Showing 69001 words to 72000 words out of 94870 words
Chapter 24 - Umarnin Iyaye Book Complete By tyetyelorh.txt
kayi hakuri ka yarda da wannan abun is for your own good bazamu taba zaban maka abunda se hallakar dakai bah da-"
Be bari ta karasa bah yace "toh shikenan Mommy idan wannan shine abunda kukeso zanyi yadda kukeso amma dan Allah karku taba komai nata ku barshi yadda yake"
"Karka damu munyi magana da Abbah yace a bar komai har se randa ka shirya" Daddy ne yayi wannan maganan
Agiyan zuciya Adeel yayi can yace "duk abunda kuke bukata zanyi but you should just know this duk abunda ya faru i mean ko meye is all you fault karkuyi kuka da kowa da kanku zakuyi "
Seya mike yana tafiya a hankali kamar yadda yazo yana share hawaye dakinshi ya shiga ya kulle kofan
Kuka Mommy ta shigayi Daddy na bata hakuri
πππ
_I don't care anymore mind yor business and take you ass off mine why do you care so much about me?? Please i beg of you stay out of my life and stop reading my Novel if that happen i will be so happy i care about you nomore why won't you do thesame you freaking loser_
_i know am not that popular but i don't care all i care is my dream to come true nothing more and nothing less i have a number of people that like me thats encough for me so please am begging you one last time leave me out of this please._
IG.Tyetyelorh
[15:43, 5/6/2017] Rrspectable: [11:39, 3/28/2017] 1D-Tyetyelorh-β£: πππUMARNIN IYAYEπππ
WRITTEN BY:
TYETYELORH
EDITED BY:
AMEENATOU
πππ
*127*
Bakinshi rawa yakeyi hadda harcenshi ma ya kasa prouncing sunan gabadaya "A..aaaa......mm"
Kawai yake iya fada gara shima su Mami dukkansu babu me iyayin komai se tsayuwan da sukayi kaman statue
Kuka Meemah keyi sosai babu wanda yabi ta kanta
Seta dosa gunta zata dauketa Auntie a guje tazo ta rigata daukanta se tayi gefe da sauri
Murmushi tayi "Tsoro na kukeji yanxin"
"It's really you Ameenah" se hawaye ya fara zubu mai kaman ruwa
Dosan gunshi tayi shima ya fara tafiya yana yo gunta da sauri Abbah ya rikeshi yace "Ko waye ko munfi karfinku da hannun mu muka burne yarinyata"
Adeel ya kwace jikinki "Ameenah.Ameenah kece"
Daga kanta tayi tana hawaye" Ya Adeel its really me"
Suna zuwa kusa da juna se suka tsaya kallonta yakeyi seya daga hannunshi a hankali yakai gun fuskanta a hankali yakai seya shafa fuskan
Kulle idonta tayi a hankali tana murmushi ga hawaye dake zubu mata
Rungumanta yayi da sauri yace wlh Ameenah ce itace yana magana yana hawaye
Huging nashi back tayi "Someone really missed me" magana takeyi tana murmushi amma hawaye se kwaranyo mata yakeyi itama
Su Abbah kowa kallon ikon Allah sukeyi kawai dan duk basu yarda ita bace
Afreen kowa tana daki taji ihun dasu Hakeem sukayi se kuma taji shiru dan haka ta mike ta fito a hankali tana fitowa taga kowa na kallon bakin gate se itama ta kalla
Ameenah data ganta da sauri take Afreen
Tana jin sunata kowa ihu ta saki se tayi gun Mamanta taje tsaye taredasu Abbah
Hawaye ne ya fara digan mata yadda taga kowa ya gudunta
Hakeem ne ya tako a hankali ya iso gunsu "Ameenah " ya kira sunanta a hankali
Bude ido tayi seta saki Adeel shima ya saketa amma hannunshi yana rike da bayanta dan kwata-kwata he don't want to let go of her cus he believes yana saketa she will be gone again
"Ya Hakeem" itama ta kira sunanshi in a soft voice
"Ameenah kece dagaske" murmushi tayi kawai tana share hawayen dake zubu mata sosai amma bata amsa ba
"Idan kece ki ansa min wannan Wanna novel na dauka naki"
_What to expect when you are---_ bata karasa ba ya kai mata wani wawan runguma "Ina kikaje for all this time wait amma hadda ni fa muka burneki " ya fada tareda sakinta
Juyawa tayi ta kalla matan da suka shigo da ita ta daga mata kai
Se matan tace "Wannan de itace Ameenah da kuka sani wanda kuka zauna da ita for 18yrs amma mu shiga daga ciki muyi magana"
Daga masu kai Adeel yayi har a lokacin hannunshi na dafe da bayan Ameenah
Hakeem ne ya fara gaba ya shiga parlon matan ta bi bayanshi suma suka bisu
Suna zuwa gunsu Daddy matsa masu sukayi sosai suka shiga parlon Ameenah kallonsu takeyi kawai
Ta rame dan kiban da tayi ya sabe dukka amma de ta kara haske sosai dan tamafi da haske dugan hijab ne me hannu a jikinta
Zama sukayi a two sitter itada Adeel suna zama seya rike mata hannu kallonshi tayi seya sakan mata murmushi itama ta maida mai seta kalla su Daddy dake bakin kofa haryanxin sun juyo suna kallonsu hadda Safieyarh da Auntie
"Abbah ku shigo mana kuji abunda ya faru" kallan juna sukayi se kuma suka shigo dukkansu kujeran da ke facing dinta suka zauna Safieyarh da Auntie suna bakin kofa sun kasa shigowa
While matan da sukazo dare da Ameenah me kamada bafulatana itama tana zaune a kasa tana facing su Mami
Girgiza kai Ameenah tayi dan bataji dadi abundasu Mami suke mata ba kaman ba yarsu bah
Magana ta farayi
_"Abunda ya faru shine a lokacin da Ya Adeel ya yarda nazo Kaduna na fito inata gudu dan Hakeem yace min Abbah ba lafiya toh inata gudu a titi na fito daga Abuja kenan sega wata yarinya mate dina ta fito daga daji a guje ta shiga titi se nayi sauri na tsayar da motan dan haka se tayo gun motan a guje tana kuka da alaman ana binta ne tace min dan Allah na taimaka mata ga wasu maza suna binta zasu kamata ban tsaya second thought ba na bude mata ta shiga ta saka sit belt na tayarda mota da sauri muka ringa gudu a titin bayan munyi nisa sosai sena naga kuma babu me binmu sena rage gudun na kalleta se faman kuka takeyi se nace mata tayi hakuri ta gayan min abunda yasa suke binta. Dakyar na samu tayi shiru se ta fara ban labari "Auren dole za'a mata a gida ita kuma batasonshi saboda yana shaye-shaye kuma yana bin mata toh ya gama saye iyayenta saboda hake suka yarda da auren a lokacin da yace masu yana sunta dukda sunsan beda hali me kyau tayi-tayi dasu akan karsu yarda basu damu ba suka yarda harya kawo baikontaa dan haka tege gun me unguwa ta gayan masa halinda ake ciki dakaishi yazo gidan be aika an kirasu ba dakainshi yayi masu nasiha akan a ganye maganan dan shima yayi shidar yaran beda hali me kyau rashin mutunci suka mai suka zazzageshi sannan suka koreshi ba yadda ya iya haka ya cire hannunshi daga zancen haka suka ringa shirya-shiryan bikin har ranan daurin aure aka daura aure toh kafin akaita seta yarke shawaran gara ta shiga duniya akan ta zauna dashi dan tasan wata rana idan ya bugu ze iya kasheta" Shawara na fara bata akan da ta yarda tabi UMARNIN IYAYENTA ta zauna dashi duk tsanani se shiryu su zauna lafiya muna cikin maganan ne kawai mukaji anyi jifa a motan ya fasa glass din motan Ya Adeel danni motana babu bakin mai koma bansan yadda ake sawa bah ina juyawa sit din baya naga wata kwalbace da wuta a ciki ta se kwallabn ya fashe sanadiyan wurguta da akayi ana da nan sit din ya kama da wuta salati muka farayi kuma na kasa tsayarda motan dan haka muka fara kokarin fita dayake ni babu sit belt a jikinta sena fara kokarin taya yarinyan cirewa amma mun kasa motan se ci yake harya fara kama kujeran da muke kai sena kai hannuna na bude kofa na dan muna cire belt din semu fita mukayi-mukayi mu cire amma muka kasa se yarinyan tace min na fita kawai na barta tana magana tana kuka se nace mata aa tare zamu fita muka ringa kokarin cirewa yaki cirowa wuta harya fara kama min kayana kafin na ankara kawai ji nayi ta turoni waje na gangara cikin daji tou daga nan ban san abunda ya faru bah sanadiyan black-out dinda na samu_"
Ta kare maganan tana kuka sosai
Adeel ne ya kwantar da ita a kafadanshi yana shafa mata bayanta
Se matan ta cigaba
_"Mu kuma a lokacin ne muka ganta malam yaje nemo mana ice saboda a dagin muke zama tareda shanun mu toh daya ganta ne se kuma yaga mutane a titi dayawa an zagaye wata muta data kune kurumus dan haka seya dauketa akan shanunshi ya kawota gida muka zauna da ita dan Allah daman be bamu haihuwa ba toh daga ni seshi muke zama kwanata biyu muna mata magana saboda ta buge kanta sosai toh ta zubarda jini munata mata magani data tsahi se bata tuna abunda ya faru ba kwata-kwata ta manta da kowa da kuma komai naso a bada cikiyarta se malam ya hana yace ze iya yuwuwa idan aka fada ana cikiyar mutum wasu zasuzo suce sune iyayenta tunda ita ba gane iyayen nata zatayi ba haka muka cigaba da zama da ita tareda mu harta saba ta daukemu kaman mune iyayenta kullum cikin shan rubutu take kuma mallam ya fito cikin gari ya bada sadaka dan a sata a addo'a bayan wata daya da sati uku da faruwan abun wata rana kawai ta dawo mana lebu ice dan tun samun lafiyanta tace ita zata ringa lebowa dan haka itada malam suke zuwa suna dawowa zata shigo gida kawai setayi karo da bango toh daga lokacin ne ta tuna komai da komai akan rayuwanta cikin ikon Allah. Ta tambayemu kwananta nawa da zuwa muka gayan mata seta tayarda hankalinta akan cewa zata dawo gida dan mahaifinta beda lafiya tanason taje ta ganshi dan saboda shi ta fito tun farko shine muka fara shirya-shiryan dawowa se shi kuma ciwon kafan malam ya tashi dan haka nace ya zauna ni kuma na rakota gida amma a gaskiya yaso zuwa shima Amma kunsan abun mamaki tun zuwan Ameenah gidan mu komai namu ya chanja wata rana malam daga zuwa masallacin juma'a aka bashi zakka makudan kudi ne sosai munyi murna sosai seya tafi kasuwa ya sayo ma Ameenah kaya kala-kala bafa shi kenan ba daga a bashi kwautan abinci sena kudi kuma munsan sanadiyan Ameenah ne haka ya faru danni sheda ce Ameenah tanada baiwa wanda ba kowa keda irinta bah baiwan da ba ko wannan dan Adam keda irinta ba"_
Juyowa Ameenah tayi da sauri ta kalleta "Baiwar da ba ko wanan dan Adam keda irinta ba " abunda ta maimaita kenan danta tuna abunda tsohuwar nan ta taba gayan mata kenan
Bata karasa tunanin nan ba taji an rungumeta
Maido da kanta tayi gun wanda ya rungumeta tayi Mami ce ta rungumeta tana kuka itama huging nata back tayi ta fashe da kuka dan tayi missing arms dinta sosai
"We all thought you left us we are so sorry we tired to make your husband marry again"
Dagowa tayi da mamaki "Aure, waza'a aura mai ??" Ta tamabaya a rude
Mami ta kalleta se kuma ta juya ta kalla su Abbah ta kasa magana
Afreen ce ta taso ta rike mata hannu se kawai ta rugumeta ta fashe da kuka " thank god you are back i wanted to betray you i was the one who almost marride your husband after Afra left am so sorry"
"Its okeyy nasan *Umarnin iyaye* zakibi bason ranki bah ina Afra take" ta tambayeta tana dagota tareda share mata hawaye
Kuka ta kara saki "ta gudu wai bazata iya auran mijin da kika aura bah i really want my sister back"
Kwantar da ita tayi akan kafadanta ya isa "she will definately come back kuma Allah xe kareta insha Allah ki dena kuka kinji" ta kare maganan itama tana share hawaye
Daga mata kai tayi
Mikewa Ameenah tayi taje gun Abbah wanda tun shigowanta beyi magana ba kallonta kawai yakeyi
Durkusawa tayi ta rike mai hannu "Abbah you still don't believe its me ryt"
πππ
[11:50, 3/28/2017] 1D-Tyetyelorh-β£: Seda ya dade yana kallonta se kuma ya sauko shima ya rike mata hannu
"Its not that my daughter am just surprise and a little shocked" seyayi huging nata sosai
Murmushi tayi seta rikeshi itama sun dade a haka
Adeel kallonsu yakeyi yana hawaye da style yake sharewa cus he can't ask for more Allah ya amsa Addu'an na ya dawo min da matata Allah nagode maka thank you so much ka gama biyamin bukatuna dukka
Mommy ce itama tayi huging dinta tanata kuka Se Daddy ya dade yana rike da ita ya dagota
"Duk a cikinmu Adeel ne kawai be yarda da mutuwanki ba. Ameenah ki godiwa Allah ya baki miji nagari me sonki dan so nawa yana kukarin kashe kanshi wai ze biki he really loves you ban taba ganin irin wannan son ba yana sonki sosai"
Murmushi tayi ta juya ta kalla Adeel ya wani dake kaman bashi ba ya juyarda kanshi a hankali ta furta "I love you so much" inda ko Daddy dake kusa da ita baze jiba
Tun sanda ta dawo da memory ta tasan taan son Adeel dukda bata taba soyayya ba but she believes tana sonshi sosai dan gabadaya kullum se tayi tunaninshi kullum seta fada she loves him kullum se tayi kuka cus she missed him alot
Dawo da kallonta tayi gun Mamansu Afra data tsureta da kallo
"Mama" ta kira sunanta
Hawaye seya fara zubu ma Mama
Da sauri Ameenah taje ta rungumeta tana shafa bayanta kuka kawai takeyi kaman karamin baby
Ita kukan da takeyi dadi takeji da ba'a rigada an daura auren ba sake riketa tayi sosai sun dade a haka sannan tayi breaking hug din
A guje Safieyarh itama tazo ta rungumeta ta fashe da kuka
Yaude Ameenah tasha hugs daga gun kowa
Auntie ce da take kallon ikon Allah tazo tace "thank god kin dawo dan kwata-kwata banson auren nan aradu seta" rungumeta
Dariya Ameenah tayi tace kece me tayani kishin kenan
"A mana nida Hakeem ba shiryawa mukeyi yadda za'a fasa auren nan segashi Allah ya kawo gidan sauri" kowa ya fashe da dariya dan sunsan tabbas zasu rina idan de Auntie ce itada Hakeem
_20 minutes later_
After all the hugs and crys aka zauna ana dan hira duk an dame Abbah da Daddy da kira wai ga yan dauren Aure sun iso fah tuntuni
Adeel kowa yana rike da hannun Ameenah kaman za'a kwace mashi ita
Kallonshi tayi tace "is it true you tired to kill yourself for me "
"Ban sani bah" ya fada seya mike ya fita daga parlon gabadaya ya kuma hanyan hawa sama
Itama fitowa tayi ta bishi
Su Mami murmushi kawai sukeyi dan basusan me zasuce ba Allah ya gama masu komai
Kafin ta fito harya kai karshen step din binshi tayi da sauri
Gun fridge din parlon ya nufa ya bude ruwan sanyi ya dauka ya bude kwan-kwada ya farayi
Tun randa akace Ameenah ta rasu babu abunda ke mai dadi a baki koh ruwa ya sha wani daci yake mai
Amma yau har alaman saukan ruwan yakeji
Karasowa tayi ta tsaya tana kallonshi
"She loves him so much and she admit it he has everthing she wants her husband to be like"
Be gama sha ba ya saukar dan yadda yaga tana kallonshi
"What!!" Ya tambayeta
"Can't i look at my prince charming a person that can die for me"
Yaji dadin abunda take sosai se yace" bafa dagaske bane Daddy ne kawai ya fadi haka"
"Hmmm kaga ango' tana magana tana kallon babban rigan dake jikinshi
Shima rigan ya kalla se yayi guntun tsaki ya cireta a hannun kujera ya kifar da ita se ya maida kallonshi zuwa gun Ameenah hannunshi ya daura akan kafadanta
"Tunda na shigo gidan nan gabana keta faman fadi ashe saboda kene"
Murmushi ta sakar mai seta kalla kofan dakinta
"Allah sarki dakina zo kaga dakina"
Taja hannunshi suka shiga
Suna shiga ya tura kofan
"God i missed you so much" ta fada tana refering ma dakin
Closet dinta ta shiga se tsalla-tsalle takeyi ba karamin dadi takeji bah ta dade tana haukanta shi kuma kallonta kawai yakeyi "He loves each and everthing about her"
Dawowa tayi inda yake tsaye se idonta yakai inda ya yanka a hannunshi da sauri ta riko gun
"Meyafaru da nan" tayi pointing gun
Saka dayan hannun yayi a kan yankan dan ya warke sede spot dinne kawai agun
"Nothing" ya fada
"Me karya" tace tana cire dayan hannun
"Da gaske ne koh kaso kayi commiting suicide kasan me nakeso kayi min yanxin"
Girgiza kanshi kawai yayi
"Just say you love me so daya na jika kawai"
Kallonta yayi se yayi guntun murmushi babu secoud thought ya fadi
"Ameenah ni Adeel love you with all my heart and zan iya fadi a gaban kowa"
Murmushi tayi kawai se tayi huging nashi "i missed you alot"
Dagota yayi yana kallon fuskanta "i missed you more" kafin ta ankara yakai lips dinshi kan nata
Da ta fara pulling back setaga rashin amfanin haka hannunta ta daura akan wuyanshi ta zagaya dashi itama seta fara kissing nashi back
Shi kuma hannunshi ya zagaye a kukunta yana kissing dinta sosai
There first french kiss and the sexiest among them..
IG.Tyetyelorh
[15:43, 5/6/2017] Rrspectable: [21:34, 3/26/2017] 1D-Tyetyelorh-β£: πππUMARNIN IYAYEπππ
WRITTEN BY:
TYETYELORH
EDITED BY:
AMEENATOU
πππ
*126*
Hakeem ne da Afra suna zauna a dakinshi ita tana kan