Showing 75001 words to 78000 words out of 91879 words
Chapter 26 - MATAR KA KO MATATA COMPLET BY Khadija S Dogarai (Lipton girl).txt
na kwance kara so wa yayi kusa da ita
"Tashi muje shopping"
Kallon shi tayi
"No kaji kwai"
Daman yasan bazata ji ba daukan ta yayi sai cikin mota ya ajiye ta...
Basu tsaya ko ina ba sai gurin shopping ita dai kayan chocolate kwai ta dauka...
***
"Dad see this chocolate nasan da mom zata ganshi sai ta dauka kasan favourite inta ni "
Murmushin karfen Hali yayi
Ya dauki guda 10 Aneesha ta dauki daya ta fara ce
Ita ma Aneesha ta dauki daya tana ci Yarima ya kalle ta
Bazaki bare muje gida ba?
Ta girgiza masa kai
Ajmal kuwa cigaba da shopping yayi...
Little Aneesha tana jeyowa taga Zainab shock tayi tana kallon ta
Sukuwa sungama shopping Yarima ya ja hanunta suna kokarin fita
Da kyar little Aneesha ta ce "Dad deba nan Mom"
Tana nuna ta da sauri ya jeyo ganin zainab yayi.........
*Tofa ko me zai faru*
*muje zuwa*โน๐ปโโ
*Lipton girl*๐
[11/21, 8:31 AM] Lipton Girl Mrbcy: *MATAR KA KO MATATA*
๐น๐น๐น๐น๐น๐น๐น๐น
*Daga alkalamen*โ๐ป
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*๐น
*A short Story* ๐คโ๐น
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*๐โ๐ค๐น
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~โ๐ฝโ๐ฝGOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATIONโ๐ฝโ๐ฝ~*
*~We are bearer's of so golden pen๐~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden penโ,behold our words.~*
*~A product of our pen๐,savour our words, for it will cause you no pain.~*
*Addu'a Idan Mutum Ya yi fushi.*
ุฃูุนููุฐู ุจูุงูููู ู
ููู ุงูุดููููุทูุงูู ุงูุฑููุฌููู
ู.
*A'oothu billahi minash-shaytanir-rajeem.*
*Ina neman tsarin Allah daga shaidan tsinanne.*
*Book 2*
๐คPage 190&195... ๐น
ุจุณู
ุงููู ุงูุฑุญู
ู ุงูุฑุญูู
^^^^^^^^^^Da sauri ya fita daga mall in amma ina har sun shiga mota yana kiran sunan ta amma bata ji ba
Wani irin takaici ya ji kamar ya buga kanshi da kasa.
Aneesha ta karaso kusa da shi
"Dad ya aka yi kana kiran mom bata jika ba???
"Ina zuwa 2mnt"
Shiga yayi cikin Mall in yana tambaya wanda ki kulla da mall in
"Pls ko kasan wanda ya fita yanzu wanda ki tare da wata??
Kallon mamaki yaki ye masa
"Pls tell me knwata ce munfe 2 weaks muna niman ta bamu ganta ba yanzu nagan ta da wani pls idan ka san inda yaki zama ka gaya man"
"Ohk kana nufin Yarima...???
Mamaki yaki ye daman dan sarki ni"eh shi pls ka gaya man"
"Ohk bare na rubuta maka adrees. Ae wanan matar shi ce suna zauni a gidan sarki ga wanan da ka ji insha Allah zaka same shi "
Ansa yayi yana kallon paper
"Thank you so much ".
Hanun Little Aneesha ya ja
"Daddy ina zamu je??
"Zamuje gurin mom in ki"
Ita kuwa ba karamen dadi tajiya ba suka shiga cikin mota basu tsaya ko ina ba sai gidan su Yarima tun a bakin kofa aka tare su Ajmal yana ta rokon su da su barshi ya shiga ama suka hana shi. Suna cikin wanan maganar little Aneesha ta duka kasa ta shiga cikin gidan....
Kallon gidan yaki tunda taki a rayuwan ta bata taba ganin gida mai girma ba irin gidan su Yarima kallon Parth parth in taki ye rufe idon ta tayi daga bisani ta bude tafiya ta fara ye don tana ji a jikin ta inda ta nufa can mom inta taki..
Bakin kofa ta tsaya tana kallon falon
Aneesha kuwa zauni taki a dakin ta, ta buga uban tagumi....
Gaban ta ni ya fadi tayi saurin jeyowa ita kanta bata san lokacin da ta fara tafiya ba fitowa tayi daga dakin ta, tana sauko wa kan steps
Little Aneesha kuwa juya wa tayi a tunanin ta tayi mstk in guri cak ta tsaya
Aneesha kuwa ta sauko ganin yarinya karama yasa ta karasa kusa da ita
Da sauri ta jeyo ganin Mom inta ta fada jikin ta na kuka
Ita ma Aneesha kukan taki ye
Dago Little Aneesha tayi
"Mom meyasa kika barni? Kinsan me i really miss you "
Share mata hawaye tayi
"I am sorry my dear. Ina Dad inki??
Sai a lokacin ta tuno ta barshi a waje
Nan tagaya mata yana waje taja hanunta suka fita
Fadawa naganin ta suka zube kasa
"Ku barshi ya shigo"
Shigowa yayi har parth inta ta kai shi
Ita kanta bata san lokacin da ta rungume shi ba domin tayi missing inshi sosai
Shima din yayi missing inta
Finciko Aneesha yayi da karfe ta fada kan kirjin sa
Kallon yarima taki ye wanda ranshi ya bace sosai....
Da kyar ta iya furta
Ya... Ri... Ma...
"Ya isa bana son jin kome daga gari ki"
Kallon Ajmal yayi shima din kallon shi yaki ye
Yarima ya bashi Hanu
Kallon mamaki yaki ye masa sai kace ba shini ya wahalar da shi ba
Hanu ya bashi suka gaisa...
"Am sunana Aliyu ama zaka iya kirana da Yarima ba sai ka gaya man sunan ka ba i know matata ta gaya man pls you can sit"
Ba musu ya samu guri ya zauna
Hanun Aneesha ya ja suka zauna wayan shi ya dauko ya kira khadeeja jim kadan sai gata ta shigo murmushi dauki da fuskan ta
Kallon Ajmal tayi "ina wuni bro dafatan ka zo lafiya"
Murmushi yayi mata wanda bai san lokacin da yayi mata shi ba
"Lafiya qlw na sameku lafiya"
"Lafiya qlw"
Tana magana tana murmushi
"Am baby pls ki ja hanunta ina son magana da dad inta"ya nuna little Aneesha
"Ohk my baby angama"
Gurin Anessha ta kara sa ta duka
"Hi cutie"
Ta daga mata hanu
A kasalance Aneesha tace mata "Hi Beauty"
Dariya Khadeeja tayi
"Ae ban kai ki kyau ba"
Taja kumatun ta
"Muji na nuna maki daki na "
Taja hanunta suka fita daga parth din....
Gyaran murya Yarima yayi
Ya kara reko hanun Aneesha
"Wanan da kaki gani matata ce sunan Aneesha ba zainab "
Dago da kan shi yayi yana ye masa kallon mamaki
Tashi yayi tsaye
"Ban fahimta ba *MATAR KA KO MATATA*??????
"Pls ka kwantar da hankali ka, ka zauna muye magana "
Taya zan zauna kayi man wanan zanci
"Pls idan kana so mu fahimce juna ka zauna"
Baya da zabe dole ya zauna...
"Nasan ka kulla man da mata sosai ni kuma ban ye maka adalci ba if possible pls forgive me"
Nan ya shiga bashi labare duk abunda ya faru har lokacin da ta bar gida
Dagowa tayi tana kallon shi
Ita dai bata san lokacin da ta sace masa kudi ba
"No gaskiya ban yar da ba Nasan Zainab Bazata taba satan kudi ba domin na zauna da ita kuma na fahimce ta nasan bazata iya daukan kudin kowa ba wata killa dai akwai magana kasa"
"Uhmm. Bazaka gani bani yanzu zamu taimaka mata gurin dawo da hankalin ta idan ka bani hadin kai ama ka sani bazan bare ta koma gari ka ba i am really sorry "
Ajmal kuwa bai san lokacin da hawaye suka fara zuba masa ba a ido takai cen sa Dayan matar shi ta cuce shi dayan kuma matar wani ce ya zai ye???
Shi ki tambayar kan shi haki ka yana son Zainab sosai
Kallon Ta yayi
"Meyasa baki gaya man gaskiya ba meyasa kika boye man? Meyasa baki gaya man cewa ba zainab ni sunan ki ba kima baki san ki wacece ba? Meyasa baki gaya man wadanan basu ni iyayen ki ba tsinto ki sukaye??? Why kika boye man kin san irin zafin da naki ji yanzu???
Bata san lokacin da ta fara kuka ba
"Kayi hakuri Daddyn Aneesha naso na gaya maka Allah ni a bai kadar ta na gaya maka ba ama har a rai na nayi niya"
Yarima kuwa sun bashi tausai sosai
Share hawayen shi yayi
"Na dauki duk abunda ya faru akan kadara ce. Zan jira har lokacin da kika tuna kome in har da gaski din ki matar shi ce ama ka sani idan har ba matar ka bace to wlh sai na dauki ta domin ina son ta sosai "
Murmushi yarima yayi "Insha Allah bazaka samu damar dauki ta ba"
Tashi yayi tsaye
"Ni zan wuce "
"Aa nasan ba'a garin nan kaki ba and thank you da ka fahimce ni pls ka karbi wanan alfarma tawa ka zauna anan har lokacin da zata tuna in ya so sai ka wuce"
"No ba kome ba sai na zauna ba"
"Pls mana kada kayi man haka shi zai sa nasan ka dauki kome akan kadara ce pls "
"Ohk ba damuwa"
Aneesha kuwa ba karamen jin dadi tayi ba.......
Iso yayi masa har inda zai zauna yarima ya dawo gurin Aneesha
Kallon shi taki ye idanun ta sun canza kalla
"Yarima kayi hakuri ni dai bansan lokacin da na cuce ka ba. Ban masan me zan ce maka ba i am really sorry"
"Kada ki damu"
"Pls zan iya ganin Aneesha????
Ya daga mata kai
Tare suka fita ya kai ta dakin Khadeeja
Koda suka je gaba daya sun lalata dakin khadeeja sun dafa indomie ko ina kaca kaca
Kallon dakin sukiye
Sukuwa basu ma san sun shigo ba
Little Aneesha sai dukan khadeeja taki ye da pillow tana ye mata gwallo
Aneesha bata saan lokacin da hawaye suka zubo mata ba ta fita dakin
Yarima ya beta daga baya
"Lafiya kiki kuka???
"Ba kome, kwai ina jin tausan Aneesha ni ta saba dani kuma yanzu zamu rabu "
Hanunshi ya aza kan nata "waya gaya maki zaku rabu kuna nan ba wanda zai raba ku zanye magana da Ajmal"
Rungumeshi tayi "pls ka taimaka min kayin man wani abu wanda zai sa na tuna baya"
"Ki kwantar da Hankalin ki a sanu zaki tuna kinje"
********
Faiha kuwa kullum cikin yawo taki ye
Zauni taki tana da wayan ta messg ya shigo
"Haba baby taya zaki ce mu hadu yanzu ina mijin naki"
Dan karamen tsoko taja kamar yana ganin ta
"Kaman ta da wancan sha-shan ni dai ina bukatan ka pls kazo lagos "
"Uhmm kin manta dukan da na sha???
"Mtswww kai fa cika tsoro sai kace ba namiji ba "
Nan ta. Gaya masa abunda ya faru
Ya washe hauru...
"A wani guri zamu hadu? Ina lagos"
"Kana lagos me ya kawo ka? Ya akaye kasan ina nan"
"Baby na ki manta da wanan ki zo yanzu ina bukan ki"
"Ohk gani nan zuwa ka turo man adrees"
Tashi tayi ta dauko Hijab inta
Inna ta kallon ta taki ye
"Ki kuma Hajiya ina zaki ji ni???
"Inaa ba nisa fa zanje ba gurin Amina zanji kinsan tunda nazo banji gurin ta ba kuma ban sani ba ko cikin satin nan zan koma Abuja"
", eh hakane to. Ina gaida Mamar ta"
Ohk tace ta fita daga gidan abun hawa ta. Tara bata tsaya ko ina ba sai gurin sa
Receiption ta tsaya aka gaya mata room number ta na zuwa ta bude kofa daya ki abude taki tana shiga ta rufe
Ajiye jakan ta tayi shi kuwa kwance yaki kan gado daga shi sai dan karamen towel gurin sa ta karasa ta kwanta kan jikin shi..
Wani dogon nunfashi Taja domin tayi missing in turaranshi
Hanunshi ya aza kan kugun ta
"My baby har kin karaso"
Murmushi tayi "Ae dole my dear yana son gani na ae dole na zo "
Lips inshi ya hada da nata yana kissing ita ma din kissing in shi taki tana shafa jikin shi
Hanunta ta saka tana murza niplles insa shikuwa sai wani nishi yaki sabon zaki....
Nan suka fara lalacen su sai da suka gaji ya sallemata ta koma gida......
*****"
Ajmal kuwa tunda ya koma bangaren sa tunani kwai yaki ye hawaye ni ki zuba a idon shi
.
Shikan sa yana mamakin yanda yaki kuka.
Jin laushin hanunun da bazai taba manta wa ba ana goge masa hawaye yasa ya dago fuskan shi
Aneesha ya gani....
Murmushi karfin hali yayi mata
"Meyasa kaki kuka? Kasan hawayen ka yanda suki da daraja kuwa meyasa kaki son zuba man da hawaye"
Kara dago wa yayi ya kalleta a karo na biyu
"Ki dai na wanan maganar kada ki manta ki matar aure ce"
"Har yanzu ni matar ka ce "
"Pls ki dai na wanaan magana "
"Ohk Ina Hajiya???
Ranshi ni ya bace don baya son tuna wa da ita ko kadan...
"Na mai da ta gidan su"
Kallon tambaya taki ye masa
"Gida kuma Allah kasa lafiya??
Gaya mata yayi abunda ya faru
Ta tausaya masa sosai Faiha tayi halin banza
Karasa wa tayi kusa da shi tayi masa kiss a kunce
"Pls ka dai na kuka ina jin zafi har a zuciya na"
Murmushi yayi "Thanks ina Aneesha???
"Tana gurin khadeeja ko na kai ka a can?
Ya dag mata kai don bai ji zai iya yin magana ba...
Tashi sukaye suka nufi gurin khadeeja dakin ta kaca kaca sai wasan su sukiye khadeeja ta dauko wayan ta suna photo na da Littel Aneesha
"Wow cutie kin ga yanda ki kayi kyau.... "
"Beauty ae kin fi ni kyau"
"Wani ni rufa man asire ae idan na kai kyaun ki ba zata yi kyau ba domin zan ye abubuwa da yawa "
Karasawa tayi kusa da ita "kamar me kinan....??
"Am kamar idan zanye aure sai na zabe miji mai kyau "
Dariya suka saka su biyu...
Ajmal yayi gyaran murya da sauri Khadeeja ta gyara zaman ta, Ta sunkuyar da kan ta kasa
Little Aneesha kuwa sauko wa tayi kan gado ta rungume dad inta
"Dad Beauty tana da kirki sosai kamar Mom kasan me ta dafa mana indomie mai dadi uhmm.. Yummy.. Kuma tunda zu taki wasa da ni"
Kallon khadeeja yayi wada kan ta yana kasa
"Thanks for the care"
Bata iya ce masa kome ba
Suka fita aka bar daga khadeeja sai Aneesha....
Aneesha ta karasa kusa da ita "Aneesha is a cute baby nima haka na zauna da ita za dadi in gaya maki "
Murmushi tayi
"Hakane fa Aunty duk naji ta shiga rai na sosai"
Tashi sukaye su da kansu suka gyara dakin... Daga bisani ta koma gurin Yarima
Yana zauni kan gado yana dana system insa
Zaunawa tayi kan kujera "Yarima na na tambaye ka manah,"
Dagowa yayi ya kalle ta ya ajiye system insa ya kara so kusa da ita...
"Meki ka kira ni da shi....?
"Yarima na"
Murmushi yayi "kin fara tuna wasu abubuwa"
Kiss yayi mata a goshi..
"Ina jin ki meye tambayar "
"Wanan da mom ki fadin matar ka ce da gaski din matar ka ce???
Dogon nunfashi yaja don bashi da amsar da zai bata
"Ni kai na abun yana daure man kai meyasa mom tace ita matata ce ni bansan lokacin da mukaye aure ba"
"Uhmm duk yanda akaye wanan Matar akwai wani abu tatare da ita ina ji a jiki na tana ina? Ina son ganin ta wata killa zan iya tuna wani abu"
Fatima kuwa tana jin haka gaban ta ya buga ta san idan ta tuna kashin ta ya bushi dole gobe ta koma gurin boka.
Tayi saurin barin gidan ta nufi gidan su.
Jawo Aneesha yayi ya kwantar da ita kan kirjin sa har tana jin yanda hearth insa ki buga wa
Lumshe ido tayi kamar mai tunanin wani abu
Shikuwa yana wasa da gashin ta
Wani dadi taki ji wanda ita kan ta bata san yanda zata fasara sa ba.
Dagowa tayi ta kalle shi a kasalance
Shima din kallon ta yaki ye yana kallon lips inta.
"Kasan me?
"Aa sai kin fada"
"No bashi kwai"
"Meyasa kuma kika ce abar shi"
"Saboda ban san ta yanda zanyi maka bayani ba nima abun yana daure man kai sosai"
A kasallance ya ki kallon lips inta yanda taki maganana yasan in ba kissing inta yayi ba bazai samu natsuwa ba
Kara jawo ta yayi
Ya fara kissing inta
A tare suka lumshe ido domin dukan su wani dadi ya ratsa su
Cikin salo yaki kissing inta
Ita kanta bata san lokacin da ta fara kissing insa ba domin tana jin dadin lips insa haka taji jin su kamar sweet
Rufe idon ta tayi gam
Ganin taki wani yana kissing inta ita kuwa tana ture shi
Da sauri ta bude idon ta ta jayi bakin ta tana tunani
"Lafiya?
"Am. Ka taba kissing dina na kama dukan ka ina ture ka ama duk da hakan bakan dai na ba"
Dariya ya kama ye "Yes ya akaye kika tuna"
Murmushi tayi "somethimes