Showing 33001 words to 36000 words out of 95088 words
Chapter 12 - Samarin Bana Complete Book Writing by Rahamat Muhamm ad Rufa'i Nalele.txt
harkar
Aikowa yaxama wani Babba a harkar
Tunda ya kar6i junior RAMADAN bai ta6a kawoshi kano ba
Haka 'yan uwansa Auwal da Naziru suke mishi nacin ya kawo musu shi Kullun saidai yadinga turo musu da hotansa
Wata ranah Amme Salima taje gidan Jabiru dan tunawa da 'Yar 'dan uwan nata
Tana binciken kayanta sai kawai taga diarys biyu nan ta karanta na farko taga na Khamsa'u ne
Ta karanta nabiyu saitaga na Jabiru ne
Dan haka saita kaima Alhaji Jibiril har garin Abujah Tace ya ajiyema Su RAMADAN xai musu amfani wata ranah
Toh tunda ya kar6a ya bai ta6a tsayawa ya dubawa ya karanta bah
Saidai yana ankare dasu dan yalura junior RAMADAN 'din yanasan karantawa
Gashi kuma yanasan rigashi karantawa shiyasa Sam yake hanashi 'dauko idan yaxo 'dauka
Shima yana mamakin yanda akayi yakasa tsayawa ya karanta kuma xuciyarshi tahanashi barin junior RAMADAN ya karanta
Alhaji Jibiril ya sakama junior RAMADAN sunan RAMADAN 'din SAILUBAH ne dan in rana ta6aci masa a Nigeria aka gano fashin 'dan nasa yabar garin Abujah Sannan ya rubuta leta mah jami'an tsoro ajan suje garin kano wanda suke nema yanacan
Toh sai Allah ya 6abunta al'amarin
Yabama junior RAMADAN ilimi da kulawa shiyasa Sam junior RAMADAN yataso a shagwa6e saidai akwai aiki da hankali da ilimi
Yana karatu a qasar England inda yakesan xama cikakken doctor
Duk lokacin dayaxo hutune Alhaji Jibiril yake turashi yin fashi da makami
Dan ayanxu mah hutune ya kawoshi Abujah shine Alhaji Jibiril "din ya turashi fashi gidan Dadyn shahuda.
π―π―π―π―π―
*SAMAREEN BANAH*
π―π―π―π―π―π―
*TASU SALAN SOYAYYAR*
Junior RAMADAN yaja numfashi dan kammala karanta diaries 'din da yayi
Kanshi ya 'dau caji yagano tabbas mahaifinsu ba mutuwar Allah da Annabi yayi Bah.
Kasheshi akayi.....
Kuma yana xargin Alhaji Jibiril da kisan
Dan rubutun mahaifin nasu yatsaya mai a inda ya gayama yayunsa biyu akan hannun jarin da yasa a qasashe uku
sukace bawanda xaiji wannan sirri nasa
Ya qara jan numfashi yana San sanin ya akayi mahaifunsu ya mutu da mahaifiyarsu
Dole yaje ga Dadyn brother 'dinnan nasa yaji ya abin ya kasance
Wanka yayi yayi. Sallah kana yabi lafiyar gado da tunanin Yayan nasa RAMADAN ko yanxu an sake shi ko ba'a sakeshi ba oho
Koma miye yabarma awa 'daya kacal...ππ»
Idan yatashi yaji komai.....
By Hajju
[20/03, 17:09] 80k: [8:27PM, 01/12/2016] Rahamat Nalele π―: π―π―π―π―π―
*SAMAREEN*
*π―BANAH*
π―π―π―π―
*π―TASU SALAN SOYAYYAR*π―
*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*
*Bismillahir*-
*rahmanurrahim*
*PART 82*
Fa'di shahuda take Wlhi na sanshi Dady Wlhi na sanshi
Ya daka mata tsawa da cewa in baki rufemin baki ba saina dan daqaki Wlhi
Tayi shuru
Shima shurun yayi ya tashi yana safah da Marwa......
Can Yace nasan Wanda ya turoshi hmmm xamu ha'du dan ba abin da xai hanani ramawa
Momynta Tace wai har yaushe zaku dena irin wannan abinne
Cikin fusata yace ban sani bah.
Kina kallan uban dukiyar da suka tafi da ita Amma kina San cewa in bari
Tace hmm Allah ya baka hakuri ya kuma ganar daku Yace Amiien
Shahuda tabisu da kallo tanasan fahimtar wani.........
Yusra CE ta shigo 'dakin da RAMADAN yake tana tafiya ahankali ahankali har taxo gareshi
Dake ya juya mata baya Sam baisan da shigowarta ba
Sanda yaji qashin turare ya doki hancinsa yayi Murmushi dan yasan Yusran CE
Yace Wlcm my qanwa
Tayi dariya Tace naso na baka tsoro Yace ahaa
Me ya kawoki da wannan lokacin 10:37pm
Tace gani nayi Ya Amar yana can ga budurwarshi kai kuma ya barka kanata aikin tunani. Shine Nace bara naxo na tayaka hira
Yayi Murmushi Yace hmm qanwata kenan
Ai baije ko ina ba yana toilet
Yama xa'ayi yabarni ni 'daya haka...
Tayi saurin rufe bakinta tana dariya Tace Allah naxata ya tafi garetane Kasan fah ba qaramin Santa yake ba
Banyi tunanin xai iya in xuwa gareta yau ba.
Kan RAMADAN yayi magana Amar ya fitoh daga toilet Yace toh munafuka brother yafimin ita....
Xan iya hakurin ganin har tsawan lokacin daxai tafi
Tace La......
Ya katseta da fa'din. Jeki pls kafin im mangareki
Yusra sanin halin yayan nata yatasa kallan RAMADAN Tace sai da safe
Da murmushi Yace mutashi lpy my qanwa
Nanfa ta fucce
Amar ya kalli RAMADAN Yace brother naga kamar kanada damuwa
Yace kabari kawai. Ina neman wata mafutace tun 'daxo
Yace koxan iya sanin matsalar
Yace gidan Auntyna nakesan shiga Saidai megidan nata 'dan group ne
Tunda akayi Auran ya rabata da wayanta bayasan kowa yaje gareta dan yasan tasan sirrinsa meyake yi
Ina fatan kagane yaran nawa ka fahimceni
Amar yayi Murmushi Yace hmm na fahimceka man. Ina garin nan ban fahimci wannan yaranba ai banyi ba
tashiga hannun 'dan iska
Dan agarin nan kam irinsu Su kukafi Yawa
Ko ina kashiga Wlhi sune.
Sunfi masu gaskiyan yawa
RAMADAN Yace mafuta.....
Amar ya tashi Yace 'daya CE
Shine kafara siye me gadin gidan da maqudan ku'da'de
RAMADAN yatashi Yace eh nima nayi tunanin hakan
Shiyasa dana tashi xuwa ban dawo da ku'di ka'dan ba
Amar Yace idan basuyi ba akwaisu guna
RAMADAN yayi Murmushi Yace xama suyi........
π°π°π°
Washe gari?
SAILUBAH tana kwance afalanta sai saqa da warwara take tasan tunda RAMADAN Yace mata xaixo toko insha Allah xata gansa ko dako xata qara kwana 'Dari tasan duk inda hankalinsa yake yana kanta
Sai dai gabanta na fa'duwa idan ta'daga kanta takalli makeken gidan nata da kuma masu tsaran nasa.
sai taji gabanta ya fa'di. Takuma shiga tunanin ta'ina xai shigo har tafi da ita batare da an'ankare dasu ba.
Tun shekaran jiya rabanta da wanka. Dan afurgice take da Komai.
Tayi nadamar burinta nasan Auran Alhazawan garin Abujah. Masu ku'di meyawan gaske
Ashe kallansu kawai takeyi dan yanke kan mutane suke susha jini. Ku'din bana Allah da Annabi bane
Duk saitaji tatsani kanta da duk wani 'dan garin Abujah
(SAILUBAH kenan ba dukka bane aka ha'du aka xama)
Da qar dai yanxu Tatashi tayi wanka tagyara kanta
Jirine yake ibanta dan tamanta rabanta da abinci
Duk Komai na gidan tsanarsu ta dirshi aranta
Da kanta tashiga kitchen tayi farfesun kifi ha'de da indomie
Tabaje taci taqoshi kana tadinga kiran sunan Allah da salati ga manxansa manxanmu.....
Da qarfe biyu RAMADAN yanufi gidan Auntyn tashi batare da 'dan rakiya bah
Cikin sa'a yaga megadin gidan ya fitoh yana Alwala akofar gidan
Cikin girmamawa RAMADAN ya gaisheshi dayin yunqurin shiga gidan...
Amma sai megadin ya katseshi da fa'din samaree wa kake nema
RAMADAN ya dawo gareshi Yace gun YAYATA naxo
Yace me sunanta Yace SAILUBAH
Shuru me gadin yayi da tsaida Alwalar tasa can Yace kayi hakuri samaree banan bane
Cikin damuwa RAMADAN ya kalli gidan xuciyarshi tana gaya mishi Wlhi gidan ne kuma Auntyn shi na ciki
Yace dan Allah BABAH kamin rai inganta....
Da sauri me gadin ya katseshi da fa'din baxan maka qaryaba samaree kaje gidan gaba qila shine
RAMADAN ya rausayar da kai yanemi guri kusa dame gadin ya xauna Yace xan baka tsabar ku'di daga naira 'daya har million indai xakamin hanyar daxan ganta
Megadin ya waro ido Yace million π³
RAMADAN ya gya'da mishi kai
Cikin sanyin yanayi Yace axahirin Gaskiya samaree nan ne gidan. Saidai baxan iya temakwanka ba. Gashi naji kwa'dayin ku'din daka ambata baxan 6oye maka ba
RAMADAN Yace me yasa baxaka iya temako na ba
Megadin ya numfasa Yace xan gaya maka ne dan naji qaunarka araina
RAMADAN ya gyara xama Yace ina jinka baba
Megadin Yace megidan nan Alhaji Aminu ya garga'di duk Wanda yake cikin wannan gidan akan duk wanda yaxo akan dangin Matarsa ne SAILUBAH kar'a barshi ya shiga dan tagano koshi Waye
Duk wanda ko yayi gangancin barin wani nata yashigar masa gida toko Wlhi saiya kashe shi
In yana da iyali takansu xai fara
Kagako samaree ni inada mata da yara aqauye inajin da'din aiki dashi dan baya tauyemin hakkina. Kaga ya dace in barka kashiga
RAMADAN ya girgixa kai
Yace Gaskiya bai dace kabarni ba
Amma inaso kamin temako 'daya shine ga wannan.....
Ya miqa mishi wata takadda yaci gaba da fa'din
kasan yanda xakayi ka bata dan Allah
Cikin tsoro megadin Yace baxan kar6aba samaree dan duk abinda xai jawomin matsala da me gidana bana san kusantarshi
RAMADAN ya karkace ya xaro mishi bandin 'din 'yan dubu dubu guda 'daya ya dire mishi kan cinyarsa Yace kamin rai babah itace farin ciki na
Cikin sauri me gadin ya saka ku'din a ajjihu da kar6ar takaddar ya saka ta a ajjihun itama Yace jirani yanxu xan kai mata in dawo....
Bai jira cewar RAMADAN ba yashige cikin gidan da turo qofar da qarfi
RAMADAN yayi Murmushi abayyane Yace shegu masu gadi....
Wata motace tayi parking a gaban RAMADAN
Wani saurayi ya fito yana Sosa qeya Cikin girmamawa Yace Allah yajah da xamaninka ogaππ»
Me kakeyi anan
Abin yaba RAMADAN mamaki dan baisan saurayin bah
Cikin tuhuma Yace kai Waye a ina kasanni
Saurayin ya kallesa da sauri Yace nine isma'il fahπ³
Cikin raini RAMADAN Yace da xaka shiga motarka kaqara gaba da kayima kanka gata.
Ba musu saurayin yashige motar tasa yanata kallan RAMADAN harya tada motar ya tafi
Acikin gidan ko
Megadi yayi nasarar yin shashin SAILUBAH batare da wani ya gansa ba
Yayi mamakin hakan dan yasan mutum sunfi goma wa'yanda suke tsaranta
Ahankali ya bu'de kofar falan yashiga
ananko ya tarar da ita tayi cikin tagumi tabishi da kallo
Yayi saurin durqusawa Yace Allah ya temakeki wani ne ya bani wannan nabaki yana....
Kan ya qarasa SAILUBAH ta kar6i takaddan. Cikin sauri tabu'de kuwa
_Ameenci ya tabbata agareki ya Auntyna. Da fatan kinci abinci dan shine abinda yafi damuna_
_Nasan bai ta6amin lafiyarki bah_
_Dan haka kicire damuwa dan har'abada bawanda xai ta6amin lafiyarki_
_ina tabbatar miki xan fitoh dake daga wannan qaxamin gidan_
_Ki sake kiyi warwalarki dan banaso nayi toxali dake arame cikin damuwa. *Den I Luv u my Aunty*_
Cikin murna SAILUBAH Tace a'ina xan samu bairo megadi
Yace kifa'di Komai da baki dan xuciyata tafara bugawa kar aganoni
SAILUBAH tayi Murmushi Tace toh kace mai inyana Son ya ganni cikin walwala batare da na rame ba. toya gaggauta yin duk yanda xaiyi ya fuddani
Kuma ya dinga turomin kai.
Sannan kace ina son shi ya kulamin da kansa. kuma ya daure ya dinga cin abinci bana San nima nayi toxali dashi arame.
Megadin Yace toh. Ya fitta
SAILUBAH tabishi da kallan jin da'di
Yanda yabar RAMADAN haka yasame shi. Ya gayamai duk abinda SAILUBAH Tace mai
Murmushi kawai RAMADAN yayi Yace toh sai gobe babah
Megadin Yace toh Amma in xakaxo ka qaramin farashi
RAMADAN yayi Murmushi Yace karka damu fatana in sameka daidai wannan lokacin
Yace kan lokacin ma yayi xan xauna jiranka
RAMADAN dai ya shige mota ya tadata yana murmushi....
Megadin ya koma gidan da farin ciki
Daga nan RAMADAN direct gidansu shahuda ya wucce
Sanda ya shiga gidan cikin harabar gidan ya kirata awaya
Lokacin ko tana kwance tana tunanin abin da yafaru jiya
Sai taji wayanta na ringing
Gabanta yafa'di ganin RAMADAN ne
Ta'dauka a tsorace
Cikin san wasa RAMADAN Yace toh shahuda Allah ya kawoni ina cikin gidanku yanxu
Ki sani in kika wucce minti biyu xan 6ace 6at in koma gidanmu
Cikin mamaki shahuda ta kalli wayan nata taqara karawa akunne Tace hmm kana nufin kaine wanda naji shigowar shi yanxu Yace eh
Da sauri tayi cilli da wayan tanufi 'dakin Dadynta tana kwala mishi kira
Fa'di Tace Dady gasu nan sun dawo suna harabar gidan nan fitoh da bindiganka
Cikin tashin hankali Dadyn nata ya waro ido shida momynta Yace da gaske tace Wlhi
Cikin burkicewa ko bindigar bai 'dauka bah. tunaninshi ya 'dauka suka nufu harabar gidan ita dashi da momynta
Lokacin RAMADAN ya fitto daga motar yana jingine ajikinta.....
Sai ganinsu yayi a burkice
Dad 'din nata ya 'daga hannu wai shi xaiyi harbi sai yaga ba bundigar
Shahuda tafashe da kuka tace Ashe baka 'dauko ba Dady
Yace na burkice da yawa ne
Sannan ya kalli RAMADAN Yace kadawo ka kashemu ne
Cikin mamaki RAMADAN Yace ban gane bah
Nan Dadyn nata ya qare mishi kallo yaga ba wani makami ajikinsa
Cikin sauri ya kwallama masu tsaransa kira....
Nanko sukayo kanshi da gaggawa
Ya nuna musu RAMADAN Yace Ku nanna mishi bindiga idan ya motsa Ku harbeshi
Aiko nan suka sassakama RAMADAN bindiga tako ta ina
Dad 'din nata yajah numfashi Yace Alhamdulillah yau xakaci ubanka kai da uban naka
Dan Wlhi in ba'a dawomin da ku'dina ba saina kashe ka
Shegen yaro da aikin manya yau qaryarka ta qare. Bara na 'daukeka video sai in kira uban naka in turama masa.
π―γ°π―
*New RAMADAN*
Wani Babban gidane wanda ya amsa sunansa
A cikin gidan cikin babban falan gidan Alhaji Jibiril ne da New RAMADAN da yaran aikinsa Suna ta6a hira cikin farin ciki
New RAMADAN ya kalli Alhaji Jibiril Yace Dad yarinyarsa shahuda cewa tayi ta sanni wai agarin Kano harda ambatan sunana........
Agigice Dad 'din ya kallesa Cikin tsoro Yace tace tasanka kuma ta ambaci sunanka
Shuru New RAMADAN yayi
Can Yace eh
Amma me yasa hankalinka yatashi haka
Cikin San gyara kansa Dad 'din yayi yunkurin yin magana Saidai wayanshi ta katse shi dan kira daya shigo
[9:50PM, 01/12/2016] Rahamat Nalele π―: Ya kafe wayan da ido dan ganin Dadyn shahuda ne
Sai yaqi 'dauka
Junior RAMADAN ya danna wajan 'dauka ya qara volume dan yaga kamar Dad 'din nasa yana jin qiwar 'dauka ne
Aiko Dadyn shahuda ya fashe da dariya Yace Alhaji Jibiril kenan
Kaga kamun Allah ko
Saiya dawo min da 'danka ba makami ba komai
Yanxu haka gashi a hannuna.
Alhaji Jibiril Yace wane yaran nawa
Yace kanada wani 'dane banda RAMADAN
Shinake nufi
Yanxu xan turo maka da video nasa narantse da Allah in baka dawomin da ku'dina yanxu ba Wlhi saina kasheshi kuma nasa akawo maka gawarsa...
Yana fa'din haka ya kashe wayan
Iya gigicewa Alhaji Jibiril ya gigice ya kalli 'dan nasa RAMADAN ya maida kallansa ga wayan yana addu'a axuciyarsa Allah yasa kar asirinsa ya tonu yau.....
Kanya tattaro tunaninsa videon ya shigo
Aiko da sauri junior RAMADAN ya 'dauki wayan ya duba videon
Abin mamaki sai yaga saurayi kamarsa ba abunda ya rabashi da wannan saurayin an sassaka mishi bindiga yana yin motsi Komai xai iya faruwa
Cikin tsoro da mamaki yaba Dad 'din nasa waya Yace Waye shi Dad
Alhaji Jibiril ya murgina kai ya kalli videon Yace bansan Waye shiba
Qare ma mahaifin nashi kallo yayi junior RAMADAN na'dan wani lokaci yana naxarinsa
Kana ya tashi yana Murmushi yaxuba drink a cup Yace ko Dad
Amma da mamaki
Dan Kallo 'dayan nan dana masa na gane 'dan uwa nane fa'damin ya abin yake dan naji qaunarshi Sosai araina
Cikin wani hali Alhaji Jibiril Yace ban San ko Waye shiba kashare kawai......
Yayi saurin katseshi da cewa baxan iya sharewa ba
Ina San inji Waye shi
Kafa'damin Dad. Idan har nayi bincike da kaina nagano Gaskiya Komai baxaiyi da'di ba
Cikin tsoron shi dan yafi kowa sanin 'dan nasa
Alhaji Jibiril Yace eh 'dan uwanka ne
Ku 'yan biyu ne
Kaine kuma ka haifemu. Jinior RAMADAN ya fa'da da San abashi amsa da sauri
Yace bani bane mahaifinku.....
Junior RAMADAN ya saki cup 'din hannunsa da wani murmushi wanda yaqara Alhaji Jibiril tsoro
Yace hmm ai dama nasan qarshen furucinka gareni kenan kace ni ba 'danka bane.
Alhaji Jibiril ya kallesa da sauri
Junior RAMADAN ya juya kai Yace eh
Ba Uba na gari da xaisa 'dansa akan haiyar daka 'dorani akai
Wane ubane nagari ne xaisa 'dan yin fashi da makami.
Ko kana tunanin banajin ciwan abinda nakeyi
To ina ji
Alhaji Jibiril Yace ka saurareni
Yace bana buqatar jinta bakinka. Dan ban hango gaskiya a tattare dakai bah.
Ya fa'da dasan barin falan xuwa part 'dinsa
Alhaji Jibiril Yace RAMADAN.....
Cikin wani yanayi junior RAMADAN yajuyo Yace karka qara kirana haka daga yau.....
'dan iskan mutum kawai
Cikin fusata Alhaji Jibiril ya tashi yana nunasa da yatsa Yace ni wan Mahaifinka ne
Da 6acin rai junior RAMADAN ya kallesa Yace narantse da Allah kabari mahaifin yarinyar can ya ta6a min lafiyar 'dan Uwa Wlhi ba abinda xai hanani 'daukar mummunar mataki akanka.....
Cikin tsoranaa Alhaji Jibiril ya xauna jagwab kan kujera
Yayinda junior RAMADAN ya kalli abokanayan aikin nasa yace ina san sanin meya kawoshi garin Abujah miye tushanshi ayau nakesan jin Komai...
Cikin girmamawa sukace toh
Kana yayi tafiyarsa part 'dinsa cikin halin ko in kula
Goge xufah Alhaji Jibiril yahau yi Cikin tashin hankali shima ya kallesu Yace dole Ku kashe min shi
Atare sukace wahπ³
Yace RAMADAN.....
Sukace wannan na nan gidan ko nacan hannun Babban yarinyar can
Yace nanan gidan.
Suka kalli junansu a hargitse.....
Kuma daidai nan junior RAMADAN ya dawo falan
Duk sai suka bishi da kallo
Yayi Murmushi da 'daukar wayarsa Yace lokaci na tafiya kasan fah yanda xakayi ka ku6utarmin da 'dan uwana
Sai ya qara barin falan
Direct part 'din shi Alhaji Jibiril 'din yayi ya 'dauki Wasu diaries biyu da duk lokacin dayaxo 'daukar su dan karantawa Dadyn nashi yake hanashi gashi xuciyarshi nasan yaji me suka 'kunsa
Cikin sauri yayi shashinsa yana murmushin mugunta
By Hajju π―
RAHAβπ
°T
[20/03, 17:09] 80k: [12:26PM, 05/12/2016] Rahamat Nalele π―: π―π―π―π―π―
*SAMAREEN*
*π―BANAH*
π―π―π―π―
*π―TASU SALAN SOYAYYAR*π―
*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*
*Bismillahir*-
*rahmanurrahim*
*PART 85*
Yana kaiwa ko ya shige bet room ya baje agado.
Xai kirata kenan Amar ya shigo 'dakin Yace brother ya kamata yau mu 'dan xaga gari
Yace toh bara inji nutsuwata sai muje
Amar yayi dariya Yace toh kafito lafiya
Yace Allah yasa
Kiranta yayi Yace Auntyna
Tace naji dadi Sosai Wlhi
Yace nasan xakiji da'din yanxu bani labari
Tace farkwan labarin shine kaci abinci
Yace eh toh bandaici na yanxu ba Amma naci na safe
Cikin sanyi Tace kaci pls
Yace Wlhi Auntyna konasaka agaba inna tunoki kasaci nake
Tace wayyo Qanina kaci dan Allah kasanfa bana san xamanka da yunwa
Yace nasani
Kinga nasami wata mafuta guda 'daya....
Tace toh fa'di inaji
Yace mexai hana ki'dan roqeshi ya kaiki ko gidan matar abokinsa ne
Kinga daga nan sai musan yanda xamuyi yanda bazaki koma gareshi ba
Tace Yauwa kakawo shawara. Amma matsalar 'dayace ko ganinsa bana san yi natsaneshi bana qaunarsa.
RAMADAN yaja numfashi Yace kidaure my Aunty Wlhi nayi missing 'dinki sosai ina buqatarki kusa dani
Tace nice nake buqatarka RAMADAN. Ka shagwa6a ganina da ganinka. Ba abinda nakeso ayanxu kamar in ganni gani gaka Qanina
Dan Kullun sai nayi mafarkinka.
Yace Allah Auntyna
Tace Wlhi Qanina
Yace toh kiyi abinda nasaki
Tace toh kaci