Showing 3001 words to 6000 words out of 95088 words
Chapter 2 - Samarin Bana Complete Book Writing by Rahamat Muhamm ad Rufa'i Nalele.txt
Wanda nake so
Yace Allah yasa jeki
Nan Tatashi xuciyarta cike da tunani kala kala
RAMADAN ko gidansu yayi direct yayi part 'dinsa. Dan gidan nasu acike yake tam da mutane 'yan biki
yaune walimar yayarsa Saudat gobe 'daurin Auranta
Ya baje a gado yanata bincikar wayan SAILUBAH.
Har yasami abinda yake nema watoh number Alhaji Jamilu Wanda SAILUBAH tayi waya dashi 'daxo
Nan ya kirashi ringing biyu ya 'dauka cikin sauri yana fa'dan Allah yaja da xamaninki tauraruwa
RAMADAN ya runtse ido Cikin kamilalliyar murya Yace ba ita bace na kiraka ne in gaya maka wani abu
Alhaji Jamilu Yace toh ina jinka
Yace Kasan da cewa tarayyarka da ita haramun ne
Dan babu kyau Nema acikin Nema
Dan da sadakin wani akanta yanxu haka baifi watanni bane bikinta
Cikin muryar tashin hankali Alhaji Jamilu Yace Wlhi ban san An kawo sadakinta ba
RAMADAN Yace toh yanxu nagaya ma danni qaninta ne
Yace Nagode Sosai yaro Allah ya maka albarka
RAMADAN Yace AmEEn da kashe wayan
Sannan yayi blocking 'din number Sa da delete 'dinta
RAMADAN kenan ya tsani yaga kowa da Auntyn nasa. Shiyasa yake koran mata samarinta sanranshi. Tayi fa'dan tayi maseefar Sam bayaji. Iya kacinsa da ita shine ya bata hakuri
SAILUBAH ko daqar taci abincinta burinta tagama taje gun Qanin nata suyi shawara
Hakako akayi. Data gama Komai saitaje tasamu kakarta Tace kakane bara naje gidansu RAMADAN
Tace har lokacin walimar yayi ne
SAILUBAH Tace wai walimar walimar Saudat
Tace eh mana. Taxoma nemanki 'daxo keda XEE wai kimata lalle ne kome tacene oho na manta
Girgixa kai SAILUBAH tayi Tace sai qarfe hu'du walimar da sauran lokaci
Tana fa'din hakan tafito daga falan nasu
Tafi toh kenan idan ya sauka alungun Gidansu wata Baraka dake kusa dasu
Saita dinga jin kamar kukan yarinya. Cikin qarfin hali tayi lungun
Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un. Tafurta hakan da qarfi. Dan Ganin wani narkeken qatan garde a'kalla xaiyi shekaru arba'in 40 Ya danne wata yarinyar makwaf ciyarsu 'Yar miciciya batafi shekara goma ba
Aiko SAILUBAH me xatayi inba kurma ihu ba. tana fa'din jama'a kuxo ga wani axxalimin mutum yana San 6atama yarinya rayuwa.......
Kan kace meπ³ tuni gun ya cika da jama'a Suna tafi da Allah wadai da shi da mamakinsa
mutumin ya saka wandansa SAILUBAH ta cukume masa riga Tace Amma kai kam Allah yayi tsinannan tsowo
Fasiqi axxalimi me mumunar xuciya 'dan iska
Kalli yarinya qarama kana san 6ata mata rayuwa
Idan iskancin kakeji mexai hana kaje gidan karuwai kayi da wacce ta dace dakai. Tunda xuciyarka tamace da son abinda Allah bayaso
RAMADAN Wanda yafito dan rahotan da qanwarsa takai masa.
Xuciyarsa tacika da takaicin Auntyn tashi yayi dabarai kwatan mutumin ahannunta........
Kan yayi magana sai gani sukayi
Iyayan yarinyar sun rufe mutumin da duka Sosai
Mutane na fa'din gwanda aci ubansa Suna tayasu dukansa
SAILUBAH takai hannu xata tayasu itama.....
RAMADAN yajah hannunta sai Gidansu
A farfajiyar gidan yasake mata hannun nata
Yace haba haba Auntyna meya kaiki aikata haka. Kamata yayi da kika gansa kimasa wa'axi tsakaninki dashi. Amma bai dace kitara mishi jama'a haka ba
Tunan asiri bashi da kyau ai
cikin maseefa ta hayyaqu miki tace banyi hakan da kaso ba.
Irin sune 'yan iskan da in ba haka akayi musu bah baxasu dena abinda suke ba
Yace toh wai ke ina ruwanki meya shafeki kawai kinje kintara jama'a maxa da mata kowa yana kallanki harda wani kai hannunki jikin qaxamin mutumin. kin dai kwafsa kawai kiyarda da hakan
Yafa'da kamar xai rufeta da duka
Tace baxan yarda da hakan ba
danni abindayi dai-dai ne
Kana maganar abarsa ya6ata mata rayuwa kenan ko
dan ba kasan xafi da ra'da'din da iyayanta xasu shiba
Tafa'di hakan dasan ficcewa daga gidan
Yayi saurin kamo hannunta dan yafi kowa saninta sarai yanxu xata qara hurama wutar fetir .
Cikin sanyin Murya Yace toh yi hakuri Auntyna gwara da Allah yasa kika gansa
muje im baki wayanki plsππ»
Ta'daure fuska xata kawo mishi matsala yayi saurin janta part 'dinsa
'Yan biki suka saki baki Suna kallansu har sanda suka qule Sannan suka cigaba da har karsu Suna tuno 'Yar cacar bakin nasu
By Hajju
[20/03, 17:09] 80k: [12:18PM, 09/11/2016] Rahamat Nalele π―: π―π―π―π―
*SAMAREEN*
π― *BANAH*
π―π―π―π―
*TASU SALAN SOYAYYARπ―*
*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*
Part 11 to 15
San da ta xauna kan kujera. Cikin lallami Yace am sorry Auntyna bana san 6acin ran nan naki.
pls ki temaken Kisake min fuskarki ko nasamu nutsuwa araina dan Allah
Ta harareshi dayin kwafah.
Ya marairaice mata tamkar xaiyi kuka
Tace najini dan Allah
Sai kace wani yayana ka wani rufeni da fa'da wai na kwafsa......
Saurin rufe mata baki yayi da hannunsa.....
Xirrrrr taji
Ita dai akowane lokaci idan RAMADAN ya ta6ata saita tsinci kanta cikin wani hali kome yasa oho
Yace ina miki addu'ar Allah yabaki miji me ha'kuri da halinki Auntyna
Da Takaici Tace AmEEn. Wai kai baka jin wani abune idan ka ta6ani
Ya 'danyi jim can ya ta6e baki Yace banajin Komai
Tajah tsaki ako wane lokaci ka riqeni jin xirrr nakeji tun daga Kaina har babban 'danya tsana
Yayi Murmushi da qara kama hannunta Yace qila ko danni Yarone.
Tace ko
Yace ba mamaki
Kasan miye matsalata
Ya girgixa mata kai alamar aa da kuma kafeta da ido
Wlhi Abba ne yaqara min tuni akan Aurena
Yace toh miye
Tace da matsala mana
Yace ba wani matsala kawai kifitoh da wanda ya kwanta miki arai
Ta gallamai harara
Kana barina ne da samari
Da xakace in fito da wanda ya kwanta min arai
Yayi murmushin jin da'di tare da murxa hannunta cikin wani salo Yace xan soki da qaramin yaro
Cikin 'daure fuska Tace dawa kake....
Kan ya bata amsa taci gaba wajan fa'din. Kafi kowa sanin tsarina da ra'ayina bana san naqara jin wannan kalmar daga bakinka
Ina ganin xan janyo Alhaji jamilu jikina musaba kaga sai kawai na gabatar dashi matsayin mijina ko
tunda ya ha'du
Murmushi RAMADAN yayi Yace duk da ban gansa ba Amma hankalina ya kwanta dashi kifito dashi 'din kawai
Ta sauke ajiyar xuciya xatayi magana wayarsa tafara ringing.......
Sake hannunta yayi ya duba wayar
Amina ya gani
meenat ya akayine
Tace lpy lau my luv
Yanxu haka ina kwance a gado naci kwalliya Sosai dan xuciyata tacika dasan ganinka muje shan iska. Allah yasa baka manta bah
Ya dafe goshi cikin marairai cewa Yace am sorry farin ciki na
Naso in cika miki alqawarin danayi miki Amma kaxai yuhuba
Xanso kiqara bani dama akaro na biyar
Amina taja numfashi cikin rashin jin da'di Tace Ashe kana sane ba yau kasaba yimin hakan ba. Da gaske yau shine karo na biyar.........
Wani shegen tsaki SAILUBAH tajah da gallama RAMADAN harara
Yayi Murmushi da tsaida idanshi akan le6anta
Cikin sauri Yace eh kimin hakuri ina da wani babban uxiri ne xan kira pls
Yana fa'din haka ya kashe wayan batare da Yaji cewarta bah
Kamar yanda lamarin yasa ba faruwa mishi hakance tasake faruwa SAILUBAH taqara kai mishi harara Tace Wato kai baxaka fita aharkar mata bako
Qanqanin yaro dakai Kasan kadinga yaudarar mata ko
RAMADAN ya xuba mata ido da fa'dawa tunin wai sai yau she ne Auntyn tashi xata dena kiransa da yaro
Da 'daure fuska Yace shekarata ishirin xaki dinga kirana qaramin yaro
Haba dan Allah yanxu inda agaban budurwar tawace shikeban kinsa tarainani dan Allah kidena kirana qaramin yaro
Tayi dariya dan ganin yanda yayi kicin kicin da fuska tunba yau ba
tasan RAMADAN baya san araina shi shiyasa yake ganawa Khairat axama qanwarshi dan baqaramin tsoranshi take ba
Gashi dasan girma Sam baya SO ace wane ya girmeshi
Ita ka'daice xatace mishi qaramin yaro baxai CE mata Komai ba. Toh yau gashi yayi kicin kicin da fuska
Tashi tayi taje gabansa ta manna masa kiss a kumatu kamar yanda tasaba yimai idan ta 6atamai rai Tace sorry 'dan Qanina kai Babban yarone
Xaka kaimu walimar Saudat kajiramu.
Yace aa
Dan Allah
To naji
Tatashi xata fita Yace Auntyna yunwa nakeji
Tace toh bara na kawo maka abinci. Tafita
Yabita da kallo
Bata 'dauki lokaci ba sai gata da plate da drink ahannunta
Tadiremai a gabansa
Taliyace Momy tayima Dady dakai 'daxo
Yafara ci yana cewa idan baku shirya da wuri bah tafiyata xanyi
tashi tayi da 'daukar wayarta tana cewa bara nagama Amaryar
Ka'dan yaci ya kora da drink kana yayi wanka Cikin qananan Kaya yakira FAWAS da cemai Su ha'du a gidansu KHAMIS dan shi KHAMIS 'din yayi wani banxan kamu. Yace OK
Tunda ya fitoh qawayan Amarya yayar tasa suke kallansa
Cikin maseefar sha'awarsa dan yayi kyau Sosai ya fitoh a bature sak
Dan yanayin shigar tasa sai qamshi yake
Ya shiga falan Momy nashi annan yaga SAILUBAH tanata xuba cikin sanyayyiyar muryarta
Tanajin qamshin turaransa taja numfashi da lumshe
Yace momy ina xuwa yanxu
Tace da fatan kaci abincin da yawa Yace eh. da maida kallansa ga SAILUBAH Yace Auntyna bara inje yanxu xan dawo
Ta shagwa6e fuska Tace pls karka shanyamu Yace Karki damu my Aunty. Yafita da sauri hotan fuskarta na manne cikin kwayar idansa yana hango shagwa6ar tata
'Yan matan suka bashi da kallo dan shi'din yayi
Wata Salma Tace nikam ina san yaran nan SAILUBAH....
Harira ta katseta da fa'din ai yayine tako ta ina
Saudat Tace ai shegen yarone yasan kan Komai daya dace dashi.
Haka kowa Yata fa'dar albarkacin bakinsa akan RAMADAN
SAILUBAH tayi shuru kawai tana jinsu
Ashe har qawayan Momyn nashi sunyaba da shi
Shiko yana fitowa daga gidan nasu idan shi ya sauka akan Jamila
Wato Jamila wata 'Yar unguwarsu CE tana MASEEFAR son RAMADAN
Tarigada tasan duk wani motsinsa dan haka kanya fitoh daga gida take kafawa ta tsare akan wani dakali da yake fuskanta gidan nasu. Tun baya ganewa har ya ganota suka fara gaisawa
Yafara sakar mata da kalamai. Shikenan fah ya hargitsa mata tunaninta
Kowa yasan soyayya suke
Ya sakar mata Murmushi cikin sanyin murya Yace Jamis tauraruwata yau baxa abari naxo bane
[5:35PM, 09/11/2016] Rahamat Nalele π―: Tace hmm nakasa hakurin hakanne shiyasa kuma......
Bata izza xan canta bah ummi 'yar uwar shi 'yar qanwar momynsa taxo shigewa cikin gidan nasu
da sauri Tace Ya RAMADAN tun safe naketa nemanka
Ya xuba mata ido dan ya da'de da sanin yarinyar ta fa'da tarkwan soyayyarsa Amma Sam yaqi yarda ta bayyana masa
Yace ayya lafiya dai ko
Hawaye ya xubo mata Tace har yaushe xaka gane ina sanka
Asan mace da kame darajarta abin kunyane tacema namiji tana sanshi. Amma ni nafurta hakan dan baxan iya jurewa ba
Aqallah ina da 'yan mata sunka 'dari idan na iyasce
Duk acikinsu ba wacce nafara furta kalmar so agareta. Kinga ko idan kinfara furtawa baxanji Komai ba
Ki shiga ciki xan tunani akanki. RAMADAN Yafa'di hakan cikin rashin kulawa
Tace Amma........
Waccan mah budurwa tace ina santa. Ya katseta da fa'din hakan
Ummi talalli Jamila da tayi kicin kicin da fuska suka gallama juna harara sai tashige gidan kawai batare da Tace Komai bah
Jamila Tace wacece ita. Yace wani abune. Tace aa kawai dai naji na tsaneta ne
Yace toh kiji kina santa dan 'yar Uwa tace
Yana fa'din yabarta nan tsaye
Duk 'yan unguwar kallansa suke cikin sha'awar tsaftarsa. Sam baxaka ta6a ganin RAMADAN FAWAS KHAMIS cikin qaxanta ba
Direct gidansu KHAMIS yayi yana xama FAWAS na xuwa
Momyn KHAMIS Tace nidai ina sha'awarku 'yan uku na
FAWAS yayi Murmushi Yace mungode momynmu
Haka suka fito sukayi wajan wankin motar da wannan yarinyar tabayar amata
KHAMIS Yace ta'ina xamu fara.....
Kan suyi magana idan FAWAS ya sauka cikin motar inda ya hango kamar Passport 'dinta
Yace ashe baxamu sha wahala ba
Nan ya bu'de yaga akwai address 'dinta
Cikin murna RAMADAN Yace Allah ya tenake muyi sauri ina da fitta da Auntyna.
FAWAS Yace Aunty LUUVAH (dake haka suke kiranta da shi)
KHAMIS Yace Kasan 'daxo sanda ta maimaita karatunta da xamu dawo gida har Aunty XEE na tayata
Dama ai bakinsu 'daya. cewar FAWAS
Yace inaso nayi Aure cikin lokaci qanqani dan Aunty LUUVAH Wlhi
RAMADAN yayi Murmushi Yace ya kamata kam
Suka shige mitar sai Gidansu yarinyar
Bayan sunyi parking KHAMIS Yace kaduba yanda tayimin datti da mota
RAMADAN Yace toh miye
FAWAS Yace Bakomai tunda so ya kusan toka.
Suka fitoh Suna Tambayar megadi dan Allah miye sunan me motar da suka kawo mata
Yace Ameera
FAWAS Yace dan Allah koxa kamata magana
Yace badamuwa
Nan ya kirata
Tafi toh da rangwa'da kamar yanda KHAMIS ya basu labari
Tace sannunku FAWAS ne kawai ya amsa
Tana cema kallan RAMADAN
Shiko ya 'daure fuska Yace anwuni lafiya. Da sauri Tace lafiya lau
Yace Xan iya samun key na motar can
tace mexai hana bayan takuce
Nan tamiqa mishi
Yayi gun motar da kunnata sannan ya juyata FAWAS ya shiga motar
RAMADAN ya xuge gilashin motar ya kalli KHAMIS Yace muna jiranka a waje pls karka 'dau dogwan lokaci dan Kasan bana ha'da uxirin Auntyna dana kowa
Yana fa'din hakan yafitta da motar
KHAMIS ya kalli Ameera Yace da fatan nasameki lafiya
Tace lafiya lau
Naji da'din yanda kabani mamakin Ashe kai 'din na da banne
Yace toh fa'damin
Ta'dan Sosa qeya Tace kai ya kamata ka fara fa'da
Yayi Murmushi Yace toh ina sanki sosai
Tayi cikin gidansu da gudu tana cewa nima ina sanka......
KHAMIS yayi dariya ya ficce daga gidan
Daga yanayinsa sukasan yaci nasara
Hakan suka dawo unguwarsu RAMADAN
Dai-dai lokacin SAILUBAH tafi toh daga gidansu ita da XEE da Amarya da wata qawarsu Jidda
Ba qaramin bala'in kyau sukayi bah
Cikin shigarsu ta net dogayan riguna red color tayi musu kyau Sosai
Musamman SAILUBAH RAMADAN Yace toh sunfitoh mah wai gun walima xan kaisu
FAWAS Yace Aunty LUUVAH da Aunty XEE Yace eh
Nan suka qaraso Tace yauwa kunxo a dai-dai qannanmu
Saudat Tace toh gamunan muma.
SAILUBAH Tace toh
Suka shiga motar
XEE Tace harda kune arakiyar
SAILUBAH Tace eh mana Kinsan inba wani dalili ba ba'abinda yake raba kawunansu
Tace umm kumafa
Nan suka kaisu Shamsi hold
Sunyi parking sunfito kenan wani saurayi ya parka tashi motar da fitowa ya nufi SAILUBAH aqallah xaikai shekara talatin da 'daya Yace dan Allah kijini ka'dan dan tun daga layinmu nake binki
Ta 'daure fuska Tace inajinka.......
Kan yayi magana RAMADAN ya fitoh yaxo garesu Yace sannu
Cikin kulawa mutumin Yace yauwa Qanina da ganinka kai qanintane
RAMADAN ya gya'da kai Yace hakane
Mutumin yayi Murmushi Yace dan Allah ka bu'de min hanya dan nalura Auntyn taka xata ban wahala
Yace kome yasa
Yace ina Santa ne ina qaunarta daxa ta ban ha'din kai Wlhi xanji da ita fiye da tunaninta
Bu'dar bakin RAMADAN sai cewa yayi tab ai ammata miji.......
SAILUBAH da XEE da KHAMIS FAWAS suka saki baki da mamaki
Cikin wani yanayi mutumin ya kalleta Yace ayya kiyi hakuri dan Allah bansan sani bane
RAMADAN yasan baxata iya cewa Komai ba awannan lokacin
Dan haka Yace la karka damu ai akwaita da yima irinku afuwa
Mutumin ya shiga motarsa ya tafi
SAILUBAH ta kalli RAMADAN Cikin bala'in 6acin rai
Sami sami yayi cikin motarsu yajata dan yasan ya bari tayi furucin bakinta bamai kyau bane xai fito gareshi
By Hajju
[20/03, 17:09] 80k: π―π―π―π―
*SAMAREEN*
π― *BANAH*
π―π―π―π―
*TASU SALAN SOYAYYARπ―*
*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*
Part 16 to 20
SAILUBAH tayi kwafah. Wlhi xan gyarama yaran nan xama. Cewarta
XEE tayi dariya Tace baxaki iya masa Komai bah aikun saba hakan
Haka suka shiga da jera kayansu drink da sauransu
Baifi minti biyar ba saiga Su Amarya Saudat
Nan aka fara gabatar da walima kamar yanda kuka sani. Anayin walima irin wannanne dan Jan hankalin Amaryar tabi mijinta
Toh Madallah Gaskiya nasihar da Jan kunne ta ratsa xuciyar duk Wanda yake gun
Haka akaci akasha aka Washe
Surajo saurayin XEE shi yadawo dasu SAILUBAH gida
Tana kwance baje baje agado lokacin ana kiran sallar isha'i dama tana period shiyasa batayi yun qurin yiba
Tunani take meya hana Alhaji Jamilu kiranta ko dama irin mayaudaran nan ne
Ta danna wayanta tana neman numbarsa.
Duk daba kiransa xatayi ba. Amma me sai tanemi numbar sama ko qasa ta rasa
Shuru tayi tana tunanin ya akayi haka itadai bata gogeba toh waya goge mata
Ai kamar an muntsineta tatashi. Ba shakka wannan aikin RAMADAN ne
Kut Amma fah yaran nan ya rainani
Baqin ciki ya cika xuciyarta
Ta'dau kusan awa 'daya tana saqa da warwara tasan bayan ya goge har blocking yayi
Tashiga tunanin sosao dan tanasan tasan hanyar da xatabi da Qanin nata
In zagine ba irin xagin da bata masa akan samarin nata ba. Ba irin jan kunnan da bata masa ba akansu ba
Tabbas tasan indai xataci gaba da bayyana samarinta afili kuma ya gansu ba shakka Saidai ta tsofe agida batayi Aure ba
Ta 'daga wayan nata takirashi
Kaxo ina San ganinka yanxu
Abin da Tace kenan ta kashe wayan
Canko sai gashi ya shiga 'dakin nata da xama ahannun kujera. Amma Sam baiyi gigin kallanta bah
Yace Auntyna gani......
Tashi tayi taxo taxauna agabansa kamar me neman gafara ananne suka ha'da ido
Cikin sanyin murya Tace me yake damunka ne RAMADAN
Yayi shuru
Ya kakeso nayi da rayuwata. Duk wani saurayi daka ganni dashi saika koreshi hankalinka yake kwantawa.
Na xageka naci mutuncinka akan haka Amma kamar tunxira xuciyarka nake
Me nene dalilinka nayimin hakan
Ya shagw6e fuska cikin wani yanayi Yace hmm matsalar 'daya CE Auntyna shine duk wa'yanda suke xuwa gareki basa dacewa dake...........
Cikin maseefa ta katseshi da fa'din.... Ya isa Ya isa haka. Nagaji dajin wannan kalmomin naka. Kullun abu 'daya kake fa'damin. danka rainamin hankali
Toh bari kaji narantse maka da Allah tatsaya anan. Karka kuskura ka qureni
Ganin da tayi Sam maseefar tata bata shigesa ba shiyasata fashewa da kuka
Anan ya rikice ya durqusa gabanta yahau lallashinta ya saka hankicif 'dinsa yana goge mata hawayan nata
Cikin kamilalliyar murya Yace yi shuru Auntyna indai nine baxan qara yi miki haka
Dan Allah kiyi hakuri Wlhi nadena kukanki maseefa ne agareni
Ta tsaya da kukan. Ta kallesa yayi kalar damuwa Tace ka'dau alqawarin Gaskiya wannan karan
Ya 'daga mata gira da cewa eh
Ta'dan daki qirjinsa. Kai yanxu baka tausayina kaga yanda Abbana yasani gaba in fidda miji Amma kake korarmin Su
Yace nadena
Shuru sukayi ahaka