Showing 72001 words to 75000 words out of 95088 words

Chapter 25 - Samarin Bana Complete Book Writing by Rahamat Muhamm ad Rufa'i Nalele.txt

19 Feb 2025

4585


Tace iskanci ne fah
Yace eh. agurin wa'yan basuyi Aure bane yake iskanci😳


Tace ko nima yanxu kayi min iskanci ne
Yace ba iskanci bane
Danni yanxu mijinki ne dan narigada na mallakin Komai naki
Ko kin Mųşā ne
Ta girgisa kai Cikin sanyi
Yace toh matso in tsotsa da kyau
Kantayi wani motsi harya fara 6ata mata kwakwalwa
Sosai yabata make✔ kiss


Yana Cikin hargitsata ne. wayanshi tafara qara
Yana dubawa yaga Momyn shice
Cikin sanya ya saketa Yace Momy CE da alama wani abune bari naje in dawo


D'agamai kai kawai HAMEEDA tayi


Yana xuwa ga Momyn nashi Yace Barka da dare Momy
Tace Barka
Na kiraka ne dan nagamah
Yace ina jinki Momy
Tace ayanxu banasan kak'ara yin shashin HAMEEDA......
FAWAS ya kalleta da sauri
Ta gya'da mai kai da cigaba da cewa aika jini
Tun farko basan auranka nake da itaba
Kanace har Sanda Dadynka yaje ya nemo maka Auranta
Toh yanxu umarni nake baka amatsayina na mahaifiyarka karka kuskura ka qara shiga shashinta
Cikin sanyi FAWAS Yace meyasa Momy kuma har sai yaushe
Tace haka kawai nayi ra'ayi kuma lokacin da xan lamunce maka xuwa gareta banajin yana xuwa nan kusa


Shuru FAWAS


Taci gaba da cewa
La amince maka idan taxo shashin nan kugaisa
Ko kuma xance taxo 'dakinka kugaisa
Kuma shima banaso Ku wucce minti biyar


Idan kadawo kasameta anan kuyi gaisuwar yamma idanko baku ha'duba shikenan.


Kuma Wlhi ko shiga 'dakinka kayi kakirata awaya ban yafe maka bah.......


A hargitse FAWAS ya kalleta cikin tashin hankali


Tace kuma naji ka gayama dadynka wani Abu cikin abinnan da nace Wlhi sai kaga 6acin raina irin Wanda baka 6ata gani bah.
Tana kaiwa nan Tatashi da cewa.
kabani guri nagama maganar dakai


Cikin damuwa FAWAS yayi shashinsa
Yafi awa yana saqa da warwara
Can yakira RAMADAN ya kwashe Komai ya gayamai
Ya qara da cewa Momy nasan kasheni da raina RAMADAN
Nasa araina Xan fara rayuwa da HAMEEDA yanxu Ashe fatanka xai bini....






RAMADAN Wanda yake kwance agadansa yana huta gajiya da tunanin Auntynsa SAILUBAH akan yanasan yaje ya ganta koya sami nutsuwa.


Da sauri ya tashi xuciyarsa cike da tausayin FAWAS
Yace amatsayina na 'dan uwanka FAWAS xanso kama mahaifiyarka biyayya dan bamusan me take nufi da hakan bah
FAWAS Yace koma me take nufi ayanxu cutarwane gareni
RAMADAN Yace aa banasan ka k'ara fa'din haka. Dan duk abinda kaga iyaye sun xartar akan 'ya'yansu toh sunada manufah akan hakanne
FAWAS yajah numfashi Yace bara na kira KHAMIS Naji
Yace Owkie Amma kayi tunani me kyau abokina


Koda FAWAS ya gayama KHAMIS Komai


Arikice KHAMIS ya kira RAMADAN Yace yanxu nima haka momyna xata rabani da Aunty XEE
RAMADAN yayi Murmushi Yace toh waya sani ne


Cikin fusata KHAMIS ya qara fa'din pls kagaya min
Yace Wlhi ban sani ba KHAMIS
Cikin damuwa KHAMIS ya kama kansa Yace Allah katemakemu kacire mana damuwa a tafiyarmu .
Amiien RAMADAN Yace suka ajiye waya








HAMEEDA ko ganin HABIBIN nata bai dawo bah sai kawai takwanta abinta




RAMADAN ya sauka daga kan gadansa cikin tausayin FAWAS yayi gun Auntynsa


Ya sameta da Kakah Suna hira
Yace Auntyna......
Tace Kaxo ne ka fara damuna da kira da surutu kamar aku
Yayi Murmushi Yace naxo tad'ine yau


SAILUBAH ta waro ido
Kakah Tace saiki tashi ai


Tace shareshi Kakah wasa yake yi
Kakah tayi Murmushi irin nasu na manya da takaicin SAILUBAH dan ita dai tafi shekaru tana ganin soyayyarta a idan RAMADAN Amma dake shashasha CE Sam takasa ganewa


Tace mijin Auran naki ne kike cewa in shareshi
Tace toh ai ba'a 'daura Auran bah
RAMADAN yayi Murmushi Yace Amma ai ankusa ko
Lefine dan yau 'daya na buqaci muyi xance
SAILUBAH ta gallamai harara
Yabi bakinta da kallo
Kakah Tace ba lefi bane RAMADAN
Ke tashi kije


Da kwafah SAILUBAH Tatashi dan ganin ko tama Kakah gaddama a nacin RAMADAN baxai barta bah


Sunfitoh rahabar gidan ta kallesa Tace wane saban salone kuma wannan.......
Karfa kaga na nemi hakan ta kasance na Auranka kanemi raina min hankali
Tafa'da cikin 6acin rai da San komawa falan nasu........


Da sauri ya katseta da cewa
Wlhi kika tafi sainaje na gayama Abbah Komai
Tajuyo Tace mexaka gayamai
Yace ince mai ba Auran Allah da Annabi xakiyi bah Auran biyan buqata ne na watanni biyar
Kinga ya ankare dake ya afasa Aura miki ni
Sai ya ha'daki da almajiri hakan ko shiyafi dacewa dake.


SAILUBAH ta kallesa a tsorace da dawowa gareshi
Cikin sanyi Tace toh gani me xakamin


Yayi mutmushin idansa akanta Yace kawai kimin hirar soyayyah inji da'di araina
Tace Amma aini ba sa'arka bace.
kaje gun 'Yan matanka mana
Yace baxan jebah naki kalamanki nakeso yau


SAILUBAH tatsaida idanta sosai akansa nan tagano futunar tasa CE tatashi yanxu


Tace toh ni me xance maka
Yace me kike cemah samarinki
Tace kana barina dasune bare insan wasu kalmomi
Bayan kasan ni bansan wani abu waishi so bah.


Ya harareta Yace yau kisan miye shito
Tace tayaya


RAMADAN ya dafe kai. Daba dan yayi alqawari aransa bah daya kai hannu gareta ya nuna mata yanda ake so yake


Ya 'dago da kansa agankali Yace oho kawai kalamai nake buqata na SOO shine magana


Dan idan naje wajan 'Yan mata nah kalamai suke gayamin masu da'di


irinsu
Ina sanka Honey
Ina sanka baby
Inasan ka xama uban 'ya'yana
Ina sanka har qarshen rayuwata
Ina sanka Darling
Ina San in kasance tare dakai........












Shuru RAMADAN yayi ganin tasake baki da waro ido tana kallansa
Ya harareta
Yace saina gaya miki ko xakice bakisan wa'yannan bah


Kai 👈🏻 innalillahi. duk Wanda ya mallakeki matsayin Matarsa Auntyna xaisha fama kafin ya 'doraki akan hanya
Danke ba abinda kike ganewa wlhi
Ina cikin matsala ni RAMADAN 😔




By Hajju
[2:41PM, 03/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: R🇦HAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [5:16PM, 05/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯
👯👯👯👯


*👯TASU SALAN SOYAYYAR👯*


*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*👯


” بسم الله الرحمن الرحيم


*PART 107*






Shuru HAMEEDA tayi hankalinta tashe jin yanda yake sarrafata abin ya bata tsoro da mamaki


Cikakken kiss yayi mata wanda yatafi da komai nata
Sosai yake sarrafata san ransa
Can ya fara qoqarin rabata da rigarta tafara hanashi.....


pls YAYATA Karki hanani ina cikin wani hani ina buqatarki plsss. Yafa'di hakan da kwantar da ita akan li'imantaccen gadansa...
Jikin HAMEEDA yacigaba da karkarwa daidai lokacin yasamu nasarar ganin dukiyar funaninta......
Nan yafara aikin daya furgitata....
Saidai kash.....
Baiyi nisa ba wajan cinma burin nasa kamar yanda yaso qarar wayansa ta katse mishi abinda yake muradi


jin hakan yasa HAMEEDA tayi saurin kare k'irjin nata da hannu cikin yiwa Allah godiya


A wahale ya 'dauki wayan nasa batare da ya duba bah. Nan yaji muryan Momy tana cemai ina fatan dai HAMEEDA tatafi 'dakinta
Da sauri FAWAS ya rintse ido ya aro jarumta da saita muryarsa Yace Momy tatafi
Tace toh Madallah ka kula da kanka my son
Yace toh Momy


Cilli da wajan yayi cikin baqin ciki.....
Dama HAMEEDA tagyara kanta cikin sauri tanemi ficcewa daga 'dakin
Yace Kinga
Ta juyo ahankali taqi kallansa
Ya tashi yaje ya rugumeta tsam
Cikin sanyi yakai hannunsa bayanta yajah mata zif 'din rigar Yace ki kulamin da kanki YAYATA
Ta 'daga mai kai
Ya qara mata kiss Sosai daqar ta kwaci kanta taficce daga 'dakin tana waigansa
Yabita da murmushin yaqe wai kafi kuka ciwo......




Tana xuwa part 'dinta Tafa'da gado tana maida numfashi tare da tuno Komai
A hankali numfashinta ya daidaita
Ta lumshe ido tana rayawa aranta duk randa mijin nata yayi nasarar samunta xataci ubanta agunsa
Dan yamata baxata Sosai Ashe dama haka Yake.
Tana mishi kallan biri ashe shi kallan ayaba yake mata......


Da tunaninshi Sosai ta kwanta...


Shiko FAWAS Sosai yayi jinyar kansa dan wannan dare yayi dana sanin ta6a matar tasa
Dan daxaran ya rufe ido saiya dinga cin karo da dukiyarta wacce ganinta yasa yayi mamaki Sosai


Haka yadinga juyi yana tsaki
Can yaga dare yayi nisa bacci yaqi xuwa mishi. sai kawai ya tashi yayo Alwala ya fara lafuna na RAMADAN😀




Washe gari Bayan sun idar da breakfast sai yayi shashinsa dan shiryawa
Dady ya ficce yana cemah Momy kice my son yayi sauri yaxo ya saman
Tace toh
Xata tashi kenan taga HAMEEDA na qoqarin shiga kitchen
Takirata tana cewa yau kamar baku gaisa da FAWAS ba
HAMEEDA ta sunkwai dakai Tace eh Momy dan ban ganshi bah
Tace jeku gaisa saiki kira min shi Tace toh
Da nufar part din nasa bakinta 'dauke da addu'ar karya ritsata irin na jiya


Bu'de kofar tayi da sallama lokacin ya gama Komai yana 'daukar laptop 'dinsa


Tadur qusa Tace ina kwana
Yayi Murmushi jin da'di ya 'dagota da rungumarta yana cewa banaso kina durqusawa haka
Daxaran kinga dagani sai kene toh rungumeta nakeso ki dingayi
Tace toh naji sakeni
Yace idan naqi fah
Tace Allah na falo tana jiranka. Kiranka Tace nayi
Jin tafa'di haka yasa shi yimata kiss kawai suka fitto
Kan sukai falan Tace toh samin hannu. Kuma kagoge jambakin bakinka....
Yace baxan gogeba dan ado kika min


Sosai ta marairaice mishi akan ya goge


Murmushi yayi Yace hannunki ciwo yake miki
Cikin sauri takai hannunta tagoge mishi idanshi cikin nata
Tayi Murmushi Tace muje........


Haka suka fitoh gwanin ban sha'awa tayi kitchen shi kuma yayi gun Momyn












Alhamdulillah
Yau bayan an idar daga sallar jumma'a *aka d'aura Auran KHAMIS da ZAINAB*




Dan ginsu KHAMIS basu bar Amarya XEE takai dare bah suka sunkuci abinsu sai gidansu KHAMIS
Sosai XEE tayi kukan rabuwa da iyayanta


An dankama momyn KHAMIS amanar XEE nan takar6a. Suka kaita part dinta Wanda KHAMIS ya tsigunta mata akan gidansu da Dadyn nashi yake qarasa musu...


SAILUBAH takalle XEE xatayi gwulma saitaji wayanta na ringing
Tana dubawa taga RAMADAN ne
Yace Aunty kiyi sauri kixo mutafi
Tace ko cikakken minti biyu bamuyi bah xaka doko min kira
Yace eh
Tace toh baxan xo bah
Yace xan shigo in 'daukeki Wlhi
SAILUBAH tawaro ido😳
Jin tayi shuru yasashi cigaba da cewa minti biyu nabaki kizo mutafi. Yana fa'din hakan ya kashe wayan




By Hajju
[5:17PM, 05/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: R🇦HAⓂ🇦T
[20/03, 17:09] 80k: [11:21AM, 07/01/2017] R🇦HAⓂ🇦T Nalele👯: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
*👯BANAH*👯
👯👯👯👯


*👯TASU SALAN SOYAYYAR👯*


*Na Rahamat Muh'md Muh'md Rufa'i Nalele*👯


” بسم الله الرحمن الرحيم


*PART 108*




SAILUBAH ta kalli XEE Tace ni SAILUBAH yaxanyi da RAMADAN
XEE tayi dariyar qarfin hali dan kukan da tasha bai saketa bah Tace hakuri zakiyi
Tace duk yabi ya futuneni ya hanani sakewa.
Kan XEE tayi magana itama wayanta ta 'dau qara. Tana dubawa taga kuma RAMADAN 'dinne....
Murmushi tayi Tace gashi ya kirani kuma bara inji me xaice
Tana 'dauka Yace pls Aunty XEE ki koro min Auntyna dan Allah
Tace kafiya rikici RAMADAN.....
Akan me xaka takura mata haka.
Sam kahanata sakewa a bikin nan.
Sai kace ba nawa bah😔
Yace kiyi hakuri nidai Ki koromin ita imba sO kike insa miki kuka bah
Tace har abin yakai ga haka😳
Yace eh Sosai mah
Tace toh gata nan ka 'dan jirata ka'dan Yace aha ina jira.....






FAWAS yayi Murmushi Da fa'din kabarta xuwa anjima mana
Yace bakaga yanda Maza suka cika layin bane
KHAMIS yayi dariya Yace gashi tafeso kyau Sosai bashakka ko saisun gane maka ita san ransu
RAMADAN yajah numfashi da fa'din Wlhi abinda nake tunani kenan.....
FAWAS Yace addu'ata 'daya yau Allah yasa Momy taqara yimin baxata irin na jiya 😀
KHAMIS Yace AmEEn
RAMADAN ko jan tsaki yayi
FAWAS ya dafashi Yace kayo makirci mana RAMADAN....
Ka tsaya kana wani jah mana tsaki kamar wani tsaka
Murmushi yayi dan kwakwal warshi ta'dan tsillo mishi wani dabara






SAILUBAH tajah tsaki Tace barshi kawai da Allah dan nafara gajiya da futunarta
XEE tayi dariya Tace 'daxo naga bakinki da magana pls gayamin


SAILUBAH ta Murmushi Tace cewa Xanyi yau Xaki cafke sandar girman👍🏻 qaramin Yaro


XEE tawaro ido kana tayi murmushin yaqe Tace hmm toh saime
Addu'ace dai na miki
Wlhi ina tabbatar miki qaramin Yaro ne xai haqe miki wannan rijiyar taki


SAILUBAH tayi murmushin Takaici Tace ai narigada naci fariyar qaramin yaro bai isa ya kwashi romona bah


Bar ganin RAMADAN xai Aunreni.......
Kema kinsan yanda mukayi dashi
Sanin kankine RAMADAN bayasan ganin 6acin raina
Da xaran na'daure mai baxaiyi gigin shiga gonar da batashi bah


XEE tajah numfashi Tace kikiyayi ranar da xanganki kina amai ko kina xubda yawu
SAILUBAH tasheqe da dariyar rainin hankali xatayi magana wayarta takatseta


Cikin dariya ta'dauka ganin 'dan futunar nata ne
Yace Auntyna.....
Tace ina jinka
Yace naji ciwo ne xojiga yanda yake jini.........
Xarab SAILUBAH Tatashi Tace meyasa kaji
Yace wayyo jinina xai qare Dan....
cilli da wayan SAILUBAH tayi cikin tashin hankali takalli XEE da cewa wai ciwo yaji har yana jini. Tafa'di hakan tana saka takalminta
XEE Tace saida safe dan wannan ciwan axuciyarsa yaji nasani.....
SAILUBAH taji me tace amma bata tsaya kulasa bah ta ficce




Ganin kofar motar tashi tayi abu'de
Hakan yasa tayi saurin shigewa tana cewa nagani.
Yace kulle qofar mana Aunty
Ba musu takulle........
Jannnnnnn...
Yajah motar yana Murmushi
Tace katsaya naga ciwan mana
Yace axuciya yake Aunty


Hakama XEE tace nagani....
Tafa'di hakan da kunna watar cikin motar tana wani waro ido


Yace kai Aunty XEE badai kwakwalwa bah.


Shuru tamishi Ganin ba alamar ciwo ajikinsa shiyasata ganewa wayo yayi mata.


Aiko tagallamai wata muguwar harara
Yayi Murmushi yana qara gudu da motar
Yace kawai bacci nakeji shine naga bai dace batafi na bar Amaryata bah


SAILUBAH tadafe kai Tace wataya da jakata Suna can gidan fah....
Yace saiki barmah gobe
Tace akwai hirar da xamuyi wajan chat da qawayena qarfe gomah
Yace toh Naji
Tace mu juya pls
Ya galla mata harara Yace wlhi baxan juya bah
Shuru SAILUBAH tayi tana tunanin wai yaushe RAMADAN ya rainata ne.....




Pls FAWAS inka shirya xuwa gida ka'dan tawomin da jakar Auntyna da wayanta yanxu dan Allah
Ok
Tnx. Saiya kashe wayan


Daidai nan ya shiga gidan nasu da tsaida motar
Ya kalleta ka'dan Yace FAWAS xai kawo yanxu shikenan
Ta gallamai harara dasan ficcewa daga motar
Yace Allah idan baki gode min bah xan kira FAWAS nace ya barshi kawai sai gobe naje na kar6a
Bata kallesa bah taja tsaki da taficce daga motar xatayi falansu.
Yace si si si😁
Tajuyo afusace Tace karka yarda wlhi....
Danni ba karuwa bace da xaka dinga min irin kiran su.


Yayi Murmushi cikin muryar qasa qasa Yace xanso ko kixama cikakkiyar karuwan acikin gidana ya kasance Kullun acikin yimin karuwancin kike
😳😳😳😳
😳😳😳
😳😳
Sosai SAILUBAH tawaro ido cikin matuqar mamakinsa😧


Ganin tashiga yanayin da yaso shiyasa yayi saurin jan motar tasa baya ya fitar da ita xuwa gidansu yana Murmushi......


SAILUBAH ko mamakin bakin da RAMADAN yayi da rashin kunyar da take damunsa CE tah cikata. Haka dai takwanta da mamakinsa batare da taga qeyar jakarta da wayanta bah




KHAMIS Ango ko shigarsa gidan nasu gun Momynsa yayi direct bakinsa 'dauke da xaxxafar addu'ar Allah yasa karta fitoh mishi da nata salan kamar yanda Momyn FAWAS ta kawo nata.


Samunta yayi tana waya
Sanda ta gama takallesa da cewa 'dan Auta nah.
Yace kalleta da cewa Barka da dare
Tace Barka dai


Sai yayi shuru yafara danne dannan waya
Tace KHAMIS.....
Da sauri ya kalleta dan yaji kiran har Cikin ransa
Tace Wato shi Aure wani abune me hatsari idan baka tafiyar dashi kanta farkin addinin musulinci bah
Shi Aure wani ibada ne Wanda Annabi Muh'md sallallahu'alehuwasallam
Yayi mana nuni da muyishi
Xanso kaxama 'daya daga cikin xaratan maxan da sukasan miye Aure me ake nufi dashi
Ka kyautatama matarka kasota ka qaunaceta tsakaninka da Allah badan wani abu nata bah
Kanutsu kafahimci rayuwa yanda take kasamar min nutsuwa acikin Auran ka
Ka kula banasan nafara cin karo da matsala acikin Auran ka


Sosai Momyn nashi tatsaya tadinga mai nasiha me ratsa jiki
Can Tace yaje ga Dadynsa
Haka yaje garesan jiki a sanyayi
Shima 'dorashi yayi akan tashi nasihan da cemai yake sai Allah ya tashemu
Koda ya kuma 'dakin Momy. Murmushi tayi Tace toh sai da safe kakula min da kanka.
Jikinsa amace yaje ga Amaryar tasa........










FAWAS na komawa gida ya kafah ya tsare addu'arsa Allah ya hanka'do mai da matartasa
Dan haka ya kira momyn shi awaya Yace Momy kaina ne yanxu yafara min ciwo irin na jiya
Momy Tace Subhanallah ina maganin jiyan yake
Yace kamar dashi HAMEEDA tatafi jiyan a hannunta
Tace bara in duba maka wani
Yace no Momy wancan nake so. Dan nalura yafi kar6ata pls ki dubamin shi
Momy tayi Murmushi irin nasu na manya dan tagane 'dan nata yake nufi
Sosai yake buqatar matarsa
Nan tausayinshi ya kamata
Ta shiga tunanin Insha Allahu asatinnan xata barshi da matarsa tunda tagama aikinta akanta


Tace gashi kuma kamar wancan 'din ya qare
Bari nakira HAMEEDA a 'dayar wayata tunda tana hannunta sai takawoma
Yace tnx my mum Allah ya barmin ke.
Tace AmEEn my son


HAMEEDA na kwance Momy tadoka mata kira
Wai taje takaima FAWAS sauran maganin jiyannan data bata tabashi kanshi ya dawo mai da ciwo
Shuru HAMEEDA tayi dan itadai a'dakin nashi tabar maganin Kodai bai gani bane yayi tunanin dashi tatafi
Qilama gyefan gado yafa'da tunda rikitata yayi
Tacema Momy dai toh.....


Tana turo 'kofar da sallamah shi tagani a tsaye yana ganinta ya rungumeta da saurin kai bakinsa cikin nata yana aika mata da sakwanni kalakala a burkice
Tasan bata isa ta kwaci kanta bah shiyasa tabarshi yadinga juyata San ranshi


Sosai ya burkitata har tafara dana sanin xuwa
Can dataga xaiyi nisa saita fara quqarin fashewa da kuka
Cikin damuwa ya qara matseta ajikinsa tsam kanshi bisa qirjinta yana wasa da sauke ajiyar xuciya.
Muryarshi can qasa Yace ina buqatarki matata pls kiyarda yau nakai wancan matsayi....
Yafa'di hakan da janye kansa daga gareta ya rumshe ido yana sauke numfashi
Ahankali HAMEEDA tajanye kanta daga gadan tagyara kanta cikin sanyi Tace anan 'dakin nabar maganin fah


Nasani ai. Yafa'di hakan batare daya bu'de idanshi bah
HAMEEDA taxuba mishi tana qare mishi kallo tsaf
Gaskiya FAWAS kyakkwawa ne
Yayi mata tako ta ina....


Ahankali ya bu'de idanshi karab suka ha'da ido
Takai bakinta ta sakar mai kiss agoshi. Yayi saurin lumshe ido
Tana ganin haka taficce daga 'dakin
FAWAS yabita da kallo






KHAMIS ko yana shiga bet room 'din matar tasa. Jikin nasa a sanyaye haka yaje ya rungumeta Yace masha Allah yau burina ya cika.
Tace nima haka

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login