Showing 9001 words to 12000 words out of 95088 words
Chapter 4 - Samarin Bana Complete Book Writing by Rahamat Muhamm ad Rufa'i Nalele.txt
tunanin ko dan rikicinsu na 'daxo ne. Yace waya ta6amin Auntyna. Taqi kulashi
Cikin kalar tausayi Yace Wlhi in bakiyimin magana bah Xanyi kuka
Ta kallesa. Dariya ta kamata. Toh kayi mana.
Yayi Murmushi ai kuma ya wucce tunda kinyi maganar harda dariya pls meyake damunki. Ko wancan mutumin yaxo ne kuma kinji kina sansa haka a munin nasa
Ta 6ata fuska cikin shagwa6a Tace hmm yaxo Amma Nace mishi inada mijin Aurena
Cikin farin ciki Yace Allah Auntyna
Tace Wlhi
Yabata kiss a hannu Yace Yauwa gwara da kikace mai haka
Da xakiban dama da kin samu Wanda ya dace da ra'ayinki.
Tace kamar ya
Yaje feta da kallan nan nasa. Nanko jikinta ya mutu ta rikice mai
Dama haka yakeso danya samu yanda yake so
Hannunsa cikin nata idan shi ma cikin nata Yace so nake duk wani saurayin da kikayi Ki fa'damin dan in tayaki gano Wanda ya dace dake da kuma ra'ayinki
Ya rigada ya gama kashe mata jiki saita 'daga mai kai kawai alamar toh
Yayi Murmushi da ficcewa daga 'dakin dan yasan hirar tasu taqare tunda jikinta ya mutu
Shuru SAILUBAH tayi ta bishi da kallo harya fittan
Kana ta kwanta tana tunaninsa
👯👯👯
Sun ha'du Su uku kamar yanda suka saba dan xuwa club. Amma sai FAWAS Yace suje gidansu Aymana budurwarsa
Nan sukaje
tafitoh cikin nutsuwa. Yarinya 'danya shakaf.
[12:36PM, 14/11/2016] Rahamat Nalele 👯: Kallo 'daya xaku mata kugano nutsuwarta da kyau da Allah yayi mata
Aymana tana MASEEFAR son FAWAS.
Sam duk abinda FAWAS xai mata xata bashi ha'din kai
Duk da wayan 'yan matansa hakan baisa ya rabu da ita ba. dan da gaske ya hango maseefar son shi a kwayar idanta
RAMADAN da KHAMIS bar musu motar sukayi kamar yanda suka saba
FAWAS ya kalleta cikin so da qauna Yace yau kuma hijab aka samun dan karnaga kwalliyar da kyau
Tace aini takace Tafa'da tana mai cire hijab 'din
FAWAS yabita da kallo Sosai
Ya gama gane yarinyar duk abinda yakeso agareta xata mishi dan yarigada ya gama da xuciyarta ya 6ata mata xuciyarta ba wanda yake cikinta saishi. Kuma lokuta da dama yana rungumarta yayi mata kiss ya ta6a duk inda yakeso ajikinta Amma Sam bata hanashi
Shiyasa idan yaso kasancewa jikin mace ko basu RAMADAN xaije gareta yayi tsotse tsotsanshi da ita Su rabu
Ya lumshe ido dan kwalliyarta ta masa kyau Sosai
Direct ya kai bakinsa cikin nata Yafara har gitsata.....
Kamar ance kalli can RAMADAN ya qurama motar tashi ido nan yagano ya matse musu 'ya
Ka 'dan dinguri KHAMIS da yake waya da meenat ganin kamar RAMADAN xai mishi gulma yasashi katse wayan
RAMADAN Yayi Murmushi Yace 'dan iskan ya matse musu 'ya
KHAMIS Yace haba dai anan kalan agansu
RAMADAN ya nuna mishi motar da hannu
Aiko KHAMIS mah ya qura ma motar ido yayi dariya Yace karya zarce fah
RAMADAN Yace hmm ban ta6a ganin doluwar yarinya irin Aymana ba. Yanxu idan ubanta ya fito ya gansu Tace me
KHAMIS Yace tace shine ya fara mata
RAMADAN ya qarayin Murmushi Yace xako tagane kuranta dan nalura babanta irin 'yan qauyan nan ne masu gudun abin kunya
KHAMIS Yace ya kama mu katsesu fah
RAMADAN ya dafashi Yace barsu suji da'dinsu kaga sai mumusu gadi
KHAMIS ya harare shi Yace Kana da iskanci Wlhi
Yace Amma ko nafara iskancin bana kaiwa babban gurin kuma duk da iskancin nawa ai ni nake temakwanku banda haka da yanxu kunma mata 'dari ciki. Pls ka kashesu suji da'dinsu na'dan wani lokaci ne fah.
KHAMIS ya qara qurama motar ido Yace kaga Ya gama kashe mata jiki Kasan Allah saina katsesu.....
RAMADAN ya janyoshi Ganin xai nufesu Yace bara na kirasa
Nan ya kira numbarsa
A wahale FAWAS yasaki Aymana ya duba wayansa ganin RAMADAN yasan yayi hakanne dan katse mishi jin da'dinsa
Ya kalli Aymana da jikinta yagama yin sanyi ya watsa mata wani kallo ta lumshe Yace baby jeki gida sai munyi waya Tace ya kamata katuro iyayanka gidanmu
Ya waro ido tare dayin Murmushi Yace Karki damu ai dole suxo
Nan tafitoh jiki asanyaye
Taga RAMADAN da KHAMIS a 'kofar gidansu KHAMIS sai kallanta yake. Tana ha'da ido da RAMADAN ya gallah mata harara tare da 'dan lasar le6ansa. Suka bar gun
tabisu da kallo
KHAMIS ne me tuqa motar cikin jin da'din tuqin ya kalli FAWAS Yace ka 'dan huta fah yau
Yace danma 'dan iskan nan ya katseni
RAMADAN Yace xanso ganin Amina
Yace ba Asma'u ba
Yace na bata hutu ai
Haka sukayi gidansu Amina tana tare da wani saurayinta kallo 'daya xaka mata Kasan tana hirarne batare da Santa ba
Tana ganin motar masoyin nata RAMADAN tasaki Murmushi
RAMADAN Yace mutafi kawai
FAWAS Yace inka isa in nutse anan 'dan rainin hankali kawai dan kaganta da wani shine..........
Kanya qarasa Amina yaxo jikin motar tasu tabar wancan saurayin nata
Nan tagaisa dasu KHAMIS takalli RAMADAN Tace farin Cikin raina
Ya kalleta da Murmushi Yace na'am tauraruwata
Tace ban xaci ganinka ba
Yace Allah ko. Wancan shine Angwan naki
Da mamaki Tace ban gane ba
Yace ina nufin dai shi xaki Aura. Dan naga ya ha'de
Tace duk duniya ta shai da ba wanda nake so sai kai. Me xaisa kayi min irin wannan wasan Bayan Kasan Kaine mijin Aurena
Ya waro ido Yace wai dama soyayya mukeyi da xaki Sa aranki xan xama miji agareki......
Ba Amina ba hatta KHAMIS da FAWAS sanda suka waro ido😳 cikin tsoran furucinsa
Yaci gaba da cewa Wlhi tallahi ni qawa na 'daukeki ba Masoyiya ba
Atare dukkansu su ukun sukace Kut....
Tace RAMADAN dama haka kake
Ka cuceni ka cuci rayuwata
Ka hanani inso kowa a rayuwata dan mugunta yanxu kace wai qawa ka 'daukeni
Yace gaskiyar xancan kenan. Dama naxo ne in gaisheki inga kyakkyawar fuskarki dan haka naganki Allah Ya tashemu lafiya saimun ha'du gobe....
kai KHAMIS jamu muje
Haka ta raba kanta daga motar KHAMIS yaja motar cikin jin tausayinta
Kai 'dan iskane wanda Yagama raina hankalin mutane
Dama ba San Amina kake ba katsaya raina mata hankali. Cewar FAWAS
KHAMIS Yace bar shege xai ha'du da daidai shi Wlhi kodan cutar da yarinyar nan da yayi
RAMADAN ya ta6a baki Yace mace 'daya nakeso arayuwata itace take da damar mallakata idan taso
KHAMIS ya gallamai harara dayin kwafah
A haka sukaje club kusan Sha 'daya da rabi
Kamar yanda suka Sabah drink ne kala kala sai Wanda kakeso xakasha
Su Sha wannan susha wancan
Su rungumi mata da kissing da tsotse tsotse da dai sauran su.
Sha biyu da rabi daidai SAILUBAH ta kasa bacci haka kawai
Dake tasamu tsarki saitayo Alwala tafara lafula alokacin
Bayan ta idar taga 'daya saura minti uku sai kawai taji tanasan kiran RAMADAN daji Yana gida ne ko yana club
Lokacin duk sunfita daga hayyacinsu. RAMADAN yaga kiran wayan Auntyn nasa. Ya waro ido Cikin 'dan kuxari yaje harabar wajan ya 'dau kiran nata Yace my Aunty
Yanda SAILUBAH takejin ki'da na tashi shi ya tabbatar mata yanacan club 'din. Kamar xata fashemai da kuka Tace Wato kanacan ko
Yace ina 'dakina kallo nakeyi Tace qaryane Wlhi
Yace toh kiyi hakuri yanxu xan dawo Tace karma kadawo ta kashe wayan
Bai sai taji hawaye ya xubu mata bah
Shiko RAMADAN kiranta ya hauyi yana San lallashinta karta tashi da fushi dashi gobe
Cikin fusata ta'dau wayan Tace karka kuskura kada man......
Ya katseta da fa'din Wlhi ganinan dawowa my Aunty ki dena kuka kinji
Tace wayace maka kuka nakeyi
Yace muryar kice ta gaya min hakan.
Tace minti biyar nabaka Naji dawowarka yanxu Wlhi
Yace angama Auntyna Tajah tsaki ta kashe wayan. Tare da miqewa tanajin xafi aranta
Shiko RAMADAN komawa yayi ya janyo Su KHAMIS suka fitta daga gun
RAMADAN natuqin FAWAS na maseefa akan lokacinsu yau bai cika ba ya wani janyosu
Yana jinshi ya masa shuru
Ba qaramin gudu ya dinga shararawa ba. Burinshi kawai Yakai gida nanda minti biyar 'din
Ko takan sauke KHAMIS baiyi ba yaje gidan nasu
Yana tsayawa da motar Yace toh sai da safe Yana fa'din hakan yaje ya kwankwasa 'kofar gidan nasu
nan megadi ya bu'demai ya sallameshi wajan bashi dubu biyunsa yayi part 'dinsa cikin san'da
FAWAS ya kalli KHAMIS Yace kai xan fara saukewa ko insauke Kaina Yace fara dai saukeni...
SAILUBAH najin sawowarsa tayi Murmushi dan ta'dauka xai xarce lokacin data saka mishi
Tatura mishi da 'dan gajeran message cewa _ka tabbatar kaci abinci kafin ka kwanta_
Lokacin yayi wanka kenan yasa kayan bacci xaiyi Sallah yaga sakwan nata. Da Murmushi ya karanta kana ya rubuta mata _xanci insha Allah Auntyna_
Washe gari Bayan sun ha'du da safe Tace dan Allah yaushe xaku dena xuwa club
Yayi mata sanyayyan murmushi me sata in 'dauke idanta akansa ya 'dan susa qeya Yace sai randa mukayi Aure Auntyna
Tace Wato barin ba yanxu ba. Dan nasan xaku 'dau shekara goma Sha biyar nan gaba kafin kuyi Auran dan ayanxu bamai hankalin daxai baku mata
Ya sheqe da wata dariya abinda ya bata mamaki dan tasan Murmushi ne abokin tafiyarsa
Ya kama hannunta tare da kallan kwayar idanta Yace hakane Auntyna
Kin san na rabu da Amina jiya
Tace ayya yarinya me hankali ta tsaya 6atama kanta lokaci akanka. Me ya ha'daku
Ya kwashe Komai ya gaya mata yaqara da cewa Wlhi Auntyna taban tausayi
Tace kwarai Ko nima
Yace yau sha'daya muke da lectures
Tace ni baxanje ba fah
Yayi shuru yana kallanta can ya shafi gefan fuskarta Yace nadena matsa miki akan hakan my Aunty
Tace kadena ta6amin fuska ni sa'arkace wai
Yace abin ya xaman min jiki ne Auntyna ko shima kinajin xirrrr 'din 'din ne
Ta gallamai harara Tace ko 'daya nidai......
Ya katseta da cewa nadena shikenan
Tace inaso kakaini gidansu XEE yau daga can kakaimu gidan Saudat tana ta kirana bansan ko lafiya bah
Yace toh kishirya yanxu na kaiki kafin nagama shirin makaranta nasan kungama sai nakai gidan Aunty Saudat 'din mubarki acan in muntashi daga skull sai mubiyo mu 'daukeki
Tace itama XEE baxa taje ba
Yata6e baki Yace hmm Allah ya ganar daku sanin mahimmancin ilimi
Ta harareshi ya futa daga kitchen 'din
Takira wayan XEE tana CE mata gatanan xuwa.
XEE Tace ki temaken kuxo da KHAMIS dan Allah dan SOYAYYARKI da manxan Allah
Jikin SAILUBAH yayi sanyi Tace toh
Nan takira RAMADAN Tace dama suje da KHAMIS Yace toh bara ya gayamai yaxo yasa memu
Tace Yauwa
Riga da siket tasa na atamfa 'dinkin ya amsheta Sosai tayi kyau ba'dan ka'dan ba
RAMADAN ya dinga 'daukarta a hoto
Bayan sun fitoh ne Yace Amma fa kayan nan sun matseki Tace toh yake nan
Yace danine ke da hijab xansa
Tayi dariya Tace tab toh bakai bane ni
KHAMIS Yace Aunty LUUVAH kinyi fah
Ta tallesa sosai eh da gaske KHAMIS na miji ne kuma kyakkyawa amma ita bataga abin so a jikin qaramin yaro ba
Tace Kullun haka kuke cewa KHAMIS
Yayi Murmushi Yace ai hakanne
Haka RAMADAN yaje ya xakulo wata motarsa da yada'de bai hautaba
Suka bar layin nasu
Samarin layin suka dasa gulmar su. Wai RAMADAN yasamu SAILUBAH yanda yakeso
Bayan sunyi parking a Gidansu XEE suka shiga gidan kansu tsaye
A falo sukaga mamah da ita XEE 'din
Nan suka gaida maman tayi kitchen
KHAMIS Yace Aunty XEE
Tace yane Qanina
RAMADAN Yace naga kin fa'da tsakanin jiya da yau lafiya Tace hmm ganinan dai RAMADAN so yanasan haukatar dani
SAILUBAH tagalla mata harara
Yace toh Allah ya kawo Sauqi Amma ciwan so maseefa ne.
Tace AmEEn hakane wlhi
SAILUBAH ta xungureta akan tadena kafe KHAMIS da ido haka
Itama ta harareta abayyane Tace Wlhi baxaki hanani ganin abinda ya hanani bacci ba
SAILUBAH Tace toh tashi muje 'daki
Tace qaramin minti biyu in sami nutsuwa dan Allah
Cikin Baqin ciki SAILUBAH tarabu da ita
Tana kallanta tanata Satar kallan KHAMIS
Shiko basan tanayi ba
Ashe tayi shukar sirri akan idan RAMADAN
Dan haka yace aransa bara ya tabbatar da xarginsa
Yace Aunty XEE xamu tafi
Nan fah tanuna tashin hankalinta akan subari sai anjima
SAILUBAH kamar ta kwasheta da mari haka taji Tace xasu skull muba xuwa xamuyi ba akanme zakice suxauna
Ta harari SAILUBAH idanta akan na KHAMIS ita kanta tsintar kanta tayi da shagwa6e mai fuska Tace dan Allah kubari sai 'dan anjima
Yace Aunty XEE kiyi hakuri Kuba san karatu kuke ba. Muko munaso kibari in aka tashi maxo. Yafa'di hakan cikin kulawa
RAMADAN ya kalli XEE Sannan ya maida kallansa ga KHAMIS ya kalli SAILUBAH sai yayi Murmushi tagallamai harara.
Haka suka tashi suka tafi badan XEE taso ba
RAMADAN na tuqi ya kalli KHAMIS ka'dan Yace ka ankare da Aunty XEE fah
Cikin sauri KHAMIS ya kalli RAMADAN Yace ban gane ba pls ganar dani naji gabana ya fa'di
RAMADAN ya ta6e baki Yace idan budurwa taga 'daya daga cikinmu tana so. kuma 'dayanmu ya gano hakan ai da wannan kalmar muke gayama juna dan ya ankare da ita ko ka manta ne
Sakin wayar hannunshi KHAMIS yayi ya kama kansa da hannu biyu Yace innalillahi-wa'inna'ilaihirraji'un
RAMADAN Yace xaku dace Sosai 😆
KHAMIS yayi shuru.....
Xuciya cike da tunani da tashin hankali Can Yace Aunty XEE wayyo Allah na
ina toh Surajon nata
RAMADAN Yace tsuntsun yatashi daga kansa ya dawo kanka pls kashare kawai kahuta abokina xata kula dakai sosai cikin rayuwar Auranku👌🏻
Shuru KHAMIS yayi duk hankalinsa ya tashi yarasa wane tunani xaiyi
Yana cikin wannan halin yaga kiran meenat a wayarsa data fa'di qasa
RAMADAN Yace saki ranka ka 'dauka pls
KHAMIS ya kallesa Yace kasan me Naji
Yace aa
Yace Wlhi ji nayi inhar na'dau wayannan Aunty na kallona
RAMADAN ya sheqe da dariya Yace naga alamar Aunty XEE 'dinnan ta har gitsa maka kwanya.
Cikin fusata Yace ba itace ta har gitsamin kwanya ba kaine. Daka ankarar dani ita. Ya fa'da dajan tsaki
By Hajju
[20/03, 17:09] 80k: 👯👯👯👯
*SAMAREEN*
👯 *BANAH*
👯👯👯👯
*TASU SALAN SOYAYYAR👯*
*Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele*
Part 26 to 30.
Taqara shagwa6a fuska Cikin shagwa6a Tace yanxu kenan idan yaxo gobe karna fitta
Yace in nine ke ba
Tace nifah bana san Auran mummuna
Yace na sani ai. mexai hana kice mishi ammiki Miji
Ta qura mishi ido tana san tunanin wani abu. yayi saurin katse mata tunanin da cewa no fah. ki fita idan yaxo Amma kiqare mishi kallo Wlhi xaki yarda da xancena. Yafa'da yana mai miqewa har yakai 'kofa. Tace ina fatan dai kaci abinci. Yace banci bah dan abincin biki ne agidan
Tace ai yayi da'di
Yace tuwan 😳
Da suka sama miyar kabewa kai Gaskiya ba xanci ba Wlhi. Dan natsani kabewar nan
SAILUBAH tayi Murmushi dan tuno qiyayyar dake tsakaninsa da tuwo. Sam ya tsani tuwo musamman asaka kabewa amiyar (kunsan kano da kabewa Allah ya basu hikimar sarrafata😆 )
Tace ka tsaya in dafama ko indomie CE
Ya dawo ya kama hannunta Yace baki da lafiya Auntyna ki barshi. xansa momy ta dafamin. Ina san kihuta banasan Ki wahala kinji
Tace toh 'daukar min alqawarin xakaci
Yayi Murmushi da jefanta da wannan shu'umin kallan nasa
Tuni gabanta ya fa'di tanemi rikicewa
Ganin haka yasashi shafar gefan fuskarta Yace na'dau miki alqawari xanci.
Shuru tayi harya bu'de 'kofar xai fitta cikin wata wahalalliyar murya Tace dan Allah kar kaje club yau
Ya san idan ya qara gigin kallanta tabbas xai hanata bacci yau
Dan haka batare da ya juyo ba Yace toh naji
Alkawari
Nayi
Ya fitta daga 'dakin
SAILUBAH sai taji hankalinta ya kwanta dan tasan tunda Yace baxaije bah toh baxai je 'dinba
Kwantawa tayi tafa'da tubanin XEE
Allah Sarki yanxu haka tanacan dana kukan nata
Tayi Murmushi wai miyema soyayya ne
Sam SAILUBAH batasan soyayya ba
Dan tana fara soyayyar RAMADAN yake katse mata jin da'dinta
Ita dai abinda yake gabanta shine Auran me ku'di
Ahaka bacci 6arawo yayi awan gaba da ita
RAMADAN ko yana kallan Su FAWAS na shirin xuwa club Yace baxai jeba
Sukace me yasa Yace Auntyna ta hanani xuwa yau
Kai Aunty LUUVAH me yasa tayi haka. Cewar KHAMIS
FAWAS Yace share kawai muma mun fasa xuwa.
RAMADAN yayi dariya Yace nasan xa'ayi haka
KHAMIS yajah tsaki Yace naso hutawa Wlhi
Dole haka sai gun 'yan matan nasu sukaje kawai
XEE ko tasa iyayanta tayi agaba tana musu kuka
Da tashin hankali suke tambayart lafiya
Nan tagaya musu Komai taqara da cewa Wlhi BABAH na tsani Surajo. Bana sansa. Kurku ha'da ni Aure dashi dan baxan ta6ayi masa biyayya bah
Kuma ai ana Aure ne dan biyayya Wlhi mamah baba baxan ta6a yimasa biyayya ba nidai bana san shi yanxu
Dake iyayan nan ne masu San 'ya'ya nan suka hau lallashinta da cewa gobe xasu aika masa da sadakinsa basai ma yaxo bah
Nan hankalin XEE ya kwanta
Takira SAILUBAH take gaya mata yanda tayi da iyayan nata
SAILUBAH Tace Wlhi banso rabuwarku bah dakun sa santa kanku dai da yafi
XEE tajah tsaki Tace Wlhi Sam SAILUBAH bakiyi bah
Da Kinsan xafi da ra'da'din da nakeji araina da baki CE haka ba
Washe gari misalin qarfe biyu ne suke da lectures
Dan haka RAMADAN ya biyoma Auntyn nasa
Ta kallesa da kyau Tace baxan iya xuwa bah
Yace Amma gaki garau mexai hanaki xuwa
Tace ni nasan abinda nake ji
Yace Auntyna akwai ranar da xaki nemi karatun nan ido rufe Ki rasa shi
Me yasa bakya san karatu ne Auntyna. yana da amfani fa. Wannan CE damarki idan kika bari takubce miki ya wucceki kenan har abada
Duk da in san karatu irin na Aunty XEE tafiki
Amma da antashi magana sai kice wai aibake ka'dai bace kike qin karatun
Ta galla mai harara. Cikin raini tace wai in tambayeka man
RAMADAN ya faketa da ido. Taci gaba da fa'din
Ni da kai waye babba
Yace ke
Tace meyasa kake sani agaba da fa'da sai kace Kaine Babban nice qanwar
Yace Auntyna kin kasa ganewa Sam.
Shi karatu idan yaxo gareka kamashi kake da kyau dan kai kake da cin moriyarsa. Ina guje miki ranar da xakiyi Aure kisami Miji me in barin Matarsa fita karatu. Ya hanaki cigaba alokacin dake kike ganin dacewar hakan
Tace na rigada nagama tsarama kaina rayuwar aurena. Insha Allah xata xomin yanda ya dace
Yace koh
Tace