitowa yanama Cikin motar ma
Nace toh muje
Kinsan Koda muka shiga motar sai Satar kallansa nake. Yayinda shi kuma ya sake sunata hira da RAMADAN
Ahaka suka saukeni suka kaqara gabah
Ayanxu dai haka Wlhi SAILUBAH damuwata 'daya shine inga KHAMIS ko hankalina xai kwanta
SAILUBAH ta galla mata harara Tace wai ina hankalinki ya tafine.
Ya xaki SO qaramin yaro dan xubar da aji
Yanxu ke kanki bakiji wani iri da kunyar gayamin da kikayi ba
Kalleki mace har mace Amma kirasa wanda xai burkita miki kwanya sai KHAMIS qaramin yaro
Kina wani maganar ya rungumeki ni runguma nawa RAMADAN yayi min akan hakan
Kin san ta6a hannuna agun RAMADAN bakomai bane
Ya riga da ya sabarmin da hakan
Idan kuka nake rungumata yake yana lallashi inyi shuru. Haka idan shi yana cikin damuwa kwantar da kansa yake ya shagwa6e tamkar jariri in lallashi
Agabanki yasha yimin kiss a kumatu a hannu Amma ni meyasa banji san shi ba
Eh idan ya ta6ani inajin xirrrr Amma ban 'dauki hakan a matsayin Komai ba dan dama bansa wani abu araina bah
Kawai kinbi shshashar xuciyarki kinfa'da soyayyar qaramin yaro waima KHAMIS.
Tsaki XEE taja cikin takaicinta Tace hmm to dama ke me xakiji Bayan ba sanin soyayyar ki kayi ba
Sam bakisan miye soyayya bah
Kina maganar na kamu da soyayyar qaramin yaro ai bani na halicci xuciyata bah
Inasan KHAMIS kuma Wlhi in ban Auresa ba baxan ta6a yin Aure ba kinji na rantse
Cikin Baqin ciki hawaye ya xuboma SAILUBAH Tace ai sai kije ki nemama kanki mafuta. Tafa'da da Takaici
XEE takalleta Tace ki fahimce mana. Wlhi SO matsifane so balaqi ne. Shuru SAILUBAH tayi mata
Haka XEE taqarashi kukunta ta hakura tatafi dan SAILUBAH Sosai takasa fahimtarta.
Koda RAMADAN yaxo gun SAILUBAH bai sameta da warwala ba sai yayi