Showing 120001 words to 123000 words out of 167643 words
Chapter 41 - SECOND CHANCE BOOK 2 COMPLET BY UMMU MARYAM.txt
it's not amira, da sauri yace
"Pls...beg her. I love her so much...my family hates me.. they want to destroy...my happiness..." Ya fada directing his statement to the person that talked,
"Ban...iyawa...." Amira dake Kuka sosai ta amsa mashi,
"Pls you have to..." Ya amsa mata da sauri jikinshi na rawa yana hawaye
"Ban iyawa... kasheni zasuyi..." Ta sake amsa mashi cikin Kuka
"No..." Ya fara magana bai karasa ba tace
"You won't be there to protect me ..ba kullum zakayi protecting dina ba... You don't have to turn arrogant because of me...I don't want to be the reason why you will quarrel everyday..." Ta fada cikin Kuka latifat tana dafa shoulder dinta
"I can't take it anymore...duk Inda zaka kaini...zasu nemeni...nagajine...." Ta sake fada mashi, faiz was just listening to her while tears roll down
"Ka yafemin... just bless me...and make it easy for me pls .." ta sake fada mashi,
"I can't..." Ya amsa mata yana nishi sosai don ya mance rabon da wani abu ya shjga bakinshi banda ruwan alwallah,
"If I can you can... Ni nayi loosing kowa...kai kayi loosing only me...if you love me...if you really you wished me well...zaka yarda dani... you will even sponsor me to leave in peace...kasan ban da gata.. I can't go home...I can't stay in your house... kullum cikin faduwar gaba nake...I love you but I fear your family...ina tunanin threat dinsu karya ne...sai gashi an nunamin it's real...they even told me it's the beginning...if ban tafi ba..pls kayi hakuri kaji... nima nayi hakuri da komai..." Ta fada sounding so emotional, faiz ji yayi jikinshi ya mutu, he was just weeping
"An cuceni...amira I wish I can just let go...Amma I can't... it's going to be very difficult for me to let go...dan Allah kiyi hakuri...pls zan kiraki video call yanzun...ki daga pls..I need to see you...at least zan samu sauki . " Ya fada yana goge face dinshi,
"Mu cire son zuciya pls..." Ta sake dada mashi
"Promise me zaki daga kiran da zan maki..." Ya fada yana daga weak eyes dinshi ya kalli mum dinshi dake tsaye a bakin kofsr rike da cup and saucer tana kallon shi idanuwanta cike da kwalla saboda irin wannan jarabawan da danta ya shiga, sauke weak eyes dinshi yayi yaxe
"Pls ki daga kinji...let me call you now..." Ya fada yana saurin kashe wayar, da sauri hajiya kadijatu ta shigo ciki tace
"Amira ce?.." ta tambayeshi cike da mamaki don she knows how they have all tried her number to no avail, ahankali ya daga mata kai, she looks so happy and excited
"What did she say..." Hajiya ta tambayeshi tana zama kusa dashi
"She's not coming back... she's tired...ta gaji....am trying to beg her Amma taki..." Ya fada yana goge face,
"See don't force her...ka bita ahankali... you can still make her come back...mu mata muna da rauni... just make sure you stay connected to each Other... believe me you will win her back..." Ta fada mashi, kura mata idanuwa yayi kaman wani sakare not buying this advise at all
"Ka nuna mata it's ok she should be happy...tell her you don't blame her... that abubuwan da ake maki yayi yawa... that you're sorry..." Ta cigaba da fada mashi sai sauri kawai take ba don komai ba sai she want her son to be alright
"One day da kanta zata fada maka Inda take..." Hajiya tayi adding
"One day... that's like after a year or two or more?...how can I handle that..." Ya fada sounding so weak
"Ba lallai ya dade haka ba...,kawai Kar ka matsa mata...if you do she will stay away from maybe ta sauya layinta or something..." Ta sake adding,
"Hmmm..."ya amsa mata yana shjga whatsapp dinshk don kiranta video call, he was wearing only short da singlet, ramar shi ya fito fili da yawa tamkar ya shekara yana jinya, he looks so terrible, his beard are on kept, kiranta yayi ya kalli mum dinshi before standing up ya bar kan gadon da yake ya koma bathroom while the phone rings,
Amira kam bata ganin zata iya daga video call dinshi ba don komai ba sai don seeing him might break her more than her expectations, jin muryar shi make her feel kawai ta samu ta fada mashi Inda take, Amma when she remembers the beating, the insults kawai sai kuma taji komai ya fita ranta,
"Pick up pls..." Latifat dake kallon kiran da yake mata
"Ban son ya sake Jan raayina..."
"Ba wannan zancen...talk to him...ku cigaba da magana pls .. he's not your enemy..." Ta fada tana sake latsa wayarta tayi mata picking call din again, kasa daga idanuwa tayi, fajz kura mata ido tayi, she's so pale and dark, she's the opposite of herself, sam ba amira daya sani bane, yana ganin ya sauya Amma sam she's so different, he couldn't say anything as he doesn't fine a word that fits the moment, latifat was standing a gabanta so faiz bai san wata na nan ciki ba, kallon ta kawai yake yana kallon environment din da take, he sees the room beautifully dress, amira kasa daga idanuwa tayi, her eyes are closed but tears na fita, sai dai ta saka bayanta hannunta ta goge da sauri,jin he's not saying anything yasa latifat ta dan zagaya because she feels maybe the call is not connected, nan taga fajz days zuba mata idanuwa kallon amira, ahankali ya daga idanuwa suka hada ido da latifat, cikin silence tace
"Lagos..." Tayi mashi magana voice dinta bai fita, kurs mata ido yayi trying to understand what she's saying, yaga alaman she's trying to communicate with him,
"La...gos..." Ta sake mashi alaman da bakinta, idanuwa ya zaro yace
"Lagos?..." Ya tambayeta not making sound too,
"Yes..." Da sauri yace
"Call me?..." Yayi mata alaman waya da hannunshi, amira bude idanuwa tayi taga suna communicating da latifat, sa sauri amira ta mike tana kallon latifat tare da kashe call din batare data yarda ta kalli fajz ba
"It's not fair... it's not at all...did you think ban da hankali...hauka nake na kudu a tunanin ki?...this is not love at all..." Amira ta fada cikin hawaye sounding so angry
"Am sorry...I just want the best for you..." Ta fada tana zuwa kusa daita
"No it's not... supporting me is love...ni nasan abinda na Gani...I know why am running...I know why am tired....I know why I left everything behind...I beg you in the name of allah... don't interfere again..pls...if he knows where I am shikenan zan kara komawa Inda ana neman kasheni...pls..." Ta fada mata cikin kuka
"Am sorry...am never interfering again.. never..." Ta fada mata sounding so serious har cikin ranta, don har taji kunya sosai
"Ok...I believe you...pls ina son in kwana gidan yau..."
"Oh why?...is it because what just happened...I promise kou zan ganshi I won't tell him where you are...nayi maki alkwari hakan...I don't go back on my words..."
Alhamdulliah
2/19/22, 19:10 - Ummi Tandama😇: 40.
Zuwairat Ummumaryam
Hugging juna sukayi da amira, har ga Allah latifat have decided to stay away from her issues don already taga she's so ready to move on, wayar amira sai ringing kawai yake, dauka tayi ta kashe wayar gabaki daya, tana cewa
"Am sorry..." Ta fada tana ajiye wayar, sai ta dawo ta rike hannun latifat tace
"Pls...zaki rakani...kasuwa..." Amira bata karasa ba latifat tace
"I will do everything with you...I will use you to get great deal of rewards
.." ta amsa mata.
Faiz najin wayarta kashe ya dafe goshi yana tunanin who is that lady, then he remembered her saying Lagos, he is really confused, those that means amirarshi tana Lagos,
"Oh my God..." Ya fada yana dafe goshinshi,
"Lagos....why pls..." Ya fada yana mikewa, mum dinshi na zaune waiting for him to come out,
"Iyami...amira tana Lagos..." Ya fada mata sounding so weak
"Lagos?...did she tell you that?..."
"Aa.... there's a lady...I don't just understand...the lady was trying to communicate with me... amira...ta kashe wayarta...iyami kou dai in daina wahalal da kaina. It seem amira bata sona..." Ya fada yana weeping silently,
"It's your family's fault..." Ta amsa mashi, shuru yayi
"Maryam ta rabani da Maryam..kuma she's they enjoying life kou...ok" ya fada yana komawa bathroom, ruwa ya sakarwa kanshi yayi tsaye under shower ruwa na zuba jikinshi, the tears won't stop flowing dukda he's tired, 5 whole days without amira, 5 whole days without happiness, he thought his daughter is enough for his happiness but his wrong, he stayed under shower for about 10 minutes before ya fito daure da towel,
"Pls eat...kou kadan ne...I beg you...pls ifemi... you're my happiness...they want to destroy my happiness...basu sona...and they're winning..." Iyami ta fada, dukda faiz yana cikin matsala sai da ya tausaya mata, he knows baa sonta, itama ta rame sosai, they're really showing halinsu don his step mom doesn't even ask if he's alright unlike before da suke pretending, straight Inda ta ajiye mashi abinci yaje, he opened it, white rice ne with veggies, kou spoon bai saka ba ya dumbuza hannu ya fara ci face dinshi kaman an bashi madaciya yaci, it's as if an dora mashi wuka ance eat or die, he was forcing the food down and shedding tears, mum dinshi zuba mashi lemo tayi ya shanye yana goge face dinshi,
"Iyami...are you happy now..." Ya fada yana kallonta with a wet face, iyami da tana hawaye saboda yanda yake cin abinci yana kuka kai ta daga mashi, ahankali ta goge face dinta, hugging dinta yayi yace
"Iyami I will be ok...pls don't bother... speaking to her and knowing she's safe makes me happy..." Ya fada mata, kai ta daga amshi alaman ok,
"Nagode..." Ya fada yana barinta, wajen old kayanshi da ya bari gidan, sakawa yayi mum dinshi na kallon shi
"Ina zaka..." Ta tambayeshi
"I want to visit some people today... sannan zanje gida.." ya amsa mata she feels so happy, she's so happy he's decided to he ok now, Sai da ya gama shirinshi sai ta zauna waiting for her to go out don yayi abinda yakeson yi,
"Iyami kije ki huta..." Ya fada mata, babu gardama ta fita, wayar Cable din dakinshi yayi kokarin fiddawa Amma ta kasa, he have to carry knife ya yanke cable din, nadata yayi ya fita rike da car keys dinshi, yana. Fita mai gadi ya zuba mashi ido yana kallon shi like he's trying to recognize who he is saboda yanda ya sauya kamanni kaman bashi ba, har ya shjga motarshi maigadi was wondering who is this, don for sure yayi kama da fajz Amma kou kadan bai da assurance cewa fajz ne, ya sauya beyond expectations, har faiz ya shjga mota ya ja zuwa kusa da gate bai bude mashi gate ba har sai da faiz yace
"Zaka bude min gate kou aa..." Ya daka mashi tsawa da sauri maigadi daya gane it's faiz ya bude gate yaja motarshi ya fice.
Bintu kam sanda ta dawo gida face dinta sharkaf da hawaye kou asking dinta what happened mum dinta batayi ba sai cewa tayi
"Kin gaji da gadin kenan..." Ta fada tana kallon bintu dake rungume da yarta, cikin ranta she knows she will still go back to her house sai dai if fajz baizo ba, she knows her daughter loves him so much and there's nothing anyone can do about it, abun haushin is her daughter doesn't know her worth at all don if she knows she won't stay tana wulakanta kanta kan wani who doesn't deserve her, da akwai so many empty rooms a gidansu so nan aka saka kayanta, dakinta ta shjga rungume da tiny baby dinta tana kuka. She have really decided to stay away from fajz for ever nor matter how it's going to feel. Abincin yarta ta bata ta kwanta tana hawaye feeling so empty already.
Maryam kam tunda faiz yayi mata wannan rashin mutuncin a gidsnsu bata dawo hayyacinta ba, mijinta warn her to stay away from faiz tun ba yau ba, he knows irin kiyayyar da takewa faiz, yana taddata tana wayar da mum dinta saying all sorts of evil things kanshi, yana fada mata she's a mother and a mother shouldn't hold so much hate kan mutum hakan that's it's not good Amma sai tace it's not good sai tace it's not his business ai ba family dinshi bane sai yayi shuru so data dawo gida few days back with lot's of injuries ta fada mashi faiz ne yayi attacking dinta what he said was
"Na fada maki ki fita harkar yaron nan...if kina babba baki rike girmanki ba zaisa yaro ya raina ka...kin gan irinta nan..." Yake fada mata. She is in so much pain don tun ranar tana kwance, she's feeling so much pain especially a cikin kanta Inda ya fixge mata gashi, kou kadan batayi regretting action dinta ba don her Mom na fada mata motar fajz na gida so she knows he's in pain and she prays he runs mad or even die kowa ya huta, ba komai yasa take jin haushinshi ba sai don she's feeling babu mai cin kudin babansu sai shi, she feels shine ke mulkin kudin family dinsu duka, sannan kou sau daya bai taba involving dinta a family business na ya bata dan wani abu ba, abun haushin is sanda yayi aure taje gidan da yake she was so furious saboda girman gidanshi don da kadan family house dinsu yafi gidanshi girman and yama fi na family dinsu tsaruwa da kuma irin kayan da aka zuba gidan like the pop, the tiles are so expensive, komai na gidan kaman gidan sarki, sunfi wata suna jimamin gidan da mamansu, sai gashi kou wata biyar baiyi da aure ba ya sake wata auren and luckily wannan matar have something to use against her kuma sai akaci saa he loves her more than himself, ta tabbatar da yana kaunarta sanda ya kwanta a hospital saboda ance zaa rabasu, nan ta samu good way to deal with him without boka kou malam, she's happy knowing he's in pain, she hates him so much for taking her place as the eldest, tasan in da babu shi da itace zata kula da komai tunda If babu eldest son dole ayi using eldest kou da kuwa macece.
Fajz bai wuce koina ba sai gidanshi, tsayawa yayi compound dinshi yana rike da kugunshi, bakin kofar bintu ya nufa ta tsaya daidai entrance din ya saki ajiyan zuciya tare da kokarin wearing a nice and calm look, yana shjga ciki ya gan wajen so quiet, babu alaman anybody a gidan at all, falonta ya tsaya ya kurawa wajen dining ido sai yake ganin kaman gasu nan suna cin abinci with so much love and effections, he sees one of his leg kan kafar amira and the other kan na bintu, he always make them stay near him yayinda yake tsakiyar su, at times kuma amira ta zauna facing him, he really enjoyed that moment, he sees it as the best time of his life, he will pay anything in this world to see him on that dining with amira and bintu, he hears the laughters, he looked at inda suke zama suyi kallo, at times if bintu zata dan tashi taje ta dawo sai ta kama nono amira, her boobs sunji jiki a hannunshi he can testified to that, she have bigger breasts wanda bai kai na bintu tsayuwa da tauri ba Amma haka yake dunbuza hannunshi ya rike, da sauri ta saka hannu ya goge face dinshi wondering why the silence don kou kadan baiyi tunanin itama bintu is gone ba
"Baby..." Ya Kira bintu yana faman goge face dinshi sosai
"Baby ina kuke ne..." Ya fada heading to her bedroom, he stands still looking at yanda all the closet are open with nothing in them,
"Inna lillahi waina ilahi rajiuna!!!!" Ya fada with so much fear kwance kan face dinshi
"Ya ilahi!!...ina zan saka raina..." Ya sake maimaitawa yana zamewa ya zauna kasa yana fashewa da sabon Kuka yana cewa
"Kaman wasa an maidani square zero...an lalatamin rayuwa....an maidani mara komai..." Ya fada cikin Kuka,
"Maryam you're dead... " Ya fada yana mikewa da gudu ya fita ya shjga motarshi, yana tuki yana kuka, kuka har da majina, yana goge face dishi more tears suna rolling he is totally broken to the core, sai shessheka kawai yake, he can't believe shine yau akayiwa haka, gidan Maryam na da nisa ba laifi wanda hakan yasa yayi tuki for almost an hour before ya isa, he wanted horning at the door Amma there's no need, he knocked at the gate and maigadi ya bude mashi, before maigadi ya bude sai da ya goge face dinshi
"Maryam tana nan?." Was abinda ya tambayeshi
"Eh...kai wanene?.." wani irin kallo faiz ya watsa mashi yace
"Baka sanni ba?...tou kaninta ne..." Ya fada yana komawa cikin motarshi, cable wire daya yanko ya fiddo yazo ya bangaje maigadi daya tsaya yana kallonshi ya shige, gate ya maida ya rufe yayinda faiz ya nufi main house yana jan wayar kasa saboda tsawon shi, the main door is open so shjga kawai yayi ya kauda kofar ya kulle, he knows her children will be in school sai six suke dawowa sannan her husband is at work,
"It's me and you today..." Ya fada yana shjga falonta, Yana tafiya wayar na biye dashi, tamkar mijinta ya dawo haka yake tafiya cikin kasaita da iko ba wani sauri kou hanzari tare dashi, his nose is still dripping wanda haka yasa yake yawan goge hancinshi from time to time walking to hanyar bedrooms dinta,
"Yau... you kill me or I kill you..." Ya fada yana bude kofar daya daga cikin dakunan babu kowa ciki, he walks to another door saying
"You can't destroy my home and be happy... never...sai na zame maki balai..." Ya fada yana sake bude another door shima empty, duk wanda ta bude bai maidawa ya rufe sai ya barshi bude.
Maryam dake bacci bude idanuwa tayi tana tunanin it's her house girl data aika zuwa kasuwa ce ta dawo
"Safinatu kece kika dawo?..." Ta fada daga Inda take kwance
"There she is..." Fajz ya fada heading to Inda yaji voice dinta, yana zuwa ya bude kofar, Maryam daga kai tayi ahankali tana ganin fajz tayi saurin mikewa zaune cikin