Showing 171001 words to 174000 words out of 191310 words
Chapter 58 - ABU CIKIN DUHU BY MAKAWA By abooks.com.ng.txt
basu min ba nakai zaune daga inda nake tsaye din a cikin damuwa na kai zaune ina dafe kaina da alaman damuwa a tare dani sosai a lokacin a fuskana dana kai zaune din.
Kaman ace in dago kai daga inda nake zaune din don jin nauyin da jikina yayi kamar akwai mutum da yake kallona a lokacin yasani dago kai zuwa inda kujerun falon suke ina dagowa na dora idona akansa zaune.
Shine a zaune saman daya daga cikin kujerun dake falon zaune ya zubo min manyattatun idanuwan shi a kaina sai kace wani tsohon maye.
Wani kallo dana kasa fasarashi a lokacin naga yayi min mai nuni da ma,anoni da dama a gareni lokaci guda nayi saurin kawar da kaina gareshi tare da kara daure fuskana sosai na tamkesu.
Saboda kawai na kona masa rai don na dade da sanin halinsa yanzu a dan zaman danayi dasu a can gidan mami din don ba abu bane mai wuya ya disgani a wurin.
Karshema sai na mike don barin falon a lokacin don ba zan iya zama a cikinsa ba yana zaune a gurin yana zuba min idanu duk da naga tulin takardu a gaban sa.
Ina zaki naji ya fada a daidai lokacin dana mike ina shirin tafiya din jin hakan yasa na dan juyo dan kallon inda yake zaune din.
Ni ya zubawa ido yake kallo wanan karon ma dai babu daure fuskan nan nasa a idon shi don haka ban tsaya bashi amsa ba nayi kokarin barin wurin kai tsaye.
Muryan shi na koma ji yana fadin wai ba dake nake magana bane kina da alaman taurin kai a tare dake zainab .
Har sau nawa kike son in maki magana akan mami da yanzu kike wanan damuwan akan ta mami ni ta haifa ba ke ba don haka ki barni da mahaifiyata wanan ba damuwa ki bane ke .
Kalaman daya fada din sun matukar ban mamaki a raina ko dai wanan mutumin ya mata da shi yai sanadin rabuwana da mahaifiyar shine haka?
Don Allah ya jafar ka barni da abinda kaja min a rayuwana kayi sanadiyar hadani da mahaifiyar ka data nuna min kauna ta hanyan mai dani wani abu a rayuwana.
Ban zauna a gidan nan don wani dalilin ka ba sai don haka iyayyena suka zabar min a rayuwana yau gashi har wani daga cikin yaran ka yana ganin kamar auren Allah da Annabi kayi dani har yake kokarin yi min iyaka da kai a gidan nan.
Don Allah ya jafar na rokeka kamar yadda wanan mutumin ya fada min jiya a kanka na nisanci kaina daga duk wani lamari ka .
Nima a yanzu ina rokon ka ka samin ido kawai a gidan nan inyi zaman salama da rugumar kaddaran rayuwana a yadda yazo min dakai.
Ni kaina nasan gaskiya mami da wasu ke fada nidin ban dace dakai a sa,an aure ba idan makana da wani mafunune a kaina kan hakan da kayi yaya ina rokon ka ka tausayawa iyayyena kada kaja a illanta min rayuwana a gidan nan tunda har an fara yi min gargadi a kanka.
Wani kukane yazo min lokaci guda na kasa karasa abinda zan fada a lokscin don kukan dayazo min a lokaci guda din.
Yayin da shiko tun dana fara magana ya zuba min ido tare da tattara hankalin shi zuwa gareni yana kallona ba tare dayayi maganan komai ba har lokacin dana ja gwiwana da yai min sanyi a cikin karfin hali don barin falon.
Kasake yayi wani irin kunci da makina suna suna sauka mashi a zuciyar shi tunane barkatai yayi a wurin don ba mamakin karfin halin tunkaransa in fada mai wanan maganan gaba da gaba hakane ba ya daneshi.
Sai jin abinda na fada akan wanin danace yana kokarin yi man iyaka dashi a gidan nan ne tunanen shi a yanzu don yasan ba kowa ne zai mun barazan hakan ba sai Tujudeen kawai.
Ranshi yaji ya baci lokaci guda don me tajudden din zai masa wanan katsalandan a rayuwan shi ya tsorata yarinyar nan har ta tsorata dashi haka ?
Mikewa yayi da zuman bin bayana sai kuma ya koma ya dakata don zuciyar shi data gargadeshi dayin hakan a lokacin.
Da karfin gaske yake jin zuciyar shi na buga masa ya fada kan kujeran ya koma ya zauna yana lumshe idanuwan shi tare da jin magana kamar a yanzu nake fada mai su.
Mai Tajuddeen ya dauki kansa ne a yanzu da har zai mai wanan katsalandan din a rayuwan shi ba yau ba ya sani yana kishin wanan yarinyar duk da yasan dalilin shi na auren ta din.
Gashi har ya kai yaja masa raini a wurin ta ta yadda har ta iya kallon tsaban idanun sa ta fada mai magana haka iya son ranta ba tare da taji nauyin sa ba kamar yadda take ji a baya can.
A daidai kofan fitowa daga dakin sa muka hade da taju din wani kallo ya bini dashi na tsana ban tsaya bi ta kansa ba na wuce zuwa cikin part din mu kai tsaye.
A hankali ya tako zuwa tsakiyan falon har yakai bakin kujera bai iya dago kanshi ya kalli mai zuwa ba a lokacin kafin yai wani yunkuri ya tsunkayi muryan anty fadila tana fadi a bayan su.
Sir ko kuna bukatan wani abin motsa bakine a yanzu a kawo maku tana kokarin karasawa inda suke zaune take magana.
Sai lokacin ya cire hannun shi daya dafe goshi shi dashi ya dago jajjayeb idanuwan shi ya sauke a kanta tare da kada mata kai cikin karfin hali alaman a,a.
Ganin hakan koda baiyi magana ba ta gane mai yake nufi da hakan yasa ta juya da sauri ta bar wurin donta fahinci ogan nasu yaba cikin bacin rai a lokacin.
Zama taju din yayi a kusa dashi tare da tsura mai ido don ganin yanayin daya ke zaune a ciki.
Don baya son yana ganin sa a wanan yanayin yafi son ganin sa a cikjn yanayin nishadi da kuzari a tare dashi ko yaushe.
Don haka bayi kasa a gwiwa ba ya soma fadin wai lafiya na ganka haka ka zauna jiki a mace ?
Bai bashi amsa ba sai mayar da kanshi da yayi saman kujera ya daga kai sama tankar yana tunanen wani abu mai muhinmanci a lokacin.
Taju din ya kai hannun shi saman kafadan shi yana fadin wai meke faruwane da kai my man ka fada min matsalan ka ko wanan yarinyar ne take son bata min ranka ?
Cikin yan dakiku taju din yake jerawa jafar din wanan tambayan cikin bacin rai tare da kulawa a gareshi.
Yayin da jafar din ya sauke wani yar gajeruwan ajiyan zuciya ya dago kai tare da sauke jajjayen idanuwan shi ga taju din .
Kai taju din ya gyada mai tare da fadin nasan itace damuwan ka a yanzu don tun da muka shigo gidan nan naga yadda ta koma lokaci guda nasan za a samu matsala dakai don canzawan yarinyar nima ya ban mamaki matuka.
Bai bashi amsa ba sai dan shiru da yayi ya kurawa carpet ido kamar yana nazarin abinda zai fito bakin shi lokacin.
Kafin yace dashi ba itace damuwana a yanzu ba kaine taju don me kuma waya baka izinin shiga harkan gidana haka kai tsaye har kayi kokarin wuce iyakarka dani.
Taju din ya dago kanshi a razane yana kallon shi tare da shan jinin jiki don jin abinda ya fada din.
Kasan al,adan kasan mu kasan komai don me zaka wuce iyakar ka dani ka shiga harkan matana waya baka wanan daman yaushe har ka samu wannan matsayin haka ?
Kai ya dago da sauri yana dan kallon sa kafin jafar din ya nuna shi da yatsa yana fadin daga yau ban son ka kara shigowa gidan nan matukar bani na nemaka da kashigo ba.
Duk da ran taju din ya baci amma a fili sai ya daure yana fadin yanzu don wanan shine har ka wani tashin hankalinka haka ?
Sai kace wanan wani babban matsalane ni kawai nayi warni dinta ne don ta kiyayye shiga dakin ka kai tsaye bada wani manufa na fada mata hakan ba ai.
Murmushi jafar din yayi cikin bacin rai kafin yace dashi kasan nasan ka nasan halinka duk abinda zakayi ina warnin din ka akan yarinyar nan a tare dani.
Taju din ya marairaice murya kamar zaiyi kuka cikin ban hakkuri da nuna yayi laifi a gareshi nayin hakan iam sorry hakan ba zai kara faruwa ba tsakanin mu.
Shiru sukayi a falon yayin da kowa da abinda yake tunane a ransa kafin taju din ya sake fadin cikin yanayin kyarmar murya kayi hakuri please.
Sai lokacin ya dago kai ranshi a bace yana fadin kasan da kayi babban kuskure na bata min shirina akan wanan yarinyar don bazan so na rasa wanan yarinyar ba a rayuwana don ina matukar jin tausayin ta a rayuwana zaman ta yana da ma,ana mai yawa a gidana.
Taju din ya kara fadin nayi kudkuren yin hakan zuciyanane ya kasa hakkuri da ganin tana yawan shige maka da take kokarin a yanzu.
Wani kallo jafar din ya watsa mai da yasa ya mike ba shiri yana fadin iam sorry hakan ba zai sake faruwa ba tsakanin mu.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
🦅 ABU CIKIN DUHU 🦅
5️⃣3️⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ALLAH SARKI YABON GWANI YA ZAMA DOLE JINJINA GAREKU ADMINS DIN WANAN GROUPS DIN WATAU ZAURE BIEBI ISAH DA HUGUMA GROUP DA ZAINAB MAKAWA GROUP1
WA YANNAN GROUP DIN SUNCANCANCI YABO A KO INA WALLAHI DAMA SAURAN GROUP IRIN NASU DA BANSAN DASU BA A SHAFIN SADA ZUMUNTA NA WHAFFS,
DALILI KUWA SHINE DUK KYAU DA DADIN NOVEL IDAN NA KUDINE BASU YARDA A JAFASHI A WANAN GIDAN NASU.
WANAN YA NUNA SU DIN UWAYENE NA GARI MASU IYA BADA TARBIYA GA IYALAN SU DAMA AL,UMMA GA BAKI DAYA A DUNIYA SABODA KARE HAKKIN DAN ADAM YA ZAMA DOLE IN YABAWA WANAN ADMINS DIN GASKIYA IDA BAN FADA BA BAN MASU ADALCI BA A RAYUWA.
ALLAH YA KARA TSARE MUNA IMANIN MU DA ZUKATAN MU ALLAHUMA AMIN DON HAKA ZAN TURA WASU NOVEL DINA KYAUTA GA WANAN GROUP UKU AKYAUTA SABODA ALLAH DA ANNABINSA .
Tsaye yake a tsakiyan dakin yakai gwauro yakai mari ya kasa zama a dakin ya tuhuta babu abinda yake tunane sai abinda ya faru a tsakanin mu dashi din da yammacin ranan.
Ya akayi har wanan yarinyar ta samu courge din da zata iya duban tsaban idanun shi ta fada mai magana haka kai tsaye ba tare data jin tsoro ko kunyar idan shi ba.
Anya kuwa zai iya wanan yarinyar nan gaba a yadda yake tunane idan ta kara wani shekaru a hannun shi kuwa ?
Kai da sake ya fada a fili yana dafa gado ya kai zaune tare da hada hannayen shi wuri daya yana fadin yaushe ma ta zama hakan ne a gidan nan.
Wanan tana da banbaci da zainab din da ya sani a baya wanan kamar idanuwanta ya bude yake gani idan ba karya yakewa kansa ba.
Tun shigowan shi garin nan ya fahinci canjin rayuwa a tare da ita gaba daya ta canza mashi ta koma wata babban mace da bai taba zaton kawan ta hakan ba a yanzu.
Ya zama dole ya lalubo hanyar da zai kwantar mata da hankalita har ta iya manta da wani zargin da take dashi a yanzu akan tajudeen din dayayi mai katsalandar a rayuwan shi ya tashi rushe masa komai daya shirya a baya.
Kwance yakai saman gadon rigingine yana mai lumshe idanuwan shi a hankali kamar mai wani nazari a lokscin.
Kafin ya mike zubur yana kiran layin wani abokin shi ba,ajima ba ya dauki kiran suka fara gausawa dashi.
Bayan gausuwa daya biyo baya yake tambayan abokin nasa kai mota nake so na mata lates one wanda sai ya girgiza mutum idan an bashi shi.
Dariya abokin nasa ya kwashe dashi yana fadin mutumina kayi sabon kamu ke nan kuma ?
Dama nasan wanan zaben yar kauyen da kayi zai dawo ya bata ma rai daga baya dan irin diyan tallakawan nan ba ka taba samun su a yadda kake son su.
Balle kai mutum irin ka wayayye na gani na fada idan babu wata a kasa har zaka fada tarkon irin wa yan nan diyan kauyawan masu kame maza har gwiwa.
Dan murmushi ya sake dan ya gaji da sauraren maganganun shirmen da abokin nasa Amadi yake fada mai a lokacin kan zainab din da shi kadai yasan abinda ya tsara a tsakanin su.
Cikin karfin hali yake fadin ba abinda kake tunane bane Amadi wanan dai yar kauyen da kake fadi din itace zan sayawa motar da babu wace mace dake da ita a garin nan ko akwashi kuwa baifi mace daya ko biyu ba a cikin kasan nan.
Kai mutumina da gaske kakeyi wanan magana kace yar kauye tayi tasiri a rayuwan ka haka ban sani ba nafa sanka a baya da kyakyamin mata balle wanan data zama yar , , , , ,
Dakata Amadi banson jin haka ga iyalai na don Allah ya fada muryan shi na nuna warning ga abokin nasa lokaci guda.
Amadi din cikin sauri yake fadin Iam sorry mutumina nasanka da riko da wasa nake maka nima nasan ai kai baka harka da mata dama.
Idan an samu sai ka kirani ya fada yana kokarin kashe wayan da yake ji kamar ya yarda ita lokaci guda don haushin da abokin nasa ya basa a lokacin.
Ya rasa meyasa mutane suke shiga zancen abinda bai shafesu ba kodan irin haka yanzu ya zama dole yayi wasa da idan mutane akan wanan yatjnyar su sancewa ita din mata take agare shi kamar matan kowa.
Ya dade a kwance kafin ya mike tsaye ya shiga bandaki ya watso ruwa ya dawo ya tayar da sallah ya dade zaune a gurin shi ba addua yakeyi ba kuma shi bai daga ba sai faman tunanen daya addabi zuciyar shi a lokacin.
Yana jin ana kwankwasa kofan shi yaki tashi ya bude sai kallon lokacin da yayi ta hanyar daga kai ya kalli agogon bangon dake dakin nasa makale don gwajin lokaci.
Har kusan sati daya nikan bamu hadu ba dashi a gidan duk dako nasan yana gidan haduwane kawai bana yarda muyi dashi.
Dan nima da baya na danyi nadaman tsayawa in masa rashin kunya a gaban shi duk da hakan ba halina bane aro nayi na yafa a lokacin.
Saboda bacin rai da takaicin maganan da tajudeen ya fada min a ranan na kwata na juya na rasa gano dalilinsa na fada min wanan bakar maganan haka kodan yaga maigidan bai dauke ni a matsayin mace bane a gurin shi yasa hakan ban sani ba.
Bawai yadda yayan ya daukeni yake damuna naba a,a hakan ni bai taba damuna ba a rayuwa saidai yadda shi taju din yai min magana a cikin tsanane damuwana a lokacin.
Da yammane ina zaune a keance a dakina ban dade da fitowa daga gurin maizube ba da yanzu kusan duk zaman daki muke a gidan ga baki dayan mu.
Naji an turo kofan dakin nawa bayan an kwankwasa saudaya sai turo kofan da akayi din lokaci daya da kwankwasan kofan.
Ba tare dana juyoba ina kwance a yadda nake jin kamshin turaren yasa kirjina bugawa lokaci daya nayi yun kurin juyowa da sauri don ganin wanda nake zaton ya shigo dakin nawa.
Yaja ya tsaya a bakin gadon da nake kwance din yana kare min kallo na dan lokaci guda yana karewa dakin dake gyare fes da kallo.
Ido nima na dan dago na kalleshi na lokaci guda kafin in mayar dasu kasa ina kokarin mikewa zaune.
Ki kwanta abinki ba wani abu nazo yiba dama na shigone in ganki tunda kina wasan boyo dani a gidan nan yanzu.
Yana fadin hakan fuskan shi yana a kaina dauke da bada umurni a gareni lokaci guda.
Ban kwanta ba kamar yadda ya bukata din sai gyara zama danayi ina mai sadda kaina kasa lokaci guda dan kallon da yake min din.
Da kyar na iya buda bakina ina fadin kayi hakkuri koda zan fito ka fita lokacin yasa baka gani na.
Yace ke nan ba,a koya maki gaida mutane ba kike nufi ko me daba zaki iya shiga ki gaidani ba ?
Na dago ido da sauri don in saci kallon shi don jin abinda ya fada lokacin still dai ni din yake kallo har wanan lokacin.
Ya tsura min idanuwan shi manya shi da suka canza cikin kankanin lokaci da fara maganan shi a kaina .
Karasa saukowa saman gadon nayi ina gyara bujen jikina dayan yi squeeze nadan hade hanaye a wuri daya ina fadin .
A cikk kyarma ina gudun naje dakin nakene kuma ai min wani fassara na daban shiyasa na daina shiga amma kayi hakkuri