Showing 63001 words to 66000 words out of 167643 words
Chapter 22 - SECOND CHANCE BOOK 2 COMPLET BY UMMU MARYAM.txt
ta kallesu cikin ranta tana tunanin both of them deserve each other, she feels like she's intruding kansu kaman bata dace dasu ba, it's only an enemy ne zaice faiz bai dace da bintu ba, they're so perfect together, uniqueness dinsu is meant to be, tankar total stranger haka take ji right now, she watched him take her hand to his mouth and kiss her, abinds yake mata yasa matan suka fita daga dakin leaving su uku kadai,
"Baki amsa min ba...me Kika ci. ." ya sake asking dinta kissing her hand so slowly to show her he loves her so much, right now bai da wata bakin ciki, bintu sai murmushi kawai take tana lumshe idanuwa ba don komai ba sai don she feels fajz is trying to prove to amira itama Yana sonta
"Mummy ta kawo min pepper soup da tuwo shinkafa..sai very hot and spicy tea..." Ta amsa mashi smiling,
"Kika cinye baki tuna da baby daddy dinki ba kou?...no wahala ai zan rama .." ya fada cikin shagwaba Making amira so invincible kaman bata wajen just to show her if she's angry at him itace zata sha wahala bashi ba Amma he is totally wrong
"Sister pls ki zauna Mana..." Bintu ta fadawa amira dake tsaye waje guda not moving, banza amira tayi daita,
"She prefers to stand so let her be..." Faiz ya amsawa bintu, yayinda yake rike da hannunta, bayan kaman minti goma faiz yace
"Let me go and see my baby again...I just can't wait ta zo gida...I will channel all my love to her ta yanda babu macen da zata sake wahalal dani..."ya fada yayinda yake mikewa, har ya wuce Inda amira take tsaye sai ya dawo gabanta ya daga jaw dinta yaga idanuwanta Kamar garwashi,
"Kina zuwa ganin baby..." Ya tambayeta sounding so calm, jaw dinta ta janye daga gareshi ta wuceshi, bintu baki ta tabe game da galla mara short harara at the same time kuma ta saki murmushi irin ranta kwal din nan, it makes you happy to know your husband and your cowife are not in good terms, faiz binta kawai yayi suka fice, ita kam bintu she's so happy don bata ga abinda amira zatayi mata right now taji haushin ta ba because ta riga ta gama daita don kowa na dangi yasan abinda tayi Sannan it hurts ace dangin mijinka suna siding kishiyar ka Amma in her own case kowa ita bintu yakeso, baa kaunar amira, so tasan she have win kuma she knows faiz is someone dake mugun kaunar yaro so she having the first child ya kara mata matsayi sosai, tunda suke dashi bai taba yi mata irin wannan kallon so kaman yanzun ba, he shows her so much love daga jiya zuwa yau data haihu, his affection is so overwhelming, ajiyan zuciya ta saki tana maida legs dinta kan gadon tare da kallon basket da suka zo dashi, baki ta tabe tana cewa
"Kou wa zai ci abinda Kika dafa...ai da kin sani baki wahalal da kanki ba.." bintu ta fada yayinda yayarta data gan fitar su faiz ta shigo, kai tsaye wajen basket din ta nufa tana cewa
"Hope you're not going to eat abincin yar titi..." Ta tambayi bintu
"Allah ya sauwake....Kinga yanda ta kasa boye kishinta...ai ta bani..." Inji bintu
"Ai in ba halin maza ba ina ke ina hada miji da wannan karuwa... Allah dai yasa lafiya lau take bata da cuta..." Yayarta tayi adding, sauran matan ma shigowa sukayi duk aka bude babin amira sai gulmanta kawai suke without thinking twice, duk suna fadin abinda ya shigo bakinsu, bintu ce ta sauke murya tace
"Ku daina pls Basu tafi ba suna wajen ganin baby..." ta fada gudun Kar fajz ya shigo yaji abinda suke cewa don tasan hakan will ruin the moment, yayarta wanted to give out the food wajen still bintu ta hanata tace ta jira sai sun wuce ta zubda if she wants.
A dakin da baby take kam amira na tsaye kusa daita tana kallon tiny baby din dake kwance da naura jikinta, the first resemblance she spotted a jikin yarinyar da mahaifinta was the lips, yana da wani dan lotsewa a tsakiyar lips dinshi na sama and itama ga nata so tiny, faiz da ya kasa dai murmushi kallon amira yayi yace
"It's she beautiful?..." Ya fada sounding so breath takenly happy, banza amira tayi dashi don sam bashi bane damuwar ta, her problem is the fact that bazaa barta ta zauna dasu as wife ba, hugging dinta yayi ta baya ta dawo hayyacinta, she tries moving away from him Amma he hold her tight, ga nurse din dake kallon su wishing she's the one, sai yanzun ta gane matanshi biyu, she wishes she will be the third one don fadin haduwar shi a idanuwan ta is a waste of time, baki ya kai wajen kunne amira that's totally uncomfortable yace
"Pls don't menstruate again...I want our baby soon..." Ya fada mata cikin whisper,
"I can wait to see what we will make together..."ya sake fada mata cikin kunnen, amira kam haushin shi kawai take ji as she sees him as munafukin namiji, in yazo nan ya zuba maka dadin baki in yaje chan ma yayi hakan, kou kadan bai wani burgeta kaman before, with the thing going around her right now she despise him alot, she just wish zai gane how she's feeling ya fita harkanta for now, abun takaici in yana abu bai damuwa da duk wanda ke wajen, he is totally shameless, hannunshi biyu wajen chest dinta ya danne boobs dinta yayinda yake rungume da bayanta yana kallon babynshi, he is so happy don in zaa tambayeshi ya mance how he shouted at amira dazun, after few minutes suka bar wajen baby suka dawo wajen bintu, ita amira tamkar ana remote controlling dinta, she's not talking or saying anything, one thing data lura dashi shine Inda faiz ya ajiye basket din nan aka barshi baa taba ba kou a gyara mashi Zama, daman she knows ba ci zaayi ba haka nan ya matsa mata tayi, Basu sake dadewa ba suka fita. Still in silence suka koma gida, dukda yayi kokarin janta da hira Amma sam bata amsa mashi ba, haka suka isa gida, sai yanzun faiz ya gano cewa amira tana da riko sosai don kou da suka dawo gidan bata sake bin ta kanshi ba, duk Inda ta zauna daya zo wajen sai ta tashi ta bar mashi wajen, sai dai tayi tagumi with her thoughts so far far away, ya rasa Inda zai saks kanshi, he told her he's sorry Amma haka doesn't change anything, har dare Basu sake fita ba, she prepared dinner for him ta ajiye mashi kan dining ta shige daki, he watched her do her things, bayan ya dawo daga sallah magrub ya shiga dakin da take kwance ya fada mata ta taso su ci abinci,
"Am ok..." Ta amsa mashi kai tsaye
"Ikon Allah...wai meye haka...daga nayi maki fadan kan abinda kikeyi da ba daidai ba shine kike min irin wannan fushin...haba pls...I said am sorry..." Ya fada Yana tsaye bakin kofar,
" Nace na koshi..." Ta amsa mashi kai tsaye
"Ok fine...nima na koshi...go to hell with your food.. nonsense..." Ya fada mata a zuciye ya barta nan, baki ta tabe tare da lumshe idanuwa dake cike da kwalla yayinda hawaye suka gangaro mata, ahankali ta mike ta shige bathroom don tayi alwallah sai taga she's stain, wanka kawai tayi ta fito daure da towel, kou cream dinta bata tsaya shafawa ba ta kwanta tana hawaye bayan ta sake reading text da aka tura mata, the more tana karantawa the more tana jin wani irin radadi cikin zuciyarta, hawaye kawai ke gangarowa, it seems she will never be happy a rayuwa. Shima faiz da ranshi yayi mugun baci kayan jikinshi ya je bangaren bintu ya sauya kawai ya bar gidan ya tafi hospital don yasan with yanda amira ke son handling dinshi yasan in ba hankali yabi ba zai iya daga kwalba this night but alhamdulliah he have something that will make him happy, tunda ya bar gidan ya tafi hospital bai sake dawowa gidan ba sai wajen karfe 11 na dare, kou da ya dawo baibi ta kanta ba ya kwanta abunshi, he couldn't sleep but he won't go to her again, the next day tun da safe ya shirya ya bar mata gidan. Amira ma yau still wake up to another threatening message from another number claiming to be faiz family, na yanzun yafi na jiya cin mutunci da tozarta, she was called all sorts of name, wato dai bakin ciki ya Zama breakfast dinta, he eyes are beyond swollen, she's so devastated, wannan abun ya isheta, bata da kawa, bata da wanda zata iya sharing with, she knows for sure if dad dinta ya sani he will surely bring her back home Amma kuma meye ribarta in har ta samu an maidata gida Amma mahaifiyarta ta bar gidan, it makes no sense at all, right now abubuwa da yawa yana yawo cikin kanta, the fact that the writer said sai sun hada kai sun tozarta ta is enough for her, it's so scary,
"Ya rabbi me zanyi..."ta fada cikin Kuka,
"Ya Allah me zanyi...I have been scarred and nothing will ever change this...ya Allah accept my soul kou da kuwa I killed myself..." Ta fada out of ignorance and pain, hannunta sai rawa kawai yake, she's thinking of killing herself again, she's thinking of just killing herself kowa ya huta, ajiyan zuciya kawai ta saki, da kyar ta samu ta sauka daga kan gado saboda ciwon kai, ta rasa Inda zata taji sanyi a ranta, it's better sanda take gida, sanda tsanar it's not general only from her family, yanzun kam abun yayi yawa kowa ita kadai yakewa kallon lalatacciya, it hurts that nobody will listen to her or understand what happened to her, kitchen ta shiga don tasan dole he will still expect her to cook and still go to the hospital with him, bata cikin yanayin sallah hakan yasa tana fitowa daga wanka ta shige kitchen, tana daure da towel ta fara hada abinci, bata san faiz bai gidan ba sai da ta leka ta window taga babu motarshi, tasan yana hospital.
Allah kadai yasan yanda kanta ke mata ciwo Amma haka ta dage tayi abinci ta dauko another basket ta jera ciki sannan ta shiga ciki ta saka kaya don she's really going to work today, tana dressing tayi ordering Uber da zai kaita office, she didn't waste much time ta fita rike da basket din ta shiga motar suka bar wajen.
Faiz kam hospital ya tafi sai wajen 11 yasa mum dinshi ta bada breakfast aka kawo mashi sannan ya wuce office, face dinshi babu walwala at all, yanda ya hade face yasa all workers suka fita harkan shi, kallon office din amira yayi yaga she's around, nashi office ya wuce yayi breakfast, ya shiga dube duben files, around 1pm amira da yanayinta ya mugun sauya ta shiga office dinshi rike da basket, yana jin shigowa ya hade rai tare da daga kanshi, amira ya gani rike da basket yayi saurin sauke idanuwa cikin ranshi yana tunanin wato abinda ya fada mata yasa duk ta zube haka,
"Ina wuni..." Amira ta fada mashi cikin calming voice, idanuwa ya sake dagawa ya galla mata harara without answering her, he have decided tunda ta zama zuma dole sai da wuta,
"This is for your wife..." Ta fada tana ajiye basket din without caring kan yanda yake mata wani annoying look, she have had enough so it's no big deal, tana kaiwa nan ta juya,
"Ke come back here....ki dauki abincin ki... she's not interested...in your food..." Ya fada mata voice dinshi na breaking, without saying anything ta dawo ta dauki abincin ta fice,
"Ikon Allah..."was abinda faiz ya fada cikin damuwa, amira na fita ta ajiye abinci n kan table din secretary dinta tace
"Dive in..." Ta fada mata atakaice.
Bayan kwana uku amira have read the worst of all kind of threatening messages, no single message came from same number, different number different insult, jiya ma kiranta akayi tana dauka taji
"Karuwa bazaki tafi ba..."da sauri ta kashe wayar tana Kuka, she doesn't know where this is coming from anymore tunda tasan ai ba Maryam kadai bace her enemy duk ba sonta suke ba, it's like sun hada meeting kanta don su tozarta ta, duk ta rame ta baki saboda tashin hankali, she's not telling anyone about it, tunda ta fadawa ahmed na farkon bata sake fada mashi komai ba, she doesn't want to bother him with her issues, today is weekend so tana gida, fajz have totally stay away from her don kafin ta tashi ya fita kuma in taje office 3 ta baro office don Kar ma ta hau motar shi, bai dawowa gidan sai cikin dare, most of the time tasan da dawowanshi, she just feel maybe it's all over, maybe shima an gama zugasshi kanta, maybe he have decided to just leave her kou ya barta in ta gaji zata tafi and he knows duk yanda zaiyi treating dinta bata da wajen zuwa tunda kou gidansu ba barinta zaayi ba, halin da take ciki is the worst don ta gaji, she's so tired right now, bata ci bata sha, wajen karfe biyar ta Kira wanta wato Ismail, she can't hide the pain anymore, yanda Ismail yaji voice dinta ya mugun tada mashi hankali,
"Little sis... what's the problem..." Was abinda ya fada without even answering her salam,
"Yaya...na gaji....yaya...am so tired..." Ta fada cikin kukan da bai da hawaye at all,
"Amira what's the problem...kina tada min hankali...kina ina..."
"Gida..."
"Ok am close to your house...bari Gani nan zuwa..." Ya fada mata, kou good 20 minutes baayi ba sai gashi yazo, yanda yaga sister dinshi yasa hankalin shi ya mugun tashi, tayi yaushi tayi baki sosai kaman ba ita ba, nan ya fara asking dinta what happened, wayarta ta bashi ta nuna mashi all the messages da ake mata, abun ya mugun bakanta mashi rai don all sorts of evil and bad name an Kira sister shi,
"What did your husband say about this..." Was abinda ya fada idanuwanshi cike da kwalla,
"Yaya....ban fada mashi ba...don shima duk ya sauya....I think he is having a change of mind kaina...yaga uwata ta nuna I can't come back home, yaga ban da gata...am a piece of trash to him..."ta fada cikin Kuka sounding so tired,
"Ya Allah amira.... you're not a piece of trash..."
"Yaya I am...na gaji....I want to die right now...so nake in mutu...I just want to die now..."
"Sister mutuwa is not always the answer... mutuwa bashi bane amsar matsalar ki..." Bata bari ya karasa ba tace
"Then what...I can't go back home...I can't go home Kar mummy ta bar min gidan.... sannan here am in hell...me zanyi I samu sukuni...na gaji yaya.. "ta fada yayinda tayi relaxing kan kujera hawaye na gangaro mata, shuru Ismail yayi ya rasa Inda zai saka ranshi yaji sanyi, attitude din mum dinsu is very bad, mikewa yayi yace
"Let me go talk to mum... wallahi in har wani abu ya sameki I will hold her responsible...." Ya fada cikin anger sosai
"No yaya don't tell her anything...ban fada maka don ka fada mata ba...kawai I don't have anyone to share my problem with...Kar kuga na mutu kuce she was alright... that's why I told you..." Ta fada cikin sanyi murya,
"Nothing will happen to you... yanzun dai bari in tafi....I will find solutions to this problem...bazan bari ki mutu a haka ba....in har na zuba maki ido a haka banci sunana na babban yayan ki ba..." Ya fada yana barin wajen, amira binshi kawai tayi da kallo tare da sakin ajiyan zuciya, one thing she knows for sure is Allah kadai ne zai fiddata daga wannan matsala da take ciki, mikewa tayi ta shiga ciki bedroom dinta ta kwanta, cikinta sai rumbling kawai yake tunda she's not eating anything, mikewa tayi ta hada tea tasha ta Koma daki.
Duk yanda amira take cikin damuwa faiz yafita shiga dsmuwa, sam sam bai son yanda suke da amira yanzun, the only thing that's keeping him is this daughter, shi yasa most of the time yana hospital, he spent lots of time daita kaman wata babba, abun Yana damunshi, ace shi da matar da yake kaunar suna tare for good three days basu gan junansu ba, abun it's not something easy for him, it is making him think if she really loves him in the first place, bai kamata ta dauki abinda ya fada mata da zafi ba haka, yana zaune falon mom dinshi yayi tagumi kaman wani wanda ke cikin halin haulai, mum dinshi was staring at him for long Amma sam bai sani ba, he thinks at long last shine zai sauka yayi mata magana ya sake bata hakuri kou Allah yasa thus time around ta yarda dashi ta yafe mashi, he can't really remember what he said so wrong that ta kasa yafe mashi, kou kadan bai san abinda ke faruwa a rayuwar ta right now ba, he doesn't know what she's going through,
"Ayo?.." mum dinshi ta kirashi, kou kadan baiji ba idanuwanshi waje guda ya zuba ido, he is so lost in his thoughts,
"Ayo!!! " Ta sake kiranshi this time ya firgita ya kalleta
"What's wrong?.." ta tambayeshi cikin damuwa, he didn't tell her what happened don Kar ya Zama kaman komai zai dinga damunta dashi,
"Ba komai..." Ya amsa mata yana gyara zamanshi
"Da komai Mana...ya zaayi kace ba komai... tell me...meke damunka..." Ta tambayeshi, ajiyan zuciya faiz ya saki tare da girgiza mata kia yace
"ba komai" she knows he is lying, sannan tasan the only person da zai iya sakashi cikin such damuwa is amira,
"Is there any problem tsakanin ka da amira?.." ta tambayeshi kai tsaye, idanuwa ya daga ya zuba cikin nata before ya saukesu yace
'"iyami Kar ki damu ba komai...."
"Ok shikenan...if you don't want to share I understand..." Ta fada mashi, Zama ya gyara sannan ya fada mata