Showing 78001 words to 81000 words out of 107121 words

Chapter 27 - MA'AIKACIYAR GOMNATI BOOK COMPLETE BY Asma Baffa .pdf

23 Mar 2025

6637

takeyi tana shagwaba,har wani kukan shagwaba
takeyi ta dan bigi kirjinsa Allah ka cuceni da baka fada min tun da wuri ba,
Ai da tuni an wuce wajen,daria Omar yayi sosai yanajin shirmen Iklas,

Honey?naam Omar ya amsa yana ta jagwalgwala Iklas, shi yasa Ashe ko wacce in tanayin
abun nan sai ajita tayi luf,baka gani ba duk wuyar haihuwa amma mata sai suyi ta girgizo
'ya'ya....Omar yace ai mantawa sukeyi sabo da irin wannan dadin,

Shi yasa nakeso kema kiji dadinki kullum da kanki zaki dinga nema,bakiga Sahar ta tsaneki
ba? Iklas tace ai bata kaunata Sam, ai duk akan wannan ne cewar omar,langabewa Iklas ta
karayi tana jin zancen Omar,
Na shirya kawai ya Omar amma muyi nafeelar kaji,dadi Omar yaji ya gama tsara Iklas ta
yarda, a daddafe Omar yayi sallah shida Iklas da Adduo'i

Iklas a ranta tace tunda da dadi na daina kunya da tsoro,basirarta ta nunawa Omar fagen
romance, ta gama rikirkita Omar ya haukace mata abubuwa take masa na fitar hankali,masu
wuyar fadi. readers kunyarku nakeji bazan iya fada ba.lol

Shima haka,lokacin daya buda cinyoyinta ta zata wani salon zai mata har kara gyarawa
tayi,wani bala'in radadin zafi taji zirrrrr tun daga kanta har kafafunta,duhu duhu take gani,nan
take ta dinga tsandara ihu da kururuwar kuka,gashi ya gama riketa kam aiki yake mata kawai a
headquarter, tunda ta cije lips dinta sai da ta fasashi ba tare da ta sani ba saboda masifar da
takeji a kasanta,kuka takeyi kamar ana yankata,tana kiran Ummi zai kasheni,ka yaudareni
bazan yafe ba,na shiga uku ka kyaleni haka,
Amma ina Omar harkarsa yakeyi kawai yana sambatun dadi,bakinsu ya hade wuri
daya,abin na omar naga ba tausayi waje na fice ina jiyo Iklas na
uhmmm.......uhum....uhummmmm saboda Omar ya toshe mata baki da nasa.so take tayi kuka
amma ba hakin jin muryar sai su uhmmm..hakan kara tunzura omar keyi,

Tunda ya fara saida ya sauke abunda ya Dade yana damunsa kaf,tun 7:30am yake abu har
11am,shi ji yake ma kamar ya kara yi idan ta huta saboda yanayin da ya jishi ciki,a ransa yana
jin haushin kansa da har ya kyale Iklas tayi 3days gidansa bai sha zumarta ba,dama haka take
tab lallai yanzu yasan ya auri mace.
. Sai yanzu yakewa Sultan da Raj Allah ya isa da basu fada masa cewar Iklas matarsa ce ba
tun da wuri.
Iklas tsoron Omar ne ya kamata,matsowa yayi wajenta da niyyar bata hakuri kar kar jikinta
ya fara rawa kamar mazari,dan Allah ka bari....wayyo ni mutuwata tazo..hannunsa ya kai zai
daura saman kanta, ihu ta kwala tana gunjin kuka Wanda yayi sanadiyyar tashin Sahar daga
baccin safen da takeyi.
Da rarrafe Iklas ta sauka kasa,da rarrafenta ta bar dakin a gigice ta bude kofar palonta wai
Omar take gudu yau.
Ya zata dayan room dinta zata shiga Ashe gaba daya ta rude main Palon gidan ta nufa

Shi kuwa Omar ganin tana tsoronsa sai ya kyaleta yace bari yayi wanka first sai yaje ya
lallaso Iklas dinsa,cike da nishadi marar misaltuwa ya fara wanka.

Iklas karo taci da Sahar, dariar mugunta Sahar tayi,wayar wuta ta fisgo a jikin TV,tsorata
Iklas tayi gashi baza ta iya tashi ba bare ta ceci kanta,

kafa Sahar tasa ta hankadata baya ta fadi kwance wanwar daga ita sai yar fingilar rigarta,
ihun ma Iklas ta kasayi nan Sahar ta dinga tsulawa Iklas wayar nan tana taka cikinta da
kafa,Sahar ta gane yaune first day din Iklas, bayan ta gama Zane Iklas tayiwa jikinta rudu
rudu,kafa tasa ta Mirza saitin gaban Sahar, ai Iklas saida ta suma yafi sau uku tana farfadowa.
Da gudu Sahar ta dauko Almakashi zata fara aske gashin Iklas kenan Omar ya bude kofa
daga shi sai wandon shaddar daya sa,ya duba ko ina sashen Iklas bai ganta ba shine ya bude
kofar da sauri yana son ya lallaso kayarsa,

Ai da gudu Sahar ta jefar da Almakashin da wayar TV ta zura da gudu ta garkame part dinta
Omar ya mike zai bita ganin yanda ta kumburawa iklas jiki da shatin bulala,
Riko hannunsa Iklas tayi ta masa alama ya sunkuyo da kansa,kunnensa ya kara a bakinta kar
kayi mata komai,kar ma kayi mata maganar abinda ta min

Haba wifey jifa yadda ta miki yau zata bar gidan nan, wallahi baza ta tafi a banza ba sai na
rama idan Allah yasa na warke,murmushi yayi ya gano me Iklas ke nufi,in dai kana sona kaji
dadin zumata Dana baka dazu to ka kyalemin Sahar har na warke idan na rama kuma ka
saketa wlh ko na tafiyata wajen Ummi....kuka ta barke dashi irin azabar da takeji,
Omar yace ur wish is my command Gomnatina abinda kika ce shi za ayi, ya sureta sai Toilet.

AsmaBaffa
[4/15, 12:09 PM] El-hajj💥: ⓂⓂⓂ
MA'AIKACIYAR
GONNATI
â“‚â“‚â“‚

155-160

By
AsmaBaffa




Tana kuka yana mata wanka,Haka ya gasata sosai sai sannu yake mata,fitowa yayi tayi
wankan tsarki da kanta da sauransu,bedsheet kuwa blood din Iklas ya gama batashi,cirewa
Omar yayi har katifar sai da ya dan shafota,liquid soap ya sawa katifar wurin daya baci yasa
dan ruwa kadan da towel karami ya dirje wajen tas, Hand dried ya dauko ya busar da wajen sannan ya shimfida wani bedsheet din,a washig
machine ya wanke bedsheet din ya baza shi,room din ya gyara kamshi ke tashi kawai,Iklas na
rike bango ta fito hawaye wani na bin wani,idonta jajir ya kumbura,

Da sauri Omar ya karasa gareta zai riketa tana kuka tace ni....bana sonka...ka
daina....ku...lani.ba so...kake... Na mutu...ba...ka...kyaleni....na mutu...ma sai sabon kuka
Omar ya rasa yanda zai lallashi Iklas,kusa da ita ya zauna bakin gadon,zai fara magana tace
ni...ka...kyaleni...dama abinda akeyi a auren kenan ni kam Ummi ta cuceni an bawa shugaban
mugaye na Nigeria ni.
Daria Omar keyi a ransa,haba Gomnatina dadifa muka je nema,hannunsa daya ya daura a
bisa cinyarta, daukewa tayi ta jefar da karfi,
Am so sorry ai kin huta yanzu an bude hanyar next time kece da garabasar,da sauri tace
Allah kiyaye,so nake ma ki warke na kunna mana kida ki min rawar nan taki,harara ta balla
masa tana ci gaba da kukanta,da kyar ya lallasheta yace, shafa mai mana kimin kwalliya,kuka
ne ya taho mata tace ni yanzu ba duniya bace a gabana ba ka daina takura min,kuma ka
kiramin Ummita da Suhailata Allah sarki yan uwana

Sultan Omar ya kira a waya, ya na dagawa yace kai munafuki wlh duk sai na muku rashin
mutunci yanda ace kun San Iklas matata Ce amma kuka ki fada min,tun da wuri,dariya sultan
yakeyi sosai kai kuma sai yanzu kaji haushin?

Malam magani zaka kawo ma Iklas bata jin dadi,nan ya labartawa Sultan yanda Sahar
tayiwa Iklas,daga nan yace kuma damafa bata da lfy Sultan sai daria yakeyi

A lallai mutumina Ashe angwancewa kayi dole kaji haushinmu,gaskia Frnd baka da hakuri
yarinya ce fa,to malam ina ruwanka in zaka kawo min kazo ko na kira wani,Allah huci zuciyarka
gani nan zuwa
Iklas dai kukanta takeyi a hankali tana goge ido,Omar sai aikin lallabata yakeyi yana bata
hakuri,
Kukanta ta karawa karfi ga abinda kukayi min kai da matarka yanzu kaje ka kara fadawa
Frnd dinka sai sun San me ya faru,sorry baby magani zai kawo kin San kuma dole yasan
matsalarki.

Kitchen ya Shiga ya hado mata tea da dambun naman da ta soya jiya,da kyar ta yarda ta
ci,tana gamawa Sultan ya kawo magani a compound suka suka hadu ya karbo,wata Riga ya
bata tasa marar nauyi,kana ya bata magani ta sha ya shafa mata a shatin bulalar da ta sha
wurin Sahar,tare da kwantar da ita, Kallon Omar tayi tare da turo baki tace kiramin Ummi a waya,to zan kirata amma sai kin daina
kuka,hawayenta ta goge na daina to.

Ummi ya kira bugu daya ta dauka a ladafce suka gaisa da Omar,yace Iklas ke son magana
dake mika mata wayar yayi,cike da rauni tace Ummi ina kwana gaisawa sukayi,Ummi tace ya
najiki haka,lfy kuwa?kukan da ya taho mata ta hadiye tace lfy Ummi kaina ke dan ciwon gobe
ko jibi zanzo Wanne irin zaki zo daga aure wlh kar na soma ganin kafarki gidan mu,duk iskancin da kika
dingayi a gidan nan a bar miki mijinki daga kai ki zaki zo yawo,
Kuje kuji dadinku Iklas ke da Omar dinki,a sanyaye tace dan Allah Ummi to ki turo min dasu
suhaila kinji,babu daya da zan miki,ki fita idona wlh na fada miki,tunda muka dawo gidan su
Omar kina kula su Suhaila ne?ke ga me miji ko?to baza su zo ba,

Um...datse wayar Ummi tayi a ranta tana yar cin uwa taji jiki wa ya fada mata.

Kuka zatayi Omar ya girgiza mata kai amma sai da ta saki kukanta,gajia Omar yayi ya tamke
fuska Ko ki min shuru Iklas ko na kara yin second rou...kafin yarufe baki tayi shuru tana zare
idanu.
Jinyarta Omar ya dingayi har tayi 3days ta warke sosai har shatin dukan Sahar ya fara
bajewa,kula da ita Omar yakeyi kamar kwai babu inda yake fita tunda akayi bikin su sau daya
yaje wajen su Mama sai waya.

Iklas kullum sai tayi waya da Ummi tana roko a kawo mata su suleim,amma Ummi taki yarda
da kyar Mama tace Abdallah zai kawosu yau suyi mata yini,Tunda Iklas tasha wahala hannun
Omar tsoron sa takeyi ko bed din sai yayi mata Jan ido take hawa,yanzu bata shishigin manne
masa sai dai shi da ya zame mata manniru Ko yaushe yana jikinta kitchen bedroom etc sha'awarta ce take damunsa kullum da ita yake

kwana yana tashi kamar karota akeyi kullum,gashi ko romancing Iklas bata barinsa,
Da ya kai hannu zata fashe masa da kuka,da kyar ma zata yarda ta kwana dakin,idan
kiranta yayi ko wani abun zai karba daga nesa take mika masa ta fece da gudu,ko ta dinga
lallabowa kamar barauniya.
Shi yasa gaba daya Omar ya shiga damuwa,baya jin dadi kwata kwata sai dayayi Dana
sanin ma bai kusanci Iklas ba,saboda sha'awarsa ta karu,gashi gudunsa takeyi,Sahar kuwa
bakin cikinta yake kunsa yanda take bin maza ya ninka na da,so yake ya rabu da ita kar wani
laifinta ya shafeshi amma yayiwa Iklas Alkawarin kyale mata ita.
Kafin ya cika mata aiki,yau Iklas murna takeyi su Abdallah zasu zo da sassafe ta tashi Omar
na bacci ta zame ta hau gyaran gida,kafin kace me ta gama komai,dakin da Omar ke ciki ne
kawai ya rage mata jira takeyi ya tashi,

Tana shiga kuwa taga ya tashi ya shiga toilet,kafin ya fito ta gyara room din sai kamshi,kayan
da zai sa ta Ciro masa,yana fitowa yau sabo da murnar su Suhaila zasu zo gashi taga Omar
yana fushi da ita yana shareta,shi yasa taje wajensa da niyyar tsane masa jiki,hanata yayi
fuskarsa ba walwala,juya mata baya ma yayi, ya gaji da abinda Iklas ke masa da shi yace ta
masa guduwa zatayi tana tsoronsa kamar a kanta aka fara,

Abinda yafi bashi haushi gudunsa da takeyi tana nuna tsoronsa take ji kamar wani zaki ko
aljani,yanzu dan gulma saboda tasan baki zasu zo tazo wani goge masa jiki,
Hannu ta mika a sanyaye ka kawo nayi ma,cike da masifa Omar ya kalleta bana so da ke
kike min? Shuru Iklas tayi tana mamakin Omar dinta fa biye mata yakeyi,sai abinda take so
yake mata,yau kuwa harda yi mata tsawa daga kawai tana tsoron kar ya kara mata irin abun
nan,
Wata zuciyar tace mata ke Iklas kinfa chanja masa irin tsiyar da kika dingayi kullum,baccin
kirki bakya bari yayi saboda masifa,bawan Allah ai yayi hakuri,in wani ne fa ta karfi zai
miki,amma ko magana bakyaso ya miki ba irin lallashinki da baiyi ba,idan ma baza ki yarda ki
kara bashi kanki ba to ki bari mana ya samu nutsuwa, ki kula da mijinki,Omar bai son
hayaniya,dama kuma yaya sarai kin San Omar bai daukan raini,ke kadai yakewa haka,yake
miki daria saboda yana sonki,idan kikayi sake wata ta kwaceshi da wuri,kuma kinsan ba ke
kadai gareshi ba gobe gobe kwananki zai kare ya koma dakin kishiyarki.

Omar har ya gama shiryawa Iklas na tsaye kamar gunki tana zancen zuci sai ji yayi tace
KUTMAR AI WLH BA A ISA BA.shuru ta karayi yana daura agogo yaji da karfi tace KARYANE
BAZAN BARI BA,kallonta yayi da sauri yaga dai waje daya take kallon har yanzu,kafin ya ce
komai yaji ta kuma cewa MIJINA NA NE NI KADAI harda kwalla zatayi kuka, Tsawar da Omar yayi mata ita ta dawo da ita daga tunaninta keee lfy kike kuwa?Omar ya
tambaya, kyararrabewa tayi zatayi kuka,omar ya wuceta yana aikine bai isheki ba.
Na wuce Office ni idan su Abdallah sunzo su jirani kar su tafi,kallonsa Iklas tayi taga yanda
omar ya zuka uban kyau kamar zatayi kuka dan Allah ya Omar ka canja kaya kaji?
Akan me?kallonka fa za a dinga yi..mene damuwarki to?

To baka ci komai bafa? in na dawo zanci,shagwaba zata fara masa yagafa lallai zata jawo
masa jangwangwama, bude kofa yayi zai fita da sauri tasha gabansa, to ko kiss baza kayi min
ba?cuno masa bakin tayi gaba,taso bashi daria amma ya fuske tare da tureta ya wuce,
Sai daria yake a ransa gwara ya daidaita mata sahu.

Kamar zatayi kuka Haka ta dinga zaga dakin,toilet ta gyara ta karasa komai,duk
hankalinta Na kan Omar kar ayi mata snatching, fresh milk kawai tasha da farfesun da tayi,
Wanka tayi ta cakare cikin wata doguwar rigar material,cike da kasaita ta fito main palon
gidan,bata ga kowa ba sai yan aikin gidan,tsakar gidan ta fita tana zagawa tare da yaba
tsaruwarsa,
Sahar fitowa tayi zata wuce wurin aiki ido hudu sukayi da Iklas kallon kallo akayi ko wacce
na Harar yar uwarta, sai da Iklas taje jikin kofa tace sai nayiwa ubanki kaciya da kwalaba,ta
gudu cikin palon,sashenta ta koma 10mnt latr sai ga su Suhaila sun fado Palon Iklas da gudu.

Anty Iklas salamualkm munzo, nanfa suka dinga hira Abdallah yace anty nan da 3wks zan
tafi Russia karatu,inye cewar Iklas ta shiga yi masa adduar samun nasara.
Suleim tace anty yau da girkinki zamuyi lunch,
Suhaila tace ya Abdallah ance fa mu koma da wuri,harara Iklas ta makawa Suhaila look at u
kamar ba wajen antynki kikazo ba,ba inda zaku je sai Honey ya dawo,
Daria suka sheke da ita baran ma Abdallah yace kai anty ko kunya babu.murmushi Iklas tayi
tace yara mu yayyen zamani ne.wata Leda suka mika mata gashi inji Mama. Lallai Ummi bata
Baku komai Ku kawo min ba?suka ce ae ya Omar kawai tace mu gaisar banda ke,murmushi
Iklas tayi Ku kyale tsohuwa zamu hadu ne.
Girki ta shirya lafiyayye kala uku sukaci suka sha,Suna ta hira nan sukayi Sallar azahar da
la'asar sukace zasu tafi gida,Iklas ta datse kofar dole sai ya Omar ya dawo Baku isa ba,

Dolensu suka zauna,wanka Iklas ta sakeyi tayi wankan dakakkiyar shadda maroon tasha aiki
da farin zare,kafa dauri tayi tayi matukar kyau,sarka da earing duk farare,kamshinta ya cika
gidan,
Omar ne ya shigo da sallama da gudu su Suleim suka rungumeshi,sai bin Iklas da kallo
yakeyi tayi tayi kyau ga iya kwalliya,Suhaila tace Anty ga Horney din naki fa,daria sukayi Iklas
harda sunkuyar da kai wai kunya,

Takaddun dake hannun Omar da ya shigo dasu ta karba hade da magazine, ledar
hannunsa ma karba tayi ya mata magana a hankali daya tsarabar su Suhaila ce daya taki ce,ya
wuce room,dubawa tayi taga wani tsandareriyar sabuwar laptop ta Apple,dayar ledar kuma
kayan zaki ne da gani sune nasu Suhaila.Abdallah ta mikawa gashi tsarabarku su Suleim sai
murna sukeyi,daya bedroom din ta shiga ta Adana komai ta bishi daya bedroom din hannunta
dauke da takaddunsa,karar ruwa taji alamar yana wanka,a drower

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login